DOCTOR NAWWARA









[12/8, 06:16] Rabiatu🥰Ummu Maher🏕️⛱️: _Tyiping 📲📲_

*⚡DOCTOR NAWWARA⚡!!!*

 
_UMMU MAHER(MiSS GREEN💚🌱_ 


*Bismillahir Rahmanir Rahim*



  1🟩


Tafiya ta ke kamar bata san taka k'asa saboda tsabar Miskilanci İzza da kuma iya taku,Farin glass ne a fuskarta irin na likitoci fari mai kalar ruwa sai d'aukar ido ya ke,tana sanye cikin kayanta na likitoci ma'ana labcoat da kuma k'aramin velt wanda ta yafa a kanta ruwan arsh,sai color d'in ya bada wani irin kyau da man siket ta saka mai y'ar tsaga a baya,Nawarra dai kyakkyawa ce ajin farko don wasu ma suna kiranta da balarabiya saboda tsabar kyau wannan kuma ba abin mamaki bane don Mahaifinta asalinsa d'an jahar Niger ne kamar irin bozayen nan kyakyawane sosai Sunansa Adam, Mahaifiyarta kuma bahaushiya ce y'ar asalin kano ita ma baza ace mata mummuna ba tana da kyau dai dai gwargwado sunanta Maryam sun had'une ta hanyar Yayan Maman Nawwara mai suna Alhaji Madu yana da kud'i sosai don yana harkar kawo motocine Daga Cotono zuwa kano don haka ya shahara sosai ta fannin wannan,Mahaifin Nawwara yaron Alhaji Madu ne kuma ya yaba da hankalinsa, shiyyasa ma ya Aurawa K'anwarsa Adam d'in .





 Sai da suka yi shekara8 da Aure sannan aka haifi Nawwara  kuma a yanzu Nawwara tana da Shekara 24 to wannan shine tak'aitaccen tarihin Iyayen Doctor Nawara.




 

   Tana shiga Office d'in ta Doctor Saif ya shigo yana mata barka da isowa,d'an Smile ta yi Wanda sai da na hango kyakyawan dumpil d'in ta Wanda ya k'ara haskaka Fuskarta,ta d'an juya eyes d'in ta Wanda suke kullum kamar za tayi bacci kuma da alama hakan tamkar d'abi'arta ce.



 Hakanne ya k'ara saka zuciyar Doctor Saif a cikin wani irin yana yi Wanda ya ke jinsa aduk lokacin da suka yi ido biyu da Nawwara.



 Gyara mata kujerar zamanta ya yi sannan ya k'ara kallonta a karo na biyu,d'an Smile d'in ta k'arayi sannan Ta CE"

  
  "Thank u"

Cikin voice d'in ta mai matuk'ar dad'i da zak'i.


Janyo laptop d'in ta ta yi ta fara aikin da ya kawota cikin k'an k'anin lokaci ta fara magana kamar haka.


 "Doctor Saif yaushe aka kawo wannan patient d'in ta kai kusan kwana nawa?"

Doctor Saif da ya shagala a kallon kyakkyawar fuskarta da alama bai San tana wani Abu mai suna  magana ba,sai da ta k'ara mai_mai tawa a karo na biyu sannan ya amsa yana mai d'an sakin murmushi,ita ma murmushin ta mayar masa tana mai jin k'ara son shi acikin zuciyarta sai dai ta bar hakan ne kawai acikin zuciyarta don ba zaka gane hakan ba koda a fuskarta ne kuwa,Amman tana mamqkin yadda samari da dama suke nuna tsantsar nuna kulawa agareta tareda shauk'in sonta,tana gani a kwayar idonsu Amman basu tab'a gaya mata cewa suna sonta abinnan yana matuk'ar dagula mata kwanyarta,shin kyau ne bata dashi ko kuwa,a iya saninta duk abinda namiji ya keso tana dashi Amman me yasa suke Gaza gaya mata suna sonta?.



 Ko kuwa abinda Lanta kakarta ta ke  gaya mata ne cewa alajani ne ya Aureta?ba Shakka ayanzu itama ta fara gas_gata hakan don gaskiya abin yana matuk'ar damunta.



 Hura mata ido Doctor Saif ya yi yana y'ar dariya ya ce"haba yaya likita da tunani kuma?mu da yakamata mu gayawa jama'ah da su daina Amman mu zamu ringa kusantar hakan?".



 Dai dai ta nutsuwa na yi sannan Na ce"Muci gaba da maganarmu yaushe wannan patient d'in yazo don naga an shigar da result d'insa,don ya kamata yazo ayau don ayau na keson shigar da bayanansa don musan abin yi."





 Doctor Saif ya ce"Ai ayanzu haka ma yana cikin asibitinnan zuwanki kawai suke jira".



 Ta shi na yi na fara had'a ta kardun gabana sannan Na CE"muje next office don fara aiki",shima ta shi ya yi yana mai amsar ta kaddun hannuna yana cemin "muje".



 Muna fitowa zuwa Office d'in da na ke duba mutane,naga jama'ah damk'am suna mik'omin gaisuwa manyan mutane,har kunya na keji sosai ayayinda manyan mutane suke mayar dani tamkar wata sarauniya,don zaka ga ko akan hanya ne da anganni zakaji ana ga DOCTOR NAWWARA nan.



  Muna shiga Doctor Saif ya janyomin kujera kamar wani yarona na zauna ina bismillah,Bayan na yi y'an rubuce rubuce na d'ago kaina na kallesu Sai da gabana ya fad'i,don Mijin nata yadda kasan balarabe tsabar kyau, ita kuwa yadda kasan daga turu aka Ciro ta,zata fi kama da irin adakawan nan masu d'aukar icce a jeji,na kuma kula shima Doctor Sf shima mamakin yake.



 " Zanso nasan meke tafe daku duk da na Riga da naga an shigar da Result Amman zanso ace na k'ara ji daga bakunanku,zanfi samin damar yin bincike yadda ya kamata.



 Sai da ya fara kallon matartasa da itama ta ke kallonsa sannan ya fara magana kamar haka!


 "Abinda ke tafe damu kuwa shine Shekararmu 7 da Aure da mamata Amman Allah bai bamu haihuwa ba,sanadin hakan yasa Y'an uwana suka dage sai na yi Aure,Bayan na yi Auren ne da wata 1 muka tashi da mummunan Labari cewar Matar da na Aura ta mutu sakamakon ciwon ciki".


 D'an Jan numfashi yayi sannan ya CE" bayan wasu watanni na sake yin Auren wannan karan abokiyar aiki na ce,watanmu biyu da Aure ita ma ta mutu bincike babu irin Wanda ba ayi ba Amman an rasa gane musabbabin abinda ya kashe ta.



 "Kwana uku da rasuwarta y'an sanda suka zo gidanmu suka tafi da matata wai ana zarginta da kashe abokan zamanta" babu yadda banyi ba akan a fito da ita Amman sukak'i amincewa wai har sai sun gama bincikensu akanta.



 Mahaifiyata CE ta takuramin akan bazan zauna haka ba dole in sake wani Auran,Wannan Karen y'ar sanda na Aura wacce ta kasance tana bincike ne akan matata,tsaro sosai aka bata waidon gudun kada wani Abu ya sameta".




 "Allah ba'ah masa dabara kwananta 5agidanmu ta CE ga garunku nan asakamakon ciwon ciki". Wannan karan har k'ara min hauka na kusa yi don akwana 5 d'in nan mun shak'u sosai don alokacin har na fara murna akan wannan Auren nawa don har ya kai kwana 5,wannan Abu yasa aka saki Saima matata aka wanketa daga zarginda a ke yi mata don har mukayi Aure da Fatima ba'a sake ta ba,don haka aka cigaba da bincike akan wannan al'amari."





 Ni abinma d'aure min kai ji na ke yi kamar ta tsuniya ya ke yi,kallonsa na ke yi kamar zan cinyesa a zahiri kuma ni ba kallonsa na ke yi bincike kawai na ke yi akan fuskarsa yadda kasan y'ar sanda haka na ke fassara abinda ke fuskarsa.




 Doctor Saif ne ya yi gyaran murya sannan ya kalleni,alokacin kuma nima na dawo nutsuwata muryar Saima na ji tana cewa.


 "Don Allah likita ki taimakemu yadda Allah ya taimakeki ki lalubo mana wannan matsalar don wallahi ji na ke yi zuciyata kamar zata fashe saboda tsabar tashin hankali,ki taima ke mu akan wannan matsalar".



 Ta fad'i hakan kamar za tayi kuka tsabar tashin hankali.




 Kallonsu na yi su duka sannan Na ce.


 " Akwai wasu gwaje_gwaje da zamuyi muku Amman sai gobe zaku dawo insha Allah ".na fad'i hakan ne don in samu su tafi don zullumin da na ke ciki na matsalarsu.




 Bayan sun tafi ne Doctor Saif ya kalleni yaga yadda na tsure sosai da maganar yanzu hannuna yana kan tsintsiyar kaina duk ilimina da na ke ji dashi yau saida ya tsiyaye daga kwanyar kaina don gaba ki d'aya sun tsiyayemin man kaina tsaf.





 D'an dukan teburin gabana ya yi sannan ya CE" haba The most beautiful doctor ya naga kin shiga tunani daga wannan maganar har abin ya yi tsanani haka!.



 "Wallahi Abinne ya d'auremin kaina gaba ki d'aya shin me ke  janyo wannan al'amarin?idan haka ne me ya hana ita wannan bakatafiyar mutuwa sai su kad'aine zasu ringa mutuwa ko kuwa?.




 "Come down Beauty inason ki nitsu ki fuskanci wani Abu acikin wannan al'amarin ki koma gida ki yi tunani sosai,nima insha Allah zanyi tunani akan hakan,ki tafi gida ni zan k'arasa kula da sauran patient d'in.





Har bakin motata ya rakani ya d'agamin hannu sannan naja motar nabar harabar asibitin INA tunani da zullumi.




 Kamar kullum Gidan mu yana cike da gayyar buzaye sunata d'aga butar shayinsu sunata raharsu suna y'an wak'e wak'ensu,gaisuwar da suke min ko amsawa banyi ba na shige cikin gida,hakan kuwa ba k'ara min basu mamaki ya yi ba don sunsan ba halina bane hakan.





 Mama CE kad'ai a farlon Gidan namu Yanyala tana b'are mata ayaba,Tana d'auke da k'aton cikin ta Haihuwa ko yau ko gobe.







 *MISS GREEN CE✍🏼*


200 ne kacal  ki biya ta wannan number 
07068606171


*Ko kuma ta wannan Account d'in.*

Bank name

ZENITH BANK
2212328303

Name
RABİATU BASHİR

Zaki ringa samun tyiping kullum.

inason inga yawan masoyana ni Ummu Maher💚


*İna y'an kasuwa duk wanda ya ke son a d'ora masa tallan kayansa a page sai ya biyoni ta wannan number*

07068606171

Amman ta whatsapp
👏🏻.
[12/8, 06:16] Rabiatu🥰Ummu Maher🏕️⛱️: _Tyiping📲📲_


*⚡DOCTOR NAWWARA⚡*!!


_UMMU MAHER(MISS GREEN💚🌱_



 2🟩3

.........Gaishe da Yanyala k'anwar Mahaifina ce cikin su 1 Sannan na gaishe da mahaifiyata sannan na yi mata ya jiki,amsawa ta yi da k'er don nauyin cikinta har tsoro ta ke bani,tsahon shekaru24 kenan da haihuwata sai yanzu Allah ya k'ara bata wani cikin, d'aki na shige ina cire labcoat d'ita sai ga Yanyala ta shigo babu ko Sallama Allah yaso ban gama cire kayaba.


 Samun guri ta yi ta zauna tana cemin yau dai kin dawo da wuri,gashi anjima za'ah kai lefen Babanki cen Niemy wato babban birnin Niger🇮🇪 k'asar Mahaifina ta haihuwa kuma wacce zai Aura y'ar uwarsa ce yarinya ce duka duka bata fini a shekaru ba,ina cikin wannan tunanin naji Yanyala ta na zund'en k'ofa kamar da wani ta ke.


 "Wallahi ni ko zuwa ma bazanyi ba tunda Uward'akina za'ayiwa kishiya,ni narasa ma irin Mahaifiyarki gaba ki d'aya kamar ba kishiya za'ayi mata ba shagalin gabanta kawai ta ke,ni har mamaki ma ta ke bani don ni bazan yarda ace ina zaune lfy a kawo min wata kishiya haka kawai."


 Nan Yanyala ta cigaba sa sababinta wai azuwan tana taya Mahaifiyata kishi,nidai nasan duk yadda take da Mahaifiyata bai kai Y'ar uwarta Ashantu ba,Amman ni nasan Yanyala d'an banzan son abin duniya babu ruwanta India zaka bata kud'i to fa Kaine d'an gaban goshinta.



 Juyawa na yi na ya mutsa fuska irin ta shagwab'a Na ce.


 "Ayya Yanyala"

"Don Allah kibarni"

"Na gaji yau".



 Ta shi ta yi tana kuma wani sababinta wai ita wallahi tarasa irinmu daga ni har Mahaifiyata Sam bamu da kishi,tana fita na tura k'ofata na kwanta akan gado kaina kamar zai fashe,da k'er na tashi na shiga bathroom na yi wanka tare da d'auro Alwala na fito ina tsantsame gashina na gado har gadon bayana,don kunsan buzaye ba dai gashi ba.


 Wayata CE ta fara ringing na d'auka ina Murmushi Doctor Saif ne naji wani sanyi araina don zuwa yanzu na yarda na fara son Doctor Saif.


 " Ranki ya dad'e"

"Kinje gida lfy"

"Dafatan normal"


Sassanyar ajiyar zuciya na yi sannan Na ce.



"Normal na ke"

"Sai ciwon kai"


"Ayya zaiyi sauk'i"

"Kiyi bacci"

"Da mafarkina"


Ya huromin wata iska mau dad'i,tsigar jikina CE naji ta fara tashi nayi saurin ajje wayar ina saka Hijab d'ina don yin Sallar zuhur,ina idarwa na kwanta sai bacci mai dad'i.



 Ina tashi daga bacci na kirawo Layla aminiya ta ce tun k'uruciya,d'agawa ta yi tana cewa.



"Hmm"

"An manta dani"

"Ykk ya Hutu"



Shiru na yi mata daga bisani na CE.


"Kinga magana zamuyi,akan wata matsala duk da nima na fara hasashen wani Abu Amman yana da kyau ka nemi shawara musamman tunda duk Abu 1 muka karanta kinga zai zo cikin sauk'i.



Nanfa Nawwara ta warwarewa k'awarta Layla duk abinda ya faru a hospital da safe,shiru Layla ta yi don har Nawwara ta fara tunanin kashe wayarta don watak'il itama Layla ta kasa gano matsalar.




 "Abin ya d'aremin kai don wallahi abin yana da ban mamaki matuk'a,yanzu Yaya kuka yi dasu?" Cewar Layla.


"Hmm"

"Na ce su dawo gobe akwai test da zanyi musu na wani gwaje_gwaje₹ nasan zasu taimakamin akan matsalar duk da ni wallahi matarsa nake zargi duk da an wanketa,ba kiga matarba wallahi kamar wata bakatafiya sai a hankali.




 " Oky"

"Nima gobe zan shigo asibitin Insha Allah don wannan maganar waya ba za ta yiyu ba.

 Godiya na yi Mata sannan na kashe wayar na shiga wanka sannan na fito waje farlon babu kowa da alama Mama tana sama ne,shiyyasa kawai na fito na yi sashen kakata wato Lanta.



 Ina fitowa buzayen y'an uwan Mahaifina suka fara gaisheni har kunya ma nakeji,nima na shiga gaishesu suna tambayata banida lfy ne?na CE musu ciwon Kaine kuma ya bari.



 Yanyala CE kad'ai a farlo tana shanshayi tana waya,shigowa na yi ina cewa ina Y'ar tsohuwa?.



 " Gani"

Na ji miryarta daga bayana,na juyo ina cewa yau dai Amarci kike ji tunda nadawo ban ji d'uriyarki ba?.



 "Gaisuwar mutuwa naje yanzu na dawo saboda anjima su Zara zasu kai lefan Babani cen Niemy Gidan su Ashantu,kuma abinda yasa kiga na nadaina shiga sashenku kunyar Mahaifiyarki na keji don kishi da buzuwa saika shirya,in banda yadda y'an uwana suka takura da babu abinda zaisa ayi bikin nan don wallahi yarinyar nan Y'ar kirki CE.



 " haba Lanta to menene ya zamuyi kuma ai sunna ce,Mama kuwa babu ruwanta kada ki dinga jin kunyarta Allah dai ya had'a Kansu"Lanta ta ce Amin.


 Da alama Yanyala ta yi nisa awayar da ta ke yi kuma nasan bazai wuce da Alhaji Bashir ta ke waya ba,Don ta hanya ta suka had'u yanada matarsa 1 Amman Allah yayi mata rasuwa wajen haihuwa don a asibitinmu ma ta haihu.



 Bayan rasuwar tata ne rannan yazo asibiti Yanyala ma taje akan ciwon marar da take fama dashi,don tunda mijin ta itama ya mutu a Nijer yayansu Biyu duk maza,suna cen a Niger wajen dangin Babansu, to fa tunda ya rasu ta ke ta fama da ciwon marar anyi bincik'e an gano Matsalar maniyyi ne ya taru a marar ta Amman an d'orata akan magani kuma Alhmdh ta watseke,zuwa na k'arshe da ta yi ne suka had'u da Alhaji Bashir alokacin yana zazzab'i aka rubuta mishi magani.



 Mun fito a asibitinne suka had'u har sukayi sharing number,daganan kuma suka zama tsintsiya 1.




 Cikin dare Ummana ta fara bak'uda naje na kirawo Lanta,ai kuwa tana zuwa ta hau sababin wai nida nake k'arb'ar haihuwa Amman na bar Uwata acikin wahala bazanje in taimaka mata ba.




 Ni abin ma kunya ya bani dole na shiga don taimaka mata,Amman ina uwa tafi gaban wasa ina zuwa na fito INA sharce zufa nace mutafi asibiti,Lanta ta bangajeni ta shiga, a lokacin haihuwa ta taho gadan_gadan,Lanta ta fara taimaka mata,Amman ina dabarar likitoci kawai ake buk'ata da addu'ah.


 Ina shigowa na ban San sanda na fara gwadawa Lanta dabarar ba do nidai bazan iyaba Amman INA cike da tausayawa Mahaifiyata.




 Ana cikin haka ta haifo santalelen d'anta Namiji kyakkyawa mai kama dani,ana cikin hakan d'ayan ya fito.


Munq ta murna nida Lanta  Yanyala na tayamu Saime....kuma sai mukaji Mamana ta yi d'ib.





Kuyi hakuri kunga tyiping kad'an jiki da jini an binciki file d'ina.





MISS GREEN CE✍🏼*


200 ne kacal  ki biya ta wannan number 
07068606171


*Ko kuma ta wannan Account d'in.*

Bank name

ZENITH BANK
2212328303

Name
RABİATU BASHİR



Sai kiyi screen shoot na shaidar byanki ta wannan no d'in


07068606171
Gamasu siyan complete book din suyimin magana don sakaku a GRP don samun completed.

Zaki ringa samun tyiping kullum.

inason inga yawan masoyana ni Ummu Maher💚


*İna y'an kasuwa duk wanda ya ke son a d'ora masa tallan kayansa a page sai ya biyoni ta wannan number*

07068606171

Amman ta whatsapp
👏🏻.
[12/8, 06:18] Rabiatu🥰Ummu Maher🏕️⛱️: _Tyiping📲_

_*⚡DOCTOR NAWWARA!!*_


_UMMU MAHER(MISS GREEN💚🌱_

200 ne kacal  ki biya ta wannan number 
07068606171


*Ko kuma ta wannan Account d'in.*

Bank name

ZENITH BANK
2212328303

Name
RABİATU BASHİR

Zaki ringa samun tyiping kullum.

inason inga yawan masoyana ni Ummu Maher💚

Ina y'an kasuwa masu son a d'ora musu Hajarsu ta dukkanin page d'ina sai su nemeni to no d'ita Amman ta what's app.

💫☀️💫☀️💫☀️💫☀️💫☀️💫☀️

*_ASSALAMU ALAIKUM ALBISHIRINKU MATAN AFRICA DA KEWAYE HAR MA DA NA K'ASASHEN K'ETARE , SHIN KO KUNADA LABARIN FITACCIYA KUMA KASAITACCIYAR MAI SAIDA TURARRUKA NA KECE RAINI NA GIDA DANA JIKI WATO UMMU FU'AD. WADDA AKAFI SANI DA HUMKAN  (GIDAN K'AMSHI) TA SAKE KAWO MAKU SABBIN HADI MASU ZAFI WANDA SUKA SAMU INGANTACCEN HADI DA BABU ALGUS ACIKI HMMMM YAR UWA BIYONI DON JIN ZAFAFA KUMA MASHAHURAN RURARRUKAN DA NAKE TAFE DASU_*💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃

*JAS OUD*
Hatsabibin turare da ya samu ingantaccen Hadi ,hadine da aka hadashi da itatuwa masu k'arfi da sirrin mallaka shiyasa akeson mace ta dinga turarashi a d'akin mijinta don Kara dankon soyayya a tsakaninku Ana turara jiki da kuma gida in Kika fara da wannan hadin zakiyi mamakin yadda kamshi Mai sanyaya zuciya zai Kama gidanki Yar uwa (HUMKAN) 💃💃💃💃



*IDAN KINASON GYARSN JIKI HUMKAM INCENSE AND SPA TANA GYARA AMARYA DA UWARGIDA TANAYIN MAIDA TSOHUWA YARINYA TANAYIN ABUBUWA DA DAMA KEDAI KARKI TABA BARI ABAKI LBRN*





*ZARATY SHIN KIN TABA SHAFA TURAREN DA ZAISA FATARKI TA RIKA SULBI DA SANTSI TAYI LAUSHI SOSAI YADDA DUK WANDA YA TABAKI ZAIJI JIKINKI GWANIN DADI*





*MOWAR MACE*
Hmmmm wani Kaya sai amale don jaki bazai dauka ba , turaren MOWAR MACE turarene da aka hadashi da itatuwan da yakamata ace kowace mace tana turara jikinta dasu , ba kowane itace ne ake turaren tsugunno dashi ba shiyasa ba kowa ne yasan asalin sirrin turaren tsugunno ba shin uwar gida kinsan amfani da wannan mashahurin turaren zai maki ajiki ?
Zai sa gabanki ya ciko sosai ya matse 
Zaisa ki hade ciki da waje 
Zaisa kisamu niima da dandano 
Zaisa gabanki ya dinga fitar da wani sirrin kamshi Wanda zai Kara rudar.da maigida ,
Zaisa ki kasance acikin d'umi ko da yaushe Wanda shi akeso ga kowace mace 
Hmmm abubuwan da yakesawa sunada yawa kedai mu hadu pc kawai 08132506044 (HUMKAN)💃💃💃


*NI DA MIJINA*

ke daga Jin sunan kinsan wannan fa na masoya ne ke da mijinki kawi Zaki shafa shi yayin kwanciyar aure ,08132596044 sannan ba'a yarda mace ta saka wannan turaren ta fita dashi ba don kowane lokaci Zaki iya Jin wani namijin ya rungumeki saboda yadda yake tada hankalin namiji da sanyashi shauki don Haka a kiyaye turaren Ni da mijina , mijinki kawai Zaki samawa 😉😉 
(HUMKAN) 💃💃💃


*SHU'UMAR HUMRA*
Kai daga Jin sunanta kasan za'ayi shu'umanci anan ,turare ne da aka hadashi da tarin sirrika ba kamar sauran humra ba wannan ta daban ce sauran bayaninta mu hadu pc Banda ysn Mata turaren matan aurene tana tadawa maza feelings tana sanyawa mijinki yaji Abubuwa please Banda yan Mata (HUMKAM INCENSE AND SPA)💃💃💃




*NICE* Wannan TURAREN na kushins carpet bedsheets Sannan ana mopping dashi Yana D'AUKE warin sanyi sosai*

*TURAREN AL'AJABU TURARE NE NA TSUGUNO YANA MAGANIN INFECTION YANA MATSE GABAN MACE YANA KAME JIKI YANA KARAWA MACE DADI YANASA OGA YAJIIISHIII*

08132506044


*HAWII ADN FIRST LADY*

Ina matan da sukeson duk inda suka shiga sai an San sun shigo saboda kamshinsu ya fita daban , Ina matan da keson kowane. Lkc kayan su na kamshi da sun wanke da Basu wanke ba Ina masu son ko zannuwan gadon su su dinga fitar da fitinannen kamshi , hmmmm kamshi rahama ne Yar uwa ki nemi Hawii  da first lady ki rinka turara kayanki da gidanki ko kema Zaki shigo cikin jerin Mata masu aji💃💃💃💃


Hmmmm Inna nace Zan lisaafa maku komai anan.to sai na kwana Ina typing ,duk abunda kikeso indai bangaren turare ne da sabulun wanka kayan gyaran jiki na amare harma da uwar gida to ku nemi maman fu'ad (HUMKAN) ga Wanda suke wani gari ko wata k'asa duk muna aikawa cikin aminci  insha Allah Ina aika sako aduk fadin Nigeria da Niger har ma da K'ASASHEN K'ETARE sai najiku 

Ga Mai bukatar Karin bayani zak iya nemana ta wannan number....



4🟩5
..............Cikin tashin hankali muka kai Mamana asibiti abin tausayi kuma har yanzu babu numfashi ajikinta,tun akan hanya na kirawo Doctor Saif ya ce baya asibitin Amman yanzu zaizo,muna isa shima Doctor Saif ya iso yayi parking ya fito aka shigar da Mamana Emergency don duba lfyrta.


 Muna zaune jugum_jugum nida Lanta sai Yanyala muna ta Addu'ah sai da akayi 1hr sannan suka fito Doctor Saif ya kirawoni,jikina duk a sanyaye na isa Office d'in nashi.



 "Doctor Nawwara"
Da k'ar na amsa masa idanuna sun kumbura sosai,sai da ya fara yimin da nasiha sannan ya fara magana kamar haka!.


 "Mahaifiyarki jininta ya hau har 230 saboda wani tunani da ya dameta har ta kai ga yasa kata acikin irin wannan halin don haka sai Ku kula da ita yadda ya kamata hat ta samu sauk'i."


 "Sai abu na gaba Mahaifiyarki ta had'u da cutar nan ta yoyon fitsari a sakamakon doguwar nak'uda da ta dad'e ta nayi k'arshe kuma ta haihu a gida,gaskiya kwananta ne bai k'are ba Amman tabbas yadda jininta ya hau kamata yayi ace ta haihu a asibiti ba agida ba,duk da nasan ke likita ce Amman ko babu komai Mahaifiyarki ce ba za ki iya amsar haihuwarta ba".


 Doctor Saif ya d'an ja numfashi sannan ya ce"kada ki saka tunani a ranki saboda wannan matsalar dukkanin abinda na lissafo ba wani Abu bane matuk'ar akwai kula da shan magani sai kiga sun tafi a k'ank'anin lokaci."



 Magunguna ya rubuta sannan yaje ya siyo da kanshi ya kawo min, na yi mishi godiya su Yanyala ma sunata godiya,Har lokacin banga Mahaifina yazo asibitin ba duk da na gaya masa tun muna mota Amman har yanzu kusan 3hr bai zo ba kuma na San yana gari don baiyi tafiya ba.



 Abinda Nawwara bata Sani ba Mahaifinta yana Gidan alokacin da suka fito zuwa asibitin har sanda ya lek'o ta taga ya gansu abin ma bai damesa ba ko ajikinsa ya cigaba da Masha'arsa da wata budurwarsa mai suna Linta.



 Sai da Mamana ta yi kwana5 a asibiti sannan aka sallamarta Alhmdh a yanzu komai ya yi sauk'i bp d'in ta ya yi k'asa sosai,yoyon fitsarin ne yayi saura shima kuma a kaso 100/yanzu saura 50/ yara sunyi b'ul_b'ul dasu gwanin ban sha'awa.



 Ranar da muka dawo y'an uwa da abokan arzik'i suna ta zuwa duba Ummana saboda a asibiti ba kowa ne ya ke shiga wajen ta ba saboda anaso bp dinta yayi k'asa.


 Yayan Mamana da Matarsa suma sun zo da y'ay'ansu duka,Khalil,Munira,Fanan,da Sooraj,y'ay'ansa hud'u kuma aciki Fanan ce sa,ah ta Munira kuma ta yi Aure tana Abuja sai Khalil Yana sona sosai ni ce kawai bana bashi fuska saboda na lura zaman acikin turawa da yayi ya sakashi ya koyi halin banza irin nasu shiyyasa ma na fita shirginsa.




Akwai abinda ya ke matuk'ar d'auremin kai da Mahaifina tunda Mahaifiyata ta haihu sau 1 ya shigo  yayi wa yara hud'uba bai k'ara shigowa ba,Lanta kuwa tana ta masifa wai wallahi tunda ta ke bata tab'a ganin miji irin Mahaifina ba wai bashi kulawa da Mamana nidai kawai jinta na ke yi sai dai ni a tawa zuciya ina zargin Mahaifina da wasu abubuwa sai dai ni kad'ai na barwa kaina komai.




Yanzu Mamana ta warke sosai don har yoyon fitsarin ya tafi,ni kuma na koma bakin Aikina Soyayya tana k'ara nisa tsakanina da Doctor Saif don harga Allah ayanzu na shirya yin Aure ba kamar da acen baya ba da na tsani Auren tun wani Abu da ya shud'e a tsakanin Mahaifina da Mahaifiyata.


 Sai dai har yanzu Doctor Saif bai tanka min ba akan yana sona nima naja bakina na yi shiru, don ko babu komai ni macace shi kuma namiji akwai kunya.


 Rannan Lanta ta ce in shirya zan rakata unguwa Amman kamar 7 na safe zamu tafi ranar da bani da Aiki,na samu Mamana a d'aki tana ta faman rabzar kuka kamar k'aramar yarinya.



 Hankali na ya tashi sosai don tunda nake da mahaifiyata ban tab'a ganin ta yi kuka makamancin haka ba sai yau,da sauri na matso kusa da ita ina CE wa.


"Mama menene"?

" me a kayi miki?

"Me yasa kike kuka?


Duk a lokaci 1 na yi Mata wannan tambayar,kawai sai na tsinko muryarta tana cewa.


" Nawwara na dad'e ina shak'ar bak'in ciki a gidannan Amman ban tab'a gayawa kowa ba,saboda ina matuk'ar son Mahaifinki Wanda duk abinda zaiyi min ba zan tab'a ganin laifinshi ba,Sai dai ni kad'ai nasan halinda zuciyata ta ke ciki domin bazan tab'a fallasa sirrin mahaifinki ba.


 Dai dai lokacin Hassan ya tashi daga bacci Wanda muke cemai Ahmed Hussain kuma khabir,kusan a tare suka fara kuka na d'aukar mata Khabir don shi mutunne mai hak'uri, ta d'auke shi ta fara bashi Mama har ta gama sannan ta d'auki Khabir shima dai ta shayar dashi.


Muryar Lanta naji a farlon Mama na tana kwalamin kira da gudu na fito don nasan halin Lanta yanzu zata ce nazo d'akin Mama na mak'ale gudun kada injawa Mamana magana na fito da gudu.




 Tafiya muka yi sosai don har na fara gajiya da tafiyar don haka na CE.


"Wai ina zamu"?

" wannan tafiya haka?"



Harara Lanta ta gallamin sannan ta juya tana mita,"ni dai magani zan nemarwa mutum saboda sunga zamuje Neman magani shine za suce sun gaji don kusun uwasu to sai anje inji ta mugunta."


Ta fad'i hakan tana murgud'a baki tare da juyawa.

Na gane abinda ta ke nufi wato aljanuna baza su bari ayi magani ba,dariya na saka nima na juya har muka iso wani k'auye.



 Waya naga Lanta ta d'auko tana cemin,kidubo min lambar Hansai wato Hafsatu wacce ta yi Aiki a gidanmu.



Kiran farko ta d'aga kamar daman tasan ita ake nema,sai kuwa gata ta fito tana ta sauri harda had'a hanya,tana zuwa muka gaisa sannan ta tambayi direban motar tamu yasan k'auyen anchau?ya ce eh ya Sani nan muka k'ara d'aukar sai anchau.



 Wata bukka naga su Lanta sun nufa bayan mun fito daga motar don haka nima sai na bisu ina d'ar_d'ar,Lanta ta jiyo ta gallamin harara tana mitar inyi sauri in taho ba siyar dani za suyi ba. Bukkar babba ce sosai kuma da alama akwai mutane aciki.




 Sallama mukayi wa Malamin sannan ya ce mujira ya sallami wani bawan Allah,sai da muka yi kusan minti 10 sannan ya fito.



 Gaba nane ya yi wani mummunan tashi ganin mutumin da nagani abin ya bani tsoro sosai.......





Kash!!nima Ummu Maher zanso naga waye wannan.




Muje zuwa don yanzu aka fara rubutun✍🏻.... da kuma kafce🤛🏻👌🏻




*MISS GREEN CE✍🏻*......ффআঊঊঊ
[12/8, 06:18] Rabiatu🥰Ummu Maher🏕️⛱️: _Tyiping📲_

*_⚡DOCTOR NAWWARA⚡_!!*


_UMMU MAHER(MISS GREEN💚🌱_


200 ne kacal ki biya ta wannan number
07068606171


Ko kuma ta wannan Account d'in.


BANK NAME
 ZENITH BANK
2212328303

NAME
RABIATU BASHIR

Zaki ringa samun tyiping kullum insha Allah

Inason inga masoyana na asali ni Miss Green💚

_ina y'an kasuwa masu son a d'ora musu Hajarsu ta dukkanin page sai su nemeni ta no d'ita Amman ta WhatsApp._

💫☀️💫☀️💫☀️💫☀️💫☀️💫☀️

*_ASSALAMU ALAIKUM ALBISHIRINKU MATAN AFRICA DA KEWAYE HAR MA DA NA K'ASASHEN K'ETARE , SHIN KO KUNADA LABARIN FITACCIYA KUMA KASAITACCIYAR MAI SAIDA TURARRUKA NA KECE RAINI NA GIDA DANA JIKI WATO UMMU FU'AD. WADDA AKAFI SANI DA HUMKAN  (GIDAN K'AMSHI) TA SAKE KAWO MAKU SABBIN HADI MASU ZAFI WANDA SUKA SAMU INGANTACCEN HADI DA BABU ALGUS ACIKI HMMMM YAR UWA BIYONI DON JIN ZAFAFA KUMA MASHAHURAN RURARRUKAN DA NAKE TAFE DASU_*💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃

*JAS OUD*
Hatsabibin turare da ya samu ingantaccen Hadi ,hadine da aka hadashi da itatuwa masu k'arfi da sirrin mallaka shiyasa akeson mace ta dinga turarashi a d'akin mijinta don Kara dankon soyayya a tsakaninku Ana turara jiki da kuma gida in Kika fara da wannan hadin zakiyi mamakin yadda kamshi Mai sanyaya zuciya zai Kama gidanki Yar uwa (HUMKAN) 💃💃💃💃



*IDAN KINASON GYARSN JIKI HUMKAM INCENSE AND SPA TANA GYARA AMARYA DA UWARGIDA TANAYIN MAIDA TSOHUWA YARINYA TANAYIN ABUBUWA DA DAMA KEDAI KARKI TABA BARI ABAKI LBRN*





*ZARATY SHIN KIN TABA SHAFA TURAREN DA ZAISA FATARKI TA RIKA SULBI DA SANTSI TAYI LAUSHI SOSAI YADDA DUK WANDA YA TABAKI ZAIJI JIKINKI GWANIN DADI*





*MOWAR MACE*
Hmmmm wani Kaya sai amale don jaki bazai dauka ba , turaren MOWAR MACE turarene da aka hadashi da itatuwan da yakamata ace kowace mace tana turara jikinta dasu , ba kowane itace ne ake turaren tsugunno dashi ba shiyasa ba kowa ne yasan asalin sirrin turaren tsugunno ba shin uwar gida kinsan amfani da wannan mashahurin turaren zai maki ajiki ?
Zai sa gabanki ya ciko sosai ya matse 
Zaisa ki hade ciki da waje 
Zaisa kisamu niima da dandano 
Zaisa gabanki ya dinga fitar da wani sirrin kamshi Wanda zai Kara rudar.da maigida ,
Zaisa ki kasance acikin d'umi ko da yaushe Wanda shi akeso ga kowace mace 
Hmmm abubuwan da yakesawa sunada yawa kedai mu hadu pc kawai 08132506044 (HUMKAN)💃💃💃


*NI DA MIJINA*

ke daga Jin sunan kinsan wannan fa na masoya ne ke da mijinki kawi Zaki shafa shi yayin kwanciyar aure ,08132596044 sannan ba'a yarda mace ta saka wannan turaren ta fita dashi ba don kowane lokaci Zaki iya Jin wani namijin ya rungumeki saboda yadda yake tada hankalin namiji da sanyashi shauki don Haka a kiyaye turaren Ni da mijina , mijinki kawai Zaki samawa 😉😉 
(HUMKAN) 💃💃💃


*SHU'UMAR HUMRA*
Kai daga Jin sunanta kasan za'ayi shu'umanci anan ,turare ne da aka hadashi da tarin sirrika ba kamar sauran humra ba wannan ta daban ce sauran bayaninta mu hadu pc Banda ysn Mata turaren matan aurene tana tadawa maza feelings tana sanyawa mijinki yaji Abubuwa please Banda yan Mata (HUMKAM INCENSE AND SPA)💃💃💃




*NICE* Wannan TURAREN na kushins carpet bedsheets Sannan ana mopping dashi Yana D'AUKE warin sanyi sosai*

*TURAREN AL'AJABU TURARE NE NA TSUGUNO YANA MAGANIN INFECTION YANA MATSE GABAN MACE YANA KAME JIKI YANA KARAWA MACE DADI YANASA OGA YAJIIISHIII*

08132506044


*HAWII ADN FIRST LADY*

Ina matan da sukeson duk inda suka shiga sai an San sun shigo saboda kamshinsu ya fita daban , Ina matan da keson kowane. Lkc kayan su na kamshi da sun wanke da Basu wanke ba Ina masu son ko zannuwan gadon su su dinga fitar da fitinannen kamshi , hmmmm kamshi rahama ne Yar uwa ki nemi Hawii  da first lady ki rinka turara kayanki da gidanki ko kema Zaki shigo cikin jerin Mata masu aji💃💃💃💃


Hmmmm Inna nace Zan lisaafa maku komai anan.to sai na kwana Ina typing ,duk abunda kikeso indai bangaren turare ne da sabulun wanka kayan gyaran jiki na amare harma da uwar gida to ku nemi maman fu'ad (HUMKAN) ga Wanda suke wani gari ko wata k'asa duk muna aikawa cikin aminci  insha Allah Ina aika sako aduk fadin Nigeria da Niger har ma da K'ASASHEN K'ETARE sai najiku 

Ga Mai bukatar Karin bayani zak iya nemana ta wannan number....




No.6🟩7

.......tsananin razana na yi don ganin wannan mutumin da yazo asibiti shi da matarsa akan matsalarsa ta rasuwar matansa,ko kafin in gama tunani har ya tafi,Harara Lanta ta gallamin sannan ta ce zauna mana ko kuma kin d'auka Gidan yankan kai na kawoki ba ehe" ta fad'i hakan tana hararata.


 Tun zuwanmu wajen gabana ya ke fad'uwa Amman na daure na zauna ko don gudun b'acin ran Kakata Lanta,Amman me yasa Dana ga wannan mutumin da ya fita yanzu gabana ya ke fad'uwa?babu amsa don haka gwara in manta dashi.tsinkayo muryar Lanta na yi tana cewa"Wallahi Nawwara idan baki saki jikinki ba saina sab'a miki sai faman tunani kike kamar wadda aka ce iyayenta sun mutu"to wallahi ki maida hankalinki.


 Gyaran Murya Malamin ya yi sannan ya kalleni ya fara tambaya ta kamar haka.


 "Yaya sunanki?"

"Shekararki nawa?"

Duk alokaci 1 ya fara yimin wad'annan tambayoyin,sai na fara basa amsa.


"Sunana Nawwara"
"Shekarata24"


Wani allo ya d'auko ya fara rubutu ad'an lokaci k'ank'ani ya gama rubutun ya wankeshi a cikin wani k'ok'o sannan ya mik'omin ya ce insha,na amsa na kafa kaina na fara sha har na gama sannan na mik'a mai.


 Ya bawa Lanta wani turare da wasu magunguna harda Wanda zanyi lalle dashi,ya ce insha Allah komai yazo k'arshe nauyin bakin da manema na suke wajen bayyana min sonsu akaina to yanzu zasu daina Insha Allah, Lanta ce ta bud'e Jakarta ta ajje mai kud'in sadakarsa sannan muka tafi,tun akan hanya tsigar jikina ta ke tashi har mukaje gida muna zuwa Lanta ta b'oye maganin awajenta wai duk lokacin da zanyi inzo wajen ta inyi don tace Mahaifiyata CE ta ke d'auremin komai don Mahaifiyata irin mutananne Wanda basu yarda da boka ko Malam ba.


 Ba komai ne ya bani mamaki ba sai Doctor Saif da ya kirawoni a ranar sannan ya tabbatarmin da yana sona,Wani irin dad'i ne ya lullub'eni tare  da wani mugun son Doctor Saif,Don namijine acikin maza kyau,addini,ilimi,kud'i,nagarta,tarbiyya,duk ya had'asu waje 1.







 ....

*YARIMA JALAL*

Wani gida na hango mai kyau da tsari part kusan 5 ne agidan kuma dukkansu fentinsu Farine k'al gwanin ban sha'awa ga bishiyu da flowers masu kyau da d'aukar ido, kuma kana ganin ginin Gidan kasan Gidan  sarautane.


 Yarima Jalal na hango yana tafiyarsa ta k'asaita har ya iso wani sashe Wanda shine mafi kyau da tsaruwa acikin gine_ginen,Sallama ya fara yi sannan ya shiga,wani dattijo na hango Wanda ba zai wuce 62 ba yana zaune ya kishingid'a jikin wani tuntun yana duba wasu ta kaddo yana ganin d'an nasa ya fad'ad'a fara'arsa tare da yi masa maraba.



 Zama Jalal ya yi cikin ladabi sannan ya CE"Ranka ya dad'e d'azu Ammu ta ce kana nemana to shine na ce bari inzo inji Allah dai yasa lafiya Mai martaba",tunda ya fara magana Mai Martaba ya bishi da kallon so da k'auna yana son d'annasa kodon yadda akullum ya ke yi musu biyayya.


 "Eh to daman ba wata magana akan murabus Dana keso inyi don kaga kullum shekaruna gaba suke yi ba baya ba to shiyyasa nake son in barmaka don kaima ka fara gudanar da sha'anin mulki saboda kai kad'ai ne d'ana namiji Wanda nake sakaran ya gajeni to nafison tun da raina hakan ya faru ba sai bayan raina komai ya dagule ba".


 Shiru Yarima ya yi yana jin Muryar Mahaifinsa yana cigaba da magana Amman ayanzu Sam hankalinsa baya wajen don yayi nisa bayajin kira,tunani barkatai acikin zuciyarsa tabbas idan har aka bashi mulki ayanzu to akwai abubuwa da zasu faru marasa dad'i,don Mahaifinsa su biyar ne suke ciki d'aya kuma kowa yana son a bawa d'ansa, bayan wannan kuma ga abubuwa na rayuwa da yawa wad'anda suka shiga rayuwarsa kuma ayanzu yake tunanin hanyar da zaibi don ya gyarasu,Muryar mahaifinsa yaji yana k'ara jaddadamai maganarsa sannan ya ce ya tashi ya tafi zai nemi y'an uwansa akan maganar. 



 Jikin Yarima a sanyaye ya tashi ya fita ya nufi b'angaren Mahaifiyarsa,afarlo ya tarar da ita,da aminiyarta Matar Baba Yusuf k'anin Mahaifinsa wato mai Martaba,sai k'aramar k'anwarsa Hidaya wacce ba zata wuce shekara 22 ba.


 Kallo Mahaifiyarsa ta bishi dashi don ta gano tsantsar damuwa a fuskar d'an nata duk da ayanzu damuwar ta zamar masa jiki,kuma a kullum addu'ah ta kewa d'an nata akan Allah ya yaye masa damuwarsa.



 Hajiya Basira ce ta fara magana tana cewa.



 "Jalal lfy kuwa"?

 " me yake damunka"?

Ta fad'i hakan cikin damuwar da ta bayyana a fuskarta,Hidaya ce ta tashi ta gaida Jalal sannan ya haura sama don basu waje suyi maganarsu.

 

 Shiru Yarima yayi babu alamar zai bada amsa don haka Hajiya Basira ta fara yimai nasiha da hak'uri da rayuwa sannan Mahaifiyarsa itama ta d'oramai da nasiha mai ratsa jiki,sannan ta umarcesa da ya tashi ya tafi gidansa ya huta kuma ya duk'ufa da rok'on Allah koma menene Allah zai kawo masa sauk'i.


 Harga Allah baya son komawa gida don yafi masa zama anan don damuwar da ya ke ciki koda ya koma Gidan bazai samu wani sassauci ba saima k'aruwa da abin zaiyi.


Suna cikin haka Aminas ta shigo yayarsa ce da ta ke Aure a Abuja yawanci duk k'arshen wata a gida ta ke yinsa,zuwa Aminas ba k'ara min dad'insa yaji ba don Aminas tana matuk'ar tausayawa k'aninta halin da ya ke ciki,hira sosai ce ta b'arke tsakaninsa da Aminas yaranta kuwa suna ta bashi labari tare da sakashi nishad'i.





 
*

"Yaya wannan abinfa ba zai tab'a yiyuwa  ba muma fa muna son y'ay'anmu su gaji wannan sarautar don haka gaskiya da sake,Baba Shagari ne ke fad'in hakan yayinda ya ke ta tada jijiyoyin wuya,hakama sauran y'an uwan nasu.



 Mai Martaba kuwa baice musu komai ba daga k'arshe yace musu su tashi su tafi zai nemesu,wannan abin da d'an uwansu yayi ba k'ara min tada hankulansu yayi ba suka tashi suna ta kumfar baki yayinda suka had'a meeting a tsakaninsu.



 " gaskiya wannan mutumin ba k'ara min raina mana wayo yayi ba,kamar yadda muna ji muna gani aka d'auki sarauta aka basa,shine yanzu akeson a bawa d'ansa to wallahi ba zai yiyuba".



Caraf Autansu wato Ibrahim ya CE"wallahi ni abin NASA ma mamaki yake bani,wannan mutumin fa sai munyi da gaske sannan zamu kwatowa kanmu y'anci don abin nasa k'ara gaba ya keyi.



"Duk abinda mukayi don kada a bawa d'ansa sarauta Ashe a banza don yanzu gashi yana son a bawa d'ansa,to wallahi ba zata sab'u ba wai bindiga a ruwa🔫⛲😠ya fad'i hakan yana mai zare idanu kamar wanda yaga abin tsoro.



 Sun tsaida matsaya abisa shawarar da sukayi,to nidai Ummu Maher banji shawarar da sukayi ba domin da zasu yi shawarar cilloni waje sukayi nida birona🏃🏻‍♀️.








 *DOCTOR NAWWARA*


Ayaune aka kawo amaryar Mahaifina saida aka kawo ta har sashen Mamana sannan suka nufi b'angarenta,Abin mamaki har amarya tayi kwana biyu babu Babana babu labarin sa Lanta da Yanyala sunyi fad'an har sungaji sai arana ta uku ne ya dawo.



 Ai kuwa Lanta kamar zata tsiresa saboda masifa yayinda ya bata hak'uri akan cewa tafiya CE ta taso masa shiyyasa Amman tayi hakuri hakan bazai k'ara fad'uwa,yayinda Lanta ta titseyasa saida ta rakasa har sashen Amaryarsa.




 Ayaune zanje Gidan su Doctor Saif don gaida Mahaifiyarsa,don haka tun safe nake shiri don kaya masu tsada na siya musamman Dana San yana da k'annai mata har biyu Lanta sai tsiya ta kemin.




 Wani Les na saka d'in kin Buba kalar dark blue kasancewa ta fara ba k'ara min amsata yayi ba.




Sannan nayi d'aurina na kamala gashina ya zubo har gadon baya sannan nayi simple make up kasancewar  suruka zanje gaisarwa.




Tun daga nesa Doctor Saif ya kafa min idanu har na iso.


Azuciyarsa kuwa yana k'ara godewa Allah da samun mata kamar Nawwara mace mai hankali,hak'uri,tarbiyya,ilimi,da dai sauransu daman kuma annabinmu manzon Allah (S.A.W)ya umarcemu da mu Auri mai addini.



 Gidan su Doctor Saif gidane mai kyau da tsari ga tsafta,shi ya yi min iso har muka shigo babban farlonsu.


Nan na hango hoton Mamansa a manne a farlon da kayan lauyoyi,a zuciyata na CE Ashe Lauyace?.

Na zauna sannan ya kirawo Hajiyarsa wato Mahaifiyarsa,gaisheta na yi cikin ladabi ta amsa babu yabo babu fallasa.



 Sannan ta ce min "Amman hausawa ne Ku kuwa?".


Tambayar CE tazomin awani yanayi don haka  na CE.



" eh mu buzaye ne"


Na fad'i hakan ina mai sunkuyar da kaina k'asa don kunya ina wasa da Zara zaran y'an yatsuna masu kyau da shek'i.






"What"?.

" Buzuwa fa kika CE agidanan?"





Kash!zanso nima Ummu Maher Inji me zai faru,kubiyoni don jin abin da zai faru.




Na kusa gama page d'in alakoro🤣.

Kidaure ki biya200 sannan zaki dinga samun tyiping kullum.


Wad'anda suka fara payment kada kuji tsoro ance za'a rufe social media kada Ku damu koda ta text message ne zan dinga turo muku idanma har hakan ta faru.




ঈঈঈঈঈঈঈঈঈঈ
*MISS GREEN CE✍*🏻 
ঞঞঞঞললললঞঞ
[12/8, 06:19] Rabiatu🥰Ummu Maher🏕️⛱️: _Tyiping📲_

*_⚡DOCTOR NAWWARA⚡_!!*

   BY📖

_UMMU MAHER(MISS GREEN💚🌱_


200 ne kacal ki biya ta wannan number
07068606171


Ko kuma ta wannan Account d'in.


BANK NAME
 ZENITH BANK
2212328303

NAME
RABIATU BASHIR

Zaki ringa samun tyiping kullum insha Allah

Inason inga masoyana na asali ni Miss Green💚

_ina y'an kasuwa masu son a d'ora musu Hajarsu ta dukkanin page sai su nemeni ta no d'ita Amman ta WhatsApp._

💫☀️💫☀️💫☀️💫☀️💫☀️💫☀️

*_ASSALAMU ALAIKUM ALBISHIRINKU MATAN AFRICA DA KEWAYE HAR MA DA NA K'ASASHEN K'ETARE , SHIN KO KUNADA LABARIN FITACCIYA KUMA KASAITACCIYAR MAI SAIDA TURARRUKA NA KECE RAINI NA GIDA DANA JIKI WATO UMMU FU'AD. WADDA AKAFI SANI DA HUMKAN  (GIDAN K'AMSHI) TA SAKE KAWO MAKU SABBIN HADI MASU ZAFI WANDA SUKA SAMU INGANTACCEN HADI DA BABU ALGUS ACIKI HMMMM YAR UWA BIYONI DON JIN ZAFAFA KUMA MASHAHURAN RURARRUKAN DA NAKE TAFE DASU_*💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃

*JAS OUD*
Hatsabibin turare da ya samu ingantaccen Hadi ,hadine da aka hadashi da itatuwa masu k'arfi da sirrin mallaka shiyasa akeson mace ta dinga turarashi a d'akin mijinta don Kara dankon soyayya a tsakaninku Ana turara jiki da kuma gida in Kika fara da wannan hadin zakiyi mamakin yadda kamshi Mai sanyaya zuciya zai Kama gidanki Yar uwa (HUMKAN) 💃💃💃💃



*IDAN KINASON GYARSN JIKI HUMKAM INCENSE AND SPA TANA GYARA AMARYA DA UWARGIDA TANAYIN MAIDA TSOHUWA YARINYA TANAYIN ABUBUWA DA DAMA KEDAI KARKI TABA BARI ABAKI LBRN*





*ZARATY SHIN KIN TABA SHAFA TURAREN DA ZAISA FATARKI TA RIKA SULBI DA SANTSI TAYI LAUSHI SOSAI YADDA DUK WANDA YA TABAKI ZAIJI JIKINKI GWANIN DADI*





*MOWAR MACE*
Hmmmm wani Kaya sai amale don jaki bazai dauka ba , turaren MOWAR MACE turarene da aka hadashi da itatuwan da yakamata ace kowace mace tana turara jikinta dasu , ba kowane itace ne ake turaren tsugunno dashi ba shiyasa ba kowa ne yasan asalin sirrin turaren tsugunno ba shin uwar gida kinsan amfani da wannan mashahurin turaren zai maki ajiki ?
Zai sa gabanki ya ciko sosai ya matse 
Zaisa ki hade ciki da waje 
Zaisa kisamu niima da dandano 
Zaisa gabanki ya dinga fitar da wani sirrin kamshi Wanda zai Kara rudar.da maigida ,
Zaisa ki kasance acikin d'umi ko da yaushe Wanda shi akeso ga kowace mace 
Hmmm abubuwan da yakesawa sunada yawa kedai mu hadu pc kawai 08132506044 (HUMKAN)💃💃💃


*NI DA MIJINA*

ke daga Jin sunan kinsan wannan fa na masoya ne ke da mijinki kawi Zaki shafa shi yayin kwanciyar aure ,08132596044 sannan ba'a yarda mace ta saka wannan turaren ta fita dashi ba don kowane lokaci Zaki iya Jin wani namijin ya rungumeki saboda yadda yake tada hankalin namiji da sanyashi shauki don Haka a kiyaye turaren Ni da mijina , mijinki kawai Zaki samawa 😉😉 
(HUMKAN) 💃💃💃


*SHU'UMAR HUMRA*
Kai daga Jin sunanta kasan za'ayi shu'umanci anan ,turare ne da aka hadashi da tarin sirrika ba kamar sauran humra ba wannan ta daban ce sauran bayaninta mu hadu pc Banda ysn Mata turaren matan aurene tana tadawa maza feelings tana sanyawa mijinki yaji Abubuwa please Banda yan Mata (HUMKAM INCENSE AND SPA)💃💃💃




*NICE* Wannan TURAREN na kushins carpet bedsheets Sannan ana mopping dashi Yana D'AUKE warin sanyi sosai*

*TURAREN AL'AJABU TURARE NE NA TSUGUNO YANA MAGANIN INFECTION YANA MATSE GABAN MACE YANA KAME JIKI YANA KARAWA MACE DADI YANASA OGA YAJIIISHIII*

08132506044


*HAWII ADN FIRST LADY*

Ina matan da sukeson duk inda suka shiga sai an San sun shigo saboda kamshinsu ya fita daban , Ina matan da keson kowane. Lkc kayan su na kamshi da sun wanke da Basu wanke ba Ina masu son ko zannuwan gadon su su dinga fitar da fitinannen kamshi , hmmmm kamshi rahama ne Yar uwa ki nemi Hawii  da first lady ki rinka turara kayanki da gidanki ko kema Zaki shigo cikin jerin Mata masu aji💃💃💃💃


Hmmmm Inna nace Zan lisaafa maku komai anan.to sai na kwana Ina typing ,duk abunda kikeso indai bangaren turare ne da sabulun wanka kayan gyaran jiki na amare harma da uwar gida to ku nemi maman fu'ad (HUMKAN) ga Wanda suke wani gari ko wata k'asa duk muna aikawa cikin aminci  insha Allah Ina aika sako aduk fadin Nigeria da Niger har ma da K'ASASHEN K'ETARE sai najiku 

Ga Mai bukatar Karin bayani zak iya nemana ta wannan number....

No.8🟩9

........"Wallahi tallahi ba zai tab'a yiyuwa a auromin Buzuwa gidannan ba,kai Saif kana da hankali kuwa wato don ubanka ya tab'a Auren Buzuwa shine kaima ka keson Auromin d'iyar jaraba d'iyar asiri"to wai ma waye ya ce maka ka Auri d'iyar buzaye?tambayar ka na ke yi Saif?".

 Tunda Hajiyar ta sa ta fara magana bai ce uffan ba,Amman fa gabansa mugun fad'uwa ya ke yi kamar zai fito k'irjinsa ya fito,tsabar rud'ewa ji ya yi kamar zaiyi fitsari a wando,don yadda ya keson Nawwara Allah kad'aine ya San irin son da ya ke mata,yana cikin wannan tunanin yaji Hajiyarsa tana cewa su Nawwara ta fitar mata da ga Gida.

   


 Nawwara kuwa sai kuka ta ke yi kamar hawayen idonta zasu k'are ita kad'ai tasan tashin hankalin da ta ke ciki,Saif d'in da ta kwallafa rai a kansa Amman Mahaifiyarsa keson rabata dashi,tabbas batasan yadda za ta yi da rayurwa ta ba idan a kace za'a rabata da Saif don Saif ya zama jinin jikinta harma da tsokarta.



 Hak'uri Saif ya ke ta bawa Hajiyarsa Amman fafur ta k'i hak'ura,ala dole sai Nawwara ta bar mata gida,da gudu Doctor Nawwara ta fito tana zuwa bakin titi ta tari mai napep ba tare da tafad'a masa inda zai kaita ba.



 "Allah Saif ka bani mamaki ko ubanka da ya Auri Buzuwa har yanzu tattalin arzik'insa bai dawo ba,idan suka Auri mutum yasin sai sun ya shesa suke tafiya su barshi,wato kai farar fata ta rud'eka da dogon gashi ka haukace ko?to wallahi Bari Alhaji ya dawo Aure zamuyi maka da Y'ar k'anwata Habiba don wallahi ba zai yiyuwa a Auromin gayyar Rashin mutunci ba.


 Kan Saif yana k'asa har Hajiyarsa ta gama baice mata komai ba,yana sauraronta don Saif yarone mai tarbiyya tare da sanin darajar iyayensa.


"Kayi shiru ina maka magana kamar wata sa,ar wasanka?" To wallahi bari Babanka ya dawo don bazan yarda a Auro mana jaraba ba,don shima uban naka daya Auro mana d'iyar Buzaye da k'er yasha kai har kayansa na sakawa bata barsa dashi ba saida ta kwashe,muguwa d'iyar kwasassu".



 Ai kuwa ana haka Alhaji Bashir wato Baban Doctor Saif yana shigowa yaga Fuskar Hajiya matarsa kamar tasha kunun kanwa tsabar b'acin rai,dariya ya yi sannan ya ce"Hajiya ta Lfy kuwa?"naga kina cikin b'acin rai.

 Juyowa ta yi kamar tana jira ta fara masifa.


"Yo ba dole inyi masifa ba wannan yaron yana nema ya Auro mana Y'ar b'arayi masu yashe mutum har kayan jikin sa" to wallahi ahir!don Wallahi ba za'a yashe d'ana ba don ba Buzuye na Haifawa ba.



Sai alokacin Alhaji ya gano abinda Hajiya ta ke nufi,sannan ya yi dariya ya ce"Wato Hajiya har yanzu baki manta da wannan zancen ba?"kuma a'i ba duka ne suka taru suka zama d'aya ba?don haka ki daina yi musu kud'in   goro".

Ai tun kafin Alhaji ya gama rufe bakinsa ta ce"Lallai Alhaji yanzu kai har ka manta da waccen lashi monin da ta lashe maka tattalin arzik'i?"shine ni d'ana zai Auro mana ire_iren mayu to yasin ba'ah Gidan nan ba Aradun Allah sai dai su nemi wani su cinye masa tattalin arzik'i  Amman wallahi ba'a gidannan ba."tana fad'in hakan ta haye upstar tana cigaba da masifarta.



 Alhaji ya yi dariya sannan ya ce"My son kaga kada kayi la'akari da wannan zancen don Bashi da matabbata,kuma na amince indai har kana son yarinyar nan to ka shaida mata cewa zamuzo nemar maka Aurenta Very soon,kuma zansa ayimin bincike akanta da iyayenta don nasan ba za kayi zab'en tumun dare ba".



Murna sosai Doctor Saif ya yi da jin kalamin mahaifinsa,don daman yasan Mahaifinsa mutunne mai fahimta,sab'anin Mahaifiyarsa Sam bata da fahimta ga ta kamar Y'ar jarida a wajen tambaya? Ga ta kuma lauya sai abin ya taru ya yi yawa.





*
Da k'er Doctor Nawwara ta kai Gida zuciyarta tana matsanancin bugawa sosai, tana shigowa ta yi b'angarensu tana danne kukan da ya taho mata,Ummanta CE kad'ai a farlo tana bawa y'an biyu mama na fad'a d'akina na kullo gaba ki d'aya na fad'a kan gado na ina matsanancin kuka.



 Da sauri Umma ta tashi ganin shigowar y'arta cikin wani hali,don yanzu Lanta da Yanyala suke tambayar bata dawo ba,sai gashi ta shigo cikin wani hali,don da wuya kaga abinda zaisa Nawwara har ta yi kuka.




 Bugun farko da akayi wa k'ofar Nawwara ta bud'e ta lafe a gefen k'ofar,Mama ta shigo tana kallon mude d'in fuskar Nawwara ta CE"Nawwara me ya faru?me yasa kika shigo kina kuka?"duk alokavi d'aya umman nata tayi mata wannan tambayar?.



 Kuka na k'ara fashewa da shi Umman ta CE"Subhanalillah!wai me ya faru ne Nawwara? ina miki tambaya kina min kuka,wani Abu ne ya faru agidansu Saif d'in?.



 "Umma mahaifiyarsa ta CE wai ba zai Auri Buzuwa ba,kuma wallahi babu abinda na yi mata,kawai ta tambayeni wata k'abila CE ni,Na ce Mata buzuwa ce shikkenan fa!"na fad'i hakan ina matsanancin Kuka."



 Rarrashi na Umma ta cigaba da yi har na fara shesshek'ar kuka da haka wani baccin wahala ya yi gaba dani,Umma ta rufomin k'ofa,Umma ta d'aga hannu tana rok'on Allah akan ya kawo sauk'i acikin lamarin,don dama tasan mutanen mu musamman Hausawa suna k'emar Buzaye,sannan wasu mutane suna fad'in abubuwa a game dasu ciki kuwa harda mallake miji.





 Bayan kwana biyu da yin hakan Iyayen Saif suka aiko tambaya,Allah yasa Mahaifin Nawwara na nan ya karb'esu cikin mutunci sannan suka tambayi izinin Aikowa,nan Mahaifin Nawwara ya amince musu.



Kamar da wasa Nawwara  taji labarin gurin kakarta Lanta,don da bud'ar ta tashigo b'angarenmu alokacin ina zaune ina cin dinner,tana shigowa ta rungumeni tana godewa Allah da wannan rana,don dama ta dad'e tana rok'on Allah akan ya kawo musu ranar Auren jikar ta.sai gashi cikin lokaci k'an_k'ani Allah ya kawo lokacin.



Ba k'aramar Murna Nawwara ta yi ba da jin albishir d'in kakarta,Nawwara ta k'arasa wajen Mamarta ta rungumeta tana kukan dad'i kuma kukan Murna,Mahaifiyata ma ta tayani murna sosai sai dai haryanzu wani Abu yana yawo acikin zuciyarta don tafi kowa sanin halin Mahaifin Nawwara kuma dole idan aka tashi Aure ayi bincike.




 Mahaifiyata tana zaune da abokiyar zamanta lfy sai dai ita Fatuu haryanzu tana matuk'ar kishi da Mahaifiyata,wai itace ta ke hana Mahaifina kwana a wajen ta, sai dai mahaifiyata ta yi dariya domin kuwa tasan Fatuu bata San komai a game da mahaifiyana ba.










 *YARIMA JALAL*

Ta gumi yayi na tsahon Minti talatin ba tare da yasan Saima matarsa tana yi masa magana ba,sai da ta d'an buga dining d'in sannan ya juyo da rinannun idanunsa yana kallon ta,wani bak'in ciki ya k'ara riskarsa ganin zata tafi AIKI,daga ita sai siket iya guiwa sai wata y'ar suite, da d'an k'aramin talhat iya wuya sai achuge, y'ar k'aramar Jakarta wacce ta rik'e kamar bata San rik'ewa.



 Ya tsina fuska  Jalal ya yi sannan ya d'aga rinannun idanunsa,yana kallon Saima wacce iya yanzu har ta fara magana.




 "Zan tafi".

 " zaki tafi bayan ko breakfast baki yi min ba?kuma wallahi ba zaki fita da wannan tsinannun kayan ba.!






 Թթթթթթթթ
*MISS GREEN CE✍️🌱*
Ձձձձ4ձձջձձ
[12/8, 06:19] Rabiatu🥰Ummu Maher🏕️⛱️: _Tyiping📲_

*_⚡DOCTOR NAWWARA⚡_!!*

   BY📖

_UMMU MAHER(MISS GREEN💚🌱_


200 ne kacal ki biya ta wannan number
07068606171


Ko kuma ta wannan Account d'in.


BANK NAME
 ZENITH BANK
2212328303

NAME
RABIATU BASHIR

Zaki ringa samun tyiping kullum insha Allah

Inason inga masoyana na asali ni Miss Green💚

_ina y'an kasuwa masu son a d'ora musu Hajarsu ta dukkanin page sai su nemeni ta no d'ita Amman ta WhatsApp._

💫☀️💫☀️💫☀️💫☀️💫☀️💫☀️

*_ASSALAMU ALAIKUM ALBISHIRINKU MATAN AFRICA DA KEWAYE HAR MA DA NA K'ASASHEN K'ETARE , SHIN KO KUNADA LABARIN FITACCIYA KUMA KASAITACCIYAR MAI SAIDA TURARRUKA NA KECE RAINI NA GIDA DANA JIKI WATO UMMU FU'AD. WADDA AKAFI SANI DA HUMKAN  (GIDAN K'AMSHI) TA SAKE KAWO MAKU SABBIN HADI MASU ZAFI WANDA SUKA SAMU INGANTACCEN HADI DA BABU ALGUS ACIKI HMMMM YAR UWA BIYONI DON JIN ZAFAFA KUMA MASHAHURAN RURARRUKAN DA NAKE TAFE DASU_*💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃

*JAS OUD*
Hatsabibin turare da ya samu ingantaccen Hadi ,hadine da aka hadashi da itatuwa masu k'arfi da sirrin mallaka shiyasa akeson mace ta dinga turarashi a d'akin mijinta don Kara dankon soyayya a tsakaninku Ana turara jiki da kuma gida in Kika fara da wannan hadin zakiyi mamakin yadda kamshi Mai sanyaya zuciya zai Kama gidanki Yar uwa (HUMKAN) 💃💃💃💃



*IDAN KINASON GYARSN JIKI HUMKAM INCENSE AND SPA TANA GYARA AMARYA DA UWARGIDA TANAYIN MAIDA TSOHUWA YARINYA TANAYIN ABUBUWA DA DAMA KEDAI KARKI TABA BARI ABAKI LBRN*





*ZARATY SHIN KIN TABA SHAFA TURAREN DA ZAISA FATARKI TA RIKA SULBI DA SANTSI TAYI LAUSHI SOSAI YADDA DUK WANDA YA TABAKI ZAIJI JIKINKI GWANIN DADI*





*MOWAR MACE*
Hmmmm wani Kaya sai amale don jaki bazai dauka ba , turaren MOWAR MACE turarene da aka hadashi da itatuwan da yakamata ace kowace mace tana turara jikinta dasu , ba kowane itace ne ake turaren tsugunno dashi ba shiyasa ba kowa ne yasan asalin sirrin turaren tsugunno ba shin uwar gida kinsan amfani da wannan mashahurin turaren zai maki ajiki ?
Zai sa gabanki ya ciko sosai ya matse 
Zaisa ki hade ciki da waje 
Zaisa kisamu niima da dandano 
Zaisa gabanki ya dinga fitar da wani sirrin kamshi Wanda zai Kara rudar.da maigida ,
Zaisa ki kasance acikin d'umi ko da yaushe Wanda shi akeso ga kowace mace 
Hmmm abubuwan da yakesawa sunada yawa kedai mu hadu pc kawai 08132506044 (HUMKAN)💃💃💃


*NI DA MIJINA*

ke daga Jin sunan kinsan wannan fa na masoya ne ke da mijinki kawi Zaki shafa shi yayin kwanciyar aure ,08132596044 sannan ba'a yarda mace ta saka wannan turaren ta fita dashi ba don kowane lokaci Zaki iya Jin wani namijin ya rungumeki saboda yadda yake tada hankalin namiji da sanyashi shauki don Haka a kiyaye turaren Ni da mijina , mijinki kawai Zaki samawa 😉😉 
(HUMKAN) 💃💃💃


*SHU'UMAR HUMRA*
Kai daga Jin sunanta kasan za'ayi shu'umanci anan ,turare ne da aka hadashi da tarin sirrika ba kamar sauran humra ba wannan ta daban ce sauran bayaninta mu hadu pc Banda ysn Mata turaren matan aurene tana tadawa maza feelings tana sanyawa mijinki yaji Abubuwa please Banda yan Mata (HUMKAM INCENSE AND SPA)💃💃💃




*NICE* Wannan TURAREN na kushins carpet bedsheets Sannan ana mopping dashi Yana D'AUKE warin sanyi sosai*

*TURAREN AL'AJABU TURARE NE NA TSUGUNO YANA MAGANIN INFECTION YANA MATSE GABAN MACE YANA KAME JIKI YANA KARAWA MACE DADI YANASA OGA YAJIIISHIII*

08132506044


*HAWII ADN FIRST LADY*

Ina matan da sukeson duk inda suka shiga sai an San sun shigo saboda kamshinsu ya fita daban , Ina matan da keson kowane. Lkc kayan su na kamshi da sun wanke da Basu wanke ba Ina masu son ko zannuwan gadon su su dinga fitar da fitinannen kamshi , hmmmm kamshi rahama ne Yar uwa ki nemi Hawii  da first lady ki rinka turara kayanki da gidanki ko kema Zaki shigo cikin jerin Mata masu aji💃💃💃💃


Hmmmm Inna nace Zan lisaafa maku komai anan.to sai na kwana Ina typing ,duk abunda kikeso indai bangaren turare ne da sabulun wanka kayan gyaran jiki na amare harma da uwar gida to ku nemi maman fu'ad (HUMKAN) ga Wanda suke wani gari ko wata k'asa duk muna aikawa cikin aminci  insha Allah Ina aika sako aduk fadin Nigeria da Niger har ma da K'ASASHEN K'ETARE sai najiku 

Ga Mai bukatar Karin bayani zak iya nemana ta wannan number....



 No.10🟩11


.....wani banzan kallo Saima ta yi wa Jalal sannan ta ce"sauri fa na ke yi kada inyi late,so ina tunanin ba zan dawo da wuri ba".



"Wallahi tallahi idan kika fita Saima sai dai ki koma gidanku Amman ba anan ba don ba zai tab'a yiyuwa ki mayar dani sauna ba,don haka na gama magana ta shawara ya ragewa mai shiga rijiya" yana kaiwa nan ya yi tafiyarsa d'akinsa ya barta baki sake,tasan halin Yarima Jalal mutum ne mai mutunci karamci tare da kunya,bata tab'a jin ya yi magana mai tsayi irin haka ba sai in har ransa ya b'aci don shi ba mutumne mai yawan ceceku CE ba,gashi tana matsanancin son Jalal ba za ta iya rabuwa da shi ba,dole ta koma d'aki tana k'ofa,ta yi saurin had'a mishi breakfast d'insa sannan ta saka Hijab dogo da after ta yi masa sallama sannan ta tafi,tana sauri sauri don yau tana da fita zuwa wajen Club don ba zai yiyu ayi ba ita ba.





 Yarima kuwa yana kwance kan gadonsa na alfarma yana tunanin rayuwa don har tausayawa rayuwarsa ya ke yi,har yau mahaifiyarsa ba ta son Saima saboda munanan halayenta don shi kansa yasan baiyi dacen mata ba,ga ta yarensu ya banbanta harma da addini,don haryanzu Iyayen Saima basu musulunta ba sunanan a kafiransu.
[12/8, 06:21] Rabiatu🥰Ummu Maher🏕️⛱️: *_⚡DOCTOR NAWWARA⚡_*


 By
*_UMMU MAHER(MISS GREEN🍀)_*



200 ne kacal ki biya ta wannan number
07068606171


Ko kuma ta wannan Account d'in.


BANK NAME
 ZENITH BANK
2212328303

NAME
RABIATU BASHIR

Zaki ringa samun tyiping kullum insha Allah

Inason inga masoyana na asali ni Miss Green💚

_ina y'an kasuwa masu son a d'ora musu Hajarsu ta dukkanin page sai su nemeni ta no d'ita Amman ta WhatsApp._

💫☀️💫☀️💫☀️💫☀️💫☀️💫☀️

*_ASSALAMU ALAIKUM ALBISHIRINKU MATAN AFRICA DA KEWAYE HAR MA DA NA K'ASASHEN K'ETARE , SHIN KO KUNADA LABARIN FITACCIYA KUMA KASAITACCIYAR MAI SAIDA TURARRUKA NA KECE RAINI NA GIDA DANA JIKI WATO UMMU FU'AD. WADDA AKAFI SANI DA HUMKAN  (GIDAN K'AMSHI) TA SAKE KAWO MAKU SABBIN HADI MASU ZAFI WANDA SUKA SAMU INGANTACCEN HADI DA BABU ALGUS ACIKI HMMMM YAR UWA BIYONI DON JIN ZAFAFA KUMA MASHAHURAN RURARRUKAN DA NAKE TAFE DASU_*💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃

*JAS OUD*
Hatsabibin turare da ya samu ingantaccen Hadi ,hadine da aka hadashi da itatuwa masu k'arfi da sirrin mallaka shiyasa akeson mace ta dinga turarashi a d'akin mijinta don Kara dankon soyayya a tsakaninku Ana turara jiki da kuma gida in Kika fara da wannan hadin zakiyi mamakin yadda kamshi Mai sanyaya zuciya zai Kama gidanki Yar uwa (HUMKAN) 💃💃💃💃



*IDAN KINASON GYARSN JIKI HUMKAM INCENSE AND SPA TANA GYARA AMARYA DA UWARGIDA TANAYIN MAIDA TSOHUWA YARINYA TANAYIN ABUBUWA DA DAMA KEDAI KARKI TABA BARI ABAKI LBRN*





*ZARATY SHIN KIN TABA SHAFA TURAREN DA ZAISA FATARKI TA RIKA SULBI DA SANTSI TAYI LAUSHI SOSAI YADDA DUK WANDA YA TABAKI ZAIJI JIKINKI GWANIN DADI*





*MOWAR MACE*
Hmmmm wani Kaya sai amale don jaki bazai dauka ba , turaren MOWAR MACE turarene da aka hadashi da itatuwan da yakamata ace kowace mace tana turara jikinta dasu , ba kowane itace ne ake turaren tsugunno dashi ba shiyasa ba kowa ne yasan asalin sirrin turaren tsugunno ba shin uwar gida kinsan amfani da wannan mashahurin turaren zai maki ajiki ?
Zai sa gabanki ya ciko sosai ya matse 
Zaisa ki hade ciki da waje 
Zaisa kisamu niima da dandano 
Zaisa gabanki ya dinga fitar da wani sirrin kamshi Wanda zai Kara rudar.da maigida ,
Zaisa ki kasance acikin d'umi ko da yaushe Wanda shi akeso ga kowace mace 
Hmmm abubuwan da yakesawa sunada yawa kedai mu hadu pc kawai 08132506044 (HUMKAN)💃💃💃


*NI DA MIJINA*

ke daga Jin sunan kinsan wannan fa na masoya ne ke da mijinki kawi Zaki shafa shi yayin kwanciyar aure ,08132596044 sannan ba'a yarda mace ta saka wannan turaren ta fita dashi ba don kowane lokaci Zaki iya Jin wani namijin ya rungumeki saboda yadda yake tada hankalin namiji da sanyashi shauki don Haka a kiyaye turaren Ni da mijina , mijinki kawai Zaki samawa 😉😉 
(HUMKAN) 💃💃💃


*SHU'UMAR HUMRA*
Kai daga Jin sunanta kasan za'ayi shu'umanci anan ,turare ne da aka hadashi da tarin sirrika ba kamar sauran humra ba wannan ta daban ce sauran bayaninta mu hadu pc Banda ysn Mata turaren matan aurene tana tadawa maza feelings tana sanyawa mijinki yaji Abubuwa please Banda yan Mata (HUMKAM INCENSE AND SPA)💃💃💃




*NICE* Wannan TURAREN na kushins carpet bedsheets Sannan ana mopping dashi Yana D'AUKE warin sanyi sosai*

*TURAREN AL'AJABU TURARE NE NA TSUGUNO YANA MAGANIN INFECTION YANA MATSE GABAN MACE YANA KAME JIKI YANA KARAWA MACE DADI YANASA OGA YAJIIISHIII*

08132506044


*HAWII ADN FIRST LADY*

Ina matan da sukeson duk inda suka shiga sai an San sun shigo saboda kamshinsu ya fita daban , Ina matan da keson kowane. Lkc kayan su na kamshi da sun wanke da Basu wanke ba Ina masu son ko zannuwan gadon su su dinga fitar da fitinannen kamshi , hmmmm kamshi rahama ne Yar uwa ki nemi Hawii  da first lady ki rinka turara kayanki da gidanki ko kema Zaki shigo cikin jerin Mata masu aji💃💃💃💃


Hmmmm Inna nace Zan lisaafa maku komai anan.to sai na kwana Ina typing ,duk abunda kikeso indai bangaren turare ne da sabulun wanka kayan gyaran jiki na amare harma da uwar gida to ku nemi maman fu'ad (HUMKAN) ga Wanda suke wani gari ko wata k'asa duk muna aikawa cikin aminci  insha Allah Ina aika sako aduk fadin Nigeria da Niger har ma da K'ASASHEN K'ETARE sai najiku 

Ga Mai bukatar Karin bayani zaki iya nemana ta wannan number....



No.12🟦13


.....Lanta da Yanyala harma da Mama suka saki salati,ganina a k'asa kamar matacciya gaba d'aya suka d'aukeni suka kwantar dani a kujera 3seater,yanyala ta sheka ta d'ebo ruwan gora ta watsamin wata irin ajiyar zuciya nayi sannan na mik'e na tashi ina rarraba idanu.

A take abubuwan da suka faru suka fara dawomin kuka na fashe dashi su Mamana na tambayata me ya faru?cikin kuka na sanar musu duk abinda ya faru,sika saki salati suna fadin albarkacin bakinsu,amman ganin da yadda nake yasa suka yi ta bani baki,har Allah yasa zuciyata ta fara sauka a hankali.

 Kwana 2 da faruwar al'amarin mun fito compound din gidanmu nida Layla aminiyata don kwana biyu bamu had'u ba,wani guri naga Layla na kallo kamar ta samu tivi,ina ta magana bata san maganar da na ke yi ba,kallon inda ta ke kallo na yi abinda ta ke kallon ne ya tsorata ni sosai,Doctor Saif ne tsaye a jikin motarsa ya sha wata d'anyar shaddarsa Blue colour,ta hadu da choco d'in skin dinsa sai ya yi wani kyau.ko kallonshi banyi ba nayi wucewa ta amman abin mamaki Layla kallon Saif kawai ta ke yi.


 Da sauri ya taho inda nake yana smiling dinsa mai k'ayatarwa,ni kuwa nayi saurin juyarda fuskata don gudun had'a ido dashi,don ayanzu babu wata sauran alak'ar ni da shi,don ma haryanzu iyayena basu san me ke faruwa ba.


 Bayan sun gaisa da Layla ne ya kalleni don in kulashi ni kuwa na yi mai banza na shiga gidanmu,bayan Layla ta tafi ne,Doctor Saif ya shigo gidanmu suks gaisa da Lanta har ta ke tambayarsa iyayensa,alokacin ina d'akin Lanta ta kwalamin kira nazo ta tashi ta shiga k'uryar d'akinta,guri na samu na zauna ko kallonshi banyi ba.



 "Don Allah Nawwara ki yi hak'uri wallahi ba laifina bane laifin Hajiya ta ne,kuma ayanzu komai insha Allah zai dai_daita insha Allah,na yi hakanne don bin umarnin mahaifiyata,kuma nayi hakanne don in manta dake amman hakan bai yiyu ba,don bazan iya mantawa da ke ba Nawwara kiyi hakuri da abinda ya faru...saurin d'agamai hannu nayi sannan na tashi zan tafi,fuzgoni yayi na fad'a kan k'irjinsa,na tashi ina kokarin tashi kwayar idanunsa nake kallo yayinda nake ganin tsabar soyayyata acikinsa bansan sanda na kwanta k'irjinsa ba ina sheshek'ar kuka don soyayyar Saif har cikin zuciyata na ke jinta.


 Tunda daga wannan rana muka shirya nida Saif abin har yafi nada.






****

Da sassafe Saif ya shirya ya tafi Rano garin kakanninsa na Uba da wuri ya gama shirinsa tsaf sannan ya fito ya hau motarsa har  tayar da motar sannan ya tuno baiyi sallama da Mahaifiyarsa,sashinta ya shiga ya sameta tana breakfast da k'anwarsa Rabi'atu,yana shiga Rabiatu ta gaishesa cikin girmamawa dob Hajiyarsa bata da wasa wajen bada tarbiyya,shiyyasa suke matuk'ar shakkarta.gaishe da Hajiyarsa ya yi sannan ya shaida mata tafiyarsa,a take ranta ya b'aci ta hau bala'i wai zaije k'auye alhalin yana da aiki.



 Da k'er ya lallab'ata sannan ya samu ya tafi don yasan Hajiyarsa basa shiri da kakarsa Hajjo kakarsa,don Hajjo mutunce mai fad'in gaskiya komai d'acinta,ga ta da masifa matuk'ar ka tab'ota don bata barin ta kwana.



 A tsakar gida ya sameta tana ta to ne_to ne ita da jikanta k'anin Mahaifin Saif wai bai iya komai ba sai cinye mata abinci da kayan shayi,har ya shiga gidan tana ta sababi bata san ma ya shigo gidan ba.



 "Wallahi Sale bazan k'ara bari ka shigar min d'aki ba tunda ba Khabiru ne ya ginamin gidanba Bashir ne ya gina min ba ubanka ba,kuma suma kayan shayin ai naga Bashir ne ya ke kawomin,ka shiga idona in rufe wallahi.....


 Dariya ta saki ganin Saif a gabanta tan cewa" sannu da zuwa likita bokan turai,ai na zata ma ka manta dani don ni nasan wannan mai tallan nonon ba barinka za ta yi kazo ba"Mace sai shegen shisshigi oh"oh rabani da wannan uwar taka.



 Canza fuska Saif ya yi sannan ya zauna yana cewa"oh Hajjo gaskiya ki daina zagin Uwata me ta yi miki da zaki dinga zaginta haka kawai?".


 "Inye sannu mai uwa ita Aishar ce ta ce kazo ka yi min tijara irin ta y'ay'an yanzu to wallahi yau k'afata k'afar ka agidannan saina bika har cen kano d'in inji abinda yasa ta aiko ka kazo kacimin mutunci Allah yau sai dai Bashir ya zab'a koni ko mai tallan Nono,tana kaiwa nan ta fara kuka.

 Sale ne ya fara dariya yana cewa" ai indai Hajjo ce sai ta yi wa mutun abinda zaisa su b'ata,watan nan fa albashi na duk haka na d'auka na suyo mata hijabai harda ta kalma ko uwata ban siyawa ba,amman kaga Hajjo abinci na ci agidannan yanzu sai ta yi yimin gori".Tsintsiya Hajjo ta d'auko ta cillowa Sale ya fita da sauri yana dariya,sukayi Sallama da Saif akan cewa Zaije kasuwa in kuma lokacin bai dawo ba to ya gaida gida.


 Abin ma dariya ya bawa Saif don daman yasan matuk'ar yazo to fa sai anyi fad'a don ita mutunce mai saurin juya zance,kuma idan tasan da zancen da yazo yaya kenan?amman ya zama dole ya fad'a mata don yasan ita ce zata kawo k'arshen komai don bazai tab'a iya rayuwa babu Nawwara ba.


 Sai da ya gama shawararsa sannan ya gayawa Kakartasa duk abinda ya ke faruwa,ai kuwa yana gama maganar ta fara sirfa masifa kuma ta ce yau ba za ta yi kwanan Rano ba,Kwanan Kano za tayi yau sai allura ta tono garma.


 Ai kuwa hakan ce ta faru don sai da ta yi sallama y'ay'an ta mata masu Aure harma da mazan sannan ta yi Sallama da mak'otanta,suka d'au hanya sai Kano acikin mota ma Hajjo Masifar ta ke yi.



Suna shigowa lokacin Hajiyarsu Saif ta dawo daga Aiki,ko kallonta Hajjo ba ta yi ba ta yi shigewarta tana masifa,tunda Hajiya taga haka cikinta ya d'uru ruwa don tasan yau kashinta ya bushe.



 " yanzu Aisha saboda rashin kirkinki shine zaki hana d'anki Auren sunnah yarinyar da ya keso yake k'auna waidon tana amatsayin buzuwa,Sai me don ya Aureta?"ke kin manta sanda aka auroki kina tallan nono ko?to idan kin manta bari in tuna miki,d'ana yaje Bautar k'asa ki ka lik'emai sai da ya Aureki, ina ji ina gani aka Auroki kika zo kika yi tashan ruwan shadda saboda babu a House,to wallahi yanzu kema wallahi baki isa ba,idanma Bashir d'inne ya ke d'aure miki gaba,yazo in gani,tana fad'in hakan ta d'ora k'afa 1 kan d'aya.



Ranar Saif yasha fad'a wajen Hajiyarsa kamar zata cinyesa,shi dai haka ya d'auki laifinsa don yasan shid'in me laifi ne,sai dai ba zai iya hak'ura da Nawwara ba.



 Mahaifinsu Saif yana dawowa Hajjo ta d'ora akan masifarta,Alhaji ya yi mamaki sosai don ya d'auka matar tasa ta hak'ura,abin ya bashi matuk'ar haushi don saida ya nunawa Hajiya matuk'ar ta hana wannan Auren to ta saka ran nata ma zai lalace.


 Hajiya fa duniya ta yi mata zafi sosai kuma tasha alwashin matuk'ar tana numfashi sai tasan yadda za ta yi ta raba wannan Auren ko da kuwa zata rasa ranta ne.
 Don haka ta kirawo k'awarta Hajiya Hadiza don su shawarta yadda zasu b'ullowa abin,dariya Hajiya Hadiza ta yi sannan ta ce"Hajiya Aisha ki kwantar da hankalinki,wannan Auren koda ma anyi shi sai ta kwammace bata Aureshi ba don sai ta gwammace kid'a da makad'i,dariya suka saka a tare sai alokacin zuciyar Hajiya Aisha ta d'anyi sanyi amman ta tabbatarwa kanta ba zata tab'a barin Nawwara ta ji dad'i ba.




***
Alhmdh a yanzu saura sati 1 bikin Doctor Nawwara da Doctor Saif don an kammala komai jiran lokaci kawai a ke yi,amarya ta yi kyau sosai don masu gyaran jiki tun daga meduguri wato Borno aka d'aukosu.

 Don ayanzu in kaga Nawwara ba zaka kagane ta ba,ga uwa ubansu y'an Niger masu magani kala kaka,don Yanyala da kanta ta fara gyara Nawwara.






Don Allah kuyi hak'uri rasuwa akayi mana ne shiyyasa nayi tyiping kad'an,amman next insha Allah zanyi da yawa.





Ummu Maher ce.
[12/8, 06:22] Rabiatu🥰Ummu Maher🏕️⛱️: [11/22, 07:04] 🥰Ummu Maher🏕️⛱️: *_⚡DOCTOR NAWWARA⚡_*


 By
*_UMMU MAHER(MISS GREEN🍀)_*


200 ne kacal ki biya ta wannan number.
07068606171


Ki turo katin Mtn ko na Aitel ki turo,sai ki yi screenshot ta wannan number,ta sama.


Ko kuma ta wannan account d'in

Bank Name
Zenith Bank
2212328303
Name
RABIATU BASHIR


Ina y'an kasuwa masu son a d'ora musu kayansu a dukkanin page d'in don samun costumer Ku hanzarta a kud'i k'alilin Naira500 wato d'ari biyar ne zan saka miki a page d'in don samin jama,a ko ina.





🍀🍀🍀🍀🍀
UMMU FU'AD wata shararriyar y'ar kasuwa ce wacce ta shahara wajen kawo muku magunguna da na saka jiki sirrin k'amshi.

_Ina mata wad'anda Mazansu suke wulak'antasu da sauransu ina mata masu son su samu sirrin k'amshi to ga dama ta samu._


Tana kawo kaya kamar haka.


_Turaren jiki mai Sirrin k'amshi da kuma kama jiki wato Jas'ud_

*Nida Mija*
_Akwai turaren da zaki shafa wajen kwanciyar Aure yana k'ara shauk'i da k'ara soyayya wajen kwanciyar Aure,kinsan komai sai da gyara.
Ki kirani ta wannan number
08132506044



*Hawii & first lady*

Wannan shahararren turare mai k'amshin da d'i Wanda idan kika zo waje musamman a taron mata,zaki ga mata na tambayarki wani irin turare kika shafa don tsabar k'amshinsa,kedai hanzarta ki nemi naki ta wannan number.

08132506044



*_Infection_*

Akwai ingantaccen maganin infection Wanda yake fito da sanyi baki d'yansa,don ko wani irin sanyi ne yake damunki insha Allah zaki nemeshi ki rasa,don Duk abinda ke k'ara ruguza Aure to yawanci sanyi ne don haka idan kinsan kina da sanyi to ki hanzarta ki yi maganinsa.





No.14🟪15
[11/22, 07:04] 🥰Ummu Maher🏕️⛱️: _Wedding_
_____

.....Alhmdh biki yana tafiya yadda yakamata don ayanzu ko Hajiya Mahaifiyar Saif bata nunawa mutane bata son Auren harda shi ma d'an nata don ayanzu idan kaga Hajiya yadda take fara'a abin saiya baka mamaki.


 Tunda aka fara biki na banga Layla ba babbar k'awa kuma babbar Aminiya don tun muna yara muke tare da Layla,tun primary har secondary kai harma jami'ah duka tare mukayi,saboda haka baki d'aya bikin babu dad'i don ko awaya bana samunta.





****
"Ki kula da wannan maganin don wallahi idan baki kula da wannan maganin ba koma menene idan ki ka yi wasa to wallahi tallahi aranar baki isa ki yi kwanan dad'i ba.


 Shiru Layla ta yi tana kallonsa don yadda ta ke jin dad'i acikin ranta Sam bata tunanin me zai je yadawo?don ita koma mene so ta ke taga rayuwar aminiyar ta Nawwara ta tarwatse kamar yadda ta tarwatsa rayuwar Mahaifin Nawwara ya ke bin manta,kuma duk adalilin matsanancin kyaun da Allah ya bawa Mahaifin Nawwara shiyyasa har gidansa wasu matan suke biyo shi,kuma tunda Layla ta taso ta ke matsanancin son Baban Nawwara,kuma haryanzu bai Auri Layla ba sai dai ya mayar da Layla tamkar Sex machine d'insa don kullum suna tare da shi Amman iyalansa babu Wanda ya Sani.


 Sai dare Motarsu ta sauka a tashar unguwa uku don k'auyen da Layla taje ba k'aramin nisa ne dashi ba,Allah² ta ke yi tazo gida don ta samu damar aiwatar da abinda take son aiwatar wa,don tak'i jinin Taga Nawwara ta k'aru da wani Abu,balle yanzu da ta ke ganin zata Riga ta Aure.

 

****
 Kawai sai  ga Laula  tazo ana shirin tafiya Dinner wata Y'ar k'anwar mahaifina tazo tana yimin tsaigumi wai ga babbar k'awata sai yau taga daman zuwa.


 Alokacin ana cikin tsaramin kwalliya don tun kafin a gama yimin kwalliyar na yi wani irin mugun kyaun da kowa sai ya tanka,don jini Buzaye Dana Fulani Dana d'auka sai na zama halfcase fatata ko mak'iyi na sai ya ga kyaun da nayi.


 Da sauri na tashi na rungume Layla kamar zanyi kuka don arayuwata ina matuk'ar son Layla arayuwata.
[11/22, 07:05] 🥰Ummu Maher🏕️⛱️: "Haba Layla ina kika shiga ne ana ta hidimar biki na Amman kin b'uya?" Shiru Layla ta yi tana kallona Amman na lura kamar bata da lfy don Sam Wanda yasan Layla ada to yanzu bazai gane ta ba ta rame  sosai sai idanuwa kwala².


 


Sai da Layla ta bari hankalin kowa yana ga tafiya wajen Dinner sannan ta d'auko maganin da ta saka shi a k'ark'ashin zaninta,tana waige waige kamar Mara gaskiya,ta fara hak'a k'asa a dai dai bayan d'akin Nawwara sannan ta rufe k'asar ta tashi tana goge jikinta ta yi saurin barin gidansu Nawwara tana Hamdala da har ta gama babu Wanda ya ganta.



 Masha Allah Dinner ta yi kyau sosai anci ansha sai son barka,Na yi kuma mamakin yadda naga Hajiyar Saif ta yi kwalliyarta irin kwalliyar da Iyayen angwaye suke yi,har zuciyata na ji dad'in yadda naga Hajiya azuciyata ina mai godewa Allah.






 _Destiny_
______


Ranar d'aurin Aure idan ka ganni baza ka gane ni ba saboda masifar kyaun da na yi,da kaya farare masu kyau tun dare muke waya ni da Saif har tsokanata y'an matan d'akin suke.


 K'arfe 11 aka saka d'aurin Auren dangina da abokan arzik'i an taru ana ta jiran y'an uwan ango Amman babu su babu labarinsu,har k'arfe 1am na rana ankira wayar Saif yafi sau shurin masaki Amman bai d'aga ba gashi an gayyaci manyan mutane wad'anda suka amsa sunansu cikinsu kuwa harda Takawa wato Sarki.


Har mutane suka gaji suka fara tafiya har lokacin mu kuma bamu San me ya ke faruwa ba,Mai Martaba kamar ya yiwa Mahaifina kuka don yadda yaga hankalinsa ya yi mummunan tashi don ya hango tashin hankali a idanuwan Alhaji Adam wato Mahaifina.


 A hankali Mai Marta ba ya tashi dogaransa na binsa ya mik'omai hannu suka k'ara gaisawa sannan Ya CE".ki rawo min Mahaifinsa awaya muji me ke faruwa?don muna ta zaune kowa kuma yana da inda zaije.


Haka kuwa aka yi Mahaifina ya kirawo wayar Mahaifin Saif ringing 1 ya d'auka suka gaisa sannan Mahaifina ya fara tambayarsa abinda yasa suka yi musu haka?



 Nan Mahaifin Saif ya shaida masa wai yanzu Saif ya shaida musu wai ya fasa Auren Nawwara.....



Please kuyi hak'uri ina tyiping kad'an na yi busyne 👏🏼.





Sauran 2page in gama na bati ki hanzarta ki biya naki domin ki karanta wannan littafin domin dad'in yana gaba.




*UMMU MAHER CE*
[12/8, 06:22] Rabiatu🥰Ummu Maher🏕️⛱️: [11/25, 17:30] 🥰Ummu Maher🏕️⛱️: *_⚡DOCTOR NAWWARA⚡_*


           NA

(UMMU MAHER) MISS GREEN🍀


Na kusa gama free pages start paying 200 ne kacal ta wannan account number 2212328303 RABIATU BASHIR ZENITH Bank.ko katin Aitel ko na Mtn ta wannan number 07068606171.yanzu za'a fara labari.


 
  16🟩17

..hankalin Mahaifina ya tashi sosai,da Saif yasan bazai Aureni ba ai ba zai tara mutane akan aikin banza ba,Mai Martaba ma yaji haushi sosai akan abinda ya faru,matsowa yayi dai dai kunnen Alhaji Auwal ya rad'a masa wata magana ban san ko meye ba ni dai Ummu Maher naga Alhaji Adam ya fara fara'a nan da nan aka sanar cewa akwai d'aurin Auren da za'ayi kowa ya tsaya,abinda kowa yayi mamaki dashi shine Sarki mai Martaba ne ya d'aurawa d'ansa Auren Nawwara.


 Nan fa wajen ya kaure da maganganu wad'anda suka San abinda Yarima Jalal ya ke ciki suka dunga tausayawa Nawwara don wasu har kwalla suka yi mata cewa ita ma ta zama gawa kamar yadda sauran matan nasa suka zama gawa,Mai Martaba ya umarce Alhaji Adam bayan d'aurin Aure akwai maganar da za suyi ta sirri,aka d'aura Aure akan sadaki dubu d'ari.


 Bayan an gama d'aurin Auren ne Mahaifin Nawwara ya samu Mai Martaba a babban falon gidanshi Amman ba ainahin gidanshi,Gidan da yake hutawa.


 Babu abinda Mai Martaba ya b'oyewa Mahaifin Nawwara komai sai da ya sanar dashi har zuwa yanzu,Mahaifin Nawwara ya yi shiru hankalinsa ya yi matuk'ar tashi,cen kuma ya CE"babu Komai Allah ya shige mana gaba,daga haka suka cigaba da zantawarsu akan matsalar da kuma yadda za,ah tun kari matsalar da shi Kansa angon yadda za'a sanar mishi.




 Gidanmu ya cika damk'am bayan y'an d'aurin Aure sun dawo kowa fuskarsa babu fa'a sam,kowa kaga fuskarsa kamar anyi mai alk'awarin shiga wuta.


 Yayan Mahaifiya ta ne ya sameta ya fad'a mata duk abinda ya ke faruwa sannan ya ce kada a sanar dani da wuri saboda hankalina zai tashi,Umma ta samu Lanta da Yanyala da kuma sauran y'an uwa ta fad'a musu abinda ke faruwa cikin tashin hankali,kowa da abinda ya ke cikin ransa mamaki da kuma tausayin Nawwara,haka suna ji suna gani aka hana kowa sanar da Nawwara abinda ya ke faruwa.



   


 Ni kuwa haka kawai naji gabana yana fad'uwa don rabona da waya da Saif kwana 1 kenan har yanzu ko da na buga wayarsa baya d'auka,ko gaisuwar iyaye ban sunzo sunyi ba tunda al'adarmu CE yin hakan,na yi matuk'ar damuwa ga shi har yamma ta yi wayarshi switch up.

 Na kalli Humaira Y'ar k'anwar Mahaifina na CE"wallahi Humaira narasa me ke damuna gaba ki d'aya zuciyata babu dad'i tun jiya nake kiran wayar Saif a rufe"?na fad'i hakan ina ya mutsa fuska kamar zanyi kuka.


 Allah ya Sani ina matuk'ar son Saif bazan iya rayuwa babu shi ba,tunda muka fara soyayya bamu tab'a kwana 1 ba muyi waya ba koda text message ne sai gashi yau aranar d'aurin Auren mu wannan matsalar ta faru.



 Humaira ta yi dariya ta ce"kai gaskiya Nawwara kina da zumud'i wallahi kin San wasu angwayen sunfi son hakan sai kinje su jiyar dake farin ciki,don haka ki daina damuwa watak'il angwan naki suna cikin irin wad'annan mutanen.



 Ban gama shiga damuwa ba sai da dare ya yi naji babu Wanda ya yi min maganar kai ni d'akin miji,gashi ni kuma babu damar in tambaya?ranar har 10 na dare banyi bacci ba ina cikin tashin hankali sosai.


 Ko dai Saif ya mutu ne?ake bb'oyemin in dai har ba mutuwa yayi me yasa ba a gaya min ba?babu tambayar da banyi wa kaina ba Amman na nakasa gano amsar don dole na hak'ura na kwanta bacci b'arawo ya sace ni.



 Cikin bacci na na yi wani mummunan Mafarki wai gani a wani daji babu kowa ina ta kuka,wata mata tana bina da wuk'a kawai sai na ga wani kyakkyawan matashi yazo ya hankad'eta ta fad'i k'asa.

 Nan matar ta fara ihu tana kuka matashin ya ruk'o hannuna muka tafi wani gida mai kyaun gaske,dai dai na farka a gigice ina kiran sunan Allah,y'an matan da ke d'akin suka fara tambayata ko wani Abu ne ya faru?na ce musu a,ah.



 
*Yarima Jalal*

Yana kwance a babban farlonsa yana kallon wani kabarai a aljazira,kawai sai yaji kiran mai Martaba a wayarsa ya d'auka cikin girmamawa ya gaishe shi Yace yazo yana son ganinsa yanzu,kafin ya amsa kawai sai ganin Saima akansa tana wani had'e fuska.


 D'aga mata gira ya yi alamar tambaya?.

 "Wai Jalal dawa ka ke waya ne kake wani kashe murya a farlona"?

 " ke kin isa ki hanani waye acikin gida na?ki Sani cewa ita dama 1 ce take zuwarwa mutunm arayuwarshi idan damar ta wuce shikken don haka ki yi taka tsan tsan da rayuwa.


 Tashi ya yi ya shiga d'akinsa ya fesa wankansa ya yi matuk'ar kyau Yarima irin mazan Nanne masu zubin k'arfafa irin y'an raatilin d'innan,ga kyau ga kud'i ga kuma ilimin addini sai abin ya bada armashi sosai.


 Yana sanye da yadinsa ruwan fari mai shara² ya taje sajensa mai yawa ga shi sai k'elli ya ke yi,yana cikin fesa turare Saima ta shigo ta wani rafka salati"ya juyo ya wuce ta kusa da ita yana tsaki.


 Binsa ta yi da kallon mamaki wai yau Yarima ne ya ke yi mata wannan shan kashin,lallai ta yi sake a wannan lokacin don yadda ta saka aka d'aure bakin Yarima sai yadda ta ce ya yi,Amman wai yau ne har da wannan shirin kamar me shirin zuwa tad'i,lallai dole ta yi wani Abu don ba zata tab'a had'a miji da wata mace ba yadda take son Yarima tamkar ranta,kuma za ta iyayin komai saboda ta mallakeshi shi kad'ai.


 Tuni ta nemo wayarta ta d'auko wata number hannunta har yana kakkarwa,ringing 1aka d'auki wayar kamar zata fashe da kuka ta fara magana.


 "Na shiga ukuna ni Saima domin asirina gab ya ke da tonuwa wai
[11/25, 17:51] 🥰Ummu Maher🏕️⛱️: Ni Jalal ya ke wulak'antawa harda yimin tsaki,daga d'aya b'angaren na jiyo muryar wata mata na cewa"to se me idan yayi miki tsaki kedai kawai ki rik'e mana alk'awari kada ki bari kowa yasan halin da muke ciki don tonuwar asirinmu tonuwar asirinki ne don haka kiki yaye.

 Saima bata so hakan ba Amman babu yadda ta iya dole ta yi musu biyayya ko don kwad'ayin abin duniya.



 "Jalal ba komai ne yasa na kirawo ka ba magana ce mai mahimmaci don haka ka nutsu kaji me zan CE maka ba umartarka ko Neman izininka na ke yi ba,domin kuwa na Riga da na yanke duk wani abinda zanyi don haka ya zamar maka dole ka yi min biyayya.


 Shi dai Jalal kanshi a k'asa ya ke yana sauraron fad'an da Mahaifinsa ya ke masa,don zai iya cewa hakan bata tab'a faruwa a tsakaninsu ba don haka koma menene wannan abin yana da matuk'ar mahimmanci.


 Nan Mai Martaba ya fad'a mai duk abinda ya faru har zuwa yanzu da ya D'aura mai Aure ba tare da saninsa ba.


 Wani irin razana Jalal ya yi idanunsa sunyi jawur jijiyoyin kansa sunyi rud'u² alamar b'acin rai sosai a fuskarsa da zuciyarsa,Me yasa mahaifinsa ya yi masa haka?me yasa be nemi shawararsa lokacin aiwatar da wannan babban laifin ba,azuciyarsa kuwa harya fara tausayawa wannan yarinyar domin Mahaifinsa yafi kowa sanin halin da ya ke ciki duk matar da ya Aura sai haka ya faru da ita ma'ana sai ta mutu, Saima ce kawai Allah yasa da sauran kwananta agaba Amman ita ma mafi yawanci tana gaya masa irin mafarkan da ta ke yi lokaci zuwa lokaci.

 Shima Mai Martaba tashin ya yi daga zaunen da ya ke sannan ya CE"Jalal nasan abinda ka ke tunani nima na yi wannan tunanin Amman nasan koma menene ajiki na ina jin wannan Auren naka shine zai kawo k'arshen komai Insha Allah.
[11/25, 18:19] 🥰Ummu Maher🏕️⛱️: Zamu dage da addu'ah insha Allah babu abinda zai faru na saka ayi mana saukar alQur'ani mai girma insha Allah babu abinda zai faru kaima ka dage da addu'ah insha Allah wataran ko bayan raina sai ka yi alfahari da wannan Auren,Domin Allah ya Sani har yanzu akwai wani Abu da ya ke cikin raina kuma na ke zarginsa domin nasha mafarki da fuskar mutumin Amman Allah baya bacci ka dage da addu'ah.


 Har yanzu hankalinsa bai kwanta ba gani ya ke yi kamar ma ana sane ake had'a shi da mata yana Aura suna mutuwa,ko dai maganar da Saima ta tab'a gaya mai ne akan cewa Kodai iyayensa suna sane suke had'ashi da Mata suna mutuwa,yana son iya yensa sosai bazai tab'a yiyuwa ace sune suke yimai haka ba,don ranar da Saima ta fad'i wannan maganar ba k'ara min fad'a suka kwasa ba don bazai tab'a bawa wata mace damar yiwa iyayensa wani cin zarafi ba don iyayensa sune gaba da komai a rayuwarsa.



 
*Nawwara*

Wani irin ihu na saka alokacin da Mahaifina ya ke shaidamin duk abinda ya faru ina kuka Lanta na kuka ta rungumeni tana cemin ai Allah ya musanya min da abinda yafi alkhairi tunda gashi yanzu na Auri d'an Sarki,wannan Kalmar ta kaka ta itace ta ke k'ara yimin k'una acikin Zuciyata ban sanshi ba?ban San daga inda ya ke ba kawai sai ace an d'auramin Aure dashi?.





*Ummu Maher CE*
[12/8, 06:22] Rabiatu🥰Ummu Maher🏕️⛱️: *_⚡DOCTOR NAWWARA⚡_*


           NA

(UMMU MAHER) MISS GREEN🍀


Na kusa gama free pages start paying 200 ne kacal ta wannan account d'in account number 2212328303 RABIATU BASHIR ZENITH Bank.ko katin Aitel ko na Mtn ta wannan number 07068606171.yanzu za'a fara labari.

Ina y'an kasuwa masu son a d'ora musu kayansu a dukkanin page d'in don samun costumer Ku hanzarta a kud'i k'alilin Naira500 wato d'ari biyar ne zan saka miki a page d'in don samin jama,a ko ina.





🍀🍀🍀🍀🍀
UMMU FU'AD wata shararriyar y'ar kasuwa ce wacce ta shahara wajen kawo muku magunguna da na saka jiki sirrin k'amshi.

_Ina mata wad'anda Mazansu suke wulak'antasu da sauransu ina mata masu son su samu sirrin k'amshi to ga dama ta samu._


Tana kawo kaya kamar haka.


_Turaren jiki mai Sirrin k'amshi da kuma kama jiki wato Jas'ud_

*Nida Mija*
_Akwai turaren da zaki shafa wajen kwanciyar Aure yana k'ara shauk'i da k'ara soyayya wajen kwanciyar Aure,kinsan komai sai da gyara.
Ki kirani ta wannan number
08132506044



*Hawii & first lady*

Wannan shahararren turare mai k'amshin da d'i Wanda idan kika zo waje musamman a taron mata,zaki ga mata na tambayarki wani irin turare kika shafa don tsabar k'amshinsa,kedai hanzarta ki nemi naki ta wannan number.

08132506044



*_Infection_*

Akwai ingantaccen maganin infection Wanda yake fito da sanyi baki d'yansa,don ko wani irin sanyi ne yake damunki insha Allah zaki nemeshi ki rasa,don Duk abinda ke k'ara ruguza Aure to yawanci sanyi ne don haka idan kinsan kina da sanyi to ki hanzarta ki yi maganinsa.



 18🟩19🟩20


.... Hankalin Saima ne yayi mummunan tashi ganin inda ta ajje dodon asirinta bata ganshi ba ta duba ko ina bata ganshi ba, ta duba  na k'ark'ashin gadonta ma bata Ganshi ba?ta duba na cikin kayan Jalal ma bata ganshi ba,wani irin ihu Saima ta saka sannan ta nemo wayarta ta kira wata  number tana kuka.



  Salati Saima ta saka sannan ta CE"yanzu Ya gana  bokannan yayi tafiya yaushe zai dawo?ban me aka gaya mata ba naji ta saki salati ta Yar da wayar.

 Gashi Jalal ya ce mata yayi tafiya Amman bai gaya mata inda zaije ba,Jalal da duk abinda zaiyi sai ya gaya mata,Amman yanzu ya juya mata baya lallai ya zama dole ta nemi mafita,don tasan Mijin ta duk inda ya shiga sai ance ana sonshi  kyansa da sa nutsuwarsa ke  d'aukar mutane.


...Mahaifiyata kuwa kuka ta ke yi me k'unar rai Y'ar ta guda 1 amman a ce anyi mata Auren sadaka,abin yayi matuk'ar k'ona mata rai sosai don haka bata ce da kowa komai ba kawai ta yi tafiyarta d'aki.



  Washe gari da wani irin matsanancin ciwon kai na kwana,ina jin Lanta ta shigo tana tashi na nayi mata banza har ta gama sanbatunta ta tafi,ba a dad'e ba saiga Anty k'anwar Mahaifiyata wai in tashi in shirya da wuri za'a kaini kasan cewar Gidan sarauta basa kai amarya da daddare anfi kaita da rana kowa ya ganta,sai da ta yi da gaske sannan na tashi,ta kaini har ban d'akin sannan ta fara fitomin da kayan da zan saka,gaskiya nayi kuka sosai a band'akin kafin in fara cud'a jikina da k'arfin gaske saboda yadda nake jin zuciyata kamar zata fashe.




  Har yanzu a zuciyata tunani nake me ya hana Layla zuwa gidanmu har yau tunda tazo sau 1 bata k'ara zuwa,kodai itama taji abinda ya faru da ni,oho?.




 Wata rantsatstsiyar Lifaya ta d'aukomin da atamfa super Y'ar k'arshe da kanta ta shirya ni ina ta kuka kamar raina zai fita daga jiki na ta feshe ni da wani tsadaddan turare mai k'amshin dad'i ,ji nake da ma in mutu in huta don gaba ki d'aya rayuwar duniyar ta fita a kaina yadda muka shirya rayuwar da zamuyi nida Saif abin yana d'aure min kai a lokaci 1a ya janye Aure na,ni kuwa wani irin bak'in jini ne da ni haka?ayanzu inada she kara 24 Amman ban tab'a samun me sona ba,sai Doctor Saif shima yanzu gashi na rasa shi,sai gashi an Aurar dani a banza a sadaka.


   Lanta  da Yanyala sunyi kuka sosai kamar zasu shid'e sanda akazo tafiya dani Umma na kuwa k'in fitowa ta yi daga d'akin ta k'arshe ma da taji min isheta da koke² sai ta saka k'ira'a ta barmu.

  Ko da akazo sakani a mota da k'er aka sakani ina ta kuka me ratsa zuciya,Naji Lanta na cewa akira Mahaifina Amman koda  aka duba baya nan,a zuciyata kuwa cewa nayi watak'il yana cen Neman matan da ya saba,dole duk abinda kayiwa Y'ar wasu dole ne a yiwa y'arka wannan abin shike k'ara sakani cikin rud'u da kuma d'imuwa,yanzu ban san mijin da Allah ya zab'amin inyi rayuwar Aure dashi ba,ban tab'a ganinsa ba,ban sanshi ba?yanzu yaya zanyi rayuwar Aure dashi?.




 Ina shiga cikin matar naji wani irin k'amshi me mugun dad'i da tafiyar da mutum cikin jin dad'i da annushuwa.


 Ko da ba'a gaya min ba nasan cewa akwai mutun kusa dani Amman ban San waye ba?kuma har yanzu ban tsayar da kukan da na ke yi ba,jin zuciyata na ke yi kamar za ta fasa k'irjina ta fito.


  Motar mu tana tashi na k'ara fashewa da wani wahalallan kuka kamar zuciyata za ta fashe,tsaki naji a kusa dani Wanda ya tabbatar min da cewa namiji ne a kusa dani,a ta ke wani tsoro ya k'ara d'arsuwa a raina.



 Shi kuwa gogan Yarima Jalal yana gefen Nawwara kamar ya faska mata mari ya keji don yadda ya tsani Aurar nan haka ya tsani mutuwarsa,don tun kafin yaga wacece amaryar yaji wani mugun tsanarta.



 Ya sani cewa baya son matarsa Saima don itama ba Aurar soyayya sukayi ba,kuma Saima baya kyautatamai ko kad'an kuma bata ganin iyayensa da y'an uwansa da mutunci,Amman zama da Saima ya fiye masa wannan Aurar don ya gaji da kisa da kansa don shi gani ya ke yi duk matan da ya ke Aura shi ya ke kashe su,kuma yasan ta dalilinsa suke mutuwa.



  Don haka shi ayanzu yasan wannan Auran da aka k'ak'aba mai na alkhairi bane,kuma bazai tab'a Zame mai alkhairi ba.



  Wani burki direban yaci kamar yaga wani abin tashin hankali da sauri Jalal ya CE"kai baka da hankali ne kayi wannan reverse d'in".



   Kamar a kunnen Nawwara tabbas tasan wannan muryar Amman ta manta a inda ta Santa,bata  gama mamaki ba taji an bud'e murfin motar b'an garen da Yarima ya ke.

  Jalal yana fita naji Drivern ya ce min"Gimbiya ki fito ga Mai Martaba ".

 Kamar bazan fito daga cikin motar ba,sai cen na fito don tsoro na ke ji yanzu na bar yin kuka.


  Mai Martaba ya ce min" Y'ata bud'e fuskarki ki ganni in saka muku albarka"kamar ba zan bud'e ba Amman Dana tuno wani Abu sai na bud'e don ganin su waye wad'annan mutanen?".


  Ina d'aga idanuna naga wani kyakkyawan dattijo a gabana yana yimin fara'a na gaisheshi ya amsa cikin fara'a sannan ya ce min yayi mana bizza yanzu zamu tafi k'asar England.

  Shi kuwa Jalal gabansa yayi mummunan fad'uwa ganin fuskar Wannan yarinyar Doctor Nawwara wadda suka gani a lokacin da aka had'ashi da ita.


Yanzu wannan yarinyar CE aka aura mai? Yarinya mai nutsuwa da kamala Amman an cuceta an had'asu Aure da ita yana tausayin yarinyar tun bata mallaki hankalinta ba za'a kasheta da sauran k'uruciyarta.


  
  Har mukazo Airport ban bud'e fuskata ba,hankalina a tashe,shin wanene mijin da na Aura?wani irin mutun ne shi?yaya kamanninsa suke?.




To duk wannan sai a gaba zamuji.

Shin wani irin zama Yarima Jalal za suyi da Nawwara?

Shin ita ma zata tsallake ba tare da wani Abu ya same ta ba?


Kuma wannan shine page d'ina na k'arshe ma'ana sai wad'anda suka biya kud'i zasu dinga ganin tyiping.


Idan kina San complete d'in shi to ki nemeni ta wannan number domin labarin sai ma gaba.


07068606171




*Ummu Maher CE*

Post a Comment

0 Comments