31/05/2022 à 14:36 - Les messages et les appels sont chiffrés de bout en bout. Aucun tiers, pas même WhatsApp, ne peut les lire ou les écouter. Appuyez pour en savoir plus.
31/05/2022 à 14:40 - en “INA KA SHIGE”
31/05/2022 à 14:41 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
1📝
Gargadi:
Wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tare da izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Macé ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da da daraja nima Allah yafemin laifina.''
Zaune nake a daki na zuba uban tagumi na rasa mai ke min dadi ni dai sunana Hajara na ta so gun iyayena cikin gata da soyaya a gare su suna kauna ta dan mu biyu ka dai Allah ya makallaka masu a matsayin ya'ya Ni da Yaya Muhamed Aïdine suna son farincikin mu a Haka har Muka fara girma suka saka mu a School daga ni har Yayana Haka Muka gama karatu shi ya tafi kasar waje ya ci gaba da na shi karatun lauya ni kuma ina zuwa Office din da Abban mu ya Bude min ana buga takalma tunda na zama budurwa na mallaki hankalin Kai na dan yanzu ina da Shekara 21year ban taba kulla ko da saurayi ba Haka suke zuwa su yi tafiyar su dan basu ke gaba na ba hankalina na kan aiki na tun iyayena suna damuwa har suka dai na dan basu san nice ke korar duk Wanda ya zo ba Kona masa hulakanci wanan shine dabi'a ta ana tsaka da Hakan ne Abba ya fara mani maganar aure ban dauki zancen da Mahinmanci ba ballantana in sa ran zan kulla wani da sunan ya fito muyi aure tun suna jira har suka gaji ran Abba ya bace sosai ya ce'' mun tun da ba zan fito da miji ba wallahi duk Wanda ya samu sai ya hadani da shi .''
Ni dai kyaukyawa ce ajin farko ta bugawa a jarida bani da tsayi sosai kuma ni ba gajera bace matsakaiciya dai ina da haske sai de ba tsan ba kyauna ya huce tunanin mai karatu cike da shagwafa na ce'' Abba ni fa bani da saurayi ne shi yasa ?"
Ajiyar zuciya ya sauke amma bai ce min komai ba ya jima Yana Kai da kawo ya ce'' ta shi ki tafi kar ki makara aiki .''
Babu musu na Mike dan dama ba maganar nake so ba .''
Bayan wata shida ne ina zaune a falo ina shan tea ina sauraren ki da Umma na zaune daga gefena tana karanta jarida Abba ne ya shigo da sallama a bakinsa Yana Washe baki .''
Amsa masa Muka yi na yun kura zan mike ya kalle ni ya ce'' Hajar ina Zaki je ne ?"
Zan baku waje ne Abba ?"
Zauna ai maganar taki ce dama Shekaran jiya ne Muka yi magana da Alhaji Sanusi bi sa kan maganar auren ku da Kamal.''
Tunda Abba na ya fara magana wata zufa ta fara karyomani dan a duniya babu Wanda zuciya ta ta tsana Irin Kamal dan Bana jin zan iya Zaman aure da shi ina ai na huce ajin sa katse min tunani.
Abba ya yi, ya ce'' Hajar Ya ina magana Zaki yi shiru kuma ba Zaki ce komai ba .''
Kallonsa Na shiga yi amma ban ce komai ba na kara kurfan tea ,'' ajiyar zuciya ya sauke ya ci gaba da cewa ina fatan wanan hadin ya yi , maki dan Allah Hajara kar ki bani kunya ki amince da wanan hadin da nayi maki na san ban taba cewa ki yi Abu Kika kasa yin sa to wanan ina neman hadin kanki .''
Da a niya ta idan ya karisa Maganarsa zan ce Bana son Kamal amma jin maganar da take fita a bakinsa ya sa jikina ya yi, sanyi na ce'' Abba Kai uba ne wajena ba zan taba iya baka kunya ba kuma nasan ba zaka taba yi min zafin tumin dare ba na amince .''
Sosai ya ji dadi ya ce'' Allah ya maki Albarka Hajar .''
Amin Abba ?" na fada ina shigewa daki .''
Ina shiga nayi jifa da Wayana na zauna tare da dafe kaina ina tunanin yanda zan yi rayuwa da mutume da Bana so ko ka dan a rayuwa ta tsoki naja Mtsss aikin Banza me zan yi da wanan dukunun mutumen duk samarin dake duniya a rasa wanda za'a hadani da shi sai wanan hmm ina cikin wanan tunanin ne bacci ya yi, gaba da ni bani na Farka ba sai wajen sallah La'asar ta shi na yi na nufi toilet daura Alwala na fito na yi sallah sannan na yi , shirin tafiya *SS HAJAR'S Shoes*ina fitowa Umma ta Dube ni ta ce'' Hajara sai tafiya kenan.''
E'e Umma marice ya yi , kuma akwaye bakin da za su zo shi yasa zan tafi .''
Dama Abbanku ya ce'' in Sanar dake gobe insha Allah Kamal Yana nan zuwa .''
Kaina dake sunku ye na dago da manyan idanuwa na na ce'' Allah ya kaimu lafiya?"
Amin a Dawo lafiya Murmushin Abba.''
Amin na fada ina fita a hankali nake tafiya kamar Bana son taka kasa har na Kai ga mota na na shige getman Yana ganin Haka ya Mike da sauri ya Bude kofa dan ba karamin aiki na bane in shuka masa rashin mutumci inyi tafiya ta ganin ya Bude ni kuma na sa Kai na fice daga gidan na dauki har zuwa wajen aiki na sai da na sha tafiya mai dan tsayi sannan na kariso ina so wa har bakin Sun zo suna jirana hakuri na basu na saka Aka Kai su inda nake ganawa da baki ni kuma na huce Office dina na ajiye Kayan hanuna sannan na fito zuwa wajen bakin da sallama a bakina na shiga suka amsa min sannan na nemi wajen zama Bayan mun gaisa ne manager ya fito da takalmin da za su saya har da wasu masu masifar kyau da daukar Ido ,day daga cikinsu ne ya Dube ni ,'' ya ce'' Mdn munga takalmi kuma duk Wanda suka Nuna mana suna da ina son zamu kulla kasuwanci dan naga kayanku suna da kyau da kwaliti kasancewarmu a yau Muka fara haduwa gaskiya mun gode da tarban da Muka samu .''
Kyakyawan Murmushi nayi Wanda ni kaina Yana birgeni bare kuma samari duk da cewa Wanda nake tare dasu Sun manyanta cikin tautausar muryarta mai dadi kamar sarewa na ce '' Karka damu mune da godiya sabida kun Nuna karamci ka san ko wane kasuwanci Yana bukatar amana da cutarwa gaskiya ni Banason yaudara a duk abin da nake so .''
Kar ki damu Mdn mata in sha Allah baza'a samu matsala daga gare mu ba sannan muna son a saké buga mana wasu Irin wanan dan naga basu da yawa sosai .''
Jinjina Kai nayi nace'' kar ka damu ka dauka an gama .''
Nan dai Muka yi ta tautauwa bisa magana day daga bi sani Muka yi sallama suka fita koda na fito lokacin Sallah Mangariba ya yi, Office na huce har zan zauna Naji ana Nocking umarni shigowa na Bada manager ne Yana rike da wasu kallan Sabin takalma masu kyau ajiye su ya yi, saman table ya ce'' Ranki shi dade wanan takalmin su ne nake maki magana jiya Wanda nake ce maki akwaye wani da yake son ya fara aiki a nan to gaskiya naga kwarewarsa dan shi yasa nace idan kin shigo zan Sanar dake .''
Daukan takalmin nayi ina dubawa ba laifi Sun hadu a nutse na dago da kaina nace ina yake ne .''
Yana réception ?"
Ok ka shigo da shi ina son zan gansa .''
Fita ya yi , Jum ka dan sai gashi Sun shigo da Mutuman saurayi ne sanan ba laifi yana da dan kyaun shi fari ne gajere sai da Suka kariso gaban table din suka tsaya sannan nayi masa Nuna da wajen zama Murmushi ya yi , Yana jinjina Kai .''
Kallonsa nayi sannan na mai da hankali bisa kan takarddun da zan saka hannu a gaba kaina na sunkuye na ce'' wanan shine mai zanen takalmin .''
E'e Ranki shi dade yau ki mani kwana uku Yana zuwa amma baku samun haduwa sai yanzu .''
Ok kafin mu shigar da Kai aiki zamu fara daura wanan takalmin a Social media idan Sun samu kar fuwa in sha Allah zan Sanar da manager sai ku daidai ta .''
Duk da ya girmeni amma cike da girmama wa ya ce'' ba damuwa ranki shi dade na gode sosai .''
Ban ce da shi komai ba na mai da dubani ga manager na ce'' Zaku iya tafiya nima yanzu zan fito ?"
Mikewa ya yi ,suka fita a tare nima Bayan na Kammalla abin da nake Na fito lokacin an jima da Gama sallah sannan na shige mota na dauki hanyar gida .''
WASHEGARI
Bayan na gama sallah asuba na kwata dan jiya sam ban samu na rumtsa ba sabida sakonni dake shigowa tunda Muke dora takalmin mu basu tafa samun comment kamar Wanda wanan mutuman ya kawo ba dan tsarinsu ya hadu sosai ba karamin farinciki Naji ba shi yasa yanzu ma cikin bacci Naji Waya ta na kara Alamar Kira idona cike da bacci na dauka ba tareda na duba lamba ba da sallama na amsa Wayar ina kiran hello .''
A day bangaren ne ya amsa min ya ce'' Mdn naga Kayan da Kika daura a yau ya za'ayi na same su .''
Ajiyar zuciya na sauke cikin muryar bacci na ce'' dan Allah ka yi hakuri yanzu ina Abu ne an jima zan Kira sai muyi magana .''
Ba komai Allah ya kaimu?" dan Allah Kar ki manta ina da bukatarsu ne .''
Kar ka damu in sha Allah ka dauka ka samu .''
Ok thanks daga Haka ya katse kiran ni kuma na koma bacci na bani na Farka ba sai wajen 13h09 na ta shi na shige toilet na yi wanka na shirya cike Kanana Kayan na Zaman gida na saki jelan gashi na Yana ta yawo a Bayana na saka eapice sannan na fito dan sakawa ciki na abinci
31/05/2022 à 14:41 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
2📝
Gargadi:
Wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tare da izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Macé ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da da daraja nima Allah ya yafemin laifina.''
Ina sauko wa babu kowa a falo dan Haka na huce danning na zuba abin da raina yake so na dan ci ka dan dan Bana son yawan cin abinci a nan nake zaune har Abba ya fito ya kariso wajena tare da rumgume ni Yana dora kansa a kafadata ya ce'' Ma fille chérie me kike a nan ke ka dai ne .''
Quelque chose ? Na basa amsa a takaice .''
To ai Umman ki ta Sanar dake cewa Zaki yi bako an jima ko .''
E'e na sani shi yasa zan je Ma'aikata yanzu zuwa marice sai na Dawo .''
Dan Allah Murmushi kar ki bani kunya kin ji wanan ita ce hanyar da Zaki Nuna min Irin son da kike mani a matsayina da Abbanki rashin amincewarki dai dai yake da zubar hawayena .''
Kara lumshe lumsasun idona na yi , sosai zuciya ta ta kara kariya dole dai sai an mani auren da Bana so nayi jinjina masa Kai nayi na ce '' insha Allah Abbana bazan baka kunya ba kuma bazan taba zama ni ce sillar zubar hawayenka ba.''
Na gode ni zan fita sai Na Dawo ina son ku fahimanci juna dan cikin watan nan za'a yi auren .'''
Ajiyar zuciya na sauke tare da jinjina masa kai Alamar to?"
Yana fita na fashe da Kuka ina tunani a zuciya ta me yasa Abba yake min Hakane me na tare masa a gidan nan ne ta ya zasu yi mani aure da Wanda Banaso sannan kamar diyar sadaka Haka zasu Bada ni cikin Watan nan me Hakan ke nufi ne .''
Mikewa nayi na cire eapice din Dana saka na dauki wayarta na huce daki sai da Na sha Kuka na sannan na rarashi kaina ta huce toilet na watsa ruwa sannan ta fito na shirya ina tunanin wane Irin tarban zanma Kamal ne dan har ga Allah Bana jin zan iya yi masa abin da zai ji dadi daga gareni har na Kammalla shirina na fito har yanzu Umma Bata fito ba dan Haka na huce dakinta na gaishe da ita sanan ta mani fatan alkairi na yi tafiya ta office har na ISO Ma'aikata ta ban bar tunanin da nake ba Waya ta ce tafara ringing dubawan da zan yi naga Kiran wanan saurayin ne da ya kirani da safe har ga Allah na manta da shi a nutse na dauka tare da karawa a kunnena ina masa sallama .''
Amsawa ya yi , ya ce'' haba mana Yan mata Haka Muka yi dake ina ta jiran wayarki amma shiru.''
Eyaah sorry wallahi wani Abun ne ya shiga gabana shi yasa amma yanzu zamu iya yin magana .''
Yawa na gode da lokacinki ina son takalmin da Kika dora ne .''
Ok ina zamu same ka ne ?"
Kar ki damu ki ban adresse din wajen zan zo insha Allah sai na Karba Abina.''
To har ya zama naka ?"
Sosai ma har wace zata sai da min su ina fatan na same ta .''
Ban gane ba ?"
Zaki gane nan gaba Hajara .''
Cike da Mamaki na ce dama ka san Nine .''
A'a Na dai taba ganinki?" amma a yau zan sanki kuma ke ma ki san ni .''
Haka kawai na tsinci kaina da sakin Murmushi dan muryarsa tana da dadi ka kwantar da hankali na ce to shikenan yaushe zaka zo .''
Sai Randa Kika ce Zaki bani zuciyarki?" Ka dai zan Bari ki ganni .''
A she ko zaka sha Zaman jira da alama ?"
Me yasa ?" Zaki iya Hana Rabo ne idan Allah ya k'addara .''
Ko ka dan kawai dan na kusa au....,saurin rufe bakina nayi dan Haka kawai na tsinci kaina da rashin son Sanar da shi .''
Kin yi shiru baki ce komai ba kamar da alama bakin ki yana da Abin fada .''
Babu kaga sai an jima ?"
To Farincikina na barki lafiya ki kula min da kan ki .''
Ban ba shi an Saba kawai na katse kiran na karisa shiga Office Dina .''
Sosai Na yi aiki ga gajiya da ta sauka min Hakan yasa nayi kokarin Kammalla saka hannun da nake na huce gida sabida bakon da zan yi ina isa Na fito daga mota na na shiga ciki a falo na tarar da Umma tana zaune da alama Waya ce ta gama kallo na ta yi , ta ce'' yawa Hajara kin Dawo yanzu nake cewa na kiraki sai gaki .''
E'e Umma na Dawo yanzu zai Zo ne .''
E'e Yana hanya yanzu Abbanku yake Sanar dani .''
Cike da Mamaki nace Abba kuma Umma .''
E'e ?" Ko da matsala ne ta fada tana hade min fuska .''
Bance komai ba na shige daki na fara shirin Bayan na gama ne na tsaya ina kallon kaina a madubi gaskiya na hadu sanan nayi kyau sosai turo kofar da Aka yi ne ya sa ni juyowa Umma ce ta shigo ta ce'' yawa kin shirya ne .''
E'e ," to ki fito Yana dakin baki ke yake jira .''
To Umma na fada kamar zan yi Kuka wai yau ni ce zan yi fira da makiyina Wanda nafi tsana a duniya Taya ma wanan Zaman zai kasance .''
Juyawa Umma ta yi , ta fice nan na kara fesa turare sannan na dauki veil Dina na rufe jikina sannan na fito zuwa part din baki .''
Sallama nayi masa ciki ciki ,amma da yake baya da zuciya sai wani Washe baki yake sai Na ga kamar dodo dan Kamal ko kadan baya da kyau gashi baki mumuna dogone amma bayada kama jiki shi yasa nake masa kallo kamar tangarawo wajen Zama na samu na zauna .''
Murmushi shimfide a fuskarsa ya ce'' sauraniyar mata barka da fitowa .''
Dan yatsine fuska nayi dan yanda sautin Muryarsa ya Daki kunnena kamar Yana fadama duniya abin da Muke tautaunawa har zan fara masa ruwan masifa kawai sai maganar Abba ta fadomin ai take na saki Murmushi na ce'' yawa da fatan ka zo lafiya .''
Alhamdulilah dama nazo ne Akan maganar da nasan kema kina nasa da ita .''
To ina jinka sai kuma me ?"
31/05/2022 à 14:41 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
3📝
Gargadi:
Wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tare da izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Macé ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da da daraja nima Allah ya yafemin laifina.''
To ina jinka sai kuma me ?"
Hajara ina son zan aure ki Bada niyar cutarwa na zo gareki ba ina sonki kuma zan ci gaba da sonki har lokacin da zan bar nunfashi a duniya .''
Tunda yafara magana wata Irin tsanarsa ce ke taso min da yasan yanda nake ji game da shi a zuciya ta da bai ma zo gareni ba tabe baki na yi na ce'' ina ji sai me Kuma?"
Gani kallon rainin wayon da nake mashi ne yasa shi cewa babu komai sai fatan Allah ya tabatar mana da alkairi sa ya bamu Zaman lafiya .''
Hararensa na yi sannan na ce Amin .''
Wani hangame baki ya yi kamar hular dan iska ya ce'' Na gode Hajara na.''
Mikewa tsaye nayi na ce ''nifa nagaji wallahi ba yanzu zaka tafi ba .''
Daga zuwa na ko gama firan Bamu yi ba sai ki koreni .''
Nifa Bana son yawan surutu shi yasa zan tafi Muje na yi ma rakiya .''
Cike da Mamaki na ya Mike tsaye Muka fito daga part din har mota na raka shi sannan na juya na koma ciki bayan mun yi sallama .''
Ina shiga Umma na zaune in da Na bar ta kallona ta yi , ta ce'' Hajara har kin Dawo ne ?"
E'e Umma na Dawo .''
Da huri Haka har ya tafi in jin dai ba korarsa Kika yi ba .''
A'a Umma shine ya ce'' zai tafi wai Yana da aiki .''
To shikenan ?"
Daki na huce na rage Kayan jikina dan sabida Bana son zama da Kaya masu nauyi sannan na Dawo falo na zauna zamana ke da huya Abbana ya shigo ransa a bace ko sallama babu ya nufoni tare da gabzamin mari mai ratsa illahirin jiki take jikina ya mutu murus da mamaki na ke kallonsa dan tunda nake da Abbanmu bai taba mani kallon Banza ba sai gashi yau har da mari a fusace ya fara magana ya ce'' dan uwarki ni Zaki zubar ma da mutumci yau na tabatar baki daukeni da mahinmanci ba Hajara kin bani Mamaki wallahi .''
Cike da damuwa Umma ta ce'' Wai Alhaji me ta yi ne Haka har dasu duka .''
Wai fa yaron nan da yazo ne ta yi , masa rashin kunya dan tsabar Bata da ta Ido har da su korarsa to ni Zaki San Nina haifeki Bake ce Kika haifeni ba gobe zan daura maki aure da Kamal din idan yaso ki kashe kanki kuma wallahi Kika kuskara naji kinyi masa wani Abun Zaki sha mamaki .''
A yanda na dora hannuna a kunci na ban sauke ba dan har yanzu ban yarda Abbana ne yakemin Haka ba dan sabida wani Banza ya dakeni har yake gayamin magana Irin Haka mutuman da zai na mani magana cikin sanyi da kwanciyar hankali yau shine zai koreni daga gidansa karfi da yaji idan Haka girman mace yake a gidansu da banyi shi bazan taba manta wanan ranar ba har abada Hakan ne yakara min tsanar Kamal ko inuwa sa Bana son gani bare kuma shi da gudu na nayi daki na na fada kan bed Dina ina Kukan takaici da bakinciki Haka nayi zamana a daki har Aka yi isha'i na tashi nayi sosai kaina yake saramin nan na kwanta kan ka ce me zazafi ya rufeni blanket na dauko na rufe jikina da shi nan Waya ta ta fara ringing dubawa nayi naga lambar wanan mutuman ne cike da sanyin jiki n'a dauka ina karawa a kunnena .''
Amincin Allah su tabata a gareki yake wanan kyaukyauwan halinta .''
Sosai Naji sanyi a Raina a take na sauke ajiyar zuciya na ce'' tare da Kai ?"
Na gode abar kauna na kirane Naji lafiya ki ?"
Me yasa ?"ka damu da lafiya ta kuma Kai wanene dan Allah .''
So wani nau'ine da ba'a ganinsa bare a taba shi Hakan nake ji a Raina shi yasa na damu dake da Dukan abin da ya shafeki .''
Haka kawai na tsinci kaina da Murmushi na ce'' na gode amma me yasa bazaka fadamin koda sunanka ba ko shima sai Randa na ce ina Sonka .''
A'a in dai wanan ne ba sai kin daga hankali ba cike da barkonci ya ci gaba da cewa Zaki biyani shima .''
To ka rike abin ka tunda ba zaka fada ba ?"
Haba shalele me yayi zafi shi ba huta ba ai kinfi sunana mahinmanci dan haka na bar maki shi kyauta .''
Da kaji nace Banaso ko Nifa Bana son dadin baki ?"
Ko kadan ba dadin baki bane Murmushi da Kika yi mani ne shine biyan da Zaki yi mani .''
To ai daga sanar dani wanan ai Abu mai sauki ne .''
Tunda kin Bada Kai zan fadamaki ni dai Sunana *ALIYU HAIDAR* ya Kika ji salon sunan nawa .''
Murmushi na yi Haka kawai na tsinci kaina da Na biye masa dan Haka na ce'' sunan ya min dadi sosai.''
Masha Allah kin kusa fadawa tarko na nan gaba ka dan Zaki ce My Aliyu ina sonka.''
Tirrr har abada kar ka taba tunanin idana Time din soyaya a yanzu Abin da yasa nake kula ka sabida nishadi da kake saka ni .''
Sosai zuciyarsa ta karaya da kalaman da na fadamasa ya ce'' Hajar ?" Sosai Naji sunan y shigeni dan tunda nake da sunana bai taba yi man dadi kamar yanda Aliyu ya kirani da shi bansan Haka yake da Zaki kamar Zuma ba sai yanzu .''
Katse min tunani ya yi, ya ce'' Hajar kamar yanda bani na daura ma kaina sonki ba Allah ne ya jarabce ni da shi ba yin kaina bane ina sonki a duk inda naje zan fada ko dar bazan ji a zuciya ta ko da zan rasa rayuwa ta nasan kema wata Rana Zaki fada Irin wanan halin da nake ciki lokacin da ba zai maki anfani ba daga ni har ke .''
Haidar me yasa?"kake fadan Hakan Nifa Bana fadamaka Hakan dan kaji zafi ba ko dan ranka ya bace ba .''
Babu komai gaskiyar dake Raina ne nake Sanar dake dan kina da baban matsayi gareni .''
Thank you soo much.''
Ba komai zan barki nasan yanzu kin gaji dan kin sha aiki da safe in sha Allah kafin kin saurari muryar wani ko yi break sai kin fara da murya ta idan har kina son Naji dadi a Raina dan Allah ki daga min Waya .''
Ok bye .''
Ban jira cewar sa ba na katse kiran duk sai na nemi damuwa ta na rasa ta baki day amma Hakan bai sa na fita falo ba a Haka har bacci ya dauke ni .''
Tun lokacin dana shigo daki Umma ta biyoni take ta Nocking amma ina jin ta na kyale ta dan ina ciki fushi ita kanta ta san bazan kula ta ba Haka ta gaji ta yi , tafiyar ta a lokacin ne Aliyu ya kirani Muka fara Waya da shi.''
WASHEGARI
Ta shina ke da huya Naji gaba na Yana faduwa da sauri amma Haka na share zancen Na shiga toilet na yi wanka na fito ina zauna wa Kenan Kiran Aliyu ya shigo cike da zumudi na dauka da sallama a bakina .''
Amsa ya ƴi,ya ce'' ina fatan dai yanzu kin gama ko shi da.''
Kamar ya Kenan ?"
Da murya ta mana ko kin karya alkawari ne .''
A'a yanzu ma na tashi ?"
Kai Ashe dai ina sa'a sosai dan ba ta yarda sauraniya ta ba .''
Har zan yi magana Kenan Umma ta shigo dauke da wasu Kaya a hannunta ,katse Kiran na yi ina Mikewa tsaye kaina a sunkuye na ce''ina kwana Umma .''
Lafiya lau me yasa jiya Kika ki budemin kofa ne .''
Ba komai bacci ne ya yi , gaba dani .''
Kallona ta yi , bata ce komai ba ta Mika min Kaya ta ce'' daga yanzu ba Zaki kara fita ba kuma Zaki na zauna wa da Irin Kayan nan har lokacin da Zaki tafi dakin ki sannan anjima kadan Inna zata zo zata kula dake nan da sati day Zaki tafi dakin ki.''
Ajiyar zuciya na sauke na rufe Ido sosai Sannan na Budé su na ce'' Umma yanzu Kenan da gaske Zaku hadani da wannan mutume Kenan yanzu na zama Karka shin sa ni ce matarsa Umma me yasa Abba zai min Hakane .''
Kafadata ta dafa ta ce'' hakuri Zaki yi Hajara nima badan ina so za'a yi auren nan ba amma Haka Allah yaso kuma ya nufa ke ce Zaki zama mata a wajen Kamal to ki rumgumi k'addara dan Haka Allah ya tsaramaki .''
Tana gama fadan Haka ta ficewarta zaune na kuma yi ina tunani Irin kunta ta ma Kamal da zan yi a gidan nan in sha Allah sai na Nuna masa ba shiga hankali dan bai da kunya ya Jamin shairi bisa kan abin da bai ke ya kawo ba ya saka Aka mareni wallahi sai na rama mari na kodan Hakan zai sa ransa ya bace .''
Mikewa na yi na saka Kayan da Umma ta kawomin dan bani da wani zafi da ya huce Hakan sannan na saka hijab n'a zauna a dakin Umma ce ta shigo rike da plate a hannunta ta kawo gefena ta ajiye ta ce'' Hajara Bana son kina shiga damuwar da zata kaiki ga kin cin abinci Haka jiya Kika yi bacci kin san radadin da Naji sabida abin da Kika aika ta To ki daure ki cin ye wanan kin ji .''
gyada mata Kai nayi alama to.''
Nan ta Mike ta fita ni kuma dama ina jin yinwar Hakan yasa na janyo plate din na fara cin abinci na ina kurban jus a Haka har na Kammalla na ajiye su gefe Waya ta na janyo na Kira manager Bayan ya dauka na ce'' manager ba zan samu damar zuwa ba sai nayi wata day ina son ka kulamin da Ma'aikata ta ka rike mani ita amana sannan ka dauki saurayin nan aiki dan kayansa da alama zasu shiga .''
Babu damuwa Madame na yi maki Alkawari bazaki samu matsala daga waje na ba .''
Murmushi na yi ,nace na gode sosai manager .''
Kar ki damu Ranki shi dade sai an jima .''
Katse kiran nayi na ajiye Wayar Kenan kawaye na suka shigo su uku da Kaya Niki Niki da mamaki shimfide a fuskarta nake kallonsu .'''
Share and comment fusabillilah 🙏🏻
31/05/2022 à 14:41 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
4📝
Gargadi:
Wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tare da izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Macé ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da da daraja nima Allah ya yafemin laifina.''
Mikewa tsaye nayi ina masu kallon tuhuma Safna ce ta yi , Murmushi ta ce'' yar uwa lafiya daga ganinmu kin wani ta shi kamar Mara gaskiya .''
To wace gaskiyar gare ta bacin ta boye mana gaskiya cewar Sa'ïda .''
Kallonsu na yi , na ce'' ku kuma daga ina kuke ne?"
Tambaya kike ko neman sani ?"
Duka gaba day ina son sani .''
Zaitun ta ce'' muna a gidansu Safna Umma ta Kira ta ta ce'' muzo shine Muka tawo Inna tana kasa ita ce ta hada mu da wanan Kayan ta ce'' mu shigo da shi .''
Ajiyar zuciya na sauke na ce'' Kenan da gaske auren zasu yi mani me yasa bazaku Bari na yi rayuwata yanda nake so .''
Zaitun ce ta kalleni da Murmushi a fuskanta ta ce'' Hajara ki godiya ma Allah ke kin samu Wanda yake son zai aure ki ki duba mu fa kawayanki ne kinga wacce take da aure a cikinmu wata soyayar Bata da anfani Zaki ka she kanki ne ki yi antayama samari soyaya amma babu abin da suke bukata sai jikinki gamu mu da Muke kulla samarin wace Riba Muka ci iyayenmu Sun ce mu fito da mazajen babu mai son mu da aure duk yawansu daga mai cewa bai shirya ba sai me cewa dama shi aure ya kawo sa wajenmu duk da muna tsare mutumcinmu da darajarmu kimarmu ta ya'ya mata Haka iyayenmu suka matsa har suka kyalemu suka fito mana da zafinsu amma suma sai yau da gobe suke mana na rasa duk miye wanan dalilin Hajara ki zamto mai godiya ga ubangiji a duk halin da Kika tsinci kanki mu mun karfi tamu k'adara sabida lokaci auren Namu bai yi ba ki kwantar da hankalinki ki Zaman auren da ibada Wata Rana Zaki ga anfanin haka .''
Tabbas na gamsu da Abin da ta fada kuma jikina ya yi san yi na yarda zan zauna da Kamal duk da Bana jin son shi a zuciya ta ko ka dan amma bazan dauki rainin wayo daga wajensa ba ajiyar zuciya na sauke na ce'' hakika zaitun na gamsu da shawara ki kuma zan zauna da shi lafiya kuma ina maku Addu'a Allah ya kawo maku mazaje na gari kamar ku .''
Murmushi duk mu ka yi a tare sannan Safna ta ce'' Amin ya Allah kin ga ko Addu'a amare Karbabiya ce .''
Dama ita auren take so Bata da kunya cewar Sa'ïda .''
Ke barni wallahi ina so musanman in samu miji mai so nima ina sonsa zan yi iya bakin kokarina ganin na ba shi Dukan kulawan da ta dace da rayuwarmu auren mu in wanzar da farinciki da Murmushi a fuskarsa Kai gaskiya soyaya da bance bare kuma an hada da aure sai sha'ani .''
Murmushi nayi domin kallaman da Safna ta yi, ba karamin birgeni suka yi Taya ma'aurata zasu kasance idan day bangaren baya son dan uwansa wace Iriyar rayuwa zasu yi ne Murmushi nayi lokacin dana tuna da Aliyu Haidar duk sai Naji wani farinciki da kwarin gwiwa ya zo min ganin ina ta sakin Murmushi ni ka dai ya sa sa'ïda da fani ta ce'' lafiya dai ko Hajara ?"
Wani kyaukyauwan Murmushi na kuma yi Wanda ban san nayi ba a zuciya ta na ce na tuna da shine Ashe ban san ta fito fili ba a tare suka ce wane kuma kika tuna da shi Haka ne ?"
Duk da ya kasance kawayena ne amma na ji kunya sosai dan Haka na sunkuyar da Kaina na ce'' shine rayuwa ta kuma dan gatan Hajara ban hada shi da komai ba ina matikar kaunarsa son shi ya mamaye mani zuciya ta yanda ba zan iya rayuwa idan ba shi ba zuciya Bata san Saboba sabida Bata fa kashi shine ka dai nake iya sauraren sautin Muryarsa Naji wani sanyin dadi a zuciya ta a Yan kwanakin nan Muka hadu amma kibiyar son shi ta harbe ni sosai ajiyar zuciya na sauke na ce Hakan ya sa na saka masa suna da nunfashina ma'ana rayuwa ta .''
Jinjina Kai suka yi dan duk a tunaninsu da ango nake sai wani kara zigashi suke yi a wajena ba Susan hutar dake Kona min rai ba idan suna ambatar Kamal kawayena Sun yi iya bakin kokarinsu ganin ban samu tangarda a rayuwa aure na amma ina nayi nisa Bana jin Kira soyayar Wanda ban sani ba ban taba gani ba sai sauraran muryarsa ka dai take kwantar min da hankali ko idan muna Chating da shi Na kasa fadama sa cewa an daura min aure bansan dalilina na yin Haka ba .''
Cikin Yan kwanakin nan nasha gyara iya gyara dan ba karamin kyau na karaba ga wata kulawa Dana ke samu wajen Umma da Inna amma damuwa ta day Abbana Daya juyamin baya Haka Aka yi shagalin biki cikin satin nan abin da ya karamin bakin ciki shine lokacin da za'a kaini gidana ina ma kowa ce ya Macé nasiha daga wajen mahaifanta Amma ni abin da ya kara batamin rai shine mahaifina bai tsaya ya yi min nasiha Haka ya fice daga gidan sai cewa ya yi, a bani sako in tafi kawai ya yafemin duniya da lahira gaban bainar jama'a Hakan yasa ni fashewa da Kuka Muka juya nida yayar Umma suka sakani a motar da za'a dauki amarya suka kaini gidan Kamal babu nasiha wajen uwa bare uba sai wace yayansa ya yi mani lokacin da Aka daura min aure kuma shima sai da yamma suka zo na rasa wane Irin gatane suka min Hakan yasa na fara rayuwa ta yanda naga Zata yi mani dai dai ko kadan ban san dalilin da yasa mijina ba zai iya kusantata a matsayin mata sai de romance daga nan ya ta shi daga aiki nima ban damu ba dan ba shine a gabana ba kawai soyaya ta nake sha ni da Aliyu kullum Fuskana Yana dauke da Murmushin Hakan yasa nake dan kula shi zan dafa masa abinci mai rai da lafiya idan ya shigo zan tarbesa da Murmushi wani lokacin ma har da Wasa da Dariya Muke yi da shi in zuba masa abinci in zuba masa ruwa a cup in ajiye masa gabansa sannan in zauna a day daga kujerun dake zagaye da falon sam Bana iya zama a kusansa shima Haka sai lokacin da yake ra'ayin Haka tun abin Yana damuna har ya Kai ya daina ynzu ni ke gudunsa ma dan ina ga gaskiya ni ba zan iya tafiya wajensa ba sai de shi yazo ko da ya Zoma ba zan iya daukar hannuna in daura a jikinsa ba har sai yafara sannan zan saki jiki munyi Dukan abin da ya dace amma har yanzu Bana son shi dan fatan mutuwa ma nake masa sabida kallaman Aliyu suna rudani sai nake jin anya zan iya rayuwa da Kamal kullum idan nayi sallah ina masa fatan mutuwa ko kuma wani baban laifi da zai zamana a ce daga bangarensa ya taso gufun bacin rai Abbana dan Bana so ya san ni ke da laifi amma idan shine da laifi doli Abbana zai shafamin lafiya in yi rayuwa ta a gidansa mai cike da farinciki dan gaskiya tunda ya mareni na shiga tsoransa ina ma jin kunya haduwa da shi dan ko sako zan Karba sai de na saka Umma na ta karba mani amma ba dai in hadu da shi ba .''
Wace take Bada labarin nan tana cikin gidan nan dan Allah ku daure ku Bata shawara
Share and comment fusabillilah🙏🏻
A yafi juna Yan uwa Musulmi insha Allah wanan Book din sai Bayan sallah zai dinga zuwa maku in sha Allah ya bamu ladan dake cikin wanan Azumi yasa muna cikin bayun da za'a yanta 🙏🏻🙏🏻
31/05/2022 à 14:41 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne ban yarda wani ko wata su chanza min shi ba tare da izinina
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
5📝
Yau ma ina zaune a falo ina lalatse Waya ta yafito cikin shirinsa kallona ya yi ,ya ce'' Hajara ni zan fita .''
Ban daga Kaina ba nace sai ka Dawo .''
Murmushi ya yi , kawai dan har yanzu ya fuskanci sam baya gabana kawai dan babu yanda zan yi da shi ne fita ya yi ,ni kuma ganin ya fita na ta shi Na yi wanka na shirya sannan nayi break zamana ke da huya Naji ana Nocking waje na fita tare da Budé kofar Hasiya ce Makauciya ta ina ganinta na fadada Murmushina na ce A'a Hasiya Ashe ke ce .''
E'e wallahi ni ce Haba zaman ne ya isheni shine nace bara nazo muyi fira .''
Hanya na Bata ta huce Muka shiga ci a ka san Capet ta zauna nima Na zauna daga gefenta na ce ,'' kamar kin san nima Zaman ya isheni sam ba dadi wallahi zama mutume day .''
Haba ai ke kika so ni bazan ma iya ba sai de Allah ya bama Abbansu Sulaiman hakuri .''
Dariya na yi na ce'' dama ai ke kin Shahara wajen rashin kunya .''
Ita ma Dariya ta yi , ta ce'' To ai sai da Hakan .''
Tab waya sha ya Rika min inma wanan mutume man rashin kunya ai wallahi da Dady ya yi kasa kasa Dani ke dai kawai ayi sha'ani.''
Allah ke dai an zuba matsoraciya to ina ruwan Dadynki da rayuwanki ne ai kina gidanki ko .''
Hmm dan Allah ke dai bari wanan maganar wanan Kamal din da Kika gani billahil Azum jira kawai yake nayi ya kai kara ta shi yasa ya fita a Raina tsanarsa na kara Nunkuwa a zuciya ta na rasa dalilin da yasa har ynzu Bana jin son shi a zuciya ta duk da Yana kokarin kyautata min .''
Sarauta Ubangiji mana ni ba abin da zan Taya ki da shi sai addu'a Allah ya baku zaman Lafiya .''
Shiru nayi ban ce da ita komai ba na janyo Waya ta tare da hauda data sakon Aliyu ne sama dan Haka na duba Murmushi nayi nayi masa Replay mun dan sha fira sannan ya ce'' zai je wajen aiki sai Na masa kiss .''
Kallon Hasiya na yi na ce'' dan Allah ki yi hakuri zan je daki na dubo Abu .''
Babu komai sai kin Dawo .''
Mikewa na yi na shige daki na yi masa kiss har uku sannan nayi déconnecter Na Dawo falo na zauna Muka shiga wata sabuwar fira ni da Hasiya sai yamma ta yi tafiya ta ni kuma na kara gyara ko ina na nayi masa turare na huce kithchen na dora mana tuwan shinkafa da miyar kubewa ina Kammallawa naje nayi wanka sannan na fito falo tare da kunna t.v na Kamo tashar Novelas suna haska film din TEREZA ina cikin kallonsa ne Waya ta ta fara ringing dubawa nayi naga lambar shalele ne wato Aliyu Haidar da sauri na dauka tare da sallama a bakina ,'' amsawa ya yi , ya ce'' Yan matan Aliyu barka da dare .''
Barka my love ya kake .''
Lafiya lau Amma kin san me .''
A'a sai ka fada ?".
Hajar ina sonki ban san wane kallan so zan Nuna maki ba kin koyamin so kin Jani a jikinka ba san dame zan maki godiya ba shi yasa nake rokon Allah ya bani ke a matsayin Matata Kuma yarana su yi Irin halinki da kyaun ki.''
Murmushi na yi ,na ce ai duk matsayinka ne M'y love Karka damu in dai soyaya ta ce baka ga komai ba sannan ni nafi son in haifa mana Yara masu kama da Kai suyi hali da komai naka .''
Me yasa Kika ce Hakan ?"
E'e sabi da ina son idan Allah ta sa mun yi aure na Haïfa mana yaro Ina son ya yi ,kama da Kai sabi da idan ka tafi aiki Dana kallesa sai Naji dadi a Raina .''
A'a nafison Hakan dai kin ga idan sunyi kama da ke nima idan Na kallesu sai Na ji wani san yi a Raina Na ji babu Tamka ta a duniya ga Mata mai kyau ga ilimi kuma ga ya'ya masu kama dake ga iya kulawa da tarairaya Kai nagode ma Allah daya bani ke burina bai huce na aure ke ba a yanzu .''
To ni dai A'a bazan yarda ba ni dai kawai suyi kama da Abbansu .''
Da Mamansu dai .''
To Naji duk Wanda yafi kaunar dan uwansa da shi zasu yi kama .''
In dai wanan ne mai sauki ne ai nasan kawai da Momynsu zasu yi kama dan kinfi Nuna min kulawa sosai kin darani da komai ma .''
To shikenan zan yi ta Addu'a Allah ya bani yaro mai kama da Babansa duk kullum idan nayi sallah .''
Wayo Zaki min kuma ?"
Dariya nayi na ce'' Nina isa mijin Hajara .''
To yau me za'a bani ?"
Me kake so hubby na .''
Komai Kika bani ina so .''
Murmushi nayi sabida na san abin da yake so dan Haka na yi masa kiss .''
Murmushi ya yi , ya ce'' my dear ina jin bacci amma Bana son na daina jin Muryanki a kunne na .''
Sorry bara nayi ta zuba ma surutu har sai ka tashi .''
A'a Na hutar dake dan Bana son ki wahala min da kanki .''
To m'y love duk yanda ka ce Hakan za'ayi girmanka ne .''
Shi yasa nake sonki Matata.''
Allah ya bar mani Kai ni ka dai my love
Karki damu Nina kine ke dai insha Allah bazan hada ki da kowa ba .''
Nagode sosai fatan alkairi sai da safe ka kulamin da kanka Murmushina .''
Nima ki kulamin da kanki kiyi bacci mai dadi tare da mafarki na .''
Har zan yi magana Naji karar Mashin din Kamal ba shiri n'a ce to Insha Allah sai an jima Yayana Yana kirana.''
To sai kin Dawo.''
Katse Kiran na yi, na fita n'a Budé masa kofar sannan na jiyo na Dawo wata falo na zauna .''
Karisa Budé kofar ya yi ,ya shigo da Mashin din sa Yana ajiye sa Ya shigo da sallama a bakinsa tsan ciki ciki na amsa masa ina kara gyara zamana Yana shige daki na tashi dan zuba masa abinci na zuba masa jus din Dana hada sannan na koma na zauna Yana fitowa ya duba ni ya ce'' yn mata barka da gida .''
Ban ce masa komai ba sai de kallonsa Dana yi dan maganarsa ma haushi take bani .''
Ajiyar zuciya ya sauke dai dai lokacin da ya zauna ya ce'' To ya dai naga kin zauna ta so mu ci abinci .''
Banaci ?" Na fada a tsakaice .''
To amma ni ya min yawa ai ni ka dai .''
Ko tom idan ka koshi Makauta suna nan sai a kaima su .''
Girgiza Kai ya yi ,ya ce'' Allah ya sauwake sannan yafara cin abinci Haka dai Muke dan taba fira jefi jefi wata ya fadamin bakar magana nima idan Naji zafi n'a mayar masa .''
Share and comment fusabillilah🙏🏻
Barkanku ina maku barka da Sallah Allah ya karbi ibadinmu Allah ya Nuna mana badin badada
31/05/2022 à 14:42 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
6📝
SAKON BARKA DA SALLAH
Gareku my familles KALLA TRANSA ban fida kowa ba Allah ya kara mana farinciki da kaunar juna Allah ya karbi ibadinmu yasa muga badin badada fatan alkairi gareku
Familles KALLA MAI LAFIYA godiya ta musanman gareku fatan kunyi sallah lafiya Allah yakare mani kuma yasa farinciki a zuciyanku ina sonku 💋
Jinjina gareku GAMAYYAR MARUBUTAN JIHAR NIGER ina maku barka da sallah Allah yakara hada kawunanmu Allah yakara daukaka mu
Sai kungiya ta musanman NOBLE WRITER'S ASSOCIATION kuma ina maku barka da sallah Allah yakara mana ilimi da fahimta mai amfani Allah ya kara mana farinciki ya kara hada kawunanmu ina maku barka da sallah fatan kowa ya yi ,sallah lafiya Allah ya maimaita mana yasa muna cikin masu rai da lafiya jinjinga gareki Aunty Aïshatul Humaira muna godiya Sosai kema ina maki barka da sallah Allah ya kara daukaka NOBLE WRITERS ASSOCIATION yasa mufi Haka
Yana gama cin abinci kamar yanda ya Saba yasha ruwa sannan ya kwanta kafin ka ce me har bacci ya yi , gaba da shi babu abin da ke fata min rai Irin wanan tsoki naja sannan na janyo wata ina buga game da ita na jima sosai Sannan na fara jin bacci Mikewa nayi na tatara duk abin da zan bukata na shige daki nayi addu'a na kwanta .''
WASHEGARI
Tunda sasafe ya tashi ya yi , wanka ya shirya tun 7h00 kafin ya karisa shirinsa ya fara tashi Na wai na hadamasa break ni kuma babu abin da na tsana Irin ina bacci na a tasheni Hakan yasa nayi masa Banza kuma ina jinsa amma sabida ya iya nacin tsinya sai da ya tasheni a hankali na fara Budé idona na sauke su a kansa ina hurga masa harara na ce '' wai dan Allah lafiya ina bacci na ka tasheni miye kuma .''
Sai da ya sauke ajiyar zuciya sannan ya ce'' break Zaki hadamin .''
Mtsss aikin Banza wai Bana ce karka saké ta shina ba Kai kafi kowa son kudi ne tun safe idan ka fita sai ka lura babu kowa a Titi sannan dawomin nan gida kuma ko kadan babu abin da kake moramin da shi sai nace bani kudi ka ce baka dashi in kuma Kana da sai kace na marayune su Waye marayun ko mutuwa zaka yi ne kake mani maganar marayu kuma a Sanina babu Wanda Muka ajiye a gidan bare ya zama maraya mtss ni gaskiya bazan iya ba idan bazaka yi hakuri har in tashi ba to kayi tafiyarka mana .''
Tunda Na fara magana har na gama kallona kawai yake dan ya lura so dari zai fadamin magana mai zafi bazan damu ba amma daga zarar ya tasheni daga bacci sai infara masa masifa kamar Dana ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' Hajara ni gaskiya bazan iya jira ba kawai ki taso ki rufe gidan dan nasan mutane suna jirana a shago kuma akwaye Wanda Zani kaima Kaya .''
Tabe baki Nayi na ce'' sai ilimin wanan fa amma babu Huss idan Na ce ayi mana Abu in rasa ta ina kake Kai kudin idan an tabaye ka sai ka Dawo Allah ya kiyaye hanya ya tsare kuma .''
Fita ya yi , ya fida Mashine din sa ni kuma na tashi ina gunguni naje na kulle kofar na Dawo na kwanta wani baccin mai dadi ya yi , gaba dani .''
Bani na tashi ba sai wajen karfe 10h30 toilet na fada na yi wanka sannan na fito na shirya Na nufi kithchen na fara hada abin break ina kammallawa na dauko na nufi falo da shi ina cikin cin abinci ne Waya ta tafara ringing dubawa na yi naga lambar Safna ce dauka na yi Bayan mun gaisa na ce '' mutane manya ne shikenan ke tun Randa nashigo wanan gidan Kika dauke kafa ko .''
Murmushi ta yi ,mai sauti ta ce'' Hajar uwayen rigima daga Kira sai korafi .''
To me zan yi ai gaskiya nafada ko .''
Hmm to yanzu zamu kashe laifinmu yau kina gida ne .''
E'e ina gida ko Zaku zo?"
Ehh zamu zo an jima kadan yanzu Haka ma muna gidansu Sa'ïda Zaitun kadai Muke jira sai muzo ko .''
Dan Allah ki ce yau zamu sha fira .''
Sosai kuma akwaye wani Albushir da zan yi maki amma sai mun zo .''
To ku yi sauri harna fara daukin son jin labarin nan me zan girka ma kune .''
Abin mai dadi kinsan bakin nan Namu abin da yasa ba ci ba Sai mun fada ba .''
Tab ai ko aiki Zaku bani sosai yin shawarma yanzu in dama ina bread din ne .''
To wallahi sai mu fasa zuwa kinsan shi Abun sauki ne da shi .''
Wallahi Safna baki Imani amma babu damuwa zan rama dan kinga ina son kuzo shine zakumin haka .''
Dariya suka yi a tare Sa'ïda ta ce'' ayi ma kowa abin da yake so kin manta Haka kike fada kullum .''
Naji zan yi sai kunzo Yan mata .''
Hmmm ya yi ,dai uwayen gida ina son wanan wasar.''
Fada Kika fada wanan Taken nawa ne na fada ina rausaya Ido .''
Sai de munzo ayi sauri a Kammalla mana girkinmu kar rai ya bace .''
To uwata Naji .''
Katse Kiran na yi dan Bana so inji mai zasu fada dan ni dai gaskiya in ba da Aliyu Dina ba Bana iya Waya mai tsayi sosai .''
Mikewa nayi na kara gyara wajen dama ba wani datti bane da shi nayi turare na huce kithchen nafara hada masu shawarma da dai sauran abin makulashi Na dan jima sosai Na Kammalla na juye a kuloli na Kai danning sannan naje na gyara kithchen na wanke abin da na fata kamar ban yi aiki ba sannan naje na kara watsa ruwa na shirya na Dawo falo ban ji da zama ba Naji tsayuwar motarsu tun kafin su fara Nocking na fita waje a guje na Bude kofar ina ganinsu Muka rumgume junanmu sai Murna muke da ganin juna zaitun ne ta ce'' Wai bazaki Bamu hanya mu huce bane kin tsaida mu a nan sai Washe baki kike yi .''
Nina isa ga hanya mana .''
Ciki Muka shiga nan wasu suka zaune a Capet wasu kuma a kujerun dake zagaye da falon munsha fira sosai sannan na tashi Na dauko masu ruwa da jus Sai cup na ajiye masu nan suka fara sha muna firan yaushe gamo.''
Kallon Safna na yi , na ce '' wai wane Albushir ne Zaki min na kagara in ji wallahi .''
Dariya suka sheke da ita Sa'ïda ta ce'' hmm Hajar uwar son labari .''
Ke barni daga duniya sai lahira fa wata Rana sai labari .''
Hakane to ki bani Goron Albushir din ko ."
Kaji wani son Banza Naji zan Bada ?"
Sai da Safna ta wainar da Ido ta ce'' Kawata nima Na kusa zama Babar Mace fa .''
Ke dan Allah bangane ba fahimta dani .''
Cike da murna ta ce'' yau ina cikin farinciki Allah zai cika ma mahaifina burinsa a kaina kullum cewa ya ke sai ya mutu baiga jikinsa ba to ga dama ta samu Allah ya yi ,nufi gobe in sha Allah za'a kawo Kayan aure na sosai Mahaifina yake murna dan yama fini dan burinsa bai huce ya kaini dakina ba ni kadai Allah ya mallakama sa shi yasa bai da burin da ya huce ya aurar dani .''
Woww gaskiya na ta Yaki murna kawata Masha Allah Alhamdulilah Allah yasa Alkairi wallahi dama ina cikin farinciki sai yanzu Allah yakara sakamin wani ina maki fatan alkairi Allah yakara ma Baba farinciki fiye da Wanda yake yi a yanzu .''
Ke dai Bari Allah dai ya kaimu gobe lafiya cewar zaitun .''
Amin summa amin akwaye shagali ai cewar Sa'ïda .''
Hmm suya sai ma ranar ta ai sai de Kamal ya yi, mani uzuri sabida bikin ta gaban goshina .''
Gaskiya ai ni zan ma fadamasa da kaina.''
Dan tsabar baki da kunya ko hmm kaga Amaran zamani cewar Sa'ïda.''
Dariya Muka saka sosai Muka sha fira sannan naje na dauko mana abin da na Hada mana Zaitun ta yi , serving din mu Muka fara ci dan Safna ta ce'' ina baza ta kara wahala ba dan amarya yar hutu ce da a ce ma Mustapha Yana nan abincin ma shi zai Bata a baki .''
Kallonta kawai nake yi dan tsabar Mamakinta to me Mustapha ya Bata wane irin so ne Haka har take jin dadi dan zata yi aure shi lanle auren soyaya ya yi , amma ni sai de in gani ana yi wani wajen abani labari .''
Dafawar da Zaitun ta yi , mani ne yasa ni dawowa daga duniyar tunanin da nake yi Muka ci gaba da firanmu .''
Share and comment fusabillilah🙏🏻
🎤Maman Khadija gani nazo ina yi maku barka sallah 🎤samari da Yan mata masoya🎤 nazo mu gaisa .''💃💃💃💃💃
31/05/2022 à 14:42 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
7📝
Sosai Muka sha fira sai wajen sallah Mangariba na barsu suka tafi sosai Na yi masu shatara na azirki suka tafi suna godiya Bayan Sun tafi nayi mana normal girki Naji nayi wanka na gyara wajen da Muka fata nayi turare sannan na kara gyara jiki sannan na Dawo falo sosai Naji gidan ya min girma Haka kawai Naji kamar na tashi Na bisu ina wanan tunanin ne Aliyu ya kirani sosai Naji dadin Kiran cikin tautausar muryana na gaida shi ya ce'' lafiya lau ya aiki .''
Alhamdulilah nama kwana biyu ban je ba .''
Sabida me ?"
Haka kawai amma insha Allah zan koma a satin nan .''
Allah ya kaimu,'' amine
Umm umm
Menene shalele na ?"
Ni labari nake so kaban mai dadi Irin na masoya .''
Kina ji ko wasu masoya ne suna kaunar junansu duk da ya kasance ba gari guda suke ba amma zuciyoyinsu suna tare da da juna ajiye a cikin wani lambun masoya mai kamshi tsintsaya suna Kuka ga wani sanyanyar Iska dake kadawa a wajen wanan wajen a tanada shi ne dan wanan masoya shiyasa Na Bata sarauniyar fadar Haidar dan ta mulki wanan fadar cikin so da kauna ina fatan Allah ya hada fuskokinmu cikin aminci da kaunar juna .''
Gaskiya hubby na wanan Labarin yayi dadi sosai kamar kar kayi shiru dan sabida yanda sauti dadadar muryanka ke shiga cikin kunnena ina Sonka Allah ya bar mani Kai ni ka dai yasa ka zama mijina .''
Amin summa amin da ko zanfi kowa farinciki da ganin wanan ranar .''
Wai dan Allah in tambayeka ?"
Ina jinki gaba day wanan lokacin ai naki ne sai yanda Kika yi da shi .''
Wai me yasa kullum wanan Muryan taka take kara dadi da Zaki kamar Zuma ne .''
Soyayarki ce da kaunar ki suna abin da idan Kika Bata take kara maki dadi to kefe me kike ba taki .''
Soyayarka da girmanka darajarka da kaunar su nake Bata .''
Amma Naji dadi sosai nagode Hajara kin bani abin da ba kowa zata iya bani shi ba .''
Kaine ka raineni da Hakan shiyasa Na kware nake maka dan wanzuwar farinciki a zuciyanka .''
Allah ya barmin Mama boy .''
Harka bani wanan matsayin bansani ba .''
Sosai ma ai tun ranar da Muka hadu na baki wanan matsayin .''
Nagode sosai my prince Allah yabarmu tare .''
Amine me kike yi a yanzu .''
Bani komai sai aikin sauraran dan Autan Maza.''
Murmushi ya yi , mai sauti ya ce'' Hajar ita ni ka dai ina sonki .''
Nima ina sonka kafi ka kara fadi ni taka ce insha Allah.''
Allah ya amince mana ya kaimu lokacin da Alkairi.''
Amine summa amine .''
Ina ga bacci nake ji baby zan tafi gida dare ya yi .''
To shikenan my love Dina Allah ya karemin kai ya tsare ka .''
Amine baza'a ban Irin wanan sakon ba .''
Murmushi na yi tare da yi mashi kiss .''
Ni dai bai zo ba .''
Muahhh, yanzu yazo ko habibina .''
E'e I love you .''
I love you soo much beby.''
Thanks bye .''
Ok bye mijin Hajara .''
Murmushi ya yi , tare da katse Kiran ni kuma na kwanta ina ci gaba da yin chatin Dina sai wajen karfe 00h sannan Kamal ya Dawo gidan naje na Budé masa kofa na zuba masa abinci na koma na zauna zaune ya yi , ya Kamo plat din yafara aika abinci yau de ba laifi mun dan yi fira amma duk yawancin maganarsa sai hada min da mai zafi Haka nake shanyewa kawai sai da ya Kammalla cin abinci nace masa zan fita gobe insha Allah .''
Hade fuska ya yi , kamar zai yi Kuka ina Zaki je kuma .''
Nima tawa na hade dan na lura so yake yafara rainani Na ce gidansu Safna gobe ake kawo lefenta .''
Shiru ya yi , bai ce komai ni kuma ka dauki Wayana na shige daki na ci gaba da Abin da nake har bacci ya yi , gaba dani
31/05/2022 à 14:42 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
8📝
Da safe ina tashi Na hada mana abin break sannan na yi wanka na shirya tsaf yau dai an ci sa'a tare Muka ci abinci ni da shi muna gamawa na yafa gyalena da Jaka ta ta zuba wayoyina a ciki kasancewar ba wata kwaliya nayi ba amma Hakan ya kara mani kyau sosai nayi shigar Riga da sket na atamfa data kama jikina shap Dina yafito kamar coka cola ta shafe jikina da turare sai zuba kamshi nake ina gamawa n'a fito falo anan na tarar da shi Yana latsa wayarsa kallonsa na yi na ce'' na shirya zan tafi .''
Sai da ya gama kalleni tsaf tun daga samana har kasa ya ce'' ina Zaki je ?"
Da Mamaki nake kallonsa na ce'' gidansu Safna mana .''
Ki Zamanki babu inda zaki je .''
Ajiyar zuciya na sauke tare da kallonsa na ce'' toh ,'' Na fada ina shigewa daki Sosai raina ya baci dan har Kuka sai da Na fashe da shi ina kallonsa ya shigo yaje yayi wanka ya shirya sannan ya ajiye min kudin sanwa ya fice abin shi a kofar falo yake ce min inzo in rufe gida ko tankasa masa ban yi bare yasa ma ran zan mai da masa Haka ya gaji da tsayuwarsa ya shigo ya ce'' ke baki ji ina magana bane .''
Haka ya gama surutunsa ya fice ya jima da tafiya naje na kulle gidan na Dawo karan Kiran da ake min ne yasa ni dauko ta Zaitun ce da sallama a bakina Bayan mun gaisa ta ce'' ke wai dan ubanki kina ina baki ga damar zuwa bane .''
Sausauta muryana na yi na ce'' wallahi ya Hanani kingani nan ma ko fida Kayan ban yi .''
Hmm ba wani nan dama nasan za'a rina ai ba dai kisan zuwa ne sabida baki bukatar mu a yanzu .''
Tana gama fadan Hakan ta katse Kira Haka n'ai ta Kira su amma babu wace ta dagamin Waya har na hakura naje na cire Kayan n'a zauna ina tunanin yanda zan bullowa alamarin Kamal shi kwata kwata inda nace zan fita ba lafiya to wallahi bazai yi wa ai ba gidan kaso nake ba .''
Tashi nayi naje Na dora girki gudu dan yau ban yi niyar girkawa da shi ba sannan kudin da ya ajiye na dauke Abu na duk da ina su kawai dan na saka mashi bakin ciki ne kuma yau ko me zai faru sai Na yi masa maganar komawa aikina dan sabida bazan juri wanan Zaman asaran ba .''
Huni yau ni kadai na zauna bani da Wanda zan aika ya siyomin data Sabida niyan Hasiya Sun tafi School da zaman ya isheni na kwanta baccin bakin ciki ya dauke ni .''
Bangaran su Safna kuwa tunda Zaitun ta shaida masu cewa nace bazan zo ta yi waje a ajiye ni sai gulmana suke wai ai baida ce ace ana kawo Kayanta ba a ce Bana kusa sunan tana Babar kawata sosai Safna taji zafi shiyasa ma Dana kirasu su ukun ba wace ta daga Haka suka sha hidimarsu amma hankalin Safna Yana kaina dan ita Bata yarda Hanani ya yi , ba gani suke nice har nace ba zan zo ba a Haka har yamma ta yi , Aka kawo mata laifenta sai Murna suke suna shewa da jin dadi amma banda ni à ciki .''
Da yamma ina ta shi nayi sallah Azahar da La'asar Na yi addu'a Dana sabayi ta Allah ya raba wanan aurn in kuma bazai Rabu ba Allah yasa ya mutu nan nasha fa naje Na yi zuba abinci na naci na koshi Na fita waje da kaina n'a siyo kati na Dawo nasiyi data a nan ne nake ganin valise din da Aka kawo ma Safna na nayi mata Allah yasa Alkairi amma tana en ligne taki karanta message din gashi Aliyu baya kusa Haka na hakura na sauka har Aka yi Sallah Mangariba ina zaune waje day sai da Nayi sallah nayi wanka na fito na kunna t.v ita ce ma ta de bemin kewa dan yau jina nake wani Iri yau kam anci sa'a Kamal ya shigo da huri nan na hade fuska kamar Bana Dariya da sallama ya shigo tsan ciki ciki na amsa yanda bazai ji ba .''
Juyowa ya yi ,ya kalleniya ya ce'' baki ji ina sallama .''
Ko kallo Haka ya gama zuba ya shige daki ya cire Kayansa sannan ya Dawo falon zaune yayi Yana Zaman jiran na kawo masa abinci amma sai Yaga shiru babu alamar nayi girki ma tunda ba komai a table din ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' Hajara ina abinci na yinwa nake ji.''
Waya ta na janyo ina karanta message din Aliyu bansan lokacin da Na saka Dariya ba wani farinciki ya ziyarce ni ,sai da ya sake maimaita magana so uku sannan na kallesa tare da watsa masa harara na dauke wayata da hijab dina na shige daki amma da yake Jakine shi bai san ban girka da shi ba Hakan ya biyoni har daki ya ce'' ya ina magana Zaki wani shigo daki cewa n'a yi ina abinci na .''
Ajiyar zuciya na sauke na ce'' ka ajiye wace zata girka mane .''
Kallona ya yi kamar zai yi Kuka ya ce'' bangane ba?"
To kar Allah yasa ka gane sai ka yi ta tsayuwa idan lokacin ganewar ya yi sai ka tafi ai.''
Ransa a bace ya fita ya koma falo ya zauna tabbas yasan ya batamin rai dan tunda nake da shi ban taba yi masa Haka koda ubana ya zaga ya jima sosai a wajen har bacci ya dauke shi.''
Ni kuma ina daki hankalina kwance sai fira nake sha wajen Sweety darling Dina muna ta nishadi har dare yayi Muka sallami juna badan mun so ba Haka Muka rabu.''
WASHEGARI.
Ina tashi Nayi wanka na saka yar doguwar Riga ta kanti bleu mai haske na dora kallabi fari na saka turare na fito falo ina ganinsa amma nayi Banza da shi Nafara gyara gidana ina gamawa na je na zauna dan banyi niyar hada break ba dan Yana gidan ganin na kama Waya ta banida niyar dora girki yasa shi cewa Hajara ina kwana.''
Tabe baki Nayi naci gaba da aikin gabana sai da Yaga Bata gyara shi ya ce'' Ke ki tashi ki dora mana girki yinwa nake ji Karna makara wajen aiki .''
Tsaida latsan Wayana na yi na ce to ina ruwana kuma na rike ka ne ko kofa na tare maka sai ka Dawo mana .''
Abinci fa ?"
Ban yi niya ba Kai baka da hannune ko baka iya ba .''
Haka kike ce ?"
Sosai ma ka yi duk abin da zaka yi Marar zuciya Ba'a sonshi amma dan jarabar tsiya sai da ya nace ya aureni to sai Ka ci uwar da zaka yi dani .''
Da Mamaki yake kallona ya ce'' yanzu duk abin da yashiga tsakanina dake a daren farkonmu baki ajiye makaman yakinki na baki Sona .''
E'e Bana sonka na tsana ka ina ka yi zuciya ka sakeni mana butulu kawai yanzu duk mutumci dake tsakaninka da Safna ka hanani zuwa gidansu .''
E'e naje Na Hana ita din uwa ta ce ne.''
A'a Taya ma zata zama uwarka bancin ita gidansu sunsan Darajar Macé Sun samu tarbiya.''
Ni kina nufin bani tarbiya Kenan .''
Ina ka ganta mugu kawai wallahi bazan taba yafe maka ba ina budurwa ta amma Haka ka ballani da karfi dan rashin Imani kuma Haka ka tashi tunda Asuba kayi tafiyarka Kano daga Dawo babu sannu bare ya jiki shiyasa wata tsanarka ke kara Nunkuwa a zuciya ko kadan Bana sonka .''
Toni ina ruwa na idan kinji ciwo me yasa baki Sanar dani ba ke yarinya ce da zan biki a hankali kaji wani zancen Iska kawai .''
Shiru nayi masa dan a yanda Raina ya bace zan iya fada Masa duk abin da yazo bakina .''
Ganin ban taka masa ba yasa ya huce daki ya shirya yar ba gidan .''
Haka rayuwarmu take tafiya babu dadi dagani har shi komin naso sakin jiki dashi zai yi min abin da har Mutu bazan manta shi jiya ma nayi masa maganar komawa aikina ya ce'' shi bai san zancen wane aiki zan je inyi bayan kuma Yana bani ci da sha me na rasa in yi hakuri da aikina ganin abin nashi ma raini ne Hakan yasa na fara zazaga masifa kuma nace gobe sai Na tafi idan Na dawo ya ajiye min takardana sai in huce gidanmu Hakan ko akayi dan yau ma shirina na yi tsaf na dauki makulli mota na da tunda nazo gidan yanzu kusan wata uku ban fita ba sai yau din sai da Na Budé kofa sannan na shige mota naja na fice a gidan na bar shi Ganin ban rufe gidan ba yasa shi tashi ya rufe huni ranar bai fita ba dan Yana jirana na Dawo .''
Ina isa nayi parking nan manager yazo ya karbi Kayan aikina Yana cewa dama Madame ina cewa zan kiraki yau dan wasu Yan Burkina Faso Sun ce suna son zamu shiga réunion tare da ke dan yau suna hanya ma .''
A nutse na kallesa na ce'' yausheni taron .''
Zuwa da yamma ne dan gobe zasu koma .''
Ok Muje ka bani Bayanan na duba ko.''
Haka Muka shiga daga ciki nan naga office din tsaf kamar ina ciki amma sai de tullun file din dake kan table din sai da Na tausayama Kaina kallonsa n'a yi na ce '' ka fida mani fille din dazan saka hannu da Wanda zan duba zan je naga yanda Kamfanin yake yanzu zan Dawo .''
Ban jira cewarsa ba na fice shi kuma yafara fida mani kowa gefe nan naje naga komai Yana tafiya daidai dan dama nasan manager Yana kulamin da office Dina koda Bana nan sai de Sabin Ma'aikata da Aka dauka suna ganina suka tashi tsaye suka gaidani amsa masu na yi ina duba zanen da Sabin Ma'aikata suke yi sosai ya birgeni dan babu Wanda zan ma korafi Haka na gama Yan zagaye zagaye na koma office har manager ya kusa Kammallawa zaune nayi ina jiransu ya kai 30mnt sannan ya ce'' Ranki shi dade na gama hadawa .''
Jinjina masa Kai Na yi ,sanan ya fita ni kuma na fara saka hannu sosai Na gaji dan suna da yawa ina kokarin na gama ne kafin yamma ta yi , bakin su kariso Haka nayi 'na Kammalla na karanta Bayanan da Yan Burkina Faso zasu muyi magana bisa kan shi ina wajen Aka yi Azahar nan nayi sallah n'a kara gyara fuskana sannan na ci gaba da karatu na har manager ya shigo ya ce'' madame Sun kariso .''
Dama su nake jira dan ina son muyi mu gama zan je gidansu Safna na kashe laifina mun jima Sosai kafin Muka gama nan na koma office Dina na dauko kayana tareda kulle office din n'a bawa manager Key din na fice gudu nake shararawa dan Banaso na huce karfi 16h ban koma gida ba ina isa kofar gidansu Safna na parking sannan na fito da sallama na shiga duk suna zaune a tsakiyar gida sai fira suke Sa'ïda da Zaitun suna ganina suka juyar da Kai Safna kuwa sunkuyar da kai tayi kamar bata ganni ba sai Maman Safna ka dai ta amsa min nan Muka gaisa na karisa wajensu na zauna ina cewa shikenan kwana biyu dan bakuda kirki idan Na Kira babu wace take dauka dan rashin mutumci .''
Safna ce ta kalleni ta ce'' wajen da Kika zo ne dawa kike magana .''
Tabbas na dan ji zafin magana amma sai Na shanye sabida Nina zo in da suke na ce wajenki nazo mana Kenan yanzu Safna koda kowa zai juyamin baya n'a zata ke kina tareda ni amma ba komai aure Zaki yi kuma zaki san me ke cikin gida kinsan Haka kawai bazn ki zuwa gidanku ba naje Na banza ma bare ke amma shikenan ki saurari wanan wata killa Zaku iya yarda dani .''
Wayana na fito dashi n'a kunna masa daukar da nayi lokacin danake ce masa dan sabida baka da mutumci duk kirkin da Safna take ma shine zaka Hanani zuwa gidansu ya ce'' nayi din Safna uwata ce da dole sai kinje gidansu suna gama saurara suka sako min Ido ganin Haka na Mike tsaya na ce'' dama wanan ne ya kawoni ina son ki fida zarginki a kaina kune kawaye banda kamar ku idan Na cire iyayena bai kama ta kumani bahaguwar Fahimta ba ni zan tafi idan kun huce ina jiranku .''
Juyawa nayi n'a fice daga gidan ina shirin shiga motana suka fito a guje nan suka shiga bani hakuri Murmushi nayi na ce'' ba komai ni zan tafi yamma ta yi sosai zan je na yi girki sai Na saké zuwa insha Allah sai na ga Kayan ko .''
To ba damuwa Allah ya kaimu lokacin da Alkairi .''
Amine na fada ina shigewa mota na yi gaba ina sa gidan na fito dan buge gida amma me sai Naji da alama akwaye sakata a ciki Hakan yasa n'a koma mota na fara yi masa Horn ko zai Budé amma shima shiru tun karfe hudu nake waje har Aka fara kiraye kirayen Sallah Wayar n'a fara Kira shima bai daga ba sosai abin ya kara bani haushi nan na Kira Yayana Na fadamasa nan yafara yi mani fada sai da Na fadama masa abin da ya faru sannan ya ce'' in saké buga kofar idan bai Budé ba na Kirasa da tom na amsa masa naci gaba da buga kofar har akayi mangariba
Jin na Kira Yayana Yana tunanin Momy na Kira yasa ya Kira kakarsa wace ita ce tayi sanadiyar aurenmu da shi nan ta ce'' ya kai min Waya nan ya je Budé kofar yana Mika min Wayar hararensa na yi ban karfi wayan ba dama Allah yayi sa da son kudi ganin kudin wayarsa Yana ta tafiya ya ce'' Hajiya ce ke magana ,da kamar bazan karba kuma sai Na karba kawai ta hauni da masifa bansan me ya gayamata sam taki saurarata masifa da ta isheni ne na katse Kiran kuma nayi jifa da wayarsa na shiga ciki Na hado kayana a yar Karaman valise na fito na saka a motana ganin dagaske tafiya zanyi yasa shi rike kofar motan ya ce'' ina Zaki je?"
Ka aike Nine ?"
A'a tambaya kawai nayi ,'' to gidan ubana Zani ko an fada maka bani gurin zuwane da zaka kullemin gida har makota sunan me Muke ciki Kai de wallaji kaji haushi baba da Kai amma ko ka dan baka kama girmanka matsiyaci kawai .''
Naji komai Zaki fada Amma ki Dawo gida .''
Kasan dani a gidan ai ka kulle gidan Kai ga mai gida ko to ka cinye abin ka kuma ka aika min da takardana a gidanmu dan babu abin da zai Dawo dani wajen Wanda bai san darajan mata ba .''
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' To Naji kinga dare ya soma Muje kiyi sallah sai Na baki Takardan sai ki tafi gaba day .''
Dan tsabar ina bani da wayo yarinta tana min tashe n'a yarda n'a bishi ranar nasha tarairaya dan bansan ya iya ba sai yau ko a daren farkona ban samu Irin wanan soyayar ba kwana Muka yi najin dadi a daren nan da safe ina tashi duk a gajiye nake Haka yasa ya dora min ruwan tea ya hadu mana Muka yi breakfast sosai yau Muka sha fira babu wani bakar magana bare kuma Zagi Hakan yasa na manta da batun zuwa gida naci gaba da rayuwa ta zancen aiki kuma sai de naje idan Na fara masifa ta amma badan yaso ba Haka muke rayuwa harna samu ciki nan magana ta koma baba n'a ce sai ya zubar min dan Bana son shi bare jininsa sosai abin ke fata masa rai amma ni babu abin da ya kwana kaina kawai a cire cikin shine abin da nake bukata .''
31/05/2022 à 14:42 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
9📝
Kullum Dana masa maganar zubar da ciki zai ta rarashina dan shi Allah ya zuba masa kauna ta shiyasa yake son abin da zan Haïfa sabanin ni da Bana kaunarsa kuma Bana son dan sa Haka yake riritani kamar baby amma idona ya rufe da tsatsasar tsanarsa babu abin da yake bani in ba haushi ba har cikina ya Kai girma a Haka na hakura na rumgume ka'ddara na karbi cikin amma badan ina son shi ba kuma kullum sai mun yi Waya da Aliyu shine ka dai abin da ke kara mani kwanciyar hankali da son cikina musanman idan ina Waya ina shafa cikin sai sosai abin ke birgeni .''
Yau ma cikin shirina na fito zan je aiki kasancewar ba kullum nake zuwa ba Hakan yasa idan Naje na kan jima ban Dawo gidan ba kuma kawayena suna zuwa Can musanman Zaitun Sai mun gama shan firarmu sannan nake dawowa gida saina fara aika ce aika ce Na sannan nayi wanka na kwanta Zaman jiran wayan Aliyu Haidar dan yanzu babu abin da nafi bukata sama da shi da yake da yamma na Dawo ina kwance na duk na baje da Alama kwancin ya min Haka Naji ana Nocking .''
Dan tsoki naja tareda Mikewa dan ganin Waye ina Budé kofar Hasiya ce ta hado min sakwara cike da plate gaishe da ita nayi ta amsa nace na huce Muje .''
Gaba nayi tana biye dani baya har Muka shiga falon ajiye plate din ta yi, tana fadin ke ina Kika shige tun dazun nake zarya a Kofar gidanki.''
Hmm kaji kuma Allah matar nan kin rainani kamar baki san inda naje ba .''
Allah Huci zuciyarki kinsan idan ta samu sai mutume ya yi , zumudi .''
Dariya na yi, na ce'' sai ka ce sabuwar amarya ba?" Wallahi aiki ne ya tsaida ni kuma Zaitun ta Kai min ziyara shi yasa ma Na jima.''
Haba shi yasa naga heure din da kike dawowa ta huce Ashe kuna tsan da kawayen amarya ga sakwara nan .''
Nagode sosai voisine gaskiya wanan cikin Yana shan kulawa kullum sai an yi masa Kayan kwadayi .''
E'e mana ya sha yafiki karfi ?"
Dariya Na yi , na ce'' ikon Allah to bazan kara cin abin da Kika kawo min ba tunda da biyu kike yi .''
A'a baza'ayi Haka ba Allah Huci zuciyarki Mama bébé.''
Murmushi na yi , amma ban ce da ita komai ba Kiran sallah Mangariba da ake yi ne yasa ta Mikewa ta ce'' Mama Bébé ni zan tafi gida na san Al'hassan Yana nan zuwa dan yau Azumi ya yi ,kin ga ko gida zai sha ruwa .''
To ba damuwa sai an jima ki gaida shi .''
Zai ji insha Allah ?"
Fita ta yi , ni kuma ina biye da bayanta har ta fice ni kuma na kalle kofar sanan na Dawo Kai tsaye daki na huce na yi , Alwala nazo na gabatar da sallah tareda Addu'a Dana Saba yi kullun sannan na fito falo wayata na dauko tare da Kiran Aliyu na bai daga ba Hakan yasa na ajiye Kiran dan na san ko na Kira sa ba zai amsa ba sai de ya kashe ya sake kirana .''
Na dan jima sosai da kiransa sannan ya mai do min Kiran sai da ta yi , ringing hudu sannan na daga .''
Sallama ya yi , a nutse cikin dadadar muryarsa .''
Amsawa na yi , ina masa shagwafa .''
Da sauri ya ce'' my Queen lafiya dai ko ?"
Hmm ba kaine ba.''
Me nayi Yan mata na ?"
Yanzu a ce tun jiya ka shereni bansan dalili ba ko dai ka daina sona ne .''
Sonki ba zai taba iya goguwa a zuciya ta ba Bana da burin da ya huce na Mallake ki dama nasan na yi laifi Amin Afuwa wani aiki ne ya fadani amma fa bai fiki mahinmanci ba .''
Sai yanzu hankali ya kwanta Naji wata natsuwa tana ziyarta ta, tun jiya ina cikin damuwa dan babu kai a kusa dani my love .''
Banason kina saka damuwa dan Hakan Yana katse min farinciki ina nan lafiya lau kuma ina tare da ke bana jin zan iya rayuwa idan bake .''
Masha Allah nagode ma Allah daya Dawo min da Kai my prince amma fa nayi missing din Muryanka sosai .''
Nima haka gaba day tun jiya Bana jin dadi .''
Me ya same ka my prince
Rashinki a kusana da miss din voice din ki da nayi amma yanzu Am ok .''
Allah yakara maka farinciki a zuciyanka ina jin bacci ne sai da safe .''
Tom shalele Allah ya tashe mu lafiya amma kisan me .''
A'a sai ka fada ?"
Ina son kiyi bacci mai dadi ki kasance cikin farinciki tare da mafarkina mai sanyi a zuciya .''
Insha Allah muradin Raina .''
Ok bye bye 💋
Thanks I love you.''
Love you soo much .''
Katse Kiran nayi Hakan na Rabu da shi badan zuciya ta ta so ko dan ta min dadi ba A'a ganin lokacin zuwan Kamal ya yi , shi yasa cikin photos Na shiga na dauko photon Aliyu ina Kare Masa kallo hakika Aliyu kyaukyauwa ne Irin na bugawa a jarida bai da fari sosai kuma ba baki ne ba dogone gashi ya iya daukar wanka tunda Na dora idona a kan photonsa Bana son karta su ina cikin kallon ne zuciya ta take bani shawaran cewa na Sanar da shi Na taba yin aure wata kuma ta ce'' ba yanzu ba Haka dai nayi ta wasi wasi har Kamal ya Dawo gidan kofa na Budé masa sannan na Dawo ciki yau ma ya shigo fuskan nan a murtike sai ka ce zai dake ni .''
Nima sunkuyar da Kai nayi na ci gaba da aikin gaba .''
Daki ya huce ya ajiye kayansa tare da rage Kayan jikinsa sannan ya Dawo falon .''
Mikewa nayi naje Na dauko masa abincin sa na ajiye a gabansa.''
31/05/2022 à 14:42 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
10📝
Yana gama cin abinci ya tafi ya yi kwanciyarsa ni kuma a falo nayi zamana sai da nakira Aliyu Yana dagawa Muka gaisa ya ce'' bara zai Kira ni Kare Kiran nayi babu jimawa ya mai do min Kira dauka nayi nace my prince ya kake .''
Lafiya lau kamar kin san ina cikin tunaninki a dai dai wanan lokaci sai naga kiranki .''
Murmushi na yi , na ce' 'nima tunaninka ne ya Hanani sukuni shi yasa Na kiraka ko hankali zai kwanta .''
Hajara ban san ya zan masulma maki yanda na kamu da tsananin kaunarki wallahi Bana jin zan iya rayuwa ba ke a saukake dan Allah kimin alkawarin baza ki gujeni ba duk tsanani duk huya Zaki kasance dani har karshen rayuwarki .''
Je taime du fond mon Cœur mon Trésor t'es le meilleur💘 c'est au près de toi que je le trouve le bonheur🥰le véritable bonheur💐tu es le plus beau du bonheur que me soit arrivée💍 tu es la plus belle valeur qui ne soit arrivée💞 qu'Allah azzwajal te protège mon seul unique mon Nurul qalbi❤️💔
(I love you from the bottom of my Heart, my Treasure, you're the best💘 this is the close to you that I find happiness🥰true happiness💐you are the most beautiful of the happiness that ever happened to me💍 you are the most beautiful value, which cannot be arrived💞 Allah azzwajal protects you my only one unique my Nurul qalbi❤️💔)
Woww Whether my eyes are open or closed, I have only you of sky and horizon, night and moonlight. I love youthe Romantic Looks, the Charming Smiles, the Eyes in the eyes ... And little by little a 2-way life is emerging
(Que mes yeux soient ouverts ou fermés, je n’ai que toi de ciel et d’horizon, de nuit et de clair de lune. Je t’aimeLes Regards Romantiques, les Sourires Charmants, les Yeux dans les yeux… Et peu à peu se dessine une vie à 2)
Thanks my prince bani da bakin magana ka zama wani sashe daga wani bangare na jikina Allah ya cika mana burinmu na kasancewar a tare .''
Amin my gudaliya ta da ko zan kasance mai Farinciki a wanan Babar Rana ina sonki Hajara .''
Mee too my king zan barka ba dan naso ba kuma ba dan Raina ya min dadi ba ina jin bacci ne .''
Ai a Hakan ma na ji dadi nafison ki huta dan Hakan zai sa na kasance cikin farinciki ina sonki ki kula min da kanki sosai fa .''
Quand je ferme les yeux je vois ton sourire et tes beaux yeux. Ca me remplie de joie. Je vais pouvoir passer une bonne nuit. Bonne nuit à. toi aussi. Bisous💋💋💋💋💋💋💋💋.
(When I close my eyes I see your smile and your beautiful eyes. It fills me with joy. I'll be able to have a good night. Good night to you too. Kisses💋💋💋💋💋💋💋💋)
Merci beaucoup ma belle femme je t'aime plus que toute tu est magnifique pour moi my Angel bon Nuit a toi aussi💋💋
Ok bye bye mijin Hajara.''
Ok katse Kiran ya yi ita kuma ta Mike ta nufi daki tana kwanciya bacci ya yi gaba da ita .''
Kwanci ta shi babu huya gashi yanzu cikin Hajara ya kai Wata 6 kuma gashi bikin kawarta Zaitun ya matso. Hakan ta yanke shawaran ta fadama kawai kuma ya Hana ta zata zubar da cikinsa Yana fitowa daga daki cikin shirinsa na zuwa Office tace'' har ka fito ?"
Kallonta yayi ya ce'' E'e ko da Abin da zan maki ne .''
A'a Allah ya Kiyaye hanya dama dan ince maka yau zan fita zuwa gidansu Zaitun ka san bikinta ya matso shine nace ka min uzuri a satin bazan zauna ba.''
Sabida ciki day Kuka fito sai in barki kiyi ta min gantali da cikin Dana ki Zamanki babu in da Za ki je ranar bakin sai ki tafi .''
Wani kulutun bakin ciki ne ya tokare ta ga makoshi ta ce'' Haka ka fada ko ba dai cikin ne ke sa Kana Hanani fita ba to kur'ani yau zan cire sa kaga sai Na din ga fita son Raina .''
Sam ya manta da Abin da take fada kullum sai yanzu da ta yi wanan maganar kawai sai ya sausauta muryarsa ya ce'' Sorry Wasa fa nake maki ki tafi amma dan Allah ki kulamin da kanki ke da Dana .''
Kallon ka rainani ta yi masa ta ce'' kawai ka fito fili kace in kulama da yaronka Nifa na kula maka da kaina bacin dama ba so kake ba .''
Murmushi ya yi ya ce'' abin da nafada daga ciki zuciya ya fito ina sonki Hajara ina kaunarki fiye fa kaine .''
Kuma kake zalum tata ?"
Son da nake maki ne .''
Tabe baki Nayi nace Na ji to sai ka Dawo .''
Na ji da wane lokaci Za ki dawo gida ?"
Yanda hali ya kasance amma idan na yi dare Kai za ka je Ka dauko ni dan ba zan ma fita da mota na ba .''
Kamar ya shako huyanta Hakan yake ji amma ba komai le jour ba viendra idan Kika haihu Za ki ga rashin mutumci dan ubanki ya fada a zuciyarsa amma a Zahiri cewa ya yi to ba damuwa Ranki shi dade .''
Fita ya yi ita ma ta nufi daki ta fara shirinta Bata wani jima ba ta fito ta tare mai Napepe suka nufi gidansu Zaitun .''
Dan Allah ku daure kuyi comment dan girman Allah
31/05/2022 à 14:42 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su canza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafe mun laifina.''
11📝
Gaskiya abin da Kuke mani Bana jin dadi kun daina comment sai day day kawai suke yi to shikenan zan tsaida labarin daganan Na shiga wani sabon litafi tunda ba ku bukatar wanan din
Suna isa a Kofar gidan
su Zaitun suka tsaya nan tafito ta bawa mai Napepe kudinsa sannan na shiga ciki Sa'ïda tana ganina ta ce'' A'a yan matan Kamal ashe kina hanya ne zata ma ba za ki fito yanzu ba .''
Hmm ai tun dazun na so zuwa mutumanki ne ya tsaida ni .''
Dama ai ku kullum cikin matsala kuke .''
Hmm yanzu dai ku fadi min me ake ciki .''
Safna ta ce'' kawai sai mu fada maki abin da Mike shirya wa muna Yan mata ke kuma kina uwar mata me Za ki mana .''
Allah na ci uwarki Safna kin san kema ki kalle ki yanzu ba Za ki hada kanki dani ba dan babu mai mani ganin ina da aure sai dan wanan cikin .''
Ohh Ashe ma dai kin san akwaye me tona maki asiri ko .''
Allah ya kara rufama asiri ba dai ya Tonu b yanzu dai bar wanan maganar gobe Za ku zo gidan nawa ne .''
Zaitun ta ce'' Kawata me zai Hana ?" Zamu je mana .''
Da wane lokaci ne zamu yi Fulani day din .''
Sai zuwa marice sosai ma lokacin kowa ya halaro kuma ki sani kofa Za ki dauko mai kwaliya angona kuma zan masa magana sai ya kira mai décoration .''
Karki damu akwaye kawata dake make-up yanzu ke Safna ki tashi mutafi mu Sanar da ita tunda kin ga lokaci ya kure .''
Har zata Mike Sa'ïda ta ce'' To ni tafiya Zaku yi ku bar ni .''
Wallahi Ba da mota na nafito ba shi yasa amma idan Safna zata zauna sai mu tafi tare .''
Dan tabe baki Safna ta yi , ta ce'' A'a ta yi , hakuri man har gobe sai Muje mu kai Amarya tunda ke baki dama ga lokacin .''
To ba damuwa ku tafi din Allah ya Kai ku lafiya .''
Mikewa suka yi suka bar gidan Napepe suka tare nan suka fadi in da zai kai su Sun dan yi tafiya mai dan tsayi sannan suka kariso gidan nan suka tafito Hajara ta ba shi kudinsa sannan suka shiga Allah ya yi , sa'a tana shirin fita suka hadu da ita bakin kofa tana ganin Hajar ce ta ce'' manya manya masu gari ganin ki sai da baban kati .''
Murmushi Hajar ta yi , ta ce'' hakama Za ki ce yau she rabona da ke tun fa Randa na shiga gidana gashi kuna shirin samun da ke dai kawai Irin wanan ce dan kar na riga ki fada .''
To ?" Na yarda mu shiga daga ciki sai muyi magana ko.''
Shiga suka yi nan suka tarar da Inna gaishe ta suka yi sannan suka huce dakin Maryam ruwa ta kawo masu nan suka dan taba fira Hajara ta ce'' Maryam dama ina son ki mani wata Alfarma in ba damuwa .''
Haba ke kuma Hajar wace Alfarma ce wace kike wasu wasin ba zan maki ita ba.''
Dama kwaliya nake son Za ki ma kawata Amarya ce zamu yi Fulani day ne shine nace bara na yi maki magana .''
Hmm shi ne kike ta wani kame kame babu damuwa insha Allah zan yi mata dama gobe bani da Yan kwaliya sai Na je din.''
Ok nagode sosai Maryam bara mu huce zamu tafi kasuwa ne Sayan Abun da ba'a rasa ba .''
To shikenan sai goben insha Allahu .''
Fitowa suka yi a tare suka yi ma Inna sai anjima sannan suka tafiyarsu a kasuwa suka biya suka ji sayaya suna gamawa suka huce gidansu Hajara Sun da jima tsan sosai Sannan suka Baro gidan suka yi tsinke gidansu Zaitun lokacin da Suka Dawo yamma ta yi ,lis nan suka zauna suka fara tsara yanda shirye shiryen sai kasance sai dare Kamal ya zo daukar Hajara gidansu Zaitun suna isa gida daki ta huce ta watsa ruwa dan ta gaji sosai Sannan tafito falo Yana nan zaune daga shi sai gajeran wando da t-shirt dan nesa da shi ta zauna ta ce'' Yaya Kamal Nifa yunwa nake ji tafada a shagwafe.''
Kina nufin baki bama dan nawa abinci ya ci ba to uwar me Kika tsaya yi ne .''
Dan taba baki ta yi , dan ta kara hasala shi ta ce'' ai tunda Na tafi ma babu abin da naci da Haka ma zan kwanta ka wai yaron ya Hanani bacci shi yasa Na Sanar da Kai .''
Ajiyar zuciya ya sauke Yana kallonta yana Ayana Irin hulakancin da zai mata mai zafi zafinsa Mikewa ya yi, ya nufi kithchen ya dafa mani indomi sannan ya kawo min ni kuma sai kara narkewa nake Yana lalabani har sai da naci mai yawa sannan ya kawo min ruwa Na sha sannan n'a Mike tsaye nace ki dai sai da safe bacci nake ji kuma gobe zamu yi Fulani day na Zaitun ..... Bata Karisa maganar ba ya ce'' Alkur'an babu in da Za ki tafi dan ki kashe min da a tsiya ce sabida bikin wata katuwar Banza .''
Dariya ta yi , ta ce'' mi ye na rantsewa kuma ai a gidan nan zamu yi shi kaga ba mai sai Na fita ba sai de idan ana bukatar wani Abu kuma dole sai fita to sai de rantsuwarka ta koma kanka ka yi , Azumi wllhi sai Na fita kuma idan ba Haka ba kasan sauran .''
Tana gama fadan Hakan ta shige daki ta bar shi cike da takaicin ta shima daga haka ya shige dakin ya kwanta daga nesa da ita dan ta ce'' idan ya kuma taba ta sai ta zubar da cikin dan Haka yake ta hakuri da ita shi dai fatan shi ta sauke lafiya sai ta Raina kanta .''
Ni kuma ganin ya shigo dakin yasa na nayi ma Aliyu texte na ce yau ba zamu yi Waya ba sabida Bana jin dadi kaina yake man ciwo kuma kawata zamu fara shagalin bikinta gobe a gidanmu to duk a gajiye nake .''
Murmushi ya yi , ya ce'' To kuma yau Haka za'a barni babu yar sallamar nan ba cin kin san yau na huni da kewarki fuskanki kawai nake kallo sai Na ji ta kore min Dukan Wata damuwa da nake ji .''
Bayan ta karanta ta yi , masa Replay ta ce'' Fais de beaux rêves. Tu es la seule à avoir touché mon coeur. Il t'appartiendra toujours. Dors bien mon unique amour. Je t'aime.
Quand la nuit se pose quand les choses se reposent quand les paupières se closent comme une rose qui se replie j'aime ce moment où je te dis avec tout mon amour .Regardes dans le ciel tu vois l'étoile qui brille très fort c' est le baiser que je t'envoie pour te souhaiter une très bonne nuit.💋💋💋
( Have sweet dreams. You're the only one who touched my heart. It will always belong to you. Sleep well, my only love. I love you.
When the night sets when things rest when the eyelids close like a rose that folds I love this moment when I tell you with all my love .Look in the sky you see the star that shines very brightly this is the kiss I send you to wish you a very good night.💋💋💋)
Wow baby Irin wanan sallama Haka hakika ke din ban san da wane baki zan yi magana bare kuma na kara maki farinciki sama da Wanda Muke ba junanmu ina sonki har Karka shin Zuciya ta ki kula min da kanki 💋💋
Kullum a cikin aikin kula ma da kaina nake kuma ba zai daina ba sai Randa kace baka sona.''
Wai me yasa kike yawan fadan Hakan Hajara nasha fadamaki baby abin da zai rabamu bare kuma har nace Bana sonki kin ko san yanda na kamu da tsadadar soyyayarki ko kina tunanin rabuwa ta dake karamin Abu ne to akwaye jan aiki duk Randa baki tareda ni .''
Babu komai amma ina da Abin da zan Sanar da Kai sai de ba yanzu ba nan gaba ka dan shi yasa nake wasu wasin zaka Rabu dani .''
Kibar saka wanan damuwar kuma kar na kuma jin wanan maganar a bakinki dan Bata da dadi fada ko kadan .''
Tunda Hakan kake bukata ka dauka an gama nawan ni kadai.''
Insha Allah sai da safe my dear love.''
Ok bye bye .''
Ajiyewar ta yi, nan tana tunanin Taya ma zata fara Sanar da Aliyu cewa ta taba aure kuma har da da ko Diya idan Allah yasa ta haihu wanan ba kamara min abune ya zauna dani ba sanan Yana fadan Haka ne kawai dan ya faranta min Raina ya kara min kwarin gwiwa da wanan tunanin bacci ya yi , gaba da ita...................................................................................
31/05/2022 à 14:42 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
Albushirinku Yan uwa da Abokan Arziki ina masu bukatar a hada masu vidéos invitation and carte invitation to ga dama ta samu ku matso ku hanzarto ku biya Akan farashi mai sauki karku Bari a baku labari sai kunzo 💃💃
Ina tashi daga mamaki ne kwance a idona kallonsa nake cikin muryar bacci na ce'' Malam lafiya kake taba min cikina .''
Babu dar bare Alamar kunya ya ce'' Ajiya nayi a cikin shi yasa nake shafawa muna fira da yarona .''
Harara na banka masa tare da buge hannunsa na ce'' wani sabon Salon iskanci ne ba wani cikinka kake shafawa idan a jiyar taka kake so bara na cire shi Na baka can kayi ta lelensa .''
Da sauri ya tashi zaune ya ce'' Kiyi hakuri na daina kin ji Yan mata na.''
To ?'' yau kuma nice Yan matan naka kaga ni fa Banason salon ka yaudare ni ko kaga ni yunwa nake ji kuma idan ban ci abinci yanzu ba cikin nan zai iya fadowa ta fada tana gumtse dariyarta.''
A du mauce ya ce'' haba ki ce ya yi, hakuri yanzu zan kawo masa ya ci.''
To zaka soyamin dankalin turawa da Kwai kuma ya ji nama sosai .''
Bai tsaya Bata amsa ba yafice daga dakin ya nufi kithchen ya fara kiciyar hada mata Abin da ta bukata .''
Yana fita ta sheke da Dariya ta ce'' Wai shi mai da wlh kafin ya fito sai ka gane baka wayoo wayarta ta janyo ta hauda data sakon Aliyu ta gani kamar jira take ta duba tareda mai da masa amsa Sun dan taba fira ba laifi sannan ta Mike ta shige toilet wanka ta yi , tana fitowa ta saka doguwar Riga ta kanti dan yanzu babu Kayan da zan saka inji dadi duk wanan cikin ya saka Sun ma matseni falo na fito dai dai lokacin da yafito da plate a hannunsa wajen da nake ya nufa ya ajiye min shi a gabana ya ce'' gashinan ki sauri ki bashi ya ci ya koshi tunda dai ubansa ba rago bane .''
Dariya ta tintsere da ita ta ce'' ya yi jarumi mai gwabza Yaki filin daga.''
Ajiyar zuciya ya sauke tareda da yin kwafa ya ce'' ko ba afilin daga ba yarinya ta san ni ba sa'anta bane tunda har ta iya daukar cikina .''
Murmushi ta yi , ta ce'' dadi abin ma ai ta karfi Aka mani dan rashin Imani Irin na mutume in ba ragon namiji ba babu mai yi ma matarsa zalumci sai de ya lalabata har ya samu natsuwa.''
Hararena yayi ya shige daki ni kuma naci gaba da cin abinci na ina haudawa da jus har na Kammalla daidai lokacin yafito cikin shirinsa kallona ya yi, ya ce'' Hajara zan fita da Allah Kar a tara mani mutane a gida dan Bana son a cika mani yaro da hayaniya .''
Raina a bace na Dawo n'a ce'' me kake nufi ne ?"
Ina nufin kar shegiyar da ta saki ta shigo min gida da sunan wani Fulani day.''
Tsaye na Mike tareda nufa kithchen na dauko huka gabansa na Dawo na ce'' .........................................................................................................................................................
31/05/2022 à 14:42 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
13📝
Na ce'' wallahi ko ka Bari ayi wanan lamarin ko kuma ka rasa danka nima in huta .''
Da sauri ya dukursa kasa ha hade hannayensa waje guda ya ce'' Hajara ki tausayawa rayuwa ta wanan cikin shi ne abin Alfahari da kauna ta idan kina ma girman Allah kar ki fashe cikin nan .''
Cike da rashin kunya na ce'' amsa kawai nake bukata daga gare ka idan ka amince Allah zan ajiye wukar nan baki day .''
Wallahi da Wasa nake maki shi ne Za ki daukar wanan matakin na amince ko da ban amince ba ai kema gidanki ne kuma dole ki yi yanda ki ke so da shi .''
Dariya ma ya Bata ta ce'' kamal Kenan idan kana wani Abun sai ka ce Na kirki ne Kai amma babu Wanda yafika zalumci a duk duniyar nan da me ka fadamin Akan gidanka ba cewa ka yi , nan gidanka bane ba gidana ba kuma Ba da kudin ubana Aka ginasa ba sai yanzu Za ka yi mani dadin baki sabida wanan cikin hmmmm.''
Duk cikin Wasa ne ko a bayanma ni dai ki ajiye h wukar nan dan girman Allah .''
Ajiyar Heart na sauke sannan na wuce kithchen ina sheka Dariya ta a zuciya ina fadin an fadamaka cewa ni sakarai ce da zan fasa cikina ko ce maka aka yi ni Banason cikin wallahi tunda wannan cikin ka fi so ko Haka zan ta gasa ma aya a hannu dan sannan ba kyaleni da Za ki yi ba ,'' da wanan tunanin na fito fuska ta a daure na ce'' ya ka mata ace ka fita dan bakina suna hanya .''
To Hajara Dina dan Allah ina rokanki wata Alfarma.''
Hararensa na yi ,na ce'' lafiya dai ko?"
Babu kawai dan Allah ki man Alkawarin baza ki taba lafiyar cikin nan ba ki mashi duk abin da yake bukata kafin na Dawo .''
Dariya Na yi , tareda girgiza kaina na ce'' Karka damu in dai za'ayi mani abin da nake bukata babu abin da zan yi ma cikin nan sai de in ba shi kulawa ta musanman amma idan Aka fatamin rai Allah zan aika ta abin da nayi niya sannan idan ka fita ka sayo min nama datse ya ji mai da yaji kuma a yanzu idan Raina ya bace ba Wanda zan yi shawara da shi Alkur'an.''
In dai wanan ne ki dauka an gama tawan yanzu zan aiko Malam sani zai Zo tawo maki da shi .''
Ban basa amsa ba Hakan ya sa shi daukar jakarsa yana fadin saina Dawo .''
Andawo lafiya na yo masa sannan nabi Bayansa na rufe gidan ina dawowa na Kira Safna Bayan mun gaisa na ce'' Wai kuna ina ne tun dazun ina jiranku sai fa kun hanzarto mu Kai kudin abincin nan a restaurant kar waje ya cika kin gama wanan dan nasan shi ne ya karbi aikin nan jiya da kyar na shawo kansa .''
To shikenan wai Bari Muka yi har Oga ya fita kar mu takura ku kuna shan Soyyaya .''
Allah zan maki rashin mutumci Safna ni dai ki sauri karfi 9h00 zamu Kai gashi 8h30 .''
To gamunan dama muna kusan gidanki ai.''
Shine dan rashin mutumci bazaku shigo ba har sai da Na kiraki.''
Ke salon ne fa maka zo inda ake ma Zaitun gyaran jiki amma gamu nan zuwa.''
Katse Kiran ta yi , sannan ta kira layin Hasiya Bayan ta daga na ce'' voisine kina gidane.''
E'e lafiya dai ko.''
Alhamdulilah ina son ganinki idan babansu ya barki dan Allah yanzu .''
To gani nan zuwa Bayan mun katse Kiran ne ta kira mijinta ta shaida masa zata shigo gidana ya bata izini sannan tafito Nocking Naji da sauri na ta shi Na Budé gidn ajiyar zuciya ta yi , ta ce'' Voisine gani me yafaru .''
Ke ba komai dama wani taimako nake son kiyi mani .''
Allah yasa bai fi karfina ba .''
Murmushi na yi , na ce'' kin san idan ake Bada hayan kujeru.''
Ee na sani wata yaya ta ma ke Bada hayarsu .''
Yawa Abu mai sauki Kira ta kice munason kujeru Wanda zasu wadata kowa .''
Ok tom bara na kirata amma lafiya dai ko .''
Ke dai wanan mata akwaye ki da son jin labari to Fulani day zamu yi Nida kawaye na .''
Haba sai yanzu Kika fahimta dani wallahi na zama ta Kamal zai kara aure .''
Dariya Na yi , n'a ce'' Abu mai sauki ai bazan ji zafi ba sai de ma in Taya sa murna .''
Daukan wayan da aka yi yasa Hasiya ta yi , shiru tana fadin Hello Aunty .''
Yakk Hasiya ?"
Lafiya lau dama Na ce muna son hayan kujeru ne masu yawa yanda zasu wadata kowa ya samu wajen zama .''
Akwaye su waya ke bukatarsu .''
Voisine ce take so ?"
To shikenan yanzu zan aiko Abdul sai ya kawo maku insha Allah.''
To ba damuwa tana fadin Hakan ta katse Kiran sannan Hajara ta Dube ta ta ce'' mu shiga daga ciki dan nagaji da wanan tsayuwar .''
Muna shiga ciki muna fira Muka ji Nocking Hasiya ce ta je ta Budé kofar tunda suka shigo nagane ko su Waye Murmushi a fuskana na ce'' Yan matan adon gari da Amarya shalele ango sai yanzu .''
Ke dai Bari sai yanzu Allah ya nufa Aka Kammalla mata .''
To a cikin ku wa zamu tafi restaurant din .''
Sa'ïda ta ce'' Muje dama ai yau a tare zamu fita .''
Sa'ïda shegen son yawo.?" to tashi mutafi .''
Sai da ta nufi daki ta dauko hijab sannan ta kulle dakinta tafito dauke da Key din mota Sa'ïda sai gwalo take ma Safna kamar ba ta taba shiga mota ba suna fita suka shiga suka bar gida a wani Katon restaurant suka nufa mai suna *KALLA TRANSA Fast Food* sannan suka Bada Oder abinci mai rai da lafiya sannan ta basu adresse din gidanta idan Sun gama sai a Kai mata sanan suka dauki hanyar gidansu Maryam dama a shirye take suna isa ta fito suka huce wajen da zasu dauko D.J sannan suka nufi gida Suna karisowa nan D.J yafara hada komai na aikinsa sannan ya kira yaransa suka tawo gidan Hajara ita kuma Amarya shirya ta Aka fara yi ta sha make-up gwanin birgewa sannan Hajara ta dauko mata wasu hadaden leshe tsadade mai kyau da jan hankali ita akayi dinkin lokacin bikinta na Paty amma taki yarda ayi patyn kuma taki sakawa sai yanzu Zaitun ta ci gadonsa yayi mata kyau ya bi jikinta kamar dan ita Aka yi shi da yake tafi Hajara jiki nan Hajara tayi mata turare jikin sannan tayi mata wanka da shi ana gamawa nan suka shiga daukan fito juna kawayen amarya kuma duk Sun shige cikin Kayan Fulani Sun hadu ba karya Hajara ce ta Dube su ta ce'' ya ka mata ku fita ku fara zaunawa kafin mu kara gyara amarya dan sai ango da abokansa Sun Kariso zaka fito .''
Ai suna hanya tunda 21h ce zata yi ,yanzu .''
Kun yi waya ne?"
E'e mun yi Waya yanzu suna hanya ai.''
Mikewa Hajara ta yi , ita ma ta dauki wanka tayi masifar bala'in kyau kamar ita ce amaryan tana gama shiri ango da abokansa suka kariso nan fa D.J na ganinsu ya saka sautin Umar M Sharif share hawayenki amarya share hawayenki nan kawaye suka Mike tsaya tareda Kai ango wajen tapis rouge Irin Wanda ake tarban shigaban kasa sannan Hajara da Safna da Sa'ïda suka fito da Amarya Aka jera ta da Angonta ita kuma tana fesa turare wanan mai Diya farare suna sauka a jikin ango da Amarya kan ka ce me mutane duk Sun halara nan Aka fara gabatar da shagalin biki sosai Aka yi barin kudi wajen yi ma amarya da kawayenta liken CFA 10mille ,5mille har kasan su daga Haka Aka yanka cake Aka ci Aka sha Aka hance masu tafiya su tafi dashi babu Wanda bai koshi ba komai an yi shi a Wada ce sannan ta sallame D.J da tasu kallan girman an yi shagali an dansé ayi komai an gama lafiya sannan Hajara suka shiga Adaidaita sai da ta tabatar ta Mika amarya a gidansu sannan ta kira mijinta ya zo daukarta idan ya tashi aiki
31/05/2022 à 14:42 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
14📝
Sai wajen karfe 22h sannan Kamal yazo daukana muna iso wa gida daki na huce na watsa ruwa ina fitowa na saka Riga doguwar mara nauyi sannan na koma falo duk gajiya ta tarar min shima wanka ya tafi ya yi, Yana fitowa na kallesa na ce'' Dan Allah zo ka min tausa wallahi duk na gaji jikina sai ciwo ya ke man .''
Kallon kin rainani ya yi, min ya ce'' aiken ki nayi ne Za ki takura ni wai nayi maki tausa to bazan iyaba sabida ni ba sa'anki bane .''
Murmushi na yi, dan na tuno da wata sabuwar mugunta na ce'' ba dai Zaki yi ba idan na fahimta.''
Dago da kansa ya yi, da Zumar ya yi , magana ya ga na dage hannu ina shirin sanbada ma cikina da sauri ya rike min hannu ya ce'' Hajara me kike shirin aika tawa ne Haka daga Wasa sai daukar mataki ke baki san Irin wasan soyyaya ba.''
Hararensa na yi ,tare da juyar da Kai gefe na ce'' Ohh Haba ai sai yanzu ka fahimtar dani dan dama rashin Imani duk ba wanan cikin ne ya sa gajiyar taran min ba shine zaka wani dage kai baza ka yi ai dama Na fadamaka cewa ba zan kara sanarwa ba sai kaga abin da zan aika ta .''
Na ji duk abin da Za ki fada da girman kujeranki Maman beby .''
Shiru nayi ban ce komai ba Hakan ya bashi damar yi man tausa mai rai da lafiya har sai da wani baccin dadi ya yi gaba dani.''
WASHEGARI
A falo nayi bacci ina ta shi Na gansa daga gefena da alama shima baccin ne ya yi , gaba da shi ta shinsa na fara dan wata masifa yinwa nake ji da sauri ya Mike tsaye Yana fadin ina Barawon yake kar ya cutar min da cikina .''
Dariya Na kwashe da ita har da rike ciki na dube sa na ce'' To yau Ashe da barawo Kuka hade kara tintsere wa da Dariya nayi na ce'' dan Allah dube ka a Haka ne zaka yi dambe da Barawo ai ina ga sai de ya yi , dambun Taliya da kai.''
Ajiyar zuciya ya sauke ya fara Yan dube dube sannan ya kalleni ya ce'' kina nufin babu Wanda ya shigo gidan nan .''
Murmushi na yi , n'a ce'' ka duba wata killa Yana ta bayanka zai fara Kai maka duka .''
Mtsss wai yanzu lafiya Kika tashe ni ne .''
A takai ce Na ce '' yinwa nake ji ?"
Kara jan wani tsakin ya yi , sannan ya nufi frige ya dauko pala din abinci da ya shigo da shi jiya ya huce kithchen ya zazafa shi sannan ya zuba a plate Yana fitowa Bata falon ajiye wa ya yi ,sannan ya Budé nasa Yana ci T.V ya kunna Yana cikin kallo ne ta fito Bata masa magana na zaune daga gefensa na Budé plate ganin shinkafa kaza ce yasa ban yi masa korafi ba na fara kwasar abuna sai da Na ji nayi gam gam dani sannan nasha ruwa tare da gyatsewa sai a lokacin ya dubeni ya ce'' yau Za ki fita ne .''
A'a hutawa nake dan gajiyar jiya ma Bata sakeni ba sai zuwa gobe daren biki sai naje "lafiya dai ko?"
Ba komai kawai tambaya na yi ,bara na tashi dan zamu shiga meeting .''
Ban tankasa ba Haka ya mike ya nufi daki bai wani jima ba yafito cikin shirinsa Yana gyara agogo ya ce'' ta so ki rufe gidan ?"
Fita ya yi , nabi Bayansa Yana fitar da Mashin dinsa na kulle gidan ina dawowa na gyara shi tare da saka masa turare na zauna Kiran Aliyu ne ya shigo ringing hudu na daga da sallama a baki na ya ce'' Hajara lafiya kwana biyu Kika shareni baki da lokacina ina kiranki baki dagawa kodai kin samu Wanda yafini ne.''
Sorry my prince Kai ne kadai na masanman a gareni nasha fadamaka kaine mahadin rayuwa ta ka manta nace maka kawata zata yi , aure muna cikin shagalin bikinta ne kayi hakuri Bana son na kasance kullum ina maka laifi dan ni ke jin zafin .''
Sai yanzu Na ji hankalina ya kwanta bakisan Irin rashin hankalin da Na shiga rashin jin Muryanki dake ma din dan Allah ki daina min Irin azabtarwan nan .''
Insha Allah bazan kuma yi ba duk na kasance muna hidimar nima hankalina Yana gare ka tunaninka Yana cikin zuciya ta Irin wahalan da ka sha nima ita ce nake sha sai yanzu Na ji wani sanyayan farinciki ya mamaye min zuciya ta .''
Allah ya bani ke Matsayin Matata Hajara ina mugun sonki da ma kaunarki ba zan iya jurar rashinki a kusa dani ba.''
Amin nima addu'an da nake yi mana kullum Allah ya sa mukasance a inuwa day .''
Nan dai suka yi firansu cike da so da kauna daga bisa ya katse Kiran ganin zamn ya isheni ya sa na Kira Safna Bayan ta daga na ce'' kina ina ne ?"
Ina gidanmu dan a gajiye nake .''
Ke bani son Iskanci ina nufin baki je gidansu Zaitun ba kenn ita ka dai Kuka Bari ko.''
Abu mai sauki ta shi kije sai ki yi gadin ta .''
Rashin mutumci Zaki yi man kuma .''
Maganar gaskiya ce sai zuwa gobe Allah zan leka tunda wanan satin ya kama ban zauna ba bare Na ji muryan Masoyina ke kuma kullum kina manne da Kamal a gida .''
Hmm yanzu dai sai zuwa goben dan firanki ta fara Bata min rai .''
Allah Huci zuciyarki Matar Kamal .''
Uhmm Na ji sai anjima?".
Katse Kiran nayi tare da ajiye Wayar ina kallo har bacci ya yi , gaba dani
31/05/2022 à 14:42 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
15📝
Tunda bacci ya yi , gaba dani sai wajen sallah Azahar na tashi Alwala na yi , nazo na gabatar da sallah sannan na wuce kithchen indomie na dora tana gamawa na zubo a plate tun ina tafiya nake saka hannu ina zuba ta a baki duk da zafin dake gare ta amma Haka nake yi ina to ye hannu sabida jikina har rawa yake dan tsabar yinwa waje na samu na zauna na ci gaba da cin abinci na karar waya ta Naji juyowa Na yi naga Kamal dauka nayi tare da sallama a bakina ,amsa wa ya yi , ya ce'' Mama baby n'a ya kike.''
Lafiya lau .''
Ya baby na fatan dai ana ba shi kulawa mai kyau.''
Hmm dama dai ka ce kawai lafiya yaronka ka Kira ka ji to bara na baka shi .''
A'a Dukanku duk kuna Raina me Kika ci yanzu .''
Tunda ka karya Alkawari ka fita baka ajiye min komai ba babu abin da na ci kuma inajin kamar cikina zai fado sai motsin yinwa yake yi .''
Da sauri ya Mike tsaye ya ce'' kina nufin wai baki ci komai ba Tun abin da nabaki da safe ki ci .''
Yanayin yanda yake maganar ya so Bata Dariya amma sai ta gumtse ta ta ce'' sosai ma ni kaina yanzu na gama Kuka .''
Bata ankara ba kawai taji ya fashe da Kuka yana mata magiya kan ta ci wani Abu gashi nan zuwa yanzu.''
Wayar ta janye ta ci Dariya ta Harta koshi sannan ta ce'' Allah Bana bukatar cin komai sai balango mai dadi da kilishi in dai na same su yanzu zan ci .''
Kar ki damu gashinan zan aiko Abdul ya kawo maki dan Allah ki ci diyawa kin ji .''
Dariya Na tsincire da ita n'a ce'' ai sai ka daina Kukan ko.''
Kamar sakarai Yana gabanta Haka ya fara share hawayensa ya ce'' Na gode da kulawan da baby na yake samu sai anjima .''
To ba damuwa ina jira Karka manta fa .''
Katse Kiran na yi , sannan naci gaba da Dariya ta har da rike ciki ganin na gaji da zaman ya sa na Mike na fita waje ina tataki har Aka Kira La'asar lokacin na ji ana Nocking budewa na yi , naga Abdul ne gaishe dani ya yi , Yana Mikomin ledar hannunsa .''
Amsawa nayi tare da karbe ladan kallona ya yi , ya ce'' Aunty sarakan rigima gashinan kinga yanda idanun Oga ya yi , dan kin ce baki ce komai ba dan Allah ki bar zama da yinwa kar ki haukata shi.''
Murmushi na yi ,sosai lamarin Kamal yake bani Mamaki sannan na dube sa nace insha Allah bazan saké ba.''
Juyawa ya yi, ni kuma na kulle gidan sai da nayi Sallah sannan na dauko faranti na juye balango na nafara ci dadi har tsakiyar kunne ina gama ci na tatare Kayan na Kai kithchen sannan na Dawo Nocking na ji , Mikewa na yi , na fita tare da Budé kofar Hasiya ce Murmushi dauke a fuskanta ta ce'' Yar tsowuwa Ashe yau ana gida Allah Na zata kin fita .''
A'a gani sai zuwa gobe insha Allah gajiya nayi .''
Ai naga kokarinki da cikinki kike shan yawo .''
To wanan shine daidai ai Allah ina jin dadin cikin nan sosai ta dalilinsa ake mani duk abin da nake so ba tare da raina ya bace ba Allah kamar kar ya fito.''
Dan sabida ki yi , zalumci ba Allah ya shirye ki Hajara .''
Amin Na fada lokacin Muka shige falo fira Muka dora mai cike da nishadi sai Bayan sallah Mangariba Hasiya ta yi , tafiyarta ni kuma na yi , sallah na watsa ruwa Kaya Marasa nauyi na saka sannan na Dawo Zaman jiran Kamal dame zai shigo mani kuma
Gidansu Zaitun Sai hidima da kaga gidansu zaka ce a ranan ake bikin sabida ya cika da baki Yan uwa da Abokan Arziki sai shagali suke sha Amarya kuwa kitso ne ake zana mata Kanana masu kyau gashi ita ma ba baya ba wajen gashi Sa'ïda ce ta shigo dauke da ledar Kayan da Amarya zata saka idan an za'aje gidan daurin aure kannance ne na wata hadadiyar atamfa ta ajiye ta daga gefe tare da zaunawa ta ce'' gaskiya kun yi sauri fa har an kusa karisa wa .''
Ai Na matsu a karisa dan na gaji sosai fa .''
Hakuri Zaki yi tunda kin ce aure kike so .''
Sa'ïda ubanki ni ce ma nace ayi min auren ne.''
E'a man da baki fito da miji ba ai da ba zamu ce aure kike so .''
Kallon wace take mata kitso ta yi , ta ce'' Wai Baraka dama idan mutume zai aure cewa ake Yana so ne .''
Murmushi ta yi , ta ce'' rabu da ita shairi kawai nasu na Yan mata karki so kiga zuciyarta ita ma Bataki kun shige tare ba .''
Murmushi Zaitun ta yi , ta ce'' munafika Ashe ana so ana kaiwa kasuwa to zan taimaka in nema maki cikin Abokan angona ko zai taimaka ya kwashe ki.''
Amma Allah ya isa tsakanina dake bama ni zan taimaka in aure shi ba a'a shine zai taimaka min .''
To ba shi zai aure ki ba kinga shine ya taimaka maki ko.''
Ohhh wato idan Na gane kema Sadik taimakonki ya yi.''
Ba komai ai Masoyina ne amma duk da Hakan nafi karfin ya taimaka min Soyyaya ce silla.''
Kaji man mata kece munafikar ma idan Na gane Dariya ta yi , ta ce'' Na dai ji komai Za ki fada .''
Uhmm Na ji wai har yanzu Safna da Hajara basu shigo bane .''
E'e gaskiya tunda suka Kai wanan lokacin ina ga sai gobe insha Allah .''
Kun yi waya da sune ?"
E'e na yi da Safna ta ce'' bazata iya zuwa ba sai zuwa gobe dan gajiya da ta yi, ita ma a Bata dama ta gana da saurayinta a nan ne take fadamin Hajara ma bazata zo ba.''
Safna Yar duniya wato bikinka ya Hana ta Soyyaya ko Barta nima zan rama maki.''
Haka dai ta ce'' ai keda ita duk kanwar ja ce an jima nan sai kin kware min baya an Jimu dake har tsakiyar kasuwa .''
Dariya suka saka ta ce'' To baza ayi Hakan ba bari ma kiga tafiya zan yi .''
Yanzu ni kadai Zaku Bari ?"
Ankonmu Nida su Hajara zan Amso idan ban yi dare ba zan biyo ta nan .''
To shikenan idan kin yi kuma sai da safe ko.''
Ashe kina ganewa yar gari .''
Girgiza Kai Bata ce komai sannan Sa'ïda ta ce'' Na tafi sai yanda Allah ya nufa .''
To sai an jima .''
Fita ta yi , Kai tsaye wajen mai talle tanufa tana iske Yana dumka na Safna shi kadai ya rage zaune ta yi , tana jiran ta karisa bata wani juma sosai ba ya Bata ta huce gida .''
WASHEGARI
Yau ta kama Rana daren bikin Zaitun kawayenta zagaye da ita har da su Hajara Ba'a barsu a baya ba sai fira suke sha wasu kawayen ma ta manta su dan tun Primaire Aka Rabu sai bikin Zaitun Allah ya saké hada su nan suka sha fira ana ma Amarya yar shegantakar nan Irin ta kawaye wasu ta mai da masu kuma t share su sosai suka ji dadin Zaman da sai nishadi suke antayawa dan wasu daga cikinsu gidansu amarya za'a kwana sai da yamma ta yi , sannan suka fito waje zasu kama girki sannan suka yi group din su sai shewa suke ana magana kasa kasa kawai sai de aji dariyansu wai kar tsofi suji .''
31/05/2022 à 14:42 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
16📝
Hajara?" Ya kamata ki tashi mu tafi mu amso Kayan amarya da Wanda zamu saka a tare dare Yana yi fa cewar Safna .''
Hakane fa to shikenan kuma yau naga mai gyaran jiki nan Bata zo ba sai mu biya à dauko ta tunda yau ne na karshe harda alawa ma ayi mata tunda duk gashi a jikinta .''
To Muje ko?"
Mikewa Hajara da Safna suka yi sai Salma dan a tare zasu je mota suka nufi Hajara ta jasu gidan tella duka fara hucewa suka karbo kayansu harda na amarya sannan suka biya kasuwa Aka sayo sac takalmi da veil Wanda yayi dai dai da leshen Amarya sannan suka nufi gidan mai gyaran jiki a Kofar gidan ta suka parking nan suka aika yaro ya kirata Bayan ta fito ta ce'' Hajar dama kece ?"
Hmm ba dole ki tambaya ba tunda kin yi laifi .''
Afuwan wallahi yanzu nake shirin tafiya kin ga ma shiryawa nake yau wani aikine ya tsaidani amma ayi min Afuwa.''
Babu komai yanzu idan kin gama zamu iya tafiya ne .''
E'e dama halawa ne ya tsaidani shi yasa ban je ba amma ku jirani zan dauko mayafina sai mu tafi ko .''
Ciki ta shiga Jum kadan sai gata ta fito dauke da duk abin da zata bukata sannan suka nufi gidan su Amarya suna isa suka fito Kai tsaye dakin da Zaitun take suka nufa ajiye Kayan ta yi , ta ce'' bara mu baku waje idan an Kammalla maki sai na zo in cire ma kowa kayansa .''
Dama Hakan zaifi kar ki kalle ma angona ni .''
Dan Dukan wasa Safna ta Kai mata ta ce'' ke tafi cen marar kunya Futsarariya to wane dare ne jemage bai gani ba .''
Wallahi bai gano na mutuwarsa ba. Ta fada tana saké fashewa da Dariya .''
Hmm ayi dai mugani idan tusa zata hura huta Safna kina ina zata fara neman taimakon mu tana Kuka da idonta cewar Hajara .''
Allah ya shirye ki Hajara bansan lokacin da Kika fara koyan rashin kunya ba .''
Kamal yake koya min kullum idan Rana ta fadi .''
Dariya Zaitun ta yi , tana sunkuyar da Kai alamar kunya ta ce'' Inna lilahi ni kar ki lalata ni .''
Murmushi Hajara tafara tafiya daidai bakin kofa ta tsaya ta ce'' ni bazan lalata kiba amma usmane zai iya ko tunda har boye masa kayansa kike.''
Tana kaiwa nan suka fice suka bar Zaitun da kunyar mai gyaran jiki suna fita Aka fara gyara ta ana mata halawa sai Kiran zafi take yi har suka Kammalla sannan mai gyaran jiki ta yi , tafiyarta Bayan fitarta ne Hajara da Sa'ïda sai Safna suka shigo dakin ledar kayansu ta dauko tana dubawa gaskiya dumkin ya hadu iya haduwa musanman na Amarsu shalelen ango dayake dumkin iri day ne sai da Hajara ta fida ma kowa Nata sannan ta dauki Nata ta ce'' ni dai nayi gida sai zuwa goben insha Allah Abban baby ya kusan dawowa .''
Dan Bata rai Zaitun ta yi , ta ce'' shikenan sai tafiya dama ba shi zai Zo daukanki ba .''
E'e wallahi da yake tafiya ya yi , tunda Asuba shi yasa kuma na Riga da Na fito da mota na amma gobe ai munga kwal uwar daka .''
31/05/2022 à 14:43 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
17📝
Da kyar na samu Zaitun ta barni na Dawo gida duk a gajiye na shigo Kai tsaye toilet na huce na sakarwa kaina shower ina fitowa Riga na sket marar na kanti na saka na shafe kaina da turare sannan na fito falo zama ne keda huya Oga Kamal ya shigo Mikewa nayi tare da Budé masa kofa na karbi Kayan hannunsa sannan Muka jera a tare Muka shigo falo Bayan ya zauna na ce'' Yaya Kamal ya gajiyar hanya .''
Lafiya lau fatan dai baby na ya koshi yanzu dan yanda ya kara girma ya fada Yana shafa cikin .''
Hannunsa na Buge na ce'' ina maka magana Kai ta babynka kake ko Allah Wasa Wasa fa ka fara ta kurani bisa wanan cikin.''
Hakuri Matar Kamal da Na kalla cikin wani sonshi yake ta somin idan ina taba shi wata sanyanyar kaunarce ke ta so min pls a daina Hanani ganawa da yarona .''
Kallon zaka sani nayi masa na ce'' Dan Allah aini bani labari sai yanzu.''
To uwar masifa har Ranki ya bace ko sai nace kishi kike sai kice inda kina Sona sai kiyi kishina to gashi dai yau na naga zahiri.''
Tafe baki Nayi na ce'' sai kuma ka yi , dan ni na gama magana kafin ka fada min wace zata sakani Kuka .''
Mikewa ya yi , ya ce'' tunda ba'ada lokacina na shige daki zan watsa ruwa .''
A hankali n'a ce'' Allah ya sa idan ka shiga toilet din Kar ka fito da rai .''
Bai jini ba dan Haka ya yi , kwafa ya shige daki ni kuma kwance nayi tare da Kiran wayar Aliyu na birnin zuciya ta .''
Amma sai de kash Bata shiga tun Shekaran jiya da Muka yi Waya kullum idan Na kirasa Bana samu nan na fara saka da warwara ko dai Haidar ya chanza lambar ne Kukan da ban san lokacin da ya zo ba na fara a zuciya ta ina fadi ko dai ya daina sona ne ya samu wace tafini me yasa zai ci amana ta ya barni da soyayyarsa yaje yana kula wata na jima ina Kuka jin motsin fitowar Kamal yasa nayi saurin goge hawayena dan Bana son ya gane ina Kuka Yana karisa fitowa ya zauna kan 1st wace take fuskanta ta ya ce'' Hajar lafiya me ya samu idonki ne .''
Hade fuska nayi dan yanzu haushinsa nake ji ban ce masa komai ba naja tsaki Mtsss sannan na Mike na shige daki ina fadawa kan bed din wani marayan Kuka ya saké zuwa min dan duk gani nake yaci Amana ta Yana kula wata ne a daidai lokacin da ba zan iya rayuwa idan ba dashi sonshi wutar sonshi tana kara nunkuwa a zuciya ta sosai na shiga damuwa daga Haka har bacci ya yi , gaba dani .''
*******
Tunda sasafe Safna da Sa'ïda suka halara gidansu Zaitun dan zasu je gidan kawun Zaitun a Chan za'a daura auren tare da sauran kawayanmu Wanda suke nesa ma a gidansu Zaitun suka kwana koda karfe 7h00 keyi Aka fara shirye shiryen tafiya a gidan kawu Murtala nan Aka kwashe kawayen amarya suka nufi gidan Suna isa sosai suka samu tarba ta musanman Aka ware masu daki dan su zauna sosai suka ji dadin Hakan dan Abu akayi masu na gidan girma ko ita Zaitun taji dadin Hakan nan Aka zauna Aka fara dasa firan duniya ana Dariya da shewa ita dai Zaitun soyewarta kawai take da Angonta hankali kwance suna mata shairi amma taki kula su dan sosai firan take mata dadi .''
Ina tashi sallah asuba nayi sannan na hada duk abin da zan bukata sai da na jira yaya Kamal ya shirya sannan ya ajiye ni a gidansu Zaitun lokacin ne Momy ke fadamin cewa har Sun tafi Kayana na ajiye a dakin Zaitun fin sannan na tafi da Key din gidan Kawu Murtala da sallama a bakina amsawa suka yi nan na gaida su ina tambayar dakin da Amarya take wata yarinya ce ta kaini dakin sannan ta Dawo waje suna ganina suka fara ihu ga yar tsowuwa Maman beby Suna rumgume ni ajiyar zuciya na sauke na ce'' To karisa ni zaku yi ne ni duk kun gajiyar dani wallahi.''
Dariya Salma ta yi , ta ce'' ba dole ki gaji ba kina dauke da wanan Katon cikin tubarikallah wai Anya ba Twins bane a ciki.''
Dakuwa nayi mata na ce'' Mrs gulma ban sani ba?" Ke dai Allah ya shirye ki Salma kina nan da shegen sa idonki ko.''
Dariya ta yi , ta ce'' To me za'a fasa mutuwa ko hisabi.''
A'a ko dai Allah ya Huci zuciyarki .''
Ai daman ban dauka da zafi ba .''
Ohh tom nagane wai ina Amarya ne ban ji maganar ta ba tunda na shigo.''
Dariya duk suka kwashe da ita Safna ta ce'' ta ya Zaki ji muryanka tana tare da ango yana fada mata kalaman love ta manta da mu a dakin nan .''
Sai a lokacin Hajara ta juya taga Zaitun ta labe gobe sai zuba Murmushi take Irin na ana jin dadin soyaya nan fa wajenta na nufa tare da amshe Wayar a hannunta na ce'' idan ba zai hakuri zuwa dare idan kin shige dakinki kinga dama Ba'a daura ba sai na ce kawu kin ce baki bukatar barin gida a Bari zuwa sati na gaba .''
Dariya ango ya yi , ya ce'' a gyara mana hajiya Hajara da girman kujeranki .''
To ka shafa mata lafiya Muma a Bamu lokacin mu?"
Ai ban san hajiya Hajara tana kusa ba da bazan yarda na Kira ba .''
Gaskiya Kana ganewa sai anjima .''
Ban jira abin da zai ce ba na katse Kira ina jefe mata wayarta Murmushi ta yi, ta ce'' Allah wanan matar muguwace gashi kin zo kin katse mani jin dadi .''
Uhumm ya yi w shugan yar rashin kunya ni da Kika katse min nawa jin dadin fa .''
To ai ku tsofafine ni kuma Amarya ce sabuwa kin ga Bana laifi .''
Allah zan zaune ki idan baki shafamin lafiya ba nabi Amarya da gudun bala'i ba takalmi .''
Dariya su Safna suka y, Sa'ïda ta ce'' ni dai ki ajiye min babynmu idan kin Dawo sai ki dauka .''
E'e ni ga yar Banza bani da mai Sona ko.''
Ga Abban baby ne?" Shamsiya ta bani amsa ki tsaye .''
To ai shima haukan son cikin nan yake kar ki so kiga yanda yake maganar cikin nan ina zaka cikin beby ina ka Dawo cikin baby ,ina zaka zaka je ciki baby ni wallahi wanan Abu ya isheni Mama na ka dai take sona.''
Dariya suka yi hade da yi mata gwalo sa'ida ta ce'' yaro dan gatan iyayenshi gaskiya yazo da farin jini fa.''
Nan dai Muka ci gaba da firanmu har 9h30 lokacin ne za'a daura auren Bayan an daura Aka dauki amarya Aka yi mata wanka lanle sannan Aka Bata wata atamfa mai kyau ta saka ta aza Daran amare sosai ta ji ,mata kyau sannan Aka fito da ita zuwa wajensu kawu Murtala dan yi mata nasiha sosai ko ta sha nasiha mai ratsa jiki da zuciya ta sha Kuka sai de ba sosai ba sannan Aka fito da ita wajen kawayenta nan Muka fara yi mata shegentaka Irin na kawaye ita dai shiru ta yi , Bata ce komai sai de wani Abun ya Bata Dariya wani Kuma ta Murmushi sa daga Haka har yamma ta yi , Muka koma gidansu Zaitun mun dan jima kadan sannan na fito da ita muka tafi wajen kwaliya dan dare ya soma farawa muna isa Aka yi mata make - up nima na shirya wajen karfe 21 aka gama muka Dawo gida nan n'a mikawa ta hannu kanwar Momy suka shige da ita daki sai da Suka mata turaren jiki sannan tasha nasiha har wajen Baba sai da Aka Kaita dama Yan daukar Amarya Sun zo nan Aka saka ta a mota sai gidan aurenta bayan mun dan huta muka fara shirin zuwa Paty sosai maka sha kwaliya kowa ya saka anko nan *INA KA SHIGE FAN'S* suma sunci ado da kwaliya basu ganuwa sai sheki suke kamar larabawa musanman daughter ta nan naga sai kwasar rawa ake tare da sauran kawayan Amarya sosai Aka gwangwaje sai dare sosai Aka fara tashi dama ni koda naga an kusa Kammallawa na Kira mijina Yana zuwa dai dai an tashi nan ya ajiye ango da Amarya da sauran kawayanmu sannan Muka huce gida Kai sosai fa na kwaso gajiya dan tafi ta ranan nan ka kawata ta rike sai ciwo take man wanka na yi naci abinci da Kamal ya shigo min dashi sannan nabi lafiyan gado amma na kasa rumtsawa kuma ina jin bacci kawai tunanin Aliya Haidar ne ke damuna
31/05/2022 à 14:43 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
18📝
Da kyar na samu bacci ya yi , gaba dani kuma nayi ta farkowa so Ba'a dadi ina duba wayata ko zan ga sako ko miss call amma shiru daga Haka har Aka fara kiraye kirayen Sallah asuba Mikewa nayi na huce toilet na daura Alawa dan gabatar da nafila ina gamawa an fara sallah dan Haka nabi jam'i ina gamawa nayi addu'a Allah ya Dawo min da Aliyu gareni sannan yasa Kamal ya saké ko ya mutu na jima ina wanan addu'a sannan na shafe jikina da ita na Mike sannan na fito neman abinci zaune na same sa da alama daga Masallaci ya Dawo a shagwafe na ce'' Yaya Kamal Nifa yunwa nake ji har jiri jiri nake gani .''
Janyoni jikinsa ya yi, ya ce'' shine tun dazun kina jin yunwa bazaki Sanar dani ba har sai da baby ta fara baki wahala ko.''
Lokacin da ya janyoni jikinsa sai Naji kamar an watsa min ruwan zafi a zuciya ta har tafarfasa nayi kokarin janye jikina ta mani riko mai kyau ganin Hakan ya fara isana na ce'' dan Allah ka shafamin lafiya ni ka bani abinci yinwa nake ji dan har cikina yafara juyawa kamar zai fado.''
Ai kamar ya jona shi da shokin ya yi , sauri Mikewa ban san lokacin da ya shige kithchen ba wai gowan da zan yi na ganshi dauke da plate a hannunsa zaunawa ya yi, kusana wai zai bani abinci da kansa .''
Kallonsa na yi, na ce'' Wai yaya kamal lafiya yau din nan ko dai baka warke daga Asubiti ba ka gudo ni abin ne ya fara bani tsoro fa.''
Soyyaya zan nunawa Matata dan ina ganin daga zaran wanan cikin ya fita zata gane Bata wayo.''
Fuska ta dauke da mamaki na ce'' Me Hakan yake nufi ?"
Kar ki damu koma miye Za ki gani .''
Da sauri na tashi tsaye na ce.'' ni zaka dauka karaman yarinya ka dauka ban gane manufarka ba ko me kake nufi to ga fili ga mai Doki idan ka fasa bani wahala a gidan nan Kai ba dan babanku bane kuma abinci baza'a ci ba Allah yasa yaron ya mutu kowa ma ya huta.......''
Da sauri ya rufe baki ya ce'' haba Hajara baki fahimci ni bane bafa Hakan nake nufi ba.''
Bana bukatar Sanin komai kake nufi amma kasani nima walkilce daidai da gudu koma wanene dan Kai kanka kasan wacece Hajara ina martaba kane kawai dan darajan aurenmu amma tunda ka ce ba Zaman Lafiya kake nema ba nima a tsaye nake .''
Ganin yanda ta taso masa ne ya ce'' Na ji kiyi hakuri amma ina son dan Allah firan nan da kike yi ta dare a daina Bana so .''
Gabanta taji ya yanke ya Bada garammm ta ce'' naje nayi wato zargina ma kake ko.'''
Allah Huci zuciyarki kawayenki matan aure ne so ki daina ta kurasu su zamu natsuwa da mazajensu sai ki ta sha masu Kai wata ma tana gaban mijinta kawai dan bazasu fito su fada maki cewa kin shamasu kai.''
Ohh tanan ka bullo to naje nayi ai Kai nagani kulawan kake ba matarka mutume kamar kassa daga ya ci sai bacci Irin yar firan nan ma babu sai de mu zaune kamar kurame shine kake bakin ciki da wayata ko to indai wayata ka fara kulla kishi da ita dan yanzu nafara kuma babu ranar bare sai Randa ka sakeni na aura Wanda nake so Irin yar tarairayan ma wai sunan Kana namiji baka iya ba shine kake jin zafi dan muna fira muna nishadi nida kawayena to ai babu wacce na saka dole sai tayi magana dani zata iya tafiyarta abin da ka kasa shine kake jin bakin ciki in samu farinciki ko to wallahi nafi karfinka .''
Fita ya yi, bai ce da ita komai dan gaskiya a yanda tafada tafi shi gaskiya idan ya tuna rayuwar aurensu duk sakacinsa ne Hajara taso saka shi a zuciyarta amma sabida bai Bata hadin Kai ba duk ita ma sai tafara shika masa kalan Nata rashin kir kin kuma a yanzu da yake bukata tsanarsa ta Riga da tayi tasiri a zuciyarta dama hausawa na cewa alaka Bata daurewa idan ya zama daga day bangaren baya taimaka ma dan uwansa kuma ta sha fadamasa in dai farinciki daga wajenta ne to sai de idan ana raba sadaka wata Kila zai samu idan ba zai iya ba ya kara aure .''
Yana fita ta zauna kan day daga cikin kujeran da ake tana da a falon sosai taji haushin maganarsa Kenan ita ba matar aure ba to Zaman uwar me suke yi wallahi yau komai zai faru sai ya faru ya bani takarda ta na huta da jaraba nan wato ni da na isa da kaina ban san miye miji ba sai kawayena ni ke hanasu su bama mijinsu kulawa sosai maganar nan ta taba zuciyan Hajara lokacin da nake Nuna masa kulawa soyayya tarairaya da dai sauransu duk bai gani daukar yar Iska ma yake man sai yanzu daya waye ya fara fita abokai suna ba shi labari da yake Maza basu da kunya wai so yake nayi masa wallahi sai de a wajen amarya idan kayi amma nidai na gaji da Wahalan da kaina dan bakin ciki ina virgin ya yi , man ta karfi ba wani romance bare kulawa Hakan ya ballani dan rashin Imani Irin nasa amma duk da Hakan ina masa biyayya sai yanzu dana daina shine yake bukata da wanan tunani na gyara gidana nayi masa turare sannan naje nayi wanka Kayan Marasa nauyi na saka kafin marice in yi shirin biki falo na dawo tare da kunna T.V abincin da banci ba Kenan dan yinwar ma ta bace min Haka na sha zama har Aka yi Sallah Azahar sallah na yi ,ina gamawa sai a lokacin na ji cikin ya fara kullewa Yana mani Kukan yinwa ulcer na shirin ta somin amma duk da Hakan bazan ci abincin ba har ganin Zaman ya isheni ya sani tashi na fara shirin fita banyi wata make-up wanka kawai nayi na saka ankona sai mai da foda Dana shafa sai turare sannan na dauki waya ta Key din mota na fita sai gidan Amarya babu Wanda ya je daga ita sai safna da Sa'ïda su ka dai ne suna ganina Zaitun ta hade fuska ta ce'' ki koma sai yanzu Kika ga damar zuwa ke da ya kamata ace tun safe kina nan .''
Dariya na yi , na ce'' wata sabuwa Kuma meya aikeni zuwa gidan Amarya tunda sasafe Ninawa mijin in kai shi ne .''
To ai yasan ni amarya ce ba sai ya barki ba.''
Lanle ma Zaitun ni nan Allah gajiya duk ta isheni da bazan zo ba kawai dan Yana ke ce.''
Gaskiya kin yi kokari Mama baby ko bikin gidanku ne abin da Zaki yi Kenan gaskiya ina da ciki bazan iya abin da kike ba cewar Sa'ïda.''
Ai sport kike Allah duk son jikinki in dai kina da ciki koda kina yin aikin wahala ne ba za ki gaji ba sai daga baya gajiyan take taran maki lokaci guda .''
Gaskiya kina da kokari nan dai Muka yi ta shin fira hankali cikin nishadi har mutane suka fara shigowa marice ya yi , sosai tsofi suka yi heeeeee sannan kowa ya watse sai da Safna dani Muka gyara mata wajen tare da yin mata make-up muka gyara ta sosai Sannan Muka bar mata gidanta sai da na ajiye Safna sannan na huce gidana sosai na fara galabaita dan yaron cikina sai motsi yake tun Yana yi da karfinsa har ya daina yi kwata kwata ma watsa ruwa nayi nazo na kwata amma bacci sam yaki dauka na dan tsabar yinwa ina wanan Zaman ne Kamal ya shigo da sallama Can ciki ciki amsawa nayi ina gyara kwanciya ta ciki ya shige Jum kadan ya fito fuska a hade ya ce'' ina kike tafi yau Hajara?"
Shiru nayi masa dan a tunanina ni kadai ce a dakin sai da ya maimaita yafi a kirga sannan na ce'' Baka san inda natafi ba .''
Dana sani ai bazan tambaye ki yanzu wanan rayuwance Kika daukar ma kanki ki fita ban sani ba nayi magana bisa kan Haka na Kai karanki gidanku amma duk Hakan a bazan abin da kike so shine kike yi ni ina matsayin mijinki dan kallone ni ko .''
Kallon daga ina kake mijina nayi masa na ce'' dazun me kaga fada ai ni Bana day daga cikin matan aure bare in samu miji to miye na damuwa idan na fita baka sani ba .''
Kallonta ya tsaya yi Yana mamakin Kalamanta ganin bai da niyar magana yasa ni shigewa daki a Haka bacci ya dauke ni baccin wahala Bana dadi ba shi kuma ba fushin nawa ke gabansa ba shi dai tunaninsa ko naci abinci kar yarinsa ta samu matsala fa .''
31/05/2022 à 14:43 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
19📝
Ina cikin bacci na ji ina son zan shiga toilet Mikewa da zan yi wani Irin jiri ya de beni da sauri na koma na zauna ina furta innalilahi wa'inna ilaihin raju'un tare da dafe kaina da ke wata iriyar sarawa ko mawa nayi tare da kwanciya na rasa abin da ke man dadi gashi cikina ya shiga Watan haihuwa da kyar na samu na Mike a dafafe na shiga toilet din ban Jima ba na fito zaunawa da zan yi Marata ta juya da karfi bala'i dafe wajen nayi ina karanta Addu'an da Tazo bakina kwance nayi duk zufa tako ina sai tsafafo mani take ganin abin ya fara fin karfina yasa ni Kiran Mama bugu uku ta dauka cikin damuwa ta ce'' Hajara ?" Lafiya cikin daren nan kuma karfe 3 ne fa.''
Kuka na fashe dani na ce'' Mama zan Mutu ki taimaka min .''
Jin abin da nake fada ya kara daga mata hankali ta ce'' wani Abun ya faru ne me Kamal din ya yi, maki .''
Karar Dana saka ce ta kara gigita lokacin har na saki wayan ganin tana magana Bana kula ta sai karanta Addu'a nake Hakan yasa ta katse Kiran ba tare da Sanin Dady ba ta fito nan suka yi gidana ita da drive Kiran wayana take kan inzo in Budé get ganin ban daga Waya ba yasa suka fara Nocking sosai cikin bacci Kamal yaji karan Dana saka Hakan yasa ya nufi dakin da gudu ganin me yake Faruwa wajena ya kariso Yana tambaya ta lafiya amma nayi masa shiru ganin Kiran Mama yasa shi fitowa waje Yana kokarin Budé masu Yana gaishe ta Kota kansa Bata biba ta shigo falon ganin Bana wajen yasa ta nufa daki ganin halin da nake ciki yasa hankali kwanciya dan a tunaninta Kamal ne yake man wani Abu wajena ta karisa ta ce'' Hajar sannu kinji daurewa Za ki nasan ki da dauriwa Diya ta .''
Cikin Kuka na ce'' Mama da zafi ba dadi bazan iya daurewa ba .''
Nan Mama ta yi ta kwantar min da hankali har sai da nakuda ta taso min gadan gadan sannan Muka nufa asubiti taimakon gagawa suka bani dan sosai na galabaita sosai na yi sa'a da Norse masu kulawa sosai suke kwantar min da hankali ina kara samun natsuwa tunda muka asubiti ake ta Abu day amma Allah bai sa na haihu ba har dare ya yi, sosai a takaice sai da sai da safe karfe 13h30 na haihu na santalo beby boy kyaukyauwa mai kama da uwarsa gaskiya tunda na samu cikin nan ban taba son shi ba amma ina ajiye idona a fuskansa naji wata SAHIBAR kaunarsa da zafafan son shi Yana mamaye Dukan sansan jiki Murmushi na saki Yana kara kallon Dana wai nice da yaro ni Hajara .''
Tunda ka shigo dani dakin labour hankalin kowa a tashe yake sai addu'a suke man Allah ya sauke ni lafiya musanman su O'o masu Dana wato kamal Mama na Ba'a Barta a baya ba suna jin na dauka lafiya ai da sauri Kamal ya rumgume Mama ta dan tsananin murna da jin dadi dariya norse din data kawo beby din ta tsintsire da ita ta ce'' To inda ranka zaka sha kallo sai a lokacin ya kula da Abin da ya yi , ita dai Mama mamaki da Murmushi ne a fuskanta shi kuma ta sunkuyar da Kai wai kunya yake ji wasu uwayen kudi ya lalubo a Aljihunsa ya damka ma norse din kudin ya ce'' ga wanan nagode sosai da kokari Allah ya biyaki .''
Amin ta fada tana jinjina Irin zaucewa da Kamal sannan ta yi , godiya ta yi tafiyarta.''
Doctor ne ya fito nan ya umarni ganin Kamal suna shiga ya masa Yan bayanai sannan ya bashi Takardan maganin da za'a sayo ma Hajara sabida karuwa da ta yi, dan sabida yaron tubarikallah jumgege ne godiya Sosai ya yi, masu shima Doctor ya samu rabon kudi sannan Kamal ya ce'' zamu iya ganinsu ne .''
E'e tana dakin huta amma ka fara Sayan maganin kafin ka huce wajensu dan zuwa gobe za'a sallame ku .''
Mikewa ya yi, sai da ya biya Pharmacie 17 portes ya siyo maganin sannan ya Dawo asubitin Kai tsaye dakin da su Hajara suke ya nufi babu kunya bare yaji nauyi ya rumgume matarsa da yaronsa da yake Yana hannunta tana bashi Mama ita dai Mama kunya taji dan haka ta fice ta bar masu dakin nan ta barshi sai zuba santin yaron yake Yana kara yi mata godiya ita dai kallonsa kawai take dan ita dariya ma take Bata
31/05/2022 à 14:43 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
20📝
Alhamdulilah farinciki ne dauke a fuskana amma damuwa ta day Aliyu na shine yanzu abin da nafi bukata nagani kuma Naji Muryansa amma ya yi ,man nisa kodai laifi na yi masa ban sani ba amma ni dai a Sani na ban masa komai ko Randa muka yi Waya mai dadi muka yi babu haya niya Waya ta na dauko tare da Kiran Safna Bayan mun gaisa nake shaida mata Sun yi da ai wani ihun dadi ta saka tana mani barka ta ce'' Yanzu kuma gida ko asubiti .''
Ke wai ba dai zuwa Zaki yi da daren nan ba ki yi hakuri zuwa da safe lokacin mun koma gida .''
Kaji man yar bakin ciki ki Hanani Inga yarona wallahi sai nazo duk abin da ya same ni sadaukarwa ne ga yarona .''
Allah Huci zuciyarki .''
Amin tafada tare da katse Kiran ganin ta katse yasa na Kira Sa'ïda ita ma ta gama Nata santin sannan na Kira Amarya dan ita tama fisu zaucewa kowa sai zuba mani kalan nashi iskancin yake nan dai na Kira kawayena na Sanar masu sosai suka ji dadi da kowa ya Taya ni murna ganin Kamal Yana shirin daukar min yaro yasa nayi sauri ajiye wayan dan yanzu yanda ne ke son wanan yaron wallahi ko rabin son shi Kamal bai yi Bama na kaunar ya taba shi hararensa na yi , na ce'' Malam lafiya zaka taba min yaro ka wani zo cikin mata ka zauna dan Allah ka tafi gida zuwa da safe sai ka dawo .''
Hajiya Kaka dake gefe ta ce'' rabu da ita Kamalu dan ta yi, sabon yaro shine take maka rashin kunya.''
Turo baki na yi shi kuma ya gyada Kai alamar Za ki shigo hannu .''
Kashe masa Ido na yi alamar baka isa ba .''
Kwafa ya yi , sannan ya ce'' Hajiya Kaka sai da safe idan Allah ya kaimu.''
Jinjina masa Kai ta yi, ta ce'' kun gama Yan kyafce kyafcen naku shine Zaka tafi wato idan na tare hanya har sako ake aika wa ta Ido hannu t shiga tafawa ta ce'' ohhh delu yau naga yaran zamani .''
Dariya duk suka saka sannan ya fice ya tafi gida nima dan kwanciya nayi dan bacci ne sosai a idona .''
Tunda Aka fara kiraye kirayen Sallah Kamal ya shigo asubiti dan Yaga yaronsa ko ta kaina bai biba ya gaishe da hajiya Kaka Yana saka hannu zai dauki yaronsa na yi sauri daukarsa kamar zan bashi Mama sosai abin ya kulle shi fuska a daure ya dago Yana kallona juyar da Kai nayi kamar ma bangansa ba waje ya fita Kai tsaye wajen Doctor ya nufa nan yazo ya kara duba lafiya ta data beby sannan suka mana takardan sallama koda 7h00 take yi har mun fito zamu tafi gida muna Isa su Safna suna gidan Sun gyara shi ita da Sa'ïda da Hasiya sosai na ji dadin ganinsu nan suka karbe beby sai santinsa suke wai yafi uwayenshi kyau hunin ranan nasha kulawa sosai mutane Yan barka sai danno kai suke masha Allah har dare mutane zuwa suke kullum ni da Kamal sai mun yi masifa wajen daukar yaro amma da yake ba shida zuciya komai zan ce sai ya dauke sa kwanci ta shi babu huya gashi har satin biki ya shigo ranan suna yaro ya ci sunansa Al'ameen amma zamu kiransa da aiman sabida sunan Abban Kamal ne Aka sakawa yaron sosai muka sha hidima Kamal ya kashe dukiya kamar ba gobe sosai Aka ci Aka sha Aka yi wanka da nera har dare mutane suka gida sai wajen karfe 21h sannan duk Aka watse daga ni sai beby sai mai tsaron da Kamal kuma Haka rayuwa ta ci gaba da tafiya kullum sai na Kiran lambar Haidar amma kullum off take har sai da na kusa yin Arba'in a ranan Aliyu ya kirani lokacin Kamal Yana nan Hakan yasa ban yi gigin daukan Kiran ba amma wani farinciki sai ziyarta ta yake ji nake kamar in ta rusa ihu sai da Suka sha firansu sannan ya huce dakinsa ni kuma nayi ma hajiya Kaka wayo na shiga daki da Zumar cikina yake murdawa ina zuwa na Kirasa sai ya kashe jum ka dan sai ga kiransa lokacin da muryansa ta doki dodon kunnena sai da zuciyata ta girgiza dan jin dadi sallama ce ya yi , cikin shagwafa na amsa masa kamar zan yi Kuka na ce'' My da baka dawo gareni ba da mutuwa ita ce sauki gareni .''
Sorry wallahi tafiya nayi mamana har Bata da lafiya to shine Muka tafi Ingila dan sama mata lafiya shi yasa amma yanzu jikinta da Sauri amma da kyar nake rayuwa ba tare da ke ba.''
Eyyahh sannu Allah ya Bata lafiya alhamdulilah na ji dadi tunda a yanzu Mama ta kuma abar kauna ta ta samu lafiya na ta ya mu murna .''
Sosai yaji dadin kalamanta garesa Ashe Haka take son Mamansa gaskiya dole ya yi , iya bakin kokarinsa ya ga mallaki Hajara dan ita ce ta dace da rayuwarsa wace zata kula masa da Mahaifiyarsa duk lokacin da zai yi tafiya tunda shi dan kasuwa ne bai cika yawan zama gari guda ba ajiyar zuciya ta sauke ya ce'' kwana biyu bana jin dadi sabida komai ya min zafi baki kusa dani bare ki de bemin kewe .''
Nima a nawa bangaren kasan yanda na kasance kullum ina cikin damuwa rashin ka na zata ma laifi nayi kake bani définition.''
Haba dai ai nine zan yi saurin horuwa ba ke ba dan ban san tashin hankalin da zan kasance ba .''
Sosai Muka sha fira daga bisani ya katse Kiran ina dawowa falon har hajiya Kaka ta yi bacci Hakan yasa na yanke shawaran kawai zan fadama sa cewa na tafa yin aure kuma ina da yaro idan zai ci gaba da Soyyaya dani la d'accord zan yi jinyar zuciya ta harta warke da son shi idan kuma zan mu ci gaba zan wanzar da farinciki a zukatanmu waya ta na dauko tare da hawa online duk da ya kasance shi ya sauka sako na ajiye masa kamar Haka
“ Asalam alaikum Aliyu Haidar inda maganar da zan fadamaka mai mahimanci amma bansan wace fasara zaka yi ma Hakan ba.ni dai ba zan boye maka ba sabida ina Sonka kuma bazan so sakaka a matsala ba Bana burin da ya huce na farantama rai shi yasa na yanke hukuncin zan Sanar Kai wanan sirrin zuciya ta ne idan rabuwan mu ta zo Allah ya hada kowa da sannan koda Kai zaka amince dani ka zauna tare da dani iyayenka ba zasu taba yarda ka Aure wacce ta taba yin aure kaga Kai kuma baka taba yi ba ni na taba yin aure kuma ina da yaro Al'ameen ina neman afuwanka ka gaffarceni Akan Bata maka lokaci Dana yi ina nemn afuwanka sannan kayi min adalci Bisa kan soyyayanka kayi mani horo mai sauki Wanda zuciya ta zata iya dauka kafin ta tarwace ”
Ina gama fadan Hakan nayi déconnecter sannan na kwanta da wasu wasin amsar da zan samu daga wajen Aliyu sosai abin yake damuna dan har Kuka na sha sabida ina ganin kawai rabuwan mu ta zo karshe .'''
Nima sai Naja Burki nace sai mun hadu a next page pls a daure ayi comment
31/05/2022 à 14:43 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
21📝
Tunda na Tura masa da texte motsi kadan dai na duba dan ganin koya maido min amsa amma shiru daga Hakan ban san lokacin da bacci ya dauke ni ba sai wajen sallah asuba na Farka ganin Kamal zaune ya sakani a gaba sai kallo yake Hakan yasa na tashi zaune na ce'' Malam lafiya Irin wanan kallo Haka ko kunyan Kaka baka ji.''
Murmushi ya sakar min ya ce'' ina jin dadi Idan na daura idaniyata Akan fuskanki Hajara bansan dalili ba duk da Bana jin sonki har yanzu a zuciya ta amma ina son kasancewa tare da ke .''
Da Mamaki nake kallonsa na ce'' To me Hakan yake nufi ne ?"
Babu jin dadi kawai .''
Shiru nayi masa ban kuma tankasa ba har Hajiya Haka ta hada min ruwa nayi wanka na fito cikin shirina ko kadan bazaka kalle ni kace wai nice nake biki ba dan nazama kamar Yan mata musanman idan na saka atamfa ko leshe ta shafe jikina da turare zaka ce sabuwar amarya ce ta zo tunda na fito yake kallona Yana sakarmin Murmushi ganin kallon ta yi , yawa na ce'' Wai dan Allah lafiya tunda zun sai kallona kake wallahi in dai nice kwalelenka idan har ban gama jego ba .''
Fadamasa dai yarinyan kir ki Ashe kinsan ciwon kanki.''
Dariya Hajiya h
Kaka ta bani na ce'' ke tsufuwa dake kike kama kanki bare ni sabon jina .''
Wasa da Dariya muka shiga yi har da Kamal din sai wajen karfe 12h ya fita nima a lokacin nayi connecté dan ina son ganin amsar da Aliyu zai bani gabana na ji Yana Dukan tamanin tamanin lokacin da naga sakon da ajiyu ya ajiye min har 5 shiga nayi tare da sauke ajiyer zuciya na fara karanta sakoninsa kamar Haka .''
“wa'alaikum salam Hajara me kike Hakan mi yasa baki sanar dani wanan magana tun farko ba Ashe dama kina da wanan baban sirrin a zuciyanki amma Kika kasa Sana dani kusan Shekara 1 muna tare sa yanzu Zaki fadamin Hakan amma gaskiya baki man adalci ba kuma banji dadin Hakan daga wajenki ban yi tsanmanin Zaki man Haka ba ”
Ina gama karantawa bansan lokacin da na saki Kuka ba hajiya Kaka ta kalleni ta ce'' Hajara lafiya dai ko?"
Murmushi na kankaro na ce'' ba komai Kaka muna massage ne da Muhamed Aïdine na Tura masa photon Aimane ne shine yake farinciki da ganin Hakan shi yasa kawai na tsinci kaina da Kukan farinciki nima.''
Ohhh to Allah ta shirye ku daga ke har shi dan ya bar kawo min yan kajin nan shine ya gudu to ki fada masa cewa idan bai dawo kwanan nan ba sakinsa zan yi .''
To insha Allah zan Sanar da shi .''
Replay nayi masa na ce“ amma kasan ka'ddara mutume idan Allah ya rubuta masa sai ta same sa Kana fadin ban maka adalci Bada son Raina Hakan ta faru ba lokaci ne Allah bai nufa na Sanar da Kai ba sai yanzu sannan ni ba fitowa na yi ,daga gidana Haka kawai ba mijina ya rasune shi yasa" “sannan ita wace ta taba yin aure Bata da Wanda zai Nuna mata sone?”
Sai da ya karanta sannan ya ce'' suna da masu son su mana tunda ina sonki Hajara kinsan yanda kike da matsayi a gareni kin san Irin soyayya da nake maki ne kinsan yanda kike kwance a zuciya ta kina ganin Abu mai sauki ne rabuwa dake lokaci gudu .''
Sai da na kara sannan na ce'' Kana nufi duk da abin da nayi maka Kana Sona a Hakan .''
Sosai ma ke din ta dabance Hajara kice day tamkar da dubu a gareni ina sonki my Queen duk da ban ji dadin sirrinki da kike boyemin ba amma har yanzu kina Raina kece mahadin rayuwa Bana fatan rabuwan mu dan Allah ki daina fadin Haka ke nake so kuma nake burin mu kasance a inuwa day mu zamu Tsitsiya ma daurin day Bana fatan Zama da wata idan bake ba Bana tunanin akwaye wace kaini bare ta kai ki matsayi a wajena .''
Tunda na fara karanta sakon wani farinciki yake ziyarta ta ina gamawa na ce'' A'a my prince ina son ka kara yin tunanin da kyau idan Kai ka yarda zaka aureni Bana tunanin iyayenka zasu amince da Hakan ina son ka saké yi nazari sabida idan aka ce za'ayi rayuwa Ta har abada ana bukatar tunanin mai Kyau dan gaskiya bazan kai kaina idan Ba'a daukeni da mahinmanci ba .''
Ina son ki gane cewa duk abin da na fadamaki gaskiya nake kuma daga zuciya ta yake fitowa bawai a fatan baki ka dai ba kuma ke ce rayuwa babu Wanda sai biya sadakinki sai ni babu Wanda zai zauna dake sai ni babu Wanda zai ji dadin kasancewa dake ko akasin Hakan sai ni so Bana son kina Irin wanan maganar duk abin da nake so shi iyaye suke kauna har ma su fini son shi dan haka ki fara daukan kan ki mai mahinmanci a rayuwarki ta aure wato a gidana .''
Amma na ji dadi da jin Hakan Ruhil qalbi na sai yanzu na kara tabatar da Irin soyayya da kake mun nagode sosai Allah ya barmin Kai .''
Amin insha Allah Nina naki ne .''
Sosai Hakan ya min dadi da yanzu ji nake kamar na sauke wani Kaya mai nauyi a kaina sosai muka sha fira daga bisa muka yi sallama sannan nayi déconnecter .''
Kallon Hajiya Kaka na yi ,na ce'' Hajiya wai cewa ya yi , aurenku mutu ka raba takalmin kaza .''
Kaji man yarinya da wani zan ce ni Bana auren ai saki dubu day nayi masa .''
To ban taba ji bare naga nayi Hakan ba ko a kasar jahilai.''
Ni ina ga za'a fara ta kaine yaushe zai dawo din .''
Hmm kaji man tsowuwa da son soyayya to yanzu idan ya dawo me zaki masa ne.''
Ke me kike ma naki mjin ne ?"
Soyyaya muke sha mai sanyaya rai .''
Ai naga Hakan dan na kula baku da kunya wai dazun har dasu aika maki da kallon lubaya yake .''
La' Ilaha Ilanla yanzu dama Hajiya Kaka Zaman sa Ido kike mana nida mai gidan naki Allah ki Bari kar ki fara kishi fa.''
Dariya ta saka ta ce'' To ai na yarda da kaina duk lubaya da zai nuna maki day daga darasin danake bashi ne kuma in dai sa'ido ne ki yi hakuri na kusa tafiya na barku kusha iska dan na san ji kuke kamar ku shako huyana dan na Hanaku abin duniya nan da jibi ina gidana nima.''
Hajiya Kaka?" Kuma shairi Zaki ja min ne .''
A'a jikanle ta ai ban isa ba .''
Nan dai muka yi shan fira har dare ya yi , sallah ka dai ke tashin hajiya Kaka idan ta dawo mu daura daga in da muka tsaya har Kamal ya shigo nan ba bar su suna ta shan firansu nima naje na yi tawa nida abin kauna ta sai dare sosai Sannan muka rabu dan yau firan da muka yi tafi ta kullum dadi sai yanzu nake regreting abin da nayi Dana sani da tun farko na fada masa Hakan dan na samu Babar kulawa kamar Hakan .''
Yau ta kama Asabar kuma yau ne Hajiya Kaka zata tafi mun so ta kara koda kwana day ne amma ta kiya Haka yasa Nida mijina muka yi mata Sallama ta goma na arziki sosai taji dadin Hakan nan Kamal ya Kai ta gidan sannan ya dawo gida da sallama ya shigo na amsa masa kan 3st ya kwanta Yana dan ya mutse fuska.''
Kallonsa na yi , na ce'' lafiya kake Abban Aimane.''
Murya kasa kasa ya ce'' lafiya lau kaine ne yake saramin na rasa me yasa haka .''
Eyyah sannu Allah ya baka lafiya bara na zuba maka abinci sai ka sha magani ko.''
Idonsa ya rufe ni kuma na tashi na nufi kithchen abincin da Hajiya Kaka ta dafa kafin ta tafi ne na zuba masa sannan na dauko goran ruwa na biyo masa da shi cikin tautausar murya na ce'' Yaya Kamal ga abinci ka tashi ka ci sai ka sha magani zaka ji sauri insha Allah.''
Dan dagowa ya yi , Yana kallona dan tun rana da ya sakani a gaba Yana kallona na fara ganin sauyi daga wajensa da Yana yin kalaman da yake man masu dadi Hakan yasa nima bansan dalili ba yasa ko banda ra'ayin kulla sa sai naji ina bukata nayi masa hidima girgiza mani Kai ya yi , alamar baya ci.''
Zaune nayi daga gefensa tare da daura kansa a cinyata ina shafa kansa na ce'' Yaya Kamal ka daure dan Allah bazan ji dadi Idan baka ci abinci ba tun jiya rabonka da abinci ko kadan ne ka ci dan Allah badan ni ba.''
Bai ce komai ba ya tashi zaune sannan na dauko cokalin na fara basa a baki da kyar na samu ya ci sannan na bashi magani ya sha da yake maganin Yana sa bacci na ce'' Yaya Kamal zaka iya tashi ka tafi bedroom ka kwanta insha Allah zaka daina jin Hakan .''
Kamar zai yi Kuka ya ce'' bazan iya ba Hajara jiri nake ji .''
Yanda ya yi , maganar sosai ya bani tausayi Mikewa nayi sannan na ka masa muka shiga daki kwantar da shi nayi sannan na mike tsaye har na juya zan fita ya janyoni na fada jikinsa kallon kallo muka shiga aika ma juna ganin ba zai magana ba yasa ni yinkura wa zan tashi ya ce'' ina Zaki je Hajara ?"
Zan koma wajen bébé ne
Ban taba kasance dake a Irin wanan yanayin ba baki taba kwanciya a kirjina ba bare kallonso ya shiga tsakinmu yau na samu dama shine Zaki gudu ki barni.''
Kayi hakuri naga baka da lafiya ne .''
Idan Kika kasance a Hakan zan fi jin dadi ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' Hajara na tambaye ki?"
Ina sauraranka Abban Aimane.''
Kina Sona ?"
Kallonsa na shiga yi ina masa kallon mamaki na ce'' A'a Bana sonka .''
Sai da ya rufe idonsa dan da Alama Yana jin zafi idan na furta cewa Bana sonka sannan ya ce'' wata Rana Zaki soni lokacin nayi maki nisa lokacin da ba Zaki kara sakani a idanuwanki ni ina sonki Hajara ina maki so kamar yanda uwa take son danta ina jinki a duk wata igiya dake yawo a sasan jikina Zaki furta kina Sona a lokacin da ban san kina yi ba.''
Sosai jikina ya yi , duk da ban gane mai Hakan yake nufi ba na ce'' zaka Rabu dani ni ne ?"
A'a ko kusa ba zaki taba gane me nake nufi ba sai ranan da Kika shaida Hakan da kanki sai a lokacin Za ki San abin da nake nufi .''
Yanzu dai ka daina wanan surutun dan lafiyanka tafi komai yanzu a wajena ka kwanta nayi maka Alkawari idan ka tashi a kirjinka zan yada Zango idan kana bukatan Hakan .''
Murmushi ya yi, ya ce'' ina so mana kullum ma ki kasance a samansa .''
Nima Murmushi na sakar masa sannan na mike tare da kashe masa huta na dawo wajen my gudan jini na ,Salama da na ji ne yasa ni fita waje Murmushi na saki lokaci nayi tozali da su na ce'' Zaitun ,Safna dama kune?"
Ke dai Bari munzo ganin bébé .''
gashinan bacci yake Amma fa ya yi ,maku fushi .''
Sorry bébé wallahi karatu ne ya fadani kwata² sabida exam da muka zanna shi yasa amma yanzu har sai kun fara kora ta ko ince kun bani yarona nayi tafiya ta da shi cewar Safna .''
Indai Aimane ne ga shinan kukansa ma zai sa ki mai do shi.''
Ke dan Allah Kuka gare shi .''
E'e tom sai de in Yana jin yinwa Haka ko idan ta tashi daga bacci Ba'a dauke sa ba sai ya yi, ta zabga kukansa sai nayi dagaske yake yin shiru fa .''
Lanle Aimane akwaye rigima mun dan taba fira sannan na kawo masu abin tabawa mun jima a Hakan sallah kadai take ta damu muna tsaka da firan ne Kamal ya kwalamin Kira .''
Kallona Zaitun ta yi, ta ce'' Wai dama Kamal Yana ciki ne ?"
E'e wallahi Baya jin dadi ne kansa yake ciwo shine yasha magani to Yana saka bacci shi yasa bara na je yanzu zan fito .''
Mikewa nayi na shiga dakin wajensa na nufa na ce'' Abban Aïmane gani .''
Hannuna ya kamo wani Irin zazafan zazafi ne kamar huta na ji lokacin da ya hada hannuna da nashi.''
Sosai nafara shiga damuwa daga ciwon Kai sai Zazafi cike da damuwa kamar zan yi Kuka na ce'' Yaya Kamal dan Allah ka fadamin me yasa meka ne me Kaci ya sakaka ciwon nan .''
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' zazabi ne yake shirin Kamani .''
To bara na dauko Key mu tafi Asubiti .''
Ki barshi zuwa an jima zan warware kin ji Kar ki damu.''
Banza nayi masa tare da ficewa daga dakin falo na dawo na ce'' Zaitun a motanki Kika zo .''
A'a adaidaita ne lafiya dai ko?"
A'a Kamal baya jin dadi daga ciwon Kai sai Zazafi shine in Kai shi asubiti .''
Kai Allah ya bashi lafiya amma kafin kitafi tunda da muna Waya kin ce tun cikinki Yana wata 6 Kuka bar mu'alaman ki jaraba ta wanan sigan kinsan idan ta yi , yawa tana janyo ciwo.''
To shikenan nagode Zaitun .''
Baya komai bara mu tafi zuwa gobe insha Allah zamu dawo mu duba lafiyansa .''
Godiya nayi masu Sannan suka fita kulle gidan nayi sannan na koma wajensa gefensa na zauna tare da Kamo hannunsa na ce'' Yaya Kamal me kake bukata Wanda zan taimaka maka da shi yanzu.''
Babu abin da nake bukata sai kice kina Sona zan yi farinciki da Hakan .''
Murmushi nayi na ce'' shine ka dai abin da kake so .''
Jinjina Kai ya yi ,Yana murza hannuna .''
Ina Sonka yaya kamal dina.''
Wani Murmushi ne ya zo masa kawai sai ga aman jini Yana sarkewa da tari nunfashinsa Yana yin sama sama cikin tashin hankali na ce'' Yaya Kamal ka gani ko sai da nace maka mutafi asubiti amma ka Hana dan Allah ka daina Bana so ko abin da na fada ne baka so .''
Hannuna ya kara damkewa sosai har sai da aman da tarin suka tsaya ya ce'' kar ki damu dadin abin da Kika fadamin ne yasani fitar da bakin jina da ya jima Yana taruwa a zuciya ta ya fada Yana murmushi.''
Nima Murmushi nayi na ce'' amma duka da Hakan mu tafi Asubiti nifa hankali a tashe yake .''
Kar ki damu babu komai ?"
Kallonsa na yi , na ce'' Yaya Kamal Kana jin ciwon Mara ko.''
Ajiye kansa ya yi , saman hannuna ya ce'' à da ina jin Haka amma yanzu Bana ji .''
Sunkuyar da Kai nayi na ce'' idan ni kuma ina jifa.''
Murmushi ya yi , tare da janyoni jikinsa ya ce'' kin yarda dani yanzu.''
Jinjina masa Kai nayi duk kunya ta isheni kina son Dana kuma .''
Jinjina masa Kai nayi na ce'' sosai ma .''
Dan Allah ki masa riko mai kyau ki nuna masa so ya taso cikin farincika da jin dadi kar ki Bari ya Kuka idan Kika min Haka a duk in da nake zan kasance mai Farinciki .''
Kar ka damu Yaya Kamal zan yi dukan abun kake bukata insha Allah.''
Soyayya suka sha wace suka dade basu taba shan Irinta ba har bacci ya yi ,gaba da su chan cikin bacci Hajara take jin sautin kukan Aimane a hankali na fara bude idona cikin dubara na janye jikina dana Kamal na fita waje ganin da gaske aimane ne yake Kuka yasani na huce room dina cikin sauri nayi wanka sannan nafito na dauke shi nan na fara Shayar da shi da kyar na samu ya kama daga Hakan har shima baccin ya dauke shi daukansa na yi n'a shiga dashi in da Abbansa yake na shimfide sa saman dan karamin gadon da Aka tanada dan shi sannan na koma daki na saka Kayan bacci na koma wajensu .''
31/05/2022 à 14:43 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
22📝
Kwance nayi ina tunanin maganganun Kamal amma na kasa gane komai daga wanan tunanin bacci ya yi, gaba dani Kukan Aimane shine yasa ni Bude idona karaf muka yi Ido hudu da shi a take ya sakarmin Murmushi nima mayar masa na yi , ya ce'' Hajar dina kintashi lafiya.''
Lafiya lau ina kwana .''
Lafiya lau mun tashe ki nida me sunan manya ko.''
Kar ka damu ai dama lokacin sallah ya huce gashi ban yi ba .''
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' ai kuwa ya kamata ki tashi lokaci Yana tafiya .''
Hannuna na Kai a jikinsa na ji har yanzu akwaye zazafin sai de ba sosai ba kallona ya yi, tare da daura hannunsa a nawa ya ce'' kar ki damu bana jin komai anjima zan fita .''
Hmm ni dai ka Bari harka sake warwarewa .''
Kamal ya ce'' Kai yarinya na ji sauki dan nama fiki karfi.''
Dariya nayi na ce'' To shikenan na yarda Allah ya kara maka lafiya .''
Amin nagode.''
******
Zaitun na zuwa Kai tsaye daki ta nufa wanka ta yi, sannan Tazo ta ci kwaliya taci gayu sosai nayi kyau sai sheki take wankan turare ta yi, sannan tafito falo Zaman jiran masoyinta .''
Kullum Kamal Haka yake fama da ciwo amma sam yaki yarda Hajara ta fahimci wani Abu bare hankalinta ya tashi a Haka ya yi, sati uku sai de yatafi asubiti ba tare da saninta ba idan ya dawo zai daure suyi wasa da dariya dan yanzu sosai yake Bata kulawa kuma ya rasa dalilin Hakan komin yaso ya mata rashin mutumci sai zuciyarsa ta hanasa kawai yanzu Yana son kyautata mane Irin sosai din nan .''
Kwance nake na ajiye aimane a kirjina Yana dadafa Bayansa dan rigiman daya daura daga Hakan ya yi, bacci Abokan Kamal ne suka shigo su uku suna rike da Kamal da sauri na ajiye Aimane na ce'' Yaya Kabir lafiya me yasa?" Na fada cikin damuwa.''
Ba shida lafiya kawai muna zaune muna fira ya ce zai je gida kawai Yana mikewa ya fadi shine muka kai sa asubiti daga tsanne muka yi tsinke nan .''
To me ke damunsa ne?"
Doctor ya ce'' Zazafine kawai yake damunsa .''
Hannuna na Kai a jikinsa na ce'' kuma jikinsa yake da zafi Haka .''
Allah ya basa lafiya mu zamu koma dare ya yi,zuwa gobe insha Allah zamu dawo .''
Na gode Allah ya nuna mana goben lafiya
31/05/2022 à 14:43 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
23📝
Da amin suka amsa sannan suka juya suka fice nima sai da na kulle gidan sannan na dawo inda yake kallonsa na yi,na ce'' Wai yaya kamal me ke damunka shine baka lafiya baka fadamin ba .'' na fada kamar zan yi Kuka''
Murmushi kawai ya yi ,mani dan sosai yake jin jiki lumshe Idonsa ya yi, tare da dora hannunsa a gefen fuskata alama nayi hakuri.''
Ajiye zuciya na sauke sannan na zauna daga gefensa tunda na zauna gabana yake daga tara tara na nara kona miye hakan wayata ce ta kawo haske alama Kira ganin Aliyu ne yasa na kashe wayar gaba day tunda babu wata fira da zan yi a gaban yaya kamal shi kuma tunda ya kwanta ko motsin kir ki baya yi sai ya kara duhu kuma ya yi, kyau gwanin birgewa ganin dare ya yi, na ce'' yaya kamal na bacci nake ji fa.''
Jinjina min kai ya yi, alama tom.''
Aimane na dauka na kaishi daki sannan na dawo wajensa na ce '' tashi mu tafi yaya kamal.''
Hannuna ya kamo sannan ya zaunar dani gefensa tare da dora kansa ya ce'' Hajara ?" Ya fada cikin wata iriyar murya da ban taba jinsa a wajensa ba jiki a sanyaye na ce'' Na'am yaya kamal.''
a Zaman da muka yi a baya nasan na cutar dake amma kin yi hakuri da Hakan dan Allah ba dan nima ki daure ki yafeman .''
Cikin rashin fahimta inda zancen nasa ya nufa na ce'' ba komai nice ya dace na nemi gaffaranka sabida nayi maka laifi mai girma .''
Kar ki damu koma miye na yafemaki duniya da lahira dan Allah ki tausaya min ki yafeman ko zan ji sanyi a Raina kwanciya ta zata yi man dadi duk nasan ba lanle bane na ji kalman kin yafeman a saukake.''
Ajiyar zuciya na sauke na ce yaya kamal Kai fa kamar dan uwana kake bare kuma kaine mai iko dani Kai fa mijina ne muka yi ma Allah laifi ya yafemana bare kuma mu Yan Adam butulu ni ban rike ka a raina ba na yafemaka Allah yafemana baki day .''
Amin na gode amma baki ce man wani Abu ba wanda zai sa nayi baccin farinciki ba.''
Yaya Kamal me kake so kaji a bakina koma miye zan yi maka shi .''
Baki ce kina Sona ba?"
Gaskiya babu kalman da tafi Bata min rai kamar Kamal ya nafada masa hakan dan babu wanda nafi so da kauna sama ga Aliyu amma na Sara mi yasa a kwanan nan nake son kyautata ma kamal duk a zuciya ta na fadi Hakan ajiyar zuciya na yi , na ce'' Bana sonka yaya kamal .''
Wata naunauyar ajiyar zuciya ya sauke sannan ya ce'' ina kara tuna maki cewa ki kulla da Al'ameen ki bashi kulawa ta musanman .''
Kar ka damu insha Allah yanda kake so hakan zan yi .''
Sosai muka dan taba fira idan Yana wasu maganganu sai ya sakani a rudani amma na kasa fahimta na miye duk wanan din a Haka na ka masa muka shige daki ina kwanciya bacci ya yi, gaba dani bani na tashi ba sai wajen sallah asuba dan yau ko abdallah bai Farka cikin dare ba sallah nayi lokacin Kamal yana zaune da alama shima sallah ya gama juyowa na yi ,na gaishe sa .''
Amsawa ya yi, ya ce'' yau bacci ya maki dadi ina ta tashin ki bama ki saurare na .''
Murmushi kawai na yi ,amma ban ce komai Mikewa nayi na dauko Aimane tare da Cerelac in sa har zan mai da shi Kamal ya ce'' Miko man shi zamu yi magana da shi.''
Babu musu na mike masa shi ai Yana karfansa ya fasa Kuka sai jijiga shi yake amma sautin kukan yake karawa kuma daga na amshe sa sai ya yi, shiru sai da ya karfe sa sau uku amma Abu day kawai Aimane yake masa a hakan ya hakura na kyalesa ni dai bacci ne a idona kawai na koma nayi kwanciya ta bani na tashi ba sai da na ji Kamal yana ce min nazo nayi baki.''
Mikewa nayi na nufi toilet na nayi wanka a gagauce sannan fito na saka Kaya turare kadai na murza sannan na fito Zaitun ce da mijinta sai Abokan Kamal da Sa'ïda kallonsu nayi tare da gaida su.''
Duk suka amsa waje na samu kusan kamal na zauna wani Irin suracin zafi ne yake ziyarta ta kallonsa nayi amma sai ya mani alama kan nayi shiru muna nan zaune muna dan taba fira har Aka yi Azahar sannan Nida Sa'ïda da Zaitun muka huce daki dan gabatar da sallah su kuma mazan suka fita masallaci sai Kamal ka dai a falo ina kammallawa na fito da yake na riga su farawa hannunsa ya miko man alama nazo babu musu nayi wanja sannan na zauna sannan ya ce'' Ina sonki Hajara magana ta ta karshe dake ki taimaka ki ce kina Sona .''
Shiru nayi masa ina sauraransa ya ce'' shikenan ba zaki fadamin hakan ba nasan wata rana Zaki fada lokacin Bana kusa dake .''
Wani Irin sarkaken tari yake Yana dafe kirjinsa jini sai anbaliya yake sosai na rike ce ina kwalla ma su Zaitun Kira suna fitowa suka kama sallati Allah ya yi, sa'a su yaya Kabir suka shigo nan muka yi dashi asubiti muna isa suka karbesa nan Aka shiga bashi taimakon gagawa ni dai bugun zuciya ta sai karuwa nayi da sauri da sauri kamar nayi gudu Kona yi aikin wahala jikina duk ya yi sanyi na rasa me ke man dadi Aimane dake hannun Sa'ïda ne yake ta faman yi Kuka har goya shi an yi amma sam yaki ya yi shiru kuma yake kama Mamansa bare kuma Cerelac din Dana hada masa Hakan ya kara daga min hankali sosai mun kusa kai Awa 4 sannan doctor ya fito duk rigansa ta bace da jini ganinsa ne yasa yaya kabir da sauran abokansa suka nufesa suna tambaya lafiya glass dinsa ya cire sannan ya ce'' kune Kuka kawo Kamal ne .''
Da e'e suka amsa sannan ya dafa kafadar kabir ya ce'' a koda yaushe Haka rayuwa take kowa baya huce lokacinsa sai da nace kuyi hakuri Allah ya jikansa .''
Daga zaunan da nake Aimane na hannuna ina jijiga na mike tsaye ba dan Zaitun ta yi saurin tare sa ba da sai ta fadi cikin sarkewa murya na ce'' Doctor me kake nufi?"
Hajara ki daure abin da Kika ji nafada shine dai Allah ya kara maki hakuri sannan ya ce'' Sakonsa gare ki kice kina sonshi kuma ki yafe masa .''
Wani dishi dishi nake ganin tare da daura hannunsa saman zuciyata kawai na fadi sumamayi ya,nan suka yi kaina tare da saka norse suka kaini wani daki dan bani taimakon gagawa
31/05/2022 à 14:43 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
24📝
Wanan shafin baki dayansa naku ne masoyan INA KA SHIGE FAN'S ina yinku comment naku yamin dadi sosai 🥰😍❤️
Tun nafadi a sume Bayan likitoci Sun bani taimakon gagawa bani na Farka ba sai wajen 8h00 na dare a hankali nafara Bude idona Zaitun da Sa'ïda sai Safna da Momy sai Maman da Hajiya Kaka ina ganinsu na tashi zaune ina Kare masu kallo sannan na mike tsaye Momy ta ce'' Hajar ina zuwa?" kuma daga farfadowarki.''
A takaice na ce'' wajen yaya kamal mana zan je in duba shi .''
Kamal kuma Hajara ki hakuri ki Bari har anjima .''
Sufa duk a tunaninsu gawarsa zan je dubawa dan basu san cewa Nina manta da cewa ya mutu ba amma ga budar bakina na ce'' ban yi kyau ba ko bara nayi wanka na shirya dama Yana fadamin zamu fita idan yasa mu sauki sai mu wuce.''
Cike da tausayi suke kallona sannan Maman Kamal ta janyoni tare da zaunar dani ta ce'' Hajar hakuri Zaki yi duk wanda yatafi baya sake dawowa ya tafi makwancinsa na har abada .''
Hararenta nayi na ce'' Mama kin san me kike fada kuwa Mijin nawa ne ya mutu Kuka na fasa naci gaba da cewa wallahi nasan yaya Kamal ba zai mutu yar barni ba Yana Sona yanzu Mama da bakinki kike ma Kamal Dina fatan mutuwa danki ne fa dama Ashe baku sona dashi Kuka aura min shi .''
Kasa nafadi lokacin na nemi Kuka na rasa kawai kallonsu nake wai dagske cewa Kamal ya mutu ko dai mafarki nake.''
Ajiyar zuciya Mama ta sauke ta ce'' ki hakuri Hajara duk me rai sai ya dandana zafin mutuwa yanzu babu abin da yake bukata daga wajenki sai addu'a dan yasa mu rahama a kabarinsa .''
Shiru nayi masu dan nama daina jin abin da suke fada kwata² sabida kaina dana ji Yana sarawa ganin na kasa cewa komai kuma ban gusa daga inda nake ba Hakan yasa suka dagani suka mayar dani kan gado Momyna ta kwantar dani kan kafadarta tana dadafa Bayana alamar rarashi har Aka sallama me mu bansani ba sai lokacin dana hango gawar Kamal lokacin za'a shiga da ita mota dan lokacin har an gama mashi wanka da sauri na falle kofar motar na wajensu ganina ina tunkaro su yasa su dakatawa a daukar gawan ina isowa na fada kwance a kirjinsa wani marayan Kuka ya fara zuwa min nan nafara sanbatu dan Allah yaya Kamal ta kashi ka fadamasu cewa ni taka ce bazaka tafi ka barni ba yaya Kamal ka tashi zan fadamaka cewa ina Sonka ina kaunarka dan Allah ka daure mi yasa zaka min haka dama maganar da kake cewa son soka à lokacin da baka nan Kenan zaka tafi ka barni ne wanan shine son da kake ikirarin Kana yi man Yayana ina Sonka ! Ina Sonka ! Ina Sonka ! Me yasa sai da nafara rayuwa da Kai me dadi nayi sabo da Kai shine zaka gujene kayi karya da kake cewa babu abin da zai rabamu wanan shine mutu karaban da kake fada dan Allah kaga su tafi Kai ka tashi ina bukatan ta a kusa dani bazan iya rayuwa mai dadi Idan babu Kai yaya kamal ka taimaka min .''
Kokarin janye ni suke daga jikinsa amma ka kanka mesa sosai sai rizgan Kuka nake ina masu magiyar kar su tafi dashi sosai zuciyan kowa dake wajen sai da ta kariya sosai suka tausaya min har ta Al'ameen Kuka yake kamar yasan abin da ke Faruwa Dady ne ya taso cikin sanyi ya dafani ya ce'' Hajara kiyi hakuri ki daure ki sake sa a yanzu tsan din ita ce tafi dacewa da shi kuma ni a Sanina Hajara ta jaruma ce kuma tana da Hakuri da juriya me yasa bazaki Nuna ma duniya Hakan ba taso muje kin ji yar Albarka .''
Ajiyar zuciya na sauke na ce '' dady idan na tashi lafiya zasu yi dashi kuma bazan sake ganinsa ba har abada .''
Dan mikewa da nayi yasa suka yi sauri daukarsa nan Dady da Yaya Aïdine da yake ya dawo jiya da dadare yake samu wanan labari suka rikeni suna mani magana mai kwantar da hankali har suka sakani a mota nan suka bama driver umarnin su wuce dani gida idan an gama bisa zasu tawo.''
Kuka kawai nake sha a mota idan na tuna kalaman Kamal a gareni da sabon sauyin da yazo masa Kai tsaye da yanda nake kula shi Ashe duk na tafiya ne me yasa da zai tafiya Bamu ci gaba da halinmu ma shine ya yi ,Hakan dan ya tafi ya barni amanar daya bani ta Aimane Ashe duk wasiya ce ba fadamasa cewa ina sonshi shine duk Yana cikin wasiya Safna ,Mama ,Momy ,Zaitun da Sa'ïda sai rarashina suke suma suna tayani Kukan a gidana muka nufa muna isa nan suka Kamani muka shiga daga ciki nanfa kan kace me mutane duk Sun halara suna mana gaisuwa Nida Maman kamal da Mama na gidan duk girmansa sai da ya cika fam dashi har waje duk mutane ne zaune daga ketaran titi mazane burjik.''
**********
Kullum sai Aliyu Haidar ya kirani a waya rashin daukan wayan ne ya sashi cewa zai zo garinmu Yana hanya ma kirana yake dan nayi masa kwatamcen gidanmu dan yazo amma ban san me ake ciki ba dan wayata kwata² bansan inda take ba suna cikin tafiya ne dan sunyi dare a hanya da yake a mota haya ya shigo dan sabida ko a gida bai fada cewa zai zo wajena ba Yan fashine suka kawo masu attak nan suka fito da duk wanda yake cikin motan nan suka umarci da kowa ya fito da kudin jikinsa da wayoyinsa haka suka fara fitowa da shi sai mutum day daya kawo masu gadama suka fasa mashi Kai Hakan ya kara tsora ta kowa duk suka karisa fito da Kayan jikinsu sai da Suka rabasu da komai sannan suka gudu su kuma suka shige mota driver ya jasu da sauri wai kar su sake dawowa suma aka she su .shi dai Kamal bawai kudin suka amsa ne damuwansa ba lambar Hajara ita ce Babar damuwansa gashi baya da ita a kansa kuma day Wayar tasa tana gida ya baro ta da wanan tunanin har suka iso cikin *Burkina Faso*nan fa aiki ya dawo gadameme gashi bai san koda sunan babanta bare a kai sa gidan Haka ya yi , yawo sai de duk Wanda ya gani ya ce'' ka san gidansu Hajara tun suna daukan abin dagaske har suka fara masa kallon Mahaukaci wasu kuma suna wararsa daga ya nufo su.''
******
Yau ne sakadan kwana uku na Kamal sosai mutane suka kara hallara Daya ke tun lokacin da akayi mutuwa kofan gidana a cike take yau kuma sai mutanan suka kara Nunkuwa ana gama Addu'a nan wasu suka tafi wasu kuma suka tsaya ni kuma kullum ina cikin damuwa abinci ma Bana iya ci sai Hasiya dasu Momy Sun yi da gaske tunda Randa Aka yi rasuwa kullum kawaye na wanda muka dauki kanmu jini day sai sunzo wato Sa'ïda ,Zaitun da kuma Safna koda kuwa daga School suka dawa sai sun zo kuma sai dare suke tafiyansu a haka har kowa watse kullum dagani sai kawayena da su hajiya Kaka da Mama sai momy yanzu kam mu ka dai dan duk a tunaninsu idan suka barni zan gudu dan yanda suke ganin duk na Sauya kamar ba ni ba na rame sai de na kara haske kyauna ya sake fitowa komai nawa ya kara kyau kuma raman da nayi sai ta karamin kyau kamar Yan mata daya ke ga haihuwar aimane na kara kiba sosai shi yasa raman tafito dani .''
Kullum Aliyu sai ya yi, aiki karfi abin da bai Sababa sanan yake samun Wanda zai ci abinci dashi ya koshi duk Kayan jikinsa Sun yakune Sun yi dauda shima kanshi idan ka ganshi bazaka ce shine ba ga gidansu duk hankalinsu a tashi Sun bazama nemansa a garinsu duk inda ka duba photos dinsa ne a jikin bango daga Haka har yayi wata biyu da Yan kwanaki Yana nemana .''
******Nima zuwa lokacin na dan warware na dan warware dan yanzu har zaune nake ayi fira dani sai de ba sosai ba jefi jefi day kuma Hakan Yana ma duk Wanda suke tare da ni dadi sosai idan Sun ga na shiga damuwa zasu fara neman abin da zai sakani dariya yanda zan saké dasu haka kullum Dady da Aïdine sai sunzo gidana sunga yanda yanayi yake ganin na warware yasa su jin dadi shi kuma Aimane kullum Yana wajen Hajiya Kaka dasu Momy Yana zuba masu kalan nasa gwaranci suna cin dariya dan yanzu ya fara iya zama kuma Yana kokarin ya ce sai janyo Abu shi sarkin barna amma idan Yaga dady ko Aïdine ba lafiya zai fara Kuka shi a dole sai an tafi dashi daga ya Gansu zai fara daga hannu shi yasan inda ake tafita yawo dashi.''
A taikace dai sai da na huta daga wanka Aliyu bai gano inda nake ba ni kuma sam a lokacin na fara mantawa dan shi sai yau Dana dauko wayana ina kunna ta miss call din sa ba adadi da message din sa in hankali yafi dubu to ya tashi idan ina tunanin cewa ko wani Abu ya same shine ban texte dinsa bare har na san Yana garinmu neman layinsa na fara yi amma kwata kwata Bata shiga sosai nasha damuwa na ce'' Aliyu kayi hakuri na barka cikin ukubar Sona kuma na shareka dan Allah ka yafeman ka kunna wayarka mana *INA KA SHIGE* gani na dawo gareka kar ki min haka na hadaka da Allah kamar Yana gabana hakan nayi ta yi mashi magiya har Momy ta shigo dakin da kallo take bini ciki yar damuwa ta ce'' Hajara me yasa ke baki iya karfan k'adara ba kanki miji yafara mutawa ne so kike ki kara sakamin kanki cikin damuwa ne .''
Girgiza mata Kai na yi na ce'' Momy mi yasa zai min Hakane INA YA SHIGE ya barni cikin damuwa Momy kar wani Abun ya same shi fa.''
Cikin rashin fahimta ta ce'' Waye ne kuma Hajara .''
Momy Aliyu mana ya tafi ya barni ina kiransa wayarsa a kashe nasan ya yi, fushi dani Momy dan Allah ku nemo mani shi kar na Mutu .''
Yanda nayi maganar sosai ta so bama Momy Dariya ta ce'' Hajara duk Wanda ya tafi baya dawowa taya Zaki samu lambarsa bacin kuma baya raye.''
Shiru nayi dan anawa fahimtar sam Momy Bata fahimci abin da nake nufi ba kullum Haka nake cikin damuwa da yake na koma bakin aikina babu abin da nake sai aikin tunani har Hakan ya shiga kunnan Dady .''
Yau ina kwance a saman bed dina gashi muna da baki a Ma'aikata ta amma nisan dana yi cikin tunani yasa ni mantawa wayata sai ringing take amma banma san tana yi ba Dady ne ya shigo yanufa in da nake dafa kafadata da ya y, ne ya dawo dani hankali ya ce'' Hajara me kike yi har yanzu baki je aiki ba bakin da Zaki yi suna ta jiranki shine manager ya Kirani dan ya ji ko lafiya .''
Dady bazan iya komai ba idan natafi Bana jin dadi ne .''
Shine Kika zauna gida da ciwo Hajara''“ miye yake damunki ne ?"
Babu cikina yake man ciwo Dady .''
Shine duk kikayi rama Haka Hajara kinga yanda Kika koma kuwa dan Allah ki cire damuwan nan idan ke baki son kan ki mu muna bukatanki.''
Kayi hakuri Dady nima bansan me yasa hakan ba zuciya ta ce take cikin wani hali shi yasa amma zan daina insha Allah .''
Hannunsa ya daura a kaina ya ce'' Allah yasa ya kuma yi maki Albarka .''
Amin dady.''
Bara nasa Aïdine ya tafi a maimaikonki.''
To Dady ?"
Fita ya yi, ni kuma na dauko wayata ganin bani da Abin yi da ita yasa na shiga duba message musanman na ALIYU HAIDAR ina dubawa naga ya ce'' My Queen ina kika SHIGE kwana diyawa sonki Yana ta azabtar dani dan Allah ki dauki kirana ko zan ji san yi a raina.''
Ina gama karantawa hawaye suka gangaro a fuska ta nace gani na dawo amma Kai ka gujeni sakon da ya yi na karshe na duba dan sabida suna da yawa Ya ce'' shikenan nasan da kina lafiya bazaki ki daukan kirana ba gani a hanya ta zuwa garinku ki turoman da Address din gidanku .''
Da sauri na mike tsaye ta dauko Mayafina da Key din mota na fito da sauri nake saukowa daga kan step din a falo na hadu da Momy tana shan tea kallona ta yi , ta ce'' ke kuma lafiya kike fito Haka hujiga hujiga dake ga Kayan bacci sanye a jikinki.''
Sai a lokacin na kula da Kayan jikina kaina na fata sosawa nace zan fita yanzu zan dawo.''
Shine sai Aka ce ki fita da wanan Kayan .''
Ban kula dasu bane Momy bara na chanza .''
Bata ce komai ba Haka. Yasa na jiya daki ina shigowa na dauko abaya pink na saka sannan na fito inda take a nan na same ta Kallon inda take nayi na ce'' Momy nafita sai na dawo.''
A dawo lafiya ta yi , mani sannan na fita duk tashar motoci dake garin Burkina Faso sai da na zagaye ta ina tambayarsa da kuma nuna kaman ninsa amma babu wanda ya gane sa har yamma ta yi, ina Abu day haka nayi hakuri na koma gida duk raina babu dadi
31/05/2022 à 14:43 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
25📝
Jiki a sanyeye na shigo gidan Momy na tarar a inda na barta sai de Waya take sabanin dazu da take yankan farce wajenta na nufa tare da zaunewa daga gefenta kallona ta yi, sannan taci gaba da wayanta har sai da ta Kammalla ta kalleni ta ce'' Hajara lafiya dai ko?"
Kamar jira nake na fashe mata da Kuka cike da damuwa ta ce'' To sarkin shagwafe daga tambaya sai ki fashemin da Kuka dan mahaifinku ya shigo ya ce zalumtarki nayi ko.''
Cikin Kuka na ce'' Momy ki taimaka ni nemo man shi shi ka dai zuciya ta take buri take kwadayi su hadu ko zan ji sanyi a raina Momy ina sonshi ban taba ma kowa Irin son da nake ma Aliyu Haidar ba dan Allah ki nemanshi ya gujeni ya tafi ya barni Momy.''
Da kallo Momy ke bina dan fa ita har yanzu Bata gane me nake nufi ba a hankali ta ce'' Hajar Waye Aliyu Haidar kuma?"
Shine Wanda zuciya ta ta juma tana burin kasancewa tare da shi amma mun yi hakuri da juna sai yanzu da Abban Aïmane ya mutu ya dawo cikin rayuwa ta kuma lokacin kadan ya gujemin .''
Ajiyar zuciya Momy ta sauke ta ce'' Hajar dama kina da Wanda kike so Kika Bari Aka maki auren dole .''
Shiru nayi sai sauke ajiyar zuciya nake yaya Aïdine ne ya shigo ganinsa yasani saké fashewa da Kuka na gudu dakina in hankalinsa yafi dubu to ya tashi kallon Momy ya yi, cikin tuhuma kuma sai ya bi Bayana kwance ya sameni kan Capet karisowa ya yi, inda nake tare da mikar dani zaune ya ce'' Hajar meya saka ki Kuka ne?"
Shiru nayi masa ganin banida niyar magana ya ce'' shikenan tunda bazaki fadamin ba ni baki daukeni da mahinmanci ba shine bazaki iya fadamin damuwanki ba .''
Da sauri na girgiza masa Kai na ce'' Yaya na kasa samun inda zan raba inji dadi na fadama Momy amma Bata dauki magana ta da mahinmanci ba ina cikin damuwa yaya Aïdine bansan ya zan yi na warke ba .''
Kina da maganin damuwanki Hajar faut me dire ton problème pls.''
(Ki fadamin matsalanki pls.)
Lokacin da na dago idona na kallesa na ji kirjina ya mani nauyi zuciya ta na bugawa da sauri kawai sai ga aman jini ganin Hakan ya daukeni ya fito dani sai mota Momy tana tambayarsa amma bai Bata amsa ba kawai Yaja muka bar haraban gidan sai asubiti lokacin har na suma da taimakon likitoci Aka huce dani dan bani taimakon gagawa nan suka Hana shi shiga a bakin kofa ya tsaya sai zageye zagaye yake Momy ko kiransa take amma Wayar tana mota ya baro ta likita ne ya fito ya mika masa data takarda ya ce'' ka yi sauri ka siyoman wanan Kayan .''
Karfa ya yi, sannan ya shiga mota har lokacin Momy tana Kira dagawa ya yi, cikin fada ta ce'' Muhamed Banason me kayi mata ne take fitar da jini.''
Babu Momy muna cikin magana ne kawai tafara Aman jinin shine nayo asubiti da ita .''
Kuna wane asubiti ne?"
*CLINIQUE HAMDALA* ya Bata amsa .''
Katse Kiran ta yi, shima ya tada mota Pharmacie *ALI DAN TSOFO* ya tawo dan tafi kusa da inda suke ya sayi Kayan sannan ya koma cikin sauri Yana isa ya yi, Nocking docteur din ya fito Yana Karba ya koma wajen zama ya nema Yana karanta duk addu'a da Tazo bakinsa bai wani jima da zama ba Momy ta shigo ita da Dady nan suka shiga tambayansa ina Hajar din take ne .''
Tana ciki tunda muka zo .''
Suma zaune suke yi suna jiran Doctor ya fito.''
************* Aliyu kuma Yana wajen wani dan karamin tebir na wankin Kaya Yana ma me wankin magiya kan ya bar shi zai yi idan ya gama ya bashi kudi yaci abinci yanda mutume Yaga Aliyu ya zata mahaukacine dan yanda kayansa suke duk sunyi dauda shima kans shi duk ya yi, dauda sai tsamin yake kamar ba Aliyu dan kwalisa ba nan mutuman yaji tausayinsa sannan ya bashi sosai ya wanke masa Kayan suka fita tatas da su sannan ya bashi kudin wanki da wasu Kaya ya nuna masa toilet ya ce'' bawon Allah ka toilet tsan kaje kayi wanka kaji sai ka Sauya Kayan jikinka .''
Godiya ya yi, masa sannan ya nufa toilet din wanka ya yi, ya Sauya Kayan sosai ya yi, kyau Kayan Sun amshe sa kamar dan shi Aka yisu sai yanzu ya dawo Aliyu sak koda mai wanki ya gansa sai da ya sake murje idonsa koda Aljani ya taimakane Irin wanan kyau din kamar dan larabawa wanan daga ganinsa bai Saba aikin wahala ba akwaye abin da yake damunsa har Aliyu ya kariso wajen mai wanki bai san ya kariso ba sai tsintan muryansa da ya yi, Yana fa din na gode Baba bara naje na siyo abinci .''
Da Murmushi mai wanki ya ce'' yaro idan ka siyo ka dawo ina son ganinka kaji.''
Jinjina masa Kai ya yi , sannan ya tafi ya jima kafin ya dawo wajen mutum ya iso
Ya ce'' Baba gani ?"
To yaro har ka dawo?" Dama tambaya day ce zuwa biyu in ba damuwa .''
Babu baba zaka iya tambaya ta .''
Yawa yaro wanene Kai ?" Daga wane gari kake kuma me ya kawo ka garin nan dan Yanayin ka Nuna kai ba dan garin nan ne .?" Duk a lokaci gudu ya jero masa wanan tambayar
Ajiyar zuciya Haidar ya sauke ya ce'' Na ji dadin wanan tambaya tunda nazo babu Wanda ya Jani a jikinsa bare yaji damuwa ta sai ma daukan mahaukaci suke mani sai da ya Karima baba kallo sannan ya ce'' tabbas ba garin nan nake ba ni dan COTONOU ne kuma Soyyaya ce ta kawo garin nan baba hamshakin mai kudi ne Wanda ya amsa sunansa a duk fadin kasarmu dama ketare .''
Cike da mamaki baba ya ce'' dan sabida Soyyaya ka mai da kanka Haka ina yarinya wace ita tana Sonka kuma.''
Jinina masa Kai ya yi, ya ce'' sosai take Sona sai de nawa yafi nata karfi a halin yanzu Bata ma san ina garin nan ba.''
Amma yaro kasadarka da yawa take baka jin tsoron ka fada hannun bata gari ba me yasa baka Sanar da ita ba ko kafi son kayi ta shan wahala Haka ne .''
A'a ina kiranta Bata dagawa shine nazo dan na ji ko me yake damunta muna hanyarmu ta zuwa garin nan Yan fashi suka tare mu Sun kwace waya na bare koda photonta ne na Nuna ma jama'a ko za'a dace .''
Miye sunan yarinya kuma mike sunan mahaifinta ?"
Ajiyar Heart ya yi,ya ce'' sunan yarinya Hajara amma bansan sunan mahaifinta ba .''
Tana aikine ko zaman Banza take dan akwaye wace na sani tana kawo min wanki kafin ta yi, aure .''
E'e tana da Ma'aikata ta buga takalmi *SS HAJAR'S SHOES* .''
Murmushi baba ya yi, ya ce'' Ka ce Hajiya Hajara ai ita ce take kawo man wanki kwanaki ma mijinta ya rasu.''
Murmushin jin dadi dan wani sanyi farinciki ne ya mamaye masa zuciya wahalar rabin Shekara ta Kare masa yanzu Alhamdulilah ya furta a hankali Yana sakin wani laulausan Murmushi mai kara bayanar da kyaunsa ya ce'' Baba me yasa ?" Tun farko banzo gareka ba sai da na sha wahala da nasan wajenka zan samu maganin waraka ta banyi kasa a gwaiwa wajen nemanka a garin nan gaskiya na ji dadi kuma ina godiya ga Allah da ganin wanan Babar rana .''
Dafa kafadarsa ya yi, ya ce'' Allah ya nufa ba sai yanzu kayi hakuri zuwa jibi sai Muje dan ina da aiki ga iyalina Bata jin dadi .''
Babu damuwa Baba Allah ya Nuna mana da Alkairi .''
Amin.''
Nan dai suka yi firansu sosai Aliyu ya saké Baba suka sha fira har dare suna tare gidan baba ya sauka .''
************* Sai da nayi Awa 7 suna daki doctor's suna kokarinsu a kaina Bayan komai ya laba ne da Suka ga akwaye nasara nan suka mani Aluran bacci sannan yafito zuwa Office dinsa sai da ya kalli su Dady ya ce'' Muhamed zaka iya zuwa ku sameni a office .''
Babu musu suka bi Bayansa shi da Dady suna shiga wajen zama ya Nuna masa ya jima Yana rike da wata farar takardar a hannunsa kafin ya ce'' Dady me yasa baku ba Hajara kulawa ne.''
Da mamaki suke kallon juna tsakanin Aïdine da Dady kafin Dady yanunfasa ya ce'' aiko inda Wanda yake samun Kulawa dari bisa dari a gidan nan to Hajara ce musanman a yanzu da take bukatamu a tare da ita .''
Baku taba lura tana cikin damuwa ba ?"
To gaskiya lokacin da mijinta ya mutu Bata saké sosai da mutane amma duk da Hakan muna iya bakin kokarinmu ganin ta samu farinciki .''
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' kuma take da ciwon zuciya ?"
Fido Ido suka saké yi a tare Aïdine ya dafe kirjinsa ya ce'' Hajar din ce da ciwon zuciya kuma ?'' shima ya maida masa tambayansa .''
Jinjina Kai docteur ya yi, ya ce'' abin da kaji na fada Haka maganar take kuma ciwon ya yi tsannani sosai yanda sai kun dinga bin ta a hankali idan ba Haka ba zaku ita rasata baki day .''
Innalilahi wa'inna ilaihin raju'un Dady ta shiga firtawa dan shi ya rasa miye to ya janyo ma Hajara Haka sam Bata Bari wani ya fahimci tana da damuwa bare a magance mata matsalanta idan tafi karfinmu mu koma ga rokon Allah duk kulawan da take samu .'' ya fada duk a zuciyansa .''
Tsintan muryan Doctor ya yi, Yana cewa kuma bata taba fadama wani damuwanta ba?"
Aïdine ya ce'' tana fadama Momy sai de a yanda take Sanar dani cewa Momy Bata daukan maganar da mahinmanci a yanzu haka ma zata Sanar dani ne ta yi wanan suman .''
Jinina Kai Doctor ya yi, sannan ya basu Yan shawarwari nan suka mashi godiya suka Baro Office din .''
Wajen Momy suka dawo nan Dady ya hade fuska ya ce'' Zainab me yasa?" kike son kashe min yarinya ne .''
Cike da mamaki ta ce'' ban fahimce ka ba .''
Miye damuwan Hajara ne da baki dauke ta da mahinmanci ba har ta kamu da ciwon zuciya.''
Da sauri ta dafe kirjinta ta ce'' kayi hakuri Alhaji tabbas tana mani maganan wani Aliyu Haidar amma ba wai Bana saurarenta bane ban gane abin da take nufi ba sabida tana magana ne a dunkule ko kuma wani lokacin zata fara maganan kuma sai ta yi, tafiyanta ba tare da ta karisa ba .''
Cike da masifa ya ce'' ke ba uwa ba ce me yasa bazaki jata a jikinki kiji makasudin maganan da take fadamaki a dunkulan ne da ta mutu ai sai ki zuba ruwa a kasa ki sha .''
Hakuri suka shiga bashi ita Aïdine da kyar ya hakura sannan ya nufa dakin da Hajar take har alokacin bacci take .''
Aïdine kuwa ce ya yi, Momy ina wayan Hajara take ne ?"
Ai baku fito da ita ba tana gida mana .''
Bai ce komai ba yafice daga Asubiti gida ya nufa Yana isa Kai tsaye dakinta ya huce tare da dauko wayanta dake gefen gado da yake Bata code nan ya shiga bincika wayanta ganin photos din Aliyu Sunfi a kirga yasa ya nufa wattsapp da yake dan ta yi , message da shi gogowa take sai de sunan daya gani ne yasa shi kara samun tabbacin wanan shine Aliyu din send din photos din ya yi , sannan ya shiga wajen message ya fara duba sakonninsa duk ba wanda Hajara ta duba har ya Kai karshe Wanda ya ce'' shikenan nasan da kina lafiya bazaki ki daukan kirana ba gani a hanya ta zuwa garinku k turomani da Address din gidanku.''
Yana gama karantawa ta fita yanufa wajen Yan Sanda ya nuna masu photon Aliyu kan su nemo masa shi sannan ya nufa gidan radio ya Bada cigoyarsa sai wajen masu buga photon jarida nan shi ya kaima su suka buga masa baban photo ya umarci su kan su lika shi ko ina a garin nan kan ana nemansa da yake a wajen Aïdine yake aiki Hakan ko akayi kan ka ce me ko ina sai lika photon ake wajen radio kuma karfe 3 ne marice suka fara sanarwa babu inda neman Aliyu bai karade garin Burkina Faso ba har Yan Sanda ma suna iya kokarinsu wajen nemansa .''
Baba ne da Aliyu tafi a hanya zasu je wajen da suke yi wanki ganin photonsa ya yi, ko ina lake a bango kallon kallo suka shiga yi shida baba har zai ji magana suka ga Yan Sanda gabansu tare da kama Aliyu Haidar cike firgice aliyu ya ce'' lafiya me nayi Zaku Kamani kuma .''
Daga cikin Yan sanda ne ya ce'' Idan munje zaka gani .''
Alfarma baba ya nema ya ce'' kan suje tare da shi Hakan ko Aka yi nan suka shiga mota sai gidansu Hajara dama tun a hanya suka Kira Muhamed Aïdine suka sana da shi ya ce'' Yana gida shi yasa ma suka zo nan Waya suka yi masa gasu a haraban gidan.''
Cike da jin dadi yafito wajensu ya kariso tunda fitowan Aïdine yake kallonsa ganin kaman ninsa da Abar kaunarsa ya kazance dan suna kama sosai sai dan ita tana Mace ake ganin kaman tafi shi kyau da haske sallama Aïdine ya yi , masu nan suka amsa sannan ya kalli Aliyu tare da Kamo kunnunsa cike da zolaya ya ce'' dama kaine kake wahalanmun da Hajar dina ko .''
Cike da jin zafin rike masa kunne da ya yi, ya ce'' Sorry ka yi hakuri nima Irin yanayinta na kasance dan Allah ina zan ganta .''
Sai ka yi tsalan kwado sannan .''
Babu musu Yana Murmushi ya tsuguna zai farawa Aïdine ya yi, saurin riko sa Ya ce'' haba Malam Aliyu wasa fa nake waye ni zan saka surikina aikin wahala .''
Kudi masu uban yawa ya mikawa Yan Sanda amma ACP jabri ya ce'' NO Aïdine kudin nan na miye ?"
Aikin da Kuka yi mana .''
Sai da ya karya Kai sannan ya ce'' A'a ka barshi aikin Al'uman ya fito damu Bana kudi ba kuma Alhamdulilah Mun samu abin da Muke bukata kar ka damu mun gode.''
Kayi hakuri Abokina bawai katsa ladan zan maku a aikinku na Riga da na fito da niya zan baku su idan ba ku so kuyi sadaka da shi Allah zai baku ladan Aikinku .''
Da kyar Aïdine ya shawo kansu suka Karba da saka bakin Baba Karba suka yi sannan suka yi godiya nan Aïdine ya shiga da su Baba ciki sai da yasa Aka kawo masa abinci mai rai da lafiya Bayan sunci ne Aïdine ya bama Aliyu Kaya masu kyau wanda suka ji tsada shima dumkin da Aka yi ma Kayan yaji kudi nan ya Nuna masa inda zai shiga ya ce kayi sauri kafito muje wajen Hajara inason tana farfadowa ku hada Ido da ita idan baka yi shiri mai kyau ba zan samu wani na hada ta da shi dan kaunata tana son gayu sosai musanman a mijin da zata aura .''
Murmushi baba kawai yake bin su dashi dan yanda Yaga Aïdine ya sake da Aliyu kamar Sun jima da Sanin juna .''
Sosai Aliyu Haidar ya dauki wanka kyaunshi na zahiri sai sheki yake bbu abin da yake fitarwa sai kamshin turare dan sosai ya yi wanka dashi agogon mai tsada wanda Aïdine ya bashi ne ya saka bazan tsaya kore masu kyaun da Aliyu ya yi, dan ya huce tunanin mai karatu tsaf yafito Aïdine da Baba sai da Suka kyasa to ina ga sanyin idaniyarsa da wanan ce haduwarsu ta farko.''
Mikewa Aïdine ya yi , ya ce'' Abokina Irin wanan kyau Haka masha Allah Allah yabama kauna ta Kai a matsayin miji.''
Babu kunya ya ce'' Amin na gode .''
Fita sukayi suka nufi mota suna shiga getman ya Budé masu koma basu tsaya ko ina ba sai asubiti suna isa suka fito Kai tsaye dakin da Hajara take suka nufi har lokacin bacci take dan tun rana da Aka mata aiki ki mani sati day Kenan bata san inda kanta yake ba da sallama suka shigo nan Momy da hajiya Kaka suka amsa da Murmushi jin dadi Aïdine ya ce'' Momy Albushir din ki.''
ta samu Kenan goro.''
To sai kin bani sannan zan fasa kwai.''
Allah zan baka bani labari .''
Kin ga wanan mutuman ko ya fada Yana Nuna Aliyu sannan yaci gaba da cewa shine wanda yake wahalar da zuciyar yar ki har ta kamu da ciwon zuciya.''
Da Murmushi ta dago tare da kallon Aliyu Haidar Momy ta ce'' yarona zo nan ?"
Wajenta ya nufa cike da kunya ya durkusa Irin nasu na Maza hannunta ta dora a kansa ta ce'' Allah ya maka Albarka yaron kir ki ha kika na ji dadin ganinka wajennan kuma ina farinciki da zuwanka fatan alkairi kawai zan maku Kai da Hajar dan Allah ka rike mana ita amana bama son mu rasata idan ba Allah ya kawo lokacin tafiyan tata Aliyu Hajara tana da ciwon zuciya kuma duk ta sanadiyan son da take maka dan Allah ka nuna mata cewa kaima dan halak ne .''
Ajiyar zuciya ya sauke dan ya matsu Hajara ta Bude Ido ya rarashi zuciyanta sannan ya ce'' insha Allah Momy baza'a samu matsala daga gareni ba kuma Hajara bazata taba shiga damuwa ba inda muna tare da ita hawaye ma bazan Bar ta ta zubar ba ki dauka tana tare da ke ne.''
Jinjina Kai Momy ta yi , ta ce'' Na yarda da Kai dan natsuwanka da hankalinka ya isa ya isar da sako.''
Hannunsa ya dora kan gadon da Hajara take kwance zai mike ji ya yi,kamar an taba shi kallon inda Aka taba hannun sana ya yi ,Yaga har yanzu idonta a rufe suke kara motsa hannunta dake kusa da nashi ta yi, wani yalwatatasan murmushi ya saki sannan ya dora hannunsa a nata cikin sanyayan murya ya ce'' My Queen ?" Ki Bude idonki gani a gabanki ga Aliyu din ki .''
Jin ya ambaci sunanta kuma ta tabatar da shi kadai yake mata Irin wanan sunnan ajiyar zuciya Yaga ta sauke sannan ya ci gaba da cewa idan dagaske cewa kina Sona kina son ganina Zaki yi rayuwa dani kuma kin yarda cewa Nine Aliyu din ki ki Nuna min Hakan dan Allah my Queen.''
Saké sauke ajiyar zuciya ta yi, hawaye suna gangarowa daga idonta zuwa gefen fuskarta sannan ta kara damke hannunsa a hankali ta furta yaya Aïdine wai dagske Aliyu nane kusa dani muryarsa nake ji ko gizo take mani kaine ka dai zaka iya tabatar min da Haka ko dai nafara zaucewa ne daga tashina .''
Wajan Aïdine ta nufa sannan ya janyo hannunsa ya dora a nashi ya ce'' Hajar dina dagaske Aliyu ne gashinan kusanki rike da hannunsa ki Budé idonki dan wanan rana ce mai mahinmanci a gare ku .''
Murmushi na yi , tare da Bude idona karaf muka yi Ido hudu da Aliyu bansan lokacin da na saki wani kayatacen Murmushi hade da wangale baki ina dariya Momy ma da hajiya Kaka suma dariyan suke sosai naji kunya na rufe fuskana da tafin hanuna shine Aliyu sai kallona yake ganin kamar da magana a bakina yasa su ficewa daga dakin Aka barni dagani sai Aliyu a dakin Mikewa ya yi, tare da zaunawa daga gefena ya ce'' To ki Budé idon daga ni sai kene a dakin .''
A hankali na janye hannuna daga kan fuska na tare da sunkuyar da Kai gyara murya ya yi ,ya ce'' shikenan bara na tafi tunda ba kyason ganina .''
A shagwafe na ce'' uhmm uhmm Allah na ji dadi har cikin birnin zuciya amma kunya Hada Ido nake da Kai .''
Ki bar jin kunya ta mana Nine fa mijin da zaki aura ki dago ki kalleni da kyau dan kiji dadi kyasa wanan wankan da nayi domin ke dai .''
My prince ai bazan taba kyasawa ba dan wanan wanka ya hadu sosai gaskiya na ji dadi da kulawan da kake bani kuma naji dadi ganinka Ashe akwaye wanan Rana mafi tsada da girma a gareni amma nasha wahala a rashinka gareni.''
Bayan wahala sai dadi gamu yanzu ni dake muna ganin junanmu cike da farinciki nima nasha wahala sosai tunda ga ranan dana shigo garinku sai a yau ta zamanmu mai dadi .''
Ina wayanka ina kiranka a kashe take .''
Nan ya Bata labarin abin da ya faru da gwagwamayar da yasha .''
Sosai suka tausaya ma junansu Bayan ita ma ta fada masa halinda ta shiga .''
Da ina tambayar zuciya ta cewa INA KA SHIGE ko dai ka gujeni ne Ashe kaima Kana nema ne kayi hakuri bisa Wahalan daka sha a kaina .''
Kar ki damu Nine ya dace na baki hakuri dan har ciwon zuciya Kika kamu da shi duk à ta dalilina .''
Bango kofar da Aka yi da karfine yasa su juyowa da gudu suka rogo tare da rumgume dansu kaunarsa Fauziya tana gefe tana Murmushi jin dadi dan Dagowa datijuwar ta yi , hannunta duka biyu suna gefe da gefe na fuskansa cikin harshen french ta ce'' Aliyu shine ka gudu ka barni cikin tashin hankalin rashinka garemu ko.''
Kiyi hakuri Mama na tafiyan Kai tsaye ne na zata zan je na dawo Rana gudu sai tafiyan Tazo bani da hatsari a cikinta .''
Babu abin da ya same ka ko yayana .''
A'a fauziya kawai Sun karbe mani Waya ta ne sai kudin hannuna da duk abin da Suka san sai basu kudi shi yasa wanan ita ce taji zafin abin da ya sameni ni kawai radadi na ji dan ita har ciwon zuciya gare ta duk à ta dalilina .''
Sai a lokacin Mama ta Dago ta kalleni sosai ta ce'' wanan ita ce surikantawa Aliyu .''ta fada cikin Murmushi.
Jinjina mata Kai ya yi, ya ce'' E'e Mama ina fatan tayi maki.''
Sosai ma ai dole ta yi man tunda har ka iya guduwa wajenta idan nace A'a ai sanan mutuwa zata yi , ta karishe tana Kai masa dukan Wasa .''
Dariya suka yi baki dayansu nan su Momy suka shigo ai kamar Sun Shekara da juna nan suka yi zuba surutu nidai nawa kallo Kona yi Murmushi idan Sun yi abin Dariya Aliyu da Aïdine da dady, sai Abban Aliyu waje suka fita suma suna zantawa .''
31/05/2022 à 14:43 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
26📝
Sosai nake samun Kulawa musanman wajen Maman Aliyu Haidar sosai suka shaku da Famille dina a Yan kwanakin da suka yi Hakan ya mana dadi sosai ni da Aliyu yau ne ta kama rana da za'a Sallama ta daga Asubiti dan satina biyu kuma jikina ya yi, kyau dama a rashin Aliyu ne kuma gashi Alhamdulilah ya dawo gareni Bayan tafiyan gida da yake iyayen Aliyu ma suna da masaukinsu amma duk da hakan Abban Aliyu suna tare da Dady .''
BAYAN WATA UKKU.''
Nan aka fara shirye shiryen bikinmu dan anyi magana an daidai ta komai zuwa nan da sati biyu za'a daura mana aure nida my abin kauna Aliyu Haidar tun daga wanan lokacin baya samun daman zuwa sabida Momy da ta saka Aïdine ya dauke ma Aliyu hankali daga wajena ya daina zuwa sabida zasu fara gyara da yake Momy taji dadi wanan auren da zan yi sabida yanda taga ina farinciki sabanin na margayi Kamal da kullum Kuka shi yasa ta Kira hajiya Kaka take kulawa dani amma wanan har mai gyaran jiki Aka dauko dan ta mani gyara na musanman kullum muna tare da su Safna da Sa'ïda sai de Zaitun ce Bamu cika haduwa ba sabida Yana gidanta amma duk idan Sun zo zamu fata lokaci muna fira da ita sosai wani lokacin idan taga Bata gyara ta zata Kiran mijinta ta ce'' zata zo wajena da yake muna mutumci sosai da shi baya Hana ta sosai nasha gyara kamar ba Hajaran da ta tafa aure ba aimane yanzu tsoro ma nake bashi wai ni ba Amminsa bace sai da ya tafi wajen Momy kullum Yana wajenta sai Yaga dama yake zuwa inda nake sosai Aliyu ya damu Akan mu hadu amma naki bashi hanya sabida Momy data gargade ni sai de musha Waya muyi message idan ya bukaci ganin photos dina sai de na turamasa tsofi Wanda bai da su gaskiya ba karya na hadu ko ta ina wallahi dan nasha gyara sati day da kwana 3 kuma ana cin yi mani ma tunda Aka shiga satin bikin sai shirye shiryen biki muke har muka yi Bridel Show ni da kawaye a nan gidanmu ina Turama Aliyu Haidar kasa ganeni ya yi, dan na Sauya masa haka ya dage Akan sai yazo Yaga inda gaske nice din sosai naci dariya dan Haka yaje yace ma Mama cewa wai ina son ganinta kawai dan ya yi, mata rakiya yaganni Haka ko akayi nan ta yarda da maganarsa suka zo gidanmu lokacin ina haraban gida nayi ma Sa'ïda da Safna rakiya muka hadu dasu tun daga nesa yake sakarmin Murmushi ni kuma na hade fuska ina hararensa har suka kariso inda nake bai dai na kallona ba har zasu huce ni ya dawo ya ce'' baki ga Irin kyaun da Kika kara ba idan ma kika fata fuska kinfi kyau .''
Sunkuyar da Kai nayi tare da gaishe da Mama ta amsa cikin sakin fuska suma su Safna suka gaida ita amsawa ta yi, ta ce'' Hajara Momyn taki tana cikine .''
E'e na fada sannan na ta shiga daga ciki sannan ya Aliyu ta tsaya wajenmu muna ta fira har suka tafi suka barni dagani sai shi kallona ya yi , ya ce'' yau de Allah ya ka maki kin gama wasan buyan dani ne .''
Turo baki gaba nayi na ce'' A'a ban gama ba.''
Sai yaushe to.''
Nima ban sani ba.''
Na ganoki yarinya kina nufi sai ran da Kika shige gidana ko.''
Nifa na ba Haka nake nufi ba .''
To fadamin abin da kike nufi na ji.''
Randa Momy ta bani umarni to a ranan zan yarda ka ganni.''
Dariya ya yi, ya ce'' Magana ta dai Haka take .''
Murmushi na yi ,muka ci gaba da firanmu har Mama tafito sannan suka yi tafiyansu sosai Muke shirye shiryen biki musanman ango Aliyu .''
Yau ta kama Samedi ( Asabar ) kuma yau ne dubun mutane suka shai da aurena Nida Aliyu Haidar bisa sadaki daidai yanda shari'a ta tanada nan mutane suka yi ta Taya ango da Mahaifina harda nashi ma murna amma ta ango tafi yawa.''
Ni kuma dani farinciki ne ya mamaye mani zuciya a wani Bangaren idan na tuna cewa ba gari day zamu zauna da iyayena sai naji duk ba dadi amma idan na tuna inda SURIKA da miji masu son farinciki sai zuciya ta ta yi ,sanyi amma gaskiya ina jin zafin rabuwan da zamu yi musanman da Momyna da Dady and Muhamed Aïdine dole naji babu dadi da yake ba ranan da Aka dauren zan tare ba dan sai mun yi kwana biyu sannan zamu nufi garin COTONOU Haka ko Aka yi ranan da zamu tafi sosai su Dady suka sakani Kuka dan Yanayin yanda yake maganarsa kuma na ji dadi ya min nasiha a wanan auren sabanin na margayi Kamal daya gudu a taikace zan ce na samu gata da kulawa a wanan auren Haka muka nufi hanyar Airpport Nida angona zaune a kujera day sai fauziya kaunarsa dake gefenmu Haka muka bar Garin Burkina Faso sai COTONOU muna isa muka tararda driver ya zo daukarmu mota biyu da Wanda zata kaimu gidana sai wacce zata kai su Mama ta su nan duk muka shiga sannan muka dauki hanya mudan yi tafiya mai tsayi dan daga gidana zuwa Airpport akwaye nisa sosai muna isa nan nafito tare da yin addu'a shiga gida sannan na shiga da kafa ta damu duk Aliyu Yana rike da hannuna muna shigowa falon wani sihirtacen kamshi ne ya ziyarcemu a tare muka sauke ajiyar zuciya tare da Sakarma juna Murmushi wani Yan mata naga sai wace ta dan manyanta gaida su cikin ladabi amma Yan matan basu amsa ba sai wace ta manyanta sannan suma suka gaidani nida Aliyu amsawa muka yi a tare sannan ya zaunar dani saman 2st shima ya zauna daga gefena kallona ya yi, ya ce'' My Queen kinga wanan ya Nuna min wace duk tafisu girman ya ce'' wanan ita ce'' Banbar yayanmu sunanta Sa'adatu ,sai wanan Yan matan kannena Halisa da Risala sai fauziya ita ce auta .''
Jinjina masa Kai nayi Alamar gamsuwa sannan ya kallesu ya ce'' Aunty Sa'adatu ya kama ta ki tatara ku tafi dan muna bukatar hutawa .''
Hararen Wasa ta yi, masa ta ce'' Maran kunya yanzu ni kake fadama Hakan idan Kai Kana koranmu nasan kaunar tawa bazata iya ba ko.''
Kafin nayi magana ya yi, sauri cewa Taya zata fada tana jin kunyarki amma yanzu Bata bukatan kowa a kusa da ita sai ni ko My Queen.''
Shiru nayi sai Murmushi da nake sakarmasu dan maganansu tafi karfina amma daya ke Aliyu dan duniya ne wai sai cewa ya yi ,kunga ta yi ,shiru irin na kora da haline take maku.''
Da sauri na ce'' Allah ba Haka bane Nina fi bukatan ku zauna dan ku Taya mu fira .''
Wow nice voice Halisa tafada tana kallona Risala ta ce'' yanda take kyau Masha Allah Haka muryanta ke da dadi shi yasa take mana rowan muryan .''
Ai dole ya yi, ya koremu dan wanan Muryan tata ma ka dai zai ta saurare baya son muji.''
Injiwa ya fadamaki Hakan cewan Halisa .''
Hararan da Aliyu ya kwada mata ne yasa ta saurin yin shiru dan yasan tsaf zata saka shi jin kunya sabida Halisa ita fa gaskiya take fada duk abin da yazo fatan bakinta .''
Ganin Hakan yasa Aunty Sa'adatu cewa kutashi mu tafi mu barsu su huta Sun kwaso gajiayn hanya.''
Mikewa suka yi tare da tatare kayansu suka fita Halisa dake daga karshe har zata fita ta tsaya ta ce'' Yaya Aliyu kabi mana Autynmu a hankali fa .''
Filo din kujerun falon ta jefe ta da shi ta yi ,saurin fita da gudu tana dariya tare da daga murya ta ce'' daga fadan gaskiya sai a dakeni Allah sai na fadama Mama .''
Murmushi ya yi, bai tankamata ba haka suka fice daga gidan Kallona ya yi, ya ce'' Amaryan Aliyu kuma Farinciki Mallakina Murmushi na sanyi idaniyata abar kauna ta ina farincikin da wanan rana da agaremu kuma Insha Allah kaman yanda na dauka alkawarin bazan taba Bari hawayenki su zuba indai ina tare da ke bazata taba sannin miye damuwa ba idan muna tare sabida Bata maki tamkar tarwatsa rayuwa ta kece mahadin rayuwa ta na baki amanar kaina .''
Murmushi nayi na ce'' nima insha Allah bazaka taba Kuka Akan zamantakewarmu ba zamu kasance masu farinciki rashinka a gareni kadai Yana sani wani hali bare mun samu sabani Insha Allah zan kiyaye dan gudun matsala a rayuwa na Karba amanan daka bani hannu bibiyu kuma zan adanata waje na musanman wanda ba kowa yake ganin wanan kayatacen wajen ba sai masoyan gaske wato Nida mijina .''
Murmushi ya yi, ya ce'' Muje na Nuna maki dakinki ki huta zan fita anjima kadan zan dawo .''
Uhmm uhmm my prince Nifa tsoro nake ji.''
Kar ki damu ba nisa zan yi ba gidan Mama zan je .''
Shine zaka ce kuma bazaka yi nisa Allah ni tsoro nake ji .nafada a shagwafe .''
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' Bamu da nisa sosai a kafa ma zan je Mama ta ce'' inda muzo gida lafiya nazo zan Karba sako.''
To shikenan my prince Allah ya tsare min Kai ya dawo min da Kai gida lafiya ina Sonka ka kulamin da kanka da hanya kuma .''
Kiss ya mani a goshi ya ce'' je taime énormément ma femme.''
Bye bye nayi masa sannan yafice daga gida ni kuma na shiga dakin da ya Nuna min sosai ya birgine dan yanda ya kawatu sosai din nan wanka nayi ina fitowa na sake sabon shiri ta turare jikina da turare kuma nayi wanka da shi duk da banyi wata make-up sosai ba Amma nayi kyau sosai falo nadawo dan gaskiya tsoro nake ji wayata na dauko ina game da ita tunda babu sim din da zan Kira Momy da shi bai wani jima sosai ba ya shigo dauke da kuloli da wata Léda wace bansan miye ya shigo da ita ba Murmushi na sakarmasa nan ya ware min hannayensa ya ce'' bama Zaki zo tarbena ba ko .''
Da sauri na tashi tare da fadawa jikinsa na ce'' Sorry my prince sabida sannan Kai din nawa ne ni kadai .''
Jinjina mani Kai ya yi, ya ce'' To hakuri na me kike bani aike baki laifi gudaliya ta.''
Murmushi nayi tare da raba jikinmu hannuna ya kama muka dawo tsakiyar falon ya zaunar dani ya ce'' ina zuwa ki jirani .''
Jinina masa Kai nayi wata hanya naga yanufa da alama kithchen ce sanan ya dawo dauke da plate sai cup wajena ya kariso ya zauna nan na ajiye kaina a kafadarsa shi kuma ya zuba farfesun gajini da Aka gasashi a Ovin ( poure) Sunsha hadi sai kamshi ke tashi tabbas ina jin yunwa amma taya ma zan iya cin a gaban Aliyu salon ya ce'' bani da kunya ko amma kar nace Bana ci ya mani Irin na Kamal ba Irin wanan rarashin ya cinye abin sa Ya gyatse Amma ai Aliyu ba kamal bane yasan nasha hanya kuma rabona da abinci tun na jiya dadare sai de idan bai da Imani shima duk a zuciya nake wanan maganan tabanin da ya yi, ya dawo dani daga duniyar tunanin dana fada ya ce'' ina hankalinki yake ina magana tun dazu kin yi shiru.''
Sosa keya na yi ,na ce'' ba komai ina tunanin Momy ne.''
Murmushi ya yi, ya ce'' tun yanzu yau ne fa Kika Baro su amma harkin fara kewansu ko mu koma ne .''
Da sauri nace E'e .''
Dankwashi na ya yi, a Kai ya ce'' To Wasa nake .''
Turo baki nayi amma ban ce komai naman ya ciro tare da kawoman shi sai tin bakina ya ce'' Bismillah Yan mata.''
A hankali na furta Bana ci ?"
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' nasan kina jin yunwa my Queen Bake ba harni dake jarumi ina jin ta kuma Mama ta shirya mana da Kanta ki daure kice zata ji dadi kuma nima zan kasance cikin farinciki .''
Miko man ya yi , nima kuma na Budé bakina sai da ya tabata na koshi sannan ta kyaleni kallona ya yi, ya ce'' lokacin da ina gida Banacin abinci
da kaina Mama take bani da kanta .''
Murmushi nayi dan nagane inda maganar tashi ta nufa nan nafara bashi shima har Saida ya koshi sannan ya ce'' kuma idan na koshi zata kaini dakina tana fadamin kalamai masu dadi har sai bacci ya daukeni shi yasa ma nake mafarkinki idan na kwanta .''
Girgiza Kai nayi na ce'' Aliyu sarakan wayoo nafada a zuciya ta amma a Zahiri na ce'' ai dare ya yi, muje nima sai ka sakani baccin .''
Daki muka nufi da yake duk gajiya ta dame mu muna kwanciya bacci ya yi, gaba damu.''
31/05/2022 à 14:43 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.'
27📝
Sosai muka yi bacci mai dadi a hankali na fara Bude idona ganin ni ka dai ce a dakin ya sani mikewa da sauri ina rafka ihu tare da furta innalilahi wa'inna ilaihin raju'un ganin bai zo ba yasa ni kwala masa Kira da sauri ya shigo dakin Yana kallona ina ganinsa na mike tsaye tare da nufosa da ina fadawa jikinsa a tare muka sauke ajiyar zuciya cikin natsuwa ya ce'' My Queen me yake damunki ne .''
Kuka fashe da shi na ce '' ba Kai bane ka tafi ka barni ni day kuma kasan ina jin tsoro.''
Sorry my Queen ganin tunda muka yi sallah asuba bacci ne a idonki shi yasa ban tashe ki .''
Turo masa baki na yi , Alama bazan yi hakurin ba .''
To shikenan bara nayi maki Kuka ko Zaki yafeman .''
Da sauri na ce'' Wasa fa nake maka Allah baka yi man laifin komai ba.''
Dariya ya yi, ya ce'' Matar Aliyu sarkin tsoro.''
Dukan wasa na Kai masa a kirjinsa nan fa muka fara kokowa wai sai ya rama cikin dabara na Silale daga hannunsa nan fa ya biyoni a guje muka shiga zagaye falon ganin ba zai Kamo ni ba yasa shi daukan filo Yana jifana ina kaucewa ko kuma idan ya sameni zan rike sai na kefa masa shi ma Nocking din da ake yi ne ya samu dakatawa daga wasan da muke umarnin shigowa ya Bada sannan suka shigo fauziya ce da Halisa suka kawo mana breakfast sai da Suka ajiye sannan suka gaishe mu amsawa muka yi sannan muka zaune a tare muna dan taba fira sosai Halisa ke birgeni sabida duk tafisu saukin da Kai da Kwan wasa sosai na ji ta kwanta min sabida duk tafisu kama da mijina ( ni kuma na ce Hajara ba kunya Kenan da walakin goro a miya )sosai muka sha fira inda Haidar ya ce'' su zauna shi fita zai yi dan su tayani fira ciki ya shiga dan ya yi, wanka Yana fitowa yafara shirinsa cikin natsuwa sannan ya fara kirana mikewa nayi na tafi domin amsa Kiran sahibi na a tsaye na tarar da shi ya ce'' tafiya zan yi kina bukatan wani abu ne .''
Girgiza masa kai na yi na ce'' sai de fatan Allah ya dawomin da Kai gida lafiya .''
To matso kiji wata magana mana .''
Tuno abin da ya faru jiya yasani cewa my prince Su fauziya suna jiranmu fa .''
Nasan da Hakan ai Allah Abu zan baki .''
Wajensa na nufa nan ya saka hannunsa ya janyoni jikinsa ya kara bakinsa daidai sai tin kunke na ya ce'' ina sonki my Queen hakika kin ci sunan dana baki wato sarauniya ina matikar Alfahari dake Allah ya maki Albarka .''
Murmushi na yi, na ce'' kaman yanda na samu miji na gari ba Amin tare da ni Kai Abin kauna ta .''
Hannuna ya kamo tare da daura min wata hadadiyar sarka zalan Zinariya ce sai kyalli take bansan lokacin da na saki wani kayatacen Murmushi ba tare da godiya ga ubangiji na ce'' My prince Irin wanan kyau haka tana da tsada fa .''
Kar ki damu miye a ciki to idan Matata Bata saka wanan sarkan wa kike Son ta sakata kece tafi dacewa da kai kuma ke din kinma fita tsada a wajena .''
Allah ya barmu tare my prince na fada ina shigewa jikinsa hannuna ya sake lalabowa sannan ya mika min Key din mota da mamaki nake kallonsa na ce'' My prince wanan duk na miye ne?"
Tukuicin kyautan da kike bani ne dama kinsan hausawa suna cewa baya kyauta tukuici so na ji sai de Allah ya kara hada kawunanmu ya bamu Zaman lafiya .''
Amin nafada tare da jera masa godiya sannan muka fito suna ganinmu Halisa ta ce'' hmm su yaya Haidar manya kune da gari yanzu dama tsaron falo Kuka saka muyi maku .''
Hararenta ya yi, ya ce'' ke dai kin ji kunya da shegen da sa Ido sai ka ce caméra 📷 Allah zan zaune ki idan baki hankali ba.''
Zaka aika dan ba karamin aikinka bane amma ka sani Allan sai na rama .''
Nufo ta ya yi, Yana fadin bara na dakeki sai kiji dadin ramawa ko.''
Mikewa ta yi,tare da boyewa Bayana tana masa gwalo.''
Ganin zata Bata masa lokaci ya ce'' gimbiyata na tafi sai na dawo.''
Sanyayan Murmushi nayi masa wanda ya saka shi sakin ajiyar zuciya na ce'' Allah ya kiyaye hanya ya kareka daga shairin masu shairi ya dawo min da kai gida lafiya sannan ka kulamin da kanka .''
Murmushi ya yi, ya ce'' amin my Queen ina sonki.''
Love you soo much. Na fada tare da daga masa hannu alamn bye bye .''
Fita ya yi, Ashe duk Abin da muke fauziya da Halisa Sun mai damu kamar T.V sosai na ji kunya sosai nan n'a zauna muka sha firanmu sai d rana ta yi , lokacin Mama ta aiki Risala ta kawo min abinci sannan kuma ana kiransu Fauziya ganin haka yasa su tashi dukansu suka barni ni kadai a gida daga na ji motse Abu sai na juya jira Abu kadan nake in kwasa a guje na dan jima kadan na ji mai gadi Yana Bude ma Aliyu kofa ai a guje na fito lokacin motarsa ya tsaya shima ya fito tunda ya ganni yasan ni ka dai ce dariya ma na bashi ni kuma déjà har na fada jikinsa ina sauke ajiyar zuciya dariya yaci gaba da yi ya ce'' Yan mata tsoron ne ko.''
Tusa kaina nayi cikin kirjinsa na ce'' Allah nayi Katon kokari na ji fa ni kadai .''
Hancina ya ja ya ce'' matsoraciya kawai a hakan kika yi kokari .''
Janje jikina daga nashi nayi na ce'' To muje ciki ka huta mana .''
Hmm na zata tsoron ba zai bari a shigar dani ciki ba .''
Wace ni ai ban isa na Hana farincikin rayuwa ta shiga ciki ba .''
Tafiya muka fara yi muna dan taba fira har muka shigo makeken falon har zai zauna na ce'' A'a fa my prince muje idan ka yi, wanka sai kaci abinci ka huta .''
Tom shikenan yafada tare da shiga dakinsa .''
31/05/2022 à 14:43 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATIONS✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira Saminu🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi : wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata su tsanza min shi ba tareda izini na
Darasi : Bana fatan Dukan Mace ta gari ta zama mai Irin Hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
28📝
Yana gama wanka yafito sanye da Kaya marasa nauyi inda nake ya kariso dama har na zuba mana abinci Yana zuwa muka fara aikasa a cikinmu Bayan mun gama ne ya dubeni ya ce'' My Queen ga wanan sim ki saka a wanki sabida ki din ga magana ke da su Momy da duk wanda ba'a rasa ba .''
Karfa nayi ina masa godiya dama kamar yasan ina da bukatansa .''
Kar ki damu matar miye na godiya kuma .''
Ba dole nayi maka godiya ba Irin wanan kulawan da nake samu a wajenka ni godiyanma ta yi, kadan da ina da Abin da zan maka Allah da sai nayi sabida duk wanan kulawan da muke bawa juna gani nake ni babu abin da nake yi maka .''
Wanan magana ai Bataki bace ni ya kama ta nayi ta yanzu dai ba wanan ba Allah bacci nake ji.''
Hmm Kai de fadi gaskiya nawan.''
Murmushi ya yi, ya ce'' yarinya sai shegen wayo dan Allah ki sanmin nima in iya .''
Duk wanda kake da har neman Kari kake .''
E'e man tunda naki yafi nawa karfi duk yanda nayi magana a dunkule sai kin warware ta .''
Zama da madaukin kanwa shike kawo jan kai tashi mutafi nima ina jin baccin .''
Mikewa muka yi muka nufi daki sai da na watsa ruwa sannan na kwanta .''
*************** Yau kimani watana uku a gidan Aliyu sosai yake bani kulawa baya son Yaga koda baccin raina bare kuka na ina samun Kulawa ko ta wani bangare kuma kullum sai munyi waya dasu Momy da kawaye inda ban kirasu ba to su zasu kirani sosai jinina dana halisa yazo dai muna ganema juna nida ita Mama tana kulawa da ni kaman ina gaban Momyna Kai sai de ince Alhamdulilah Nida aure na more mashi kwance nake Bayan nayi sallah Azahar sabida kaina da yake man ciwo wani bacci mai dadi ya yi, gaba dani bani na tashi ba sai da na ji motsi gefena a hankali na fara Budé idona Aliyu ne zaune Yana aiki da computer kallona ya yi, ya ce'' my Queen na tashe ki ko.''
A'a ba komai ai nagama an kusa Kiran La'asar bara na tashi .''
Lafiya na ganki ke kadai ina Abokan firan naki ?"
Yau basu zoba sabida bikin kawarsu zasu je nima kaina yakeman ciwo shi yasa na kwanta bacci ya yi, gaba dani.''
Eyyahh sorry ya jikin naki.''
Ya yi dama dama nafada ina mikewa tsaye na nufi daki watsa ruwa nayi lokacin dana fito har an fara sallah nan nima na kabarta sallah ina gamawa na ji wani zazabi yafara zuwanmin duk jikina babu gwari ga cikina dake mani ciwo Haka na kwanta kan salayan Aliyu kuma ganin har ya dawo daga Masallaci ban fito ba yasa shi kwalamin Kira amma murya ta Bata fitowa sosai bare na amsa dakin ya shigo ya sameni sai rawan sanyi nake da sauri ya kariso wajena Yana tallafo jikinsa jin jikina da mahaukacin zafi yasa shi mikewa tsaye tare da daukana kamar baby yanufi mota dani asubiti muka nufa muna isa da yake ta abokinsa ne nan suka bani taimakon gagawa basu wani jima ba Bayan Yan gwaje gwajen da Suka yi sai tambayoyin da suka rinka jeramin ina ba shi amsa Bayan résultat ta fito docteur ya tabatar mana da cikine wata uku wai murna wajen Aliyu Bata boyuwa sosai yake Nuna ta babu yar kunya nan wai shima ya kusa zama baba ya fara girma sai da Suka gama firansa shi da abokinsa sannan muka nufi gidan Mama sosai na ji dadin zuwa Tsan amma fa Aliyu ya bani kunya sosai wai gaban dukan Yan gidansu yake shaida masu ina da ciki wai su Taya shi murna shima ya kusan zama baba ganin abin nashi Bana Wasa bane yasani mikewa Nida Yan matan gidan muka nufi dakinsu Bamu muka baro gidansu Aliyu ba sai karfe 9h na dare.''
Tun lokacin dana muka Baro gidansu Aliyu sosai nake shan wahala duk na rame na kara kyau fatata nayi wani haske ta kara laushi shima ta dage ta Zage damtse sai kulawa yake bani.''
a kwana a tashi babu huya wajen Allah kwana sai tafiya suke yanzu cikina ya Kai wata 5 inda a burkina Faso kuma Sa'ïda da Safna suma an saka ranan aurensu nan da wata 3 Kenan lokacin da zan je gida haihuwa Kenan sosai lamarin yamin dadi wai duk in za'ayi biki kawayena ina dauke da ciki dan Yana tayasu murna kullum sai nayi magana da Aimane da kyar Muke rabuwa da Kuka wai na dawo gida satin da zan je Burkina Faso cikinsa ake fara shirye shiryen bikin Su Safna nan fa Halisa ta lakeman a dole da ita za'a tafi wai zata kula da cikin nawa tunda ya Kai wata 8 Haka muka tafi dagani sai ita tare da ita Muke jigilar yawo gidansu Safna da Sa'ïda tunda gidan iyayensu basu da nisa da juna tafiyan 5mnt ta kai ka gidansu har Aka gama shirye shiryen biki muka sha didima sannan muka zauna gida aimane kullum Yana lake dani Halisa kuma ita da Muhamed Aïdine yanzu Sun fara shan soyaya mai zafi zafi har cikina ya Kai haihuwa na santalo baby girl kyaukyawa dan tamafi iyayenta kyau dan Haka na saka mata Alawar labarawa sabida kamar ita ta yi, kanta gata da shiga rai ranan dana haihuwa washe gari su Mama da fauziya dasu Sa'adatu sai Risala suka shigo garinmu ranan suna baby taci sunan Ikramatu ansha shagali na gani na fada biyu ga suna Aka yi maganan aurensu Yaya Aïdine da Halisa kafin na gama jego za'ayi biki.''
31/05/2022 à 19:18 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
Amira Saminou🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi: wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata du chanza min shi ba tare da izini na
Darasi: Bana fatan dukan Mace ta gari ta zama mai Irin hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
01/06/2022 à 00:01 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
Amira Saminou🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi: wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata du chanza min shi ba tare da izini na
Darasi: Bana fatan dukan Mace ta gari ta zama mai Irin hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
29📝
Zaitun ma yanzu tana dauke da ciki dan ta yi, scanner an fadamata twins ne gashi nan da sati day za'a daura auren Halisa dama Tuni ta koma COTONOU tun lokacin da Mama zasu tafi sai Aka barni dagani sai Fauziya a bangaren ango kuwa shima Yana ta nashi shirye shiryen amarya ma tasha gyara ba laifi ta yi, kyau sosai dama duk cikin gidansu Aliyu idan ka cire sa to Halisa ce Ajin farko a cikinsu sai fauziya dake dan kama da ita .'
Yau ne dubun mutane suka shaida auren Muhamed Aïdine da Halisa bisa sadaki duba dari hudu lakadan ba ajalan ba nan muka sha shagali suma a tsan Cotonou Sun sha shagali Ba'a magana Washe garin ranan da za'a kawo amarya idan su Risala zasu koma to zamu tafi tare shi yasa koda na fita wanka na fara ziyarta gidan dangi da Abokan Arziki ciki har da Maman Kamal sosai ta ji dadin ganina dama da Aimane muka tafi nan ta ce'' a bar mata shi na jima sosai a gidan sannan muka koma gida lokacin nan kiraye kirayen Sallah Mangariba a gajiye muka shigo ni da fauziya muna yin sallah nan fa na shige daki muka sha love nida mijina sai da Aka Kira isha'i sannan muka rabu abinci naci Bayan na gama sallah sannan na nemi wajen kwanciya sabida gobe zamu koma Cotonou amma ina Sun hanani bacci haka na hakura da shi nan fa muka daura fada a cikin gida nida yaya Aïdine da fauziya sai su risala kowa sai maganan Halisa yake da ace tana wajennan da sai firan tafi dadi dan Halisa ta kware wajen iya saka mutane dariya bata da matsala ko kadan harakokinta sune gabanta sai wajen karfe 00h na dare sannan muka watse .''
WASHEGARI
Ankawa amarya Halisa a gidan Muhamed Aïdine sannan a Washe gari muka koma Cotonou sosai Aliyu yaji farincikin dawowa ta a ranan na sha soyyaya hmm sai de in ce wani Kayan sai Amala kuma Yana kulawa dagani har baby Ikram Yana Bamu lokacinsa daidai gwargwado shi yasa nake ji a raina babu wata macen da tayi dacen miji sama dani a garinmu kuma ina Alfahari da shi .''
{Bayan Shekara 11}
Zaune muke a tsakar gida tsakar gida nida Aliyu sai yaranmu uku Ikramatu tana rike da Book a hannunta tana bishing sai Rusulan dake buga ball sai Marwan da ba zai huce shekara 1year tana bin Rusulan wai zai Kamo ball din cikin nishadi suke wasansu mu kuma muna shan firan soyyaya.''
Burkina Faso
A halin yanzu Zaitun tana da Yara biyar sabida bata planning yaranta kyawawa Masha Allah da su Sun samu tarbiya daidai gwargwado suna samun Kulawa ta musanman a kowane bangare .''
Sa'ïda kuma yaranta biyu sannan ta samu aikin koyarwa a makaranta kudi tana koya Économie familiale sosai take jin dadi Hakan sannan mijinta Yana kara mata kwarin gwiwa bisa kan kowane bangare suma dai suna rayuwa Alhamdulilah mai dadi.''
Safna ma yaranta 2 amma ita taso ta yi, aiki sai de mijinta baya so sabida bayason yawon fita ga Safna da mugun son yawo koda ya hanata fita anguwa zata shiga makauta amma duk da hakan baya so sabida tana fitowa ana fadamasa sabida yasa a dinga duba masa Hakan gaskiya mijin Safna yanada tsatsaran ra'ayi ba kadan ba sai de ya iya love baka jin fadansu sai idan zata fita dan duk yanda ya yi, nisa kololuwa da jin dadi Yana jin farinciki daga ta masa maganan fita zai hade fuska shi baisan wanan maganan ba sai ta Nuna masa cewa fa ita ma yar gari ce ka dai yake kyaleta tatafi.''
03/06/2022 à 10:37 - Mom Star ✨: 🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼
🌼
INA KA SHIGE
🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
Amira Saminou🌹
(YAR LELEN NOBLE)
Gargadi: wanan kagagen labari ne banyar da wani ko wata du chanza min shi ba tare da izini na
Darasi: Bana fatan dukan Mace ta gari ta zama mai Irin hali na na rashin daukan aure da daraja nima Allah yafemin laifina.''
30📝
Yau ta kama ranan labara kuma a yau ne mutanan COTONOU zasu kawo mana ziyara tunda sasafe nida fauziya da Risala sai Aliyu yarana kuma suna gidan Mama dan sabida aikin da zamu yi dukamu muna kithchen muna shirya masu spécial abinci muna yi muna fira mun jima Sosai kafin mu kammalla aikinmu sannan muka shiga gyara gida duk da Baya da wata Kura Bayan mun karisa muka saka turare kafin kace me gidan ya dauki kamshi sannan muka koma kithchen muka fara juye abinci a kuloli masu kyau da daukar hankali sannan muka zuba jus din da muka hada muka Kai danning muka jere nan muka huce daki kowa yatafi dan ya yi, wanka mu huce Airpport din tawo dasu Bayan mun shirya tsaf damu sannan muka fito muka nufa Airpport din muna isa jirginsu Yana sauka murna kamar in janyosu dan gani nake duk Sun juma basu kariso ba Sun jima kafin su fito daga jirgin sannan suka fito ai fa gudu nayi wajensu na fada jikin Momy da Halisa ina kallon yaya Aïdine dan Bata fuska ya yi ,ya ce'' ni baza'a rumgume ni ba shine Kika wani fada jikin Halisa to ki sakarmin mata kar ki jima yarona ciwo.''
Ido na fida na ce'' Yanzu grand frère ni zaka jama shairi da rana da tsaka yaron dake ciki bai Son wace wainar ake tauyawa ba .''
Hmm so kike ya yi, hanci Irin na Al'ameen ko .''
Hararensa nayi na ce'' me hanci Al'ameen din ya yi.''
Dariya ya yi, ya ce'' hanci kamar hamutar dan iska.''
Dariya muka saka a tare sannan muka shige mota Aimane Yana hanuna gidan Mama muka nufa muna isa suka gaisa mun dauki kusan Awa 6 sannan muka huce gidana sai da Suka yi wanka suka huta sannan muka zuba abinci muna ci muna fira ta yaushe gamo a har muka Kammalla sanann muka dawo falo Halisa ce ta ce'' Wai Hajara bakisan wani labarin da yayanki yazo da shi ba shine na ce sai na fada duk da an bani cin hanci.''
Bani labari in sha halan gulmana ya yi, ko.''
Ai kuwa dai wai cewa ya yi tunda kin fara tsufa ya ka mata ya yi, Aliyu ya kara aure dan yaji dadin shan soyaya yanda ya kamata .''
Kallon Aliyu na yi, na ce'' Wai my prince na fara tsufa ?"
Janyoni jikinsa ya yi, ya ce'' rabu da shi ?" Ai daga kin kalle shi daga shi har matan tasa mun fisu yarinta jibi dan Allah yanda suka jeme sai kace tsofafin Yan bariki.''
Duka Aïdine yazo ya kawomin nayi Saurin shigewa jikin Aliyu ina masa gwalo .''
Kafin ya yi, magana Rusulan ya ce'' la'ilawa illala umma ki tadamin Abbana kar ki zaune shi.''
Dakuwa nayi masa na ce'' Kaci gidanku rusulan.''
Dariya Aimane ya yi, ya ce'' Rusulan kaga Umma ta zama yar lukuta ko.''
Dariya kowa ya saka a dakin sosai Muke Wasa da Dariya tsakaninmu ita da Momy sai de ta goyi bayana Kona Aliyu idan anyi abin Dariya ita ma ta yi .''
Alhamdulilah duka duka a nan na kawo karshen litafina mai Suna INA KA SHIGE inda nayi kuskure Allah ya gaffartamin inda nayi daidai Allah ka Bamu ladan Haka ina godiya da hadin kan da kuke bani fan's ina jin dadin comment naku Irin sosai din nan .''
Sai mun hadu a sabon novel dina mai Suna NI ZAN ZAUNA DA KAI da kuma YAR TELA
0 Comments