05/06/2022 à 14:48 - Les messages et les appels sont chiffrés de bout en bout. Aucun tiers, pas même WhatsApp, ne peut les lire ou les écouter. Appuyez pour en savoir plus.
09/06/2022 à 10:08 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
(Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
1&2
Tafe take sam hankalinta baya gareta Horn yake ta zabga mata amma Bata ma san yanayi ba ransa a bace yafito tare da sharara mata mari ya ce'' ke dakikiyar ina ce ina ta kwada maki Horn amma kin wani share kamar bakijina .''
Da sauri ta dafe kumcinta idonunta na zubar da kwalla ta rusuna kasa tare da ajiye jarkan hannunta ta hade hannunta waje guda ta ce'' Dan Allah yallabai kayi hakuri nima bansan Kana yi shi yasa amma bazan sake .''
Har zai yi magana Yaga ta dauke jarkan ta ta zuba a guje tana Kuka sosai yaji abin da ya yi ,bai kyauta ba kawai sai ya tsinci kan shi da tausayin yarinya jiki a sanyaye ya shige motarsa ya yi , tafiyarsa .''
Har ta kai bakin pompo tana Kuka har layi yazo kanta ta zuba ta yi, gida da sauri take tafiya duk kafafunta Sun balbade da kasa da ka ganta kasan Bata cikin natsuwarta cike da fargaba ta shiga gidan da sallama ,babu wanda ya kalleta bare ta sama ranta zasu amsa duk da hakan ba bakon abu ne wajenta ba ajiye ruwan ta yi, ta je gaban wata mata ta yi, durkushi Irin na maza ta ce'' Ummi ga ruwan Na debo .''
Shakumo wuyanta ta yi, ta ce'' dan ubanki ina Kika tsaya?" tun dazun na aike ki kika yi Zamanki har marice ya yi.''
Da sauri tafara bata hakuri tana mata magiya tare da fada mata Abin da yafaru a hanya .''
Shegiya idan ma kashe ki ya yi uban kowa ma ya huta kuma yau sai naci uwarki a gidan nan Inga wanda ya daure maki gudu.''
Dan Allah Ummi ki yi, hakuri bazan kara ba .''
Ai kamar ta hura mata hutar ta ci ubanta nan ta sameta ta mata shegen duka har ta yi, mata lis sannan ta ce'' kuma ki tashi ki mani aikin gida na baki nan da 15mnt kar ki yarda Inga baki komai ba .''
Haka ta mike tana Kuka ta kwaso kwanoni tafara wankewa har ta gama hankalinta Yana wajen kofar dakin Ummi kar ta fito taga Bata Karisa ba jiki na rawa ta dauki tsintsiya tafara shara cikin sauri haka take tana zubar da kwalla tana gama wa ta huce dakin Ummi ta ce'' na gama me za'a girka ne .''
Harara ta balla mata Sannan ta mike tare da mika mata Abin da zata dafa garin tuwo ne sai Kayan miya sai da ta dankwashinta ta ce'' idan ke ce kiyi mana marar dadi yar bakin ciki .''
Ajiyar zuciya ta yi,amma Bata ce komai ba tafito waje tare da fara girkinta sai kusan sallah isha'i sannan ta Kammalla ta zuba ma Abba na shi ta kai dakinsa sai da ta gyara shi sannan tafito ta kwashe tuwon waje day ta Kai dakin Ummi .''
Fitowa ta yi, ta shiga dakinsu ganin Rufa'atu na kwance hankalinta na kan waya ta ce'' Wai dama kina gidan nan ne?"
A wulakance ta dube ta ce'' aike na kike yi ban karbo maki sakon ba.''
A'a Allah ya wuci zuciyarki kitashi anyi sallah fa .''
A zafafe ta mike zaune ta ce'' Jawahir kur'ani ki fita Ido in rufe wanan jaraba har ina to bazan yi sallah ba in ke kabarinmu day sai in ji.''
Mikewa Jawahir ta yi, tafito tare da daura Alwala sannan ta dawo daki ta kabarta sallah tana gamawa ta dauko kur'ani ta farantawa a hankali Ba ita ta mike ba sai da ta ji shigowar Abba sannan ta rufe tafito waje ita da Rufa'atu.''
Gaishesa suka yi a tare sannan ya ce'' Noor din Abba ya kike .''
A shagwafe Jawahir ta ce'' lafiya lau Abba sai dai yau ina ka shige ban saka ka a idona ba .''
Kusa da ita ya kariso ya ce'' wani aiki na samu mai kyau shi yasa yanzu ba lanle in din ga dawowa gida da wuri ba .''
Kai Alhamdulilah Allah yasa Alkairi ne ?" To amma ina tsaraba na.''
Ai kema kinsan dole a shigo maki da tsaraba karba wanan zuwa jibi Zaki fara zuwa École .''
Wani Irin tsalan dadi ta buga ta ce'' Abba wai nima dagaske dama akwaye rana Irin wanan a rayuwa ta .''
Gyada mata ka ya yi, ya ce'' sosai ma kinga sai ki rinka zuwa ke da Rufa'atu.''
Ai kuwa nagode Allah yakara Budi na Alkairi Abba Allah ya biyaka da gidan Aljanah.''
Amin Noor din Abba ina fatan dai an ci abinci ko.''
Sai da ta Saci kallon Ummi ganin tana watsa mata harara sannan ta ce'' E'e mun ci Abba .''
To aje a kwanta dare ya yi, gobe akwaye islamiya .''
To Abba muka fada Nida Rufa'atu sannan Muka shige daki kamar ta shako wuyana haka take ji a ranta har muka kwanta babu jimawa bacci ya yi, gaba dani .''
*****************
“Munsir Yana isa giɗa ɗakinsa ya wuce tare ɗa zaunawa bisa makeken gadonsa ɗafe kansa ya ƴi ,ƴana tunanin kyakayawar fuskan Jawahir sosai ƴaji baɓu daɗi abin ɗa ya ƴi mata me ƴasa bai kula ɗa ƴanaƴinta ba haka kawai ƴa sharara mata mari ƴanzu a ina zai ganta ƴa bata hakuri sannan insha Allah zan taimaka mata ɗa wanan tunanin ƴa mike toilet ƴa nufa ƴa sakarwa kansa shower sannan yafito ƴa nufi bangaren Mommi din sa.”
Tunda suka kwanta bacci Bata iya ta tashi sai wajen karfe 7h30 da sauri ta mike tare da shigewa bayi ta daura Alwala sannan ta dawo dakin nan tafara tashin Rufa'atu amma taki tashi ganin lokaci Yana ta tafiya yasa ta fara sallah tana gamawa ta kara tashinta cike da masifa ta bude idonta ta ce'' wai ke Jawahir wace iriyar fitinaniyar yarinya ce yanzu dan tsabar bakin ciki ina bacci ma ba Zaki shafamin lafiya ba .''
Kiyi hakuri tashinki nake dan kiyi sallah .''
Anfada maki cewa bani da me tashina sallah sai ke to tun asuba Ummi ta tasheni dan haka a shafamin lafiya .''
Cike da Mamaki ta ce'' Yanzu kintashi sallah shine ba zaki tasheni ba .''
Hade fuska Rufa'atu ta yi, tare da fitowa waje tana kwalla Kiran Ummi da sauri tafito ta ce'' lafiya kike ta kwada min wanan Kira Haka .''
Ummi ! Ummi kima wacen munafikar yarinyan magana Allah tafara takurani fa .''
Meya faru ne ?" Kike ta wanan masifan .''
Cewa ta yi, nazo wajenki ta ji dalilin da yasa baki tashe ta sallah ba .''
Iyeehh yanzu Jawahir din ce ta ce Haka lanle yarinyan nan idan nayi sake wata rana dukana ma zata yi,.''
Kwalla mata Kira ta shiga yi jiki na rawa Jawahir tafito ta ce'' Ummi gani ?"
Gani isashiya ko shine Kika fito tsawanki dai dai nawa kike fadamin gaki ko .''
Ki hakuri Ummi bazan kara ba .''
Kwashe ta da wani wawan mari ta yi, ta ce'' wallahi Kika kuma yi man laifi Kika kara bani hakuri sai na maki rashin mutumci dan ubanki.''
Dariya Rufa'atu ta yi, ta ce'' shegiya mai Kai ya goruba Kika saké kallona da wanan manyatatun idonunki sai na tsire su .''
Kasa ta yi, da idonta kwalla na zuba daga kwarin idonta sannan ta ce'' Ummi an jima idan na karisa abin da zan yi maki zan je bikin Kausar kawata .''
Ba kausar ba ko uwarta ce take aure babu inda zaki je ki zamanki yarinya mai zamani ita ce zata tafi kazama haka dake kike tunanin shiga mutane wama zai kallonki har ya ce'' Yana sonki amma mai farin jini idan tafita zaki ganta da mayan yaran masu kudi.''
Fari Rufa'atu ta yi, da Ido ta ce'' fada mata dai Ummi taya ma za'ayi in hada hanya dake ki kashemin kasuwa jibeki sai kace yar kauye .''
Dariya suka kwashe da ita suna tafa hannun junansu kamar ta kama da huta ta mike tanufi hanyar dakinsu a tsawace Ummi ta ce'' ina kuma Za ki shige baccin aikin gida Yana jiranki koni kike bukatar nayi ne .''
Da sauri ta ce'' A'a Ummi yanzu zan yi .''
Tabe baki Rufa'atu ta yi, tare da nufa hanyar daki tana bangaje Jawahir take tafadi kasa hannunta ya buge da bangon wajen nan jini yafara fitowa dan taji ciwo.''
Ya Kuka ji wanan fan's idan naga ruwan comment zan ci gaba insha Allah
Comment and sharhi pls 🙏🏻
09/06/2022 à 13:46 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
3&4
Ƴana shiga part ɗin Mommi ƴa tarar ɗa ita tana latsa waƴa ɗa alama waƴa ta gama ɗa murmushi ƴa ɗuɓe ta ƴa ce " Mommi na ke ɗai zaune ina sabira take ne ."
E'e Munsir " ai saɓira tatafi bikin kawayarta kausar ?"
Shine zata tafi ta jima ɓata ɗawo ɓa ."
Har Mommi zata ƴi magana suka ji sallama Saɓira ."
Amsawa suka ƴi a tare sannan Munsir ƴa ce" ke haka ake tafiƴa anguwa kije ki zamanki kamar an shanƴa kaƴan wanki."
Cike ɗa tsoro ta ce" Haɓa mana hayate sai ka ce baka san ɗa fita na ɓa ."
To sai aka ce ki zamanki iɗan kin fita?"
Dan turo baki gaɓa ta ƴi , ta ce"ai ban jima ɗa fita ɓa ko Mommi."
Jinjina kai Mommi ta ƴi , ta ce" ai naga kin ƴi saurin dawowa dan ɓaki jima ɗa fita ɓa."
Ajiƴar zuciƴa ƴa sauke ƴa ce" Na ji ƴanzu dai jeki kawo min abinci na."
Kamar marar gaskiƴa haka ta shiga zare ido tana kallon Mommi sannan ta sauke ajiƴar zuciƴa ta ce" My hayati dama ƴanzu nake shirin daurawa."
Wata iriƴar harara ya dalla mata ɗa sauri ta nufi wajen Mommi dan sarai tasan halin kayanta iɗan ya ƴi fushi cike ɗa masifa ƴa ce" shikenan tunɗa hakane dan iskanco zaki fita ɓaki daura min girki ɓa shine har kike kwarin gwuiwar cewa ɓaki girka ɓa ."
Dan Allah Hayati ka ƴi, hakuri yanzu zan kammalla ."
Mommi ta ce" to iɗan bata girka ba ai sai ta zuɓa maka a nan ko."
A'aa Mommi ki barshi kawai?"
Ƴana gama faɗan haka yafice daga part din ransa a ɓa ce ƴana fita Mommi ta ce" kema saɓira ai ɗa laifinki sarai kinsan halinsa amma kike ƴi masa aɓin ɗa kika ga ɗama ko."
Mommi dan Allah muje ki bashi hakuri Allah dukana zai ƴi."
Sai ki ƴi zamanki a nan iɗan ya huce sai ki tafi ."
Mommi na zauna kike ce ai gwara In tashi ga girkina kema kinsan tayin ɗa kika masa ɓa zai ci ɓa bare ƴa tsani abincin yan aiki shi ƴasa ma nake mashi addu'a ƴa auro wata ita ma ta dandana wahalarsa ."
To ai kece ɓaki iya tafiƴa ɗa shi ɓa har yanzu ɓaku fahimci juna ɓa shekara huɗu ɗa aure ."
Hmm Mommi Allah ina bakin kokarina shine baƴa gani shi ƴasa nake so ƴa karo wata zai ga anfanina wajensa."
Yanzu ɗa wanan surutun ɗa kin kusa gama girkin tashi Allah ɓa ruwana iɗan kika sake masa laifi."
Mikewa ta ƴi , tare ɗa shigewa kithchen nafara hada masa girkin ɗa yafi so dan In kashe laifina."
************************
Zaune suke a tsakar gida Rufa'atu tana kwaliya ita kuma Jawahir tana wanke-wanke har ta kammalla wanke-wanke amma Rufa'atu tana abu day daukar ruwan ta yi , sannan ta nufi bakin sagi ta watsa ruwa aiko suka waltsalma Rufa'atu da sauri ta mike tsaye ta ce'' Kambu dan bakin ciki sabida Ummi ta hanaki fita biki shine Zaki fatamin tawa kwaliya ma Allah sa'anki day ban saka kayana ba da sai kingane shayi ma ruwane .''
Ajiyar zuciya ta sauke ta ce'' Rufa'atu wai me yasa ?" Baki da kunya ko kadan ke kowa yi ma rashin da'a kike ko Banza ai ni Auntynki ce amma sam baki bani girmana .''
Matse fuskan ta yi, tare da Bude baki ta ce'' lanle samun huri bara in ci uwarki sai ki jidadin fadin banida kunya .''
Nufarta taje yi sai ga Abba ya shigo gidan ta sauri ya ce'' ke ! Ke ! Ke Rufa'atu kar ki kuskura Karna sake gani ke yanzu marainiyar Allah ce Zaki daga dan baki kunya ."
Sunkuyar da Kai ta yi, ta ce'' amma Abba rashin kunya ta yi, min .''
Kama baki ya yi, Yana rafka salati ya ce'' yanzu Jawahir din ce zata yi , maki rashin kunya ba ita ke babba gare ki ba to Kenan miye zaki mata idan ba rashin kunyan ba .''
Kayi hakuri Abba bazan ?"
To kar na kuma ganin wai kin daga hannu da sunan ki dake yar uwanki .''
Insha Allah Abba .''
Kallonsu ya yi, ya ce'' ina Ummin taku .''
Elle est dans la chambre ?" Cewar Rufa'atu .''
Kallonta ya yi, ya ce'' zagina Kika yi dan kin yi boko kuma nayi maki fada shine Zaki rama ko.''
Dariya suka tsintsire da ita Sannan Jawahir ta ce'' Abba tana nufin Ummi tana daki .''
Murmushi ya yi, ya ce'' ka ji Yara ja'irai . Yafada yana shigewa dakin Ummi ''
Harara Rufa'atu ta shiga aikama Jawahir ta ce'' komai bakin cikin tanda sai mun ci wainarta a dai zauna gida a kashe buje .''
Tabe baki Jawahir ta yi, sannan ta ci gaba da aikin ta cike da tunani kala kala ita kuma Rufa'atu ci gaba da shirin ta ta yi, tana gamawa ta shige daki Jum kadan sai gata ta fita cikin shirinta na fita dakin Ummi tanufa tare da tsayawa daga bakin kofar ta ce'' Ummi na tafi sai na dawo ko.''
Ki dawo lafiya yarinya mai farin jini .''
Kallon Jawahir Rufa'atu ta yi, tana mata gwalo sannan tafice .''
Zaune ta yi, tare da rafka uban tagumi ta ce'' Ohh Allah yanzu ace bikin Babbar kawata ace bazan je ba kuma babu wanda bai sanmu tare da ita ba anya ba Abba nake fadama ba ,Kai ina bazan fada ba idan na dawo Ummi ta dake ni fa kawai tunda jibi zan je makaranta sai na biya ta gidanta.''
Da wanan shawaran ta mike ta nufi daki tana share kwalla .''
Comment and sharhi 🙏🏻
09/06/2022 à 14:59 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
5&6
Haka ta gama aikin ta har girki ta yi, amma tsabar mugunta Irin ta Ummi taki Bata abinci kula badan Bata jin yinwa ba amma ba zata iya cewa ta Bata ba sabida kar ta dake ta haka ta yi hakuri.''
Sai Bayan sallah isha'i Rufa'atu ta shigo gidan ta ledoji rike a hannunta ba ko sallama kawai ta banka Kai dakin Ummi Jim kadan sai gasu Sun fito da kudi rike a hannun Ummi tana Karka dasu tare da fadin kaga yarinyar arziki ba Irin masu kashin tsiya ba kallon tsana ta yi, ma Jawahir ta ce'' munafika kin wani zuromana Ido abin da Kika kasa shine ita din Albarka tana biyan ta kinga abin Arziki da ta Samo mana kinga Rufa'atu je daki dauko mana gasashen naman da Kika shigo da shi Murmushi ta yi, sannan ta shiga dakin Haka suka shimfida tabarma ina ji ina gani suka cinye balangonsu suka hauda da Hollande gashi ina jin yunwa haka ta shige daki ta ci kuka har sai kanta yafara ciwo sannan ta kwanta amma cikinta sai Kukan yunwa yake mata sai juye take ina tsaka da hakane na ji muryan Abba Yana kirana da kyar na tashi na fita durkusawa nayi tare da gaidashi ko kadan ban Bari ya fuskanci halinda nake ciki ba cike da jin dadin ganinta ya ce'' Noor din Abba lafiya naga jikinki ya yi laushi .''
Gyara murya tayi dankar ya gane ta yi ,Kuka ta ce'' Abba cikina yake man ciwo .''
Asha asha shine Kika shige daki baki Sanar da kowa ba Noor kina Wasa da lafiyanka sosai taso muje daki kisha magani .''
Babu musu ta tashi duk da ya kasance Bata son magani ko kadan ta yi, wanan dabaran ne dan ta samu taci abinci wajen Abba dan rabonta da abinci tun na break kuma shima ba wani na kirki suka Bata ba suna isa ta zaune daga gefensa dubanta ya yi , da kyau ya ce'' duk ciwon ne yasa Kika yi rama Haka tun yaushe har baki da lafiya .''
Jiya ne da safe Abba amma yanzu ya daina .''
To kin ci abinci ne ?"
A'a dazun Bana iya ci amma tunda zan sha magani sai na ci .''
Sosai yake mamakin raman da Jawahir ta yi, bai gama mamakinta ba yaga tana hannu baka hannu kwarya kamar Bata taba Sanin miye abinci ba sai yanzu ya gane cewa ramar da ta yi, yunwa ce ke damunta kawai zurfin cikine yasa ta kasa bayana masa abin da yake damunta girgiza Kai ya yi, yana jinjina rashin kir ki Irin na Ummi .''
Sai da taci mai isarta sannan ya Bata magani cike da dubara ta yi, kamar tasha maganin sannan ta mike ta ce'' Abba zan tafi na gode gobe zan fara zuwa School din ko.''
Insha Allah Noor din Abba a dage kuma ayi kokari sannan ki rike mutumcinki a duk inda Kika shiga kinji yarinyar kir ki.''
Insha Allah Abba bazan taba baka kunya ba in dai na ci sunana Jawahir.''
Murmushi ya yi,Irin Namu na manya ya ce'' Idan kin fita kima Ummin taku magana .''
To shikenan.''
Tana gama fadan Hakan tafice suna inda ta bar su dan haka tanufi wajensu tare da rusunawa ta ce'' Ummi ! Abba Ya ce kizo .''
Mikewa tsaye Ummi ta yi,tare da dangwashinta a gefen kanta ta ce'' munafika wallahi na ji labarin karata Kika ka sai na ci uwarki Zainab shegiya da ta yi gadon bakin hali.''
Kallon Ummi yake har ta kammalla maganarta anan suka Bata tsaye rike da gefen kanta tana Kuka a hankali ta ce'' Umma na Allah ya Kai rahama kabarinkin bakinan ma ana zaginki Umma me Kika yi masu har tsanarki ta shefeni dan Allah ki dawo gareni Umma me yasa Zaki tafi ki barni sosai tasha Kuka ita kadai a tsakar gida sai da tasha mai isarta sannan ta shiga dakinsu .''
***********************
“ sosai ta ƴi ,masa girki mai dadi sannan ta shiga dakin ɓaki ta ƴi wanka ɗama iɗan sun ƴi faɗa ita ɗa Munsir anan take kwana shi ƴasa ma take ɗa kaya a dakin sosai ta ci wanka tasha sannan tafito tare ɗa ɗaukar abincin ta ƴi ma Mommi Sallama tanufi part dinsu .”
Da Sallama ta shiga amma baƴa falon hakan ƴa bata damar shiga dakinsu kwance ta sameshi ƴa ajiƴe hannunsa wanan kansa cikin tsoro tanufe sa tare ɗa fadawa kirjinsa tana fashewa ɗa kuka duk ta kankamesa ajiƴar zuciya ƴa sauke tare ɗa daura hannunsa a bayanta ya ce " lafiƴa kike kuka ?"
Cikin sheshekar kuka ta ce" Hayate tambaya ta kake lafiƴa nake kuka bacin kaine silar hakan ."
To me na ƴi kuma?"
Ɓa kaine kake fushi dani ɓa .tafada tana kara tusa kanta kirjinsa ."
To shikenan ki ƴi hakuri bazan sake ɓa kice kike saurin hasalani ai."
Wallahi ban zata zaka ɗawo yanzu ɓa kasan ina kiyaye dukan aɓin ɗa ka nuna baka bukata ."
Hakane Allah ƴa maki Albarka ."
Amin My Hayate ka taso muje na girka maka aɓin ɗa kafi bukata ka ci."
Murmushi ƴa ƴi ƴa ce" Saɓira yar Aljanna ina matikar Alfahari ɗa jin dadin yanda kike kulawa dani."
To ɓa dole na kula ɗa Mijina ɓa so kake wata ta mani tsakiyar ɗa ɓa ruwa kasan ina kishinka fa ."
Bare ma baɓu wace zata kwaceni daga hannunki insha Allah."
To muje My Hayate din Saɓira."
Falo suka fito kai tsaye danning suka nufa nan ta ƴi sarving din sa sosai ƴa ci abincin dan baɓu aɓin ɗa yake bukata sama ɗa wanan girkin .”
***********************
Tana shiga dakin bacci mai dadi ne ya yi gaba da ita sai kusan sallah asuba ta tashi nan ta yi nafila ana Kiran tada sallah ta yi , sannan tafito tsakar gida tafara aikinsa sai da ta gyara komai ta daura break sannan ta shiga wanka Bata jima ba tafito nan ta fara shirinta lokacin har girkin ya kammalu zubawa ta yi , ta zauna ta ci abin ta cikin sauri dan kar Ummi tafito ta ganta tana gamawa ta wanke hannunta sannan ta zuba ma Abba sannan ta Kai sauran dakin Ummi sannan ta koma dakinsu tana shafa mai ita kuma uwar hutu tana tashi wanka ta yi, babu sallah bare salati tazo tafara shirinta sai da Aka murza foda ake feshe jiki da turare kallon Jawahir ta yi , ta ce'' idan kinga dama kitashi mu tafi kuma yau kadai Zaki bini kuma sabida baki san makaranta ba shi yasa .''
Ajiyar zuciya ta sauke ta dauki hijjab din School din suka fito waje lokacin Ummi da Abba Suna waje sosai Jawahir taji dadin ganin Abba dan ba karamin aiki bane Ummi ta hanata zuwa School din da Murmushi suka kariso dan suka gaishe da su kallonsu ya yi , ya ce'' yaran Albarka kunfito?"
E'e Rufa'atu ta bashi amsa ."
To ya yi, kyau dan Allah kuyi sauri kar ku makara sannan dan Allah duk inda zaku je ku kama mutumcinku ku rike Kimar gidan nan duk ni ba wani bane a garin nan amma mutumcina da tarbayan dana baku zaku karemin.''
A tare suka amsa da insha Allah Abba .''
Kudin break ya basu sannan suka mike a tare suka fito dama kawayen Rufa'atu suna waje tunda suka fara tafiya suna firansu amma sam Jawahir Bata saka masu bakinta ba har sai da Zakiya ta ce'' Wai ke Rufa'atu wanan kyakyyawar kawarta ki Bata magana ne .''
Tabe baki Rufa'atu ta yi, ta ce'' Bari ma fada kar taji dadi wanan wai yaya ta ce .''
Wallahi mai kyau da ita kamar jinin larabawa da Fulani ta hadu iya haduwa amma ya Aka yi tafiki kyau hakane .''
Hmm Abba day amma mahaifiya kowa da tashi .''
Amma ban cika ganinta ko a anguwa ba?"
Taya ma Zaki ganta ai ita ce yar wanke-wanke da shara a gidanmu .''
Dariya suka sheke da ita Sannan Mushtahida ta ce'' To idan ta gama da gidanku Tazo muna neman mai aiki a gidanmu kinga ko jatsan kayane sai na bata kanbacin kudin aikinta .''
Cike da Mamaki Jawahir take kallonsu ranta a hasale kamar zata kama da huta ta ce''...
Dan girman Allah
Comment and sharhi pls🙏🏻
10/06/2022 à 16:38 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
7&8
Sai da ta sauke ajiyar zuciya ta ce'' to na gode idan kin tashi ki mani magana zan yi.''
Da mamaki suke kallonta amma Rufa'atu da yake ta iya shakiyanci ta ce'' dama kinfi kama da masu aiki da asa ni ce Abba wallahi bazan Kai ki makaranta ba sai de in Kai ki kauye kinfi dacewa da su .''
Shiru ta yi, bata tanka masu ba dan daga ta yi, wata magana Rufa'atu zata ja mata shairi wajen Ummi ta yi ,ta dukanta har suka Kai School din bata sake magana ba sai de su ke firansu a kofar école *DAN ASALI* suka tsaya nan suka shige aji suka kyaleta sai Raraba Ido take ganin Bata san inda zata nufa ba yasa taje bakin wata classe ta zauna bakin dakalin dake wajen wasu yan mata ne suka zo hucewa ta gabanta sai suka kalleta tsaf sannan suka kariso wajenta cikin harshen french ta ce'' Yan mata barkanki da Alama ke bakuwa ce .''
E'e wallahi yau nazo .''
A wace classe zaki sauka ne .''
6éme amma bansan inda take ba .''
Da mamaki suka kalleta tare da bude baki suka ce kamarki a classe din 6éme .''
E'e nayi girma ne ?"
A'a mun ganki hadadiya mai kyau gaki da aji wallahi ke a karshe ce wajen kyau fa ya sunanki.''
Na gode sunana Jawahir.''
Wow sunanki mai dadi ni kuma sunana Yusra wanan kuma sunanta fauziya.''
Wow nice name ya yi,kyau na gode da ta yani fira da kuka yi.''
Kar ki damu in ba damuwa zamu iya yin kawance dake .''
Me zai hana zamu iya yi mana .''
Sosai suka sha fira kafin a buga sonner su shiga classe .''
************************
Ƴana gama cin abincin ƴa kalleta ƴa ce" Matar Aljannah gaskiƴa Saɓira ke ta dabance kin zarce sauran mata a wajena komai na keso kin iya baɓu aɓin na nema na rasa daga wajenki Allah ƴa kara mana farinciki ɗa kaunar juna ."
Amin ƴa Allah Mijina dan autan maza shi ƴasa nake kishinka nice nafi kowa ɗace ɗa samun miji na gari ."
Cewa zaki ƴi mun yi ɗace ɗa samun juna."
************************
Suna ta shi daga School suka dawa gida Jawahir ita kadai Rufa'atu kuma da kawayenta suna shigowa gidan tenue din ta kawai ta cire tafito dan daura girki amma abin mamaki Ummi har ta kammalla sosai Na shiga tashin hankali sabi da nasan ba lanle ta bani abinci ba kuma bazata barni in fita ba bare in samu abin da na sama cikina tausayin kaina ne ya Kamani cike da tsoro ta shiga dakin Ummi gaishe da ita ta yi ,rai a hade ta amsa cike fargaba na ce'' Ummi yinwa nake ji ina abinci na ?"
Harara na ta yi, ta ce'' uwarki ta dafa ne da Zaki tambayeni ko ina abincinki .''
A'a kiyi hakuri ?"
Harbinta ta yi, da kafa ta ce'' Kika kuma bani hakuri a gidan nan sai na halakaki shegiya dangin mayyu .''
Da sauri ta mike ta fita waje tana share kwalla ta nufi dakinsu .''
Zamanta keda huya Ummi ta shigo dauke da plate a hannunta ta ba Rufa'atu tana fadin yarinyar Albarka tun safe kinfita baki break ba taso kici abinci .''
Haka kawai ina kallonsu naji nima ina son ganin mahaifiyata wasu hawayen bakinciki ne suka sake zuba mata da sauri ta share su kar ku ta yi, laifi .''
Haka na huni banci komai ba sannan ta sani debo mata ruwa har jarka shiga da kyar nake Tura Kuran ruwa dan jiri nake ji sosai ga cikina ya kulle bana jin dadinsa a gajiye na dawo gidan a bakin kofa ta fadi kasa dan bata da kuzari ko kadan .''
Wani yaro ne da yazo wucewa ya ganni kwance a kasa bai tsaya ya bi takanta ya shiga gidan ya sanar da Ummi tana fitowa da ruwa masu zafi a hannunta gashi ana zafi sosai a garinsu amma dan rashin Imani ta watsa mani su a fuska da sauri ta Miki tsabar zafin daya ratsa ta gigicewa ta yi ta shigo gida ta nemi ruwa masu sanyi ta saka gishiri a ciki ta watsa ma jikinta amma duk da hakan ta Kone sosai cikin gidan Ummi ta shigo ta ce'' ubanwa kike so ya karisa janyo maki Kuran ruwan ne .''
Tsabar Tashin hankali da jikinta ke soyuwa Bata ma san tana magana ba sai da taji saukar bulala tana ratsa ta tsaye ta yi, dan ta ma rasa a duniya take ko lahira zafin bulala take ji Kona konewar da jikinta keyi.''
Comment and sharhi pls🙏🏻
14/06/2022 à 17:43 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
9&10
Sosai tasha duka sai da ta yi, mata lis sannan ta ce'' kuma dan ubanki ki huce ki janyo mani Kuran ruwana kuma ki karisa mani aikin gidana kafin ranki ya bace munafika kawai .''
Haka ta koma waje jiki a sanyaye sosai take ji zafin kunar da ta yi, Kuran ta janyo ta shigo dashi ciki da kyar dama ga yinwa tana ji ga zafin duka da ruwan zafi sosai ta galabaita jiri tafara gani amma a Hakan ta daure ta fara yin aikin gidan tana yi tana matsar kwalla a haka ta gama wanke-wanke da ta kama shara tana yi kamar ba Lakka a jikinta tana cikin sharan ne Abba ya shigo sosai ya tausaya ma yar tasa kallonta ya yi, ya ce'' Noor din Abba lafiya kike kamar baki da lafiya.''
Dan sosa keya ta yi, ta ce'' Babu Abba kawai gajiya na yi amma an jima kadan zan warware .''
Dagowa da ta yi, yaga kunar da fuskanta zuwa huyanta ya yi , cike da damuwa ya ce'' Noor meya samu fuskanki ne?"
A daburce ta ce'' b..ba..ba.babu komai Abba dama dazune na zuba ruwan shimkafa zan zuba suka faltsamin a fuska.''
Cike da tuhuma yake kallonta ya ce'' dama shimkafa Aka dafa a gidan nan ne.to a ina aka same ta bacin ni ban sayo ba .''
Sosai keya ta shiga yi ta ce'' bansani ba Abba?"
Hannunta ya kamo ya ce'' Muje ki zuba min dama ina shawa'ar cin ta .''
Abba ai har ta kare tun fa dazu ne .''
Kuma kike a bushe haka kamar an tsamo ki daga cikin ruwan zafi Noor ko dai akwaye abin da ake maki a gidan nan baki san sanar dani ne.''
A'a fa Abba muna zaune lafiya dan Ummi tafi kula dani akan Rufa'atu .''
Murmushi ya yi, ya ce'' Tom shikenan karbi wanan ki juye sai ki kira Ummin taku da Shafa'atu muci .''
Ba musu ta karba hannu biyu sannan ta dauko plate ta juye ta leka dakin Ummi ta Kira ta ita da Rufa'atu sannan ta fito zata shimfida tabarma da sauri Abba ya dakatar da ita ya ce'' agogo sarkin aiki ke kullum kina aiki ita wanan share ka zaunar babu abin da ke sai yawon zuwa gidan kawaye da kwanci Bari ta shimfida .''
Sai da Jawahir ta kalli Ummi sannan ta ajiye tabarman nan Rufa'atu ta dauka tana hade fuska tafara Shimfidawar nan suka zauna suka fara cin gagasun kajinsu suna dankwala yaji sosai Jawahir taji dadin hakan dama tana jin yinwa sosai kuma inda Abba ya bar gidan nan tabbas ba zasu bata inma sun bata dan tsakure ne ko kingi sai ta lashe sauran da suka bari a haka har suka gama sannan suka fara dan taba fira .''
*************************
Suna gamawa suka nufi daki nan ta ƴi, mata shi ɗa kirjinsa shi kuma kwata kwata bacci ƴa kasa daukarsa tunanin fuskar ɗa ya sharara ma mari ƴa ke ina zai ganta ɓare ƴa bata hakuri gashi ko ƴa ƴake zaune sai tunaninta ƴa faɗo masa a rai a cikin bacci ma ɓata shafa masa lafiƴa ɓa kawai ƴa yanke shawaran goɓe zai fara nemata a dai dai wajen ɗa ya mare tan ɗa wannan tunanin bacci ƴa ɗauke sa."
Washegari ƴana tashi sallah asuba ƴa tashi Saɓira tana tashi ƴa nufi toilet ƴa daura alawa a gagawce ƴa karisa dan anfara kiran sallah ita ma mikewa ta ƴi, ta daura alawa sannan ta ɗawo ta kabarta sallah tana cikin lazumi ƴa shigo ɗa Sallama a bakinsa amsa ta ƴi ,ta ce" Ina kwana hayate dina ."
Lafiƴa lau hayati kintashi lafiƴa ."
E'e A'aa."
Kai wannan wace iriƴar amsa ce?"
Tambaƴa ta ma kake bacin jiya bansha Maradar soyayya ɓa ɓacci ɗauke ni kuma shine baka ta sheni ɓa.ta karisa maganar a shagwafe "
Eyahh sorry Hayati na yanzu dai tashi ki daura min break anjima kadan zan fita."
Tom ranka shidade ka ɗauka an gama."
Mikewa ta ƴi ,tafita shima ƴa zauna tare ɗa janyo wayarsa ƴana yan dane danensa sannan ƴa ƴa mike tare ɗa shiga toilet wanka ƴa ƴi ,ƴazo ƴa fara shirinsa cike natsuwa ƴa ƴi , wanka ɗa turare Munsir hadaden ne ajin farko son kowa kin wanɗa ƴarasa shi yasa Saɓira ke tsananin kishinsa Saɓiɗa bata yarda ko kawarta tazo mata giɗa In dai Munsir yana giɗa dakin ta shigo tare ɗa kare masa kallo ta ce" Hayate wannan wanka haka ni dai dan Allah ka tsanza wannan kaƴan."
Murmushi ƴa ƴi ,tare ɗa janyota ƴa hade ta ɗa jikinsa ƴa ce" Saɓira tawa ni kadai uwayen kishi to ai koda na fita a hakan baɓu wace ta isa na kula ta sai de In mata kwalele."
Amma duk ɗa hakan iɗan ta kale ka zata ji dadi fa ."
Ai ni basu isheni kallo ɓa sai ke sarauniƴar birnin zuciƴa ta."
Murmushi ta ƴi,tare ɗa daura hannuta a gefen fuskansa tana shafa kyakyawan sajensa ta ce" Allah ƴa barmin kai ni ni kadai Saɓiɗa kaine kabani ikon mulkar zuciyanka cikin takama ɗa izza shi yasa a ko wane lokaci nake son na baka kulawan ɗa ɓa ko wane namiji ƴake samun irin ta ɓa dan Allah kar ka hadani ɗa wata a matsayin kishiya ta."
Kar ki damu ke ce kadai a zuciyar Munsir kuma baɓu wajen ɗa wata zata zauna sai ke gimbiƴa ta."
To shikenan sai yanzu hankalina ƴa kwanta muje ka ci abinci kar ka makara."
Falo suka fito yana jaye ɗa hannunta a saman cinyarsa ƴa mata ma sauki nan tafara bashi aɓinci har ƴa koshi shima ƴa shiga ciyar ɗa ita har sai ɗa ta koshi fuskarsa ƴa daura kan kafadarta ƴa ce" zan fita sarauniƴar ta amma zan kasance cikin kewarki ."
Ƴa Allah ƴa bude ma abokin rayuwata hanyar samu ɗa kofofin rahamarka ɗa arzikinka a duk zai je kuma a duk inda ƴake. Kallonsa ta ƴi , ta ce ni zan kasance cikin kewarka Mijina ka kulamin ɗa kanka farincikin ruhina."
Amin ƴar Aljannah nima ki kula min ɗa kanki sosai na ɗawo kulawan ta ɗawo hannuna ."
Insha Allah rabin jikina muje na taka maka ka gaishe ɗa Mommi sai ka wuce."
Fitowa suka ƴi ,suka nufi part din Mommi tana zaune tana break suka shigo zaune ƴa ƴi ,daga gefenta yana gaida ita ."
Amsawa ta ƴi , ta ce" yaron kir ki har zaka fita ."
E'e Mommi wani dan aiki zan tafi ."
Masha Allah ƴa taimaka ."
Amin ƴa fada yana mikewa kar lokacinda zasu hadu ɗa Jawahir ƴa wuce dan sosai ƴake son ganinta ƴa ce" Mommi zan tafi lokaci yana tafiƴa ."
Addu'a ta ƴi, masa sannan ƴa fita yana shiga mota getman ƴa bude masa sannan ƴa fita ɗa dan sauri ƴake jan motarsa dan kar yarinya tatafi basu hadu ɓa a hanyar ɗa suka fara haduwa nan ƴa tsaya yana jiran tawowarta
Comment and sharhi pls🙏🏻
15/06/2022 à 10:21 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
11&12
ƴa jima nan zaune sannan ƴa hango tawowarsu ita ɗa su Rufa'atu ɗa kawayenta sosai wani farinciki ƴa mamaƴe zuciƴarsa ƴana gƴara tsaƴuwarsa dai dai lokacin ɗa suka kariso ta gaɓansa ƴa ƴi ,sauri cewa Sallama Alaikum mai tsaɗa barka ɗa fitowa ."
Rufa'atu ce ta ƴi ,saurin cewa barka ƴan samari tafada tana washe ɓaki ."
Ganin Jawahir zata tafi ƴasa shi saurin cewa sorrƴ ƴan mata ɓaɗa ke nake ɓa ɗa wannan kyakyawar halintar nake. ƴafarɗa ƴana kallon Jawahir."
Sai a lokacin ta ce" Ina kwana."
Jin aɓin ɗa Munsir ƴafada ƴa sa Rufa'atu hasala sosai hakan ƴasa ta ƴi ,gaɓa ita ɗa kawayenta suna mata ɗariya hakan yakara hasala ta sosai ajiƴar zuciƴa Munsir ƴa ƴi , ƴa ce" Mai tsaɗa fatan dai kin gane ni ko."
A'a ka ƴi , hakuri na manta wallahi ."
Murmushi ƴa ƴi , ƴa ce" In ko hakane ɓaki ɗa riko ashe nine fa wanɗa ƴa sharara maki mari kwanakin ɓaƴa amma ki ce har kin manta."
To ai kowa ƴa ƴi , ta gari ɗan kan shi me zai sa naƴi ta rikon aɓu ɗa ƴafi karfina duniƴar ɗa ɓa taɓɓas."
Murmushi ƴa ƴi ,dan sosai ƴake jin dadin sauraran murƴan Jawahir sannan ƴa ce" gaskiƴa kin birgine kuma daga gani a gidanku a kwaye tarɓiya ɗama hakuri nake son zan ɓaki ranan ina cikin wani uzuri ne sai nake ganin kamar zata tsaida ni amma insha Allah hakan ɓazai sake faruwa ɓa."
Ita ma ɗa murmushi take kallonsa wai ƴau ita ce ake ɓa ma hakuri gudun wannan katoton mutuman sannan ta gƴara murƴa ta ce" ɓakomai wallahi komai ƴa wuce ni har ma kaɓan kunƴa kana ɓaɓɓa ɗa kai kake ɓani hakuri."
To ai durkusa ma waɗɗa ɓa gajiƴawa bane kuma ai laifi na ƴi ,shi ƴasa ."
Ajiƴar zuciƴa ta sauke ta ce" Allah yafe mana ɓaki day ni zan wuce kar lokaci ƴa ƴi."
Ina zuwa ?"
Kallon ka rainani ta ƴi , masa ta ce" ɓakaga shigan dake jikina ɓa."
Murmushi ƴa ƴi, dan shi Munsir wani irin murdaden mutume ne bai cika yawan dariƴa ɓa iɗan ɓa taka ma dole ƴa ƴi ,ɓa sai de murmushi sannan ƴa ce" oh sorry sai yanzu na kula muje na sauke ki tunda aɓokan tafiƴa naki sun tafi."
Ɗa sauri ta rufe ɓaki tare ɗa fido iɗo ta ce" rufamin asiri so kake Ummi ta ƴankani ne hakuri ka ɓani kuma komai ƴa wuce dan haka sai anjima ."
Tana gama faɗan haka ta juya tafara tafiƴa bin ta ƴa ƴi, amma ƴa ƴi , juyin duniƴar taki yarɗa ganin ƴa kyaleta ƴasa ta kara sauri wajen tafiƴar ta tana isa an ka buga sonne kuma a lokacin ƴusra ɗa fauziƴa suka kariso dan haka suka shiga a tare baƴan sun gaisa.''
A Haka suka shiga classe suka karisa abin da zasu yi dama yau Rufa'atu sai ta riga Jawahir zuwa gida dan haka ana tashinsu ai ta yi , gida yau ko ta kan kawayenta bata biba da sallama ta shigo sai hade fuska take kallonta Ummi ta yi,ta ce'' ke kuma lafiya Kika shigo gida haka wane dan Iskan ne ya tabaki.''
Fashewa da Kuka ta yi, ta ce'' Ummi Jawahir ce mana.''
Me Jawahir din ta yi ne?"
Ummi wai fa na samu saurayi idan kinganshi ya hadu ko iya haduwa ni wanan sai na ce ma shine ya yi , kansa tsabar haduwa da ya yi,gashi da ya'yan banki kinga danleliyar motar da yake hawa Ummi wai fa ya yi, man magana ita wanan shegiyar yarinyan take masa fari da Ido tana kashe masa murya kawai ya ce'' min wai na yi hakuri ba wajena ya zo ba wajen mai tsada yazo Ummi ki kalleni yanzu ni ba mai tsada ba ce .''
Yeeeehhh ana shirin yin ta a gidan nan zata fadamin uban waye ya koya mata Irin wanan salon karuwancin tama rasa wanda zata kwace ma saurayi sai diya ta zata shigo gidan ta sameni wallahi sai ta yaba ma aya zakkinta dan uwarta daina Kuka wuce daki ki cire wanan Kayan kizo ga abinci nan kici ki koshi ki barni da ita .''
Kai Ummi na shi yasa nake kara sonki wallahi bara nafito kafin nan ta dawo harda saka ta gaban mota ya yi, ina ga yau ko école bata tafi ba sabida sai da na zagaye ko ina amma banganta ba har classe din su natafi .''
Jawahir din wai dama ladabin kunama ne take mana a gidan nan yehh zata zo ta sameni wallahi.''
Murmushin mugunta Rufa'atu ta yi, tana gyada Kai alamar hakatar zata cimma ruwa sannan ta shige daki tana kyalkyalewa da dariya jin dadi tana fadin tunda na rasa wanan balaraben wallahi kema sai kin rasa kiji gidan wutu ki barni ai sai de muyi mutuwar kasko wallahi tana karisa maganar ta kara kecewa da dariya.''
An dauki lokaci mai dama sannan Jawahir ta shigo gidan dama Ummi ita take jira ko amsa sallama Bata yi ,ba ta rufe ta da duka tana ball da ita duk abin da ta dauko sai da rafka mata shi tana yi tana tsinarta sosai tasha duka ta bara bara har sai da tafitar mata da jini tana cikin dukanta Abba ya shigo da gudu yanufi Jawahir ya riketa tare da sharara ma Ummi mari ya ce'' me marainiyar Allah nan ta yi, maki ne zaki same ta kiyi ta duka kamar an aiko ki wanan wane Irin iskanci ne.''
Malam duka na fa ka yi, Akan wanan yarinya Bata tambayeni dalili ba kasan ba yanda za'ayi in dake ta idan ba wani abun ta yi, ba shikenan daga yanzu na fida hannuna a lamarin yarinyan tunda hakane .''
Abun ka ga mai tausaye sai ya ce'' Kiyi hakuri wanan dukan ne ya yi, yawa ai sai ki jima ta ciwo menene yafaru ne?"
Cikin Kukan munafinci ta ce'' kama yarinya aka yi tana biyar maza kuma sai da na tabatar sannan tafara dukanta dan nayi ma tufkar hanci sabida idan ta lalace cewa za'ayi nice bana kula da ita amma ka yi hakuri bazan sake shiga lamarinta ba.''
Ajiyar zuciya Abba ya sauke yana kallon Jawahir take kwance a kasa tana matsar kwalla jikinta duk jini duk ta farfasa mata jiki koda taga Abba yana kallonta ta ce'' wallahi Abba ba haka bane babu abin da na aika ta dan Allah ka yafemin wallahi ban yi komai .''
Sake sauke ajiyar zuciya ya yi , ya ce'' taso muje."
Mikewa ta yi, da kyar Abba ya kama hannunta dan bai yarda Jawahir zata zubar masa da mutumcin gida ba bare har ta aika ta badala da wani a waje suna shiga daki ya zauna da ita daga gefensa sannan ya zaune dan nesa da ita ya ce'' Noor a sanina tunda aka haifeki a gidan nan ke mai karemin mutumci na ce kina shakar bacin raina komai kankantarsa ke bama nawa ba na duk wanda yake gidan nan mahaifiyarki kafin ta rasu ta baki tarbiyan da ko a yanzu da Bata nan zaki kareta da zargin ta lalata ki me yasa zaki hofantar da wanan kyakyawan tsarin ki kama wani daga zuwanki école Kika fara daukan hanyar da Bata dace ba shikenan Allah ya gani dukanku ina iya bakin kokarina ganin baku tagayyara ba amma duk hakan bai ishe ku ba sai kin hada da biya maza.''
Cike da tsoro da mamakin kalaman Abba ta ce'' wallahi Abba ban aikata abin da Kuka tunani ba kuma ka tambayi Rufa'atu muna cikin tafiya ne wani mutume ya tsaidani domin ya bani hakuri sabida kwanaki Ummi ta aikeni diban ruwa yana mani Horn ban kula ba shine ya mareni sai a yau din ya hadu dani ya bani hakuri wallahi Abba har tayin motarsa ya yi, min amma ban amince ba duk gudun wanan zargin amma shikenan Abbana bai yarda dani ba waye zai yarda wace zata yarda dani ta share min hawayena batanan wanan ita ce amanar daka daukar mata.''
Kallonta ya yi, ya ce'' nayi mamaki Noor dole ne raina ya bace mana sabida ganin na Kare mutumcin ku to tunda hakuri ya baki Karna sake ganinki tare da shi idan kika yi hakan ba tare da na sani ba ban yafe maki dan yanzu ban Nida niyar aurar dake sai kin yi karatu ki rubuta ki ajiye wani kula samari yanzu duk ba naki bane.''
Insha Allah Abba dama babu abin da ke tsakanina da shi kuma Insha Allah zaka sameni mai biyyaya ga umarninka .''
Allah ya maki Albarka tashi ki tafi a kiyaye gaba.''
Mikewa ta yi, tare da fita ta yi dakinsu Rufa'atu tana ganinta ta kece da dariya ta ce'' Laila majnun ansha Soyyaya an jone da Ummi kadan Kika gani wallahi.''
Ko kula ta bata yi ta ci gaba da abin da take hankali kwance.''
16/06/2022 à 14:35 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
13&14
Waje ta samu ta zauna tare da fido cahier ( note book) din tafara dubawa ita kuma Rufa'atu waya ta shiga dubawa dan dago da kai Jawahir ta yi , ta ce'' Kai Rufa'atu waye ya baki waya?"
To uwar gulma ina ruwanki kuma na kuskura na ji wanan maganar wajen Abba sai na yi maki rashin mutumci na bara bara .''
Uhmm mutume dai ya rike mutumcinsa shine dai dai ni dai a matsayina na Aunynki shawara nake baki .''
Ki rike abarki ai ban ce maki ina bukata ba idan Kika ajiye ta a wajenki wata rana zata yi maki anfani.''
Tabe baki Jawahir ta yi, sannan ta ci gaba da Abin da take.''
************************
Tunda Munsir ƴa hadu ɗa Jawahir wata natsuwa ke kara tunkararsa daga ƴa tuna ɗa hadadiƴar murƴanta ɗa kyakyawar fuskarta sai ƴa tsin ci kansa cikin jin dadi wani farinciki yana tunkararsa zuciyarsa na kara samun natsuwa to duk sabida me hakan ƴake faru ƴa ƴi, ma kansa wanan tambaƴar a haka har ƴa iso office zaune ƴa ƴi, yana tuna lokacin ɗa ta ɗafe kirji ta ce so kake Ummi ta ƴankani ne ɗariya ɗa baisan lokacin ɗa ta sufuce masa ƴa ƴi ,ƴana sosa keya."
Ɗa wanan tunanin ƴa gama aɓin ɗa zai ƴi ɗa zumar goɓe ma sai ƴa sake zuwa Inda take insha Allah giɗa ƴa koma lokacin Saɓira bata part dinsu tana wajen Mommi wanka ƴa ƴi, ƴa tsaka ɗa saka kaya ƴaji an rumgume shi ta baƴa tare ɗa kwanta a fadaden bayansa ta ce" shine zaka shigo baka fadamin ɓa . Tafada a shagwafe"
Sorry Matar ina ɓukatar wutu ne shi yasa amma tunda ga ki ai zaki ta ƴa ni ko."
In dai zan sha madarar soyayya zan zauna ai ."
Juyo ɗa ita ƴa ƴi ,a gaɓansa suna kallon juna ƴa ce" In dai baza'a min rowa ɓa zan ɓaɗa mana."
Ajiƴe kanta a kirjinsa ta ƴi , ta ce" wace ni na ƴi aɓin kauna rowan kaina so kake In barka kafata kallon wasu matan."
Dan dukan wasa ƴa ƴi , mata a baƴa ƴa ce" Matar uwayen kishi ki ci ƴau sai na koshi ko."
Dago ɗa fuskanta ta ƴi ,tana kashe masa ido day har zai ƴi magana ta ƴi wuff ɗa bakinsa....."
*************************
Abba Yana wuta Ummi ta kwalla ma Jawahir kira jiki na rawa ta ajiye cahier din a hannunta tafito tare da durkusawa ta ce'' Ummi gani.''
Gaki to dan ubanki bakisan abin da zaki bane jibi yanda gidan nan ya yi, kace kace ni ko Rufa'atu kike ya gyara maki shi sannan girkin daren wazai maki shine .''
Ajiyar zuciya ta sauke ta ce'' Ummi ina jin yunwa fa tun jiya rabona da abinci tun jiya dan Allah ki bani na ci sai na yi aikin.''
Dauke ta da mari ta yi, ta ce'' Ohh na gane wato ba zaki man aiki ba har sai na baki abinci sannan to wallahi ba zaki ci sa ba sai kin karisa min aikina ki ma jini da kyau .''
Kamar ta kurma ihu haka ta mike tafara aikin sai Bayan sallah isha'i ta karisa wanka ta yi, sannan ta je ta yi, sallah sannan ta fito ta kwashe abincin ta zuba ma Abba ta kai daki sannan ta dawo ta Kai ma Ummi duka abinci a dakinta har Jawahir zata fita Ummi ta ce'' dan ubanki kawo kwanonki na zuba maki abinci dangin mayyu kawai .''
Bata tanka ta ba ta mike tafita jum kadan ta dawo dauke da wata sulba a hannunta duk tafara yin tsatsa tafashe ga wudoji a cikinta ta kawo mata day da ludayi ta zuba mata ta ce'' saura kuma kice ma ubanki baki ci abinci ba kanki yake maki ciwo .''
Wasu zafafan uwaye ne suka zubo mata ta yi, saurin share su a zuciya ta ta ce yanzu dan rashin Imani tun safe ban ci komai ga dukan da nasha amma ace ludayi day zai isheni Allah ya kawo mani chanjin rayuwa .''
Harbinta ta yi, a ciki ta ce'' dan kakan ubanki bakison abincin ne Kika tasani a gaba kina kallo sai ka ce tsowuwar mayya .''
Da sauri ta mike tare da tafe cikin sabida wani Irin nauyi da ya yi, mata da kyar take jan kafa tafi ce a dakinsu ta koma ta zauna tafara cin abinci tana gamawa ta je ta wanko hannunta ta dawo dakin tare da ci gaba da karatun ta daga haka har bacci ya dauke ta .''
************************
Kwance take a saman kirjinsa tana wasa da laulausan gashin kirjinsa shi kuma yana shafa mata baya a hankali wajen kunnenta yarada mata cewa matar wai yau miye sirrin ne na ji abin zam zam.''
Murmushi ta yi, ta ce'' kaine sirrin mijina sabida yanda kake kulawa da lamarin shi yasa kake jin na yau yafi na kullum.''
Allah ƴabarmani ke Saɓira hakika na ƴi ɗace ɗa samun mata ta gari kamar ke hakan ƴasa wata rana sai na ji nafi kowa ɗace a duniƴar ."
Hakan mane mijina nice na ɗace ɗa kai a rayuwa ɓa wata shara ɓa na samu jarumi sadauki jajirtace ai dole na kula ɗashi kamar beby."
Ajiƴar zuciƴa ƴa sauke ƴa ce" a kullum na kanji rasa ki a rayuwa tamkar barazana ce a gareni dan Allah kar ki gujeni wata rana Saɓira ."
Baɓu Inda zan tafi na bar aɓin kauna ta ."
Dan tamkarta ƴa ƴi, a mazaunanta ƴa ce" sai de raguwa ce Matar tawa ."
Uhmmm uhmm Hayate ɗa zafi sosai fa ."
To shikenan na daina ayi man hakuri ."
Ai kai ɗama baka laifi muradin raina."
Sosai suka dan taba fira kafin bacci mai dadi ƴa ƴi ,gaɓa dadi."
************************
Cikin bacci taji wani Irin suracin zafi yana ratsa ta da sauri ta bude idonta Rufa'atu ta gani a tsaye hannunta dauke ta gorar gishiri tana shirin sake saka mata a wajen da ruwan zafi suka Kona ta da inda na ji ciwo ganin idona sun kawo ruwa yasa ta fashewa da muguwar dariya har da hadawa da tsalle ita ta samu mugunta kallonta ta yi, ta ce'' Rufa'atu me nayi maki zaki man haka ne da zafi sosai fa .''
To ni ina ruwana ni na aike ki karuwancin har Ummi ta ci uwarki kome Nifa taimakonki na yi na tashe ki dan kar kice na tashi sallah n'a kyale ki.''
Girgiza Kai ta yi, tare da mikewa tafita waje cike da jin radadin zafin ciwo kamar ta zuba a guje haka take ji ruwa ta zuba a buta sannan ta shiga toilet Jum.kadan ta fito ta daura alwala sabida lokacin sallah ya wuce sai da ta gama ta yi , addu'a sannan ta fita a gagauce ta fara shara tana gamawa ta fido kayan wanke wanke sannan ta fara kiciyar shiga toilet ta yi, wanka lokacin har Rufa'atu ta yi, tafiyarta cikin sauri ta shirya tafito bata yi Ummi sallama ba ta yi, tafiyarta dan sarai tasan zata iya hana ta tunda Abba baya gidan a hanyar ta zuwa ne ta ci Karo da Munsir sosai gabanta ya shiga lugude kamar zai fado ko kallonsa bata yi. Ba tazo zata wuce da sauri yasha gabanta tare da karema fuskanta kallo cike da mamaki ya ce'' mai tsada me yasa mu fuskanki ne?"
Shiru ta yi, masa tana neman hanyar da zata bi ta yi, tafiyarta amma ganin ya nace sai jero mata tambayar yake hakan yasa ta fashewa da Kuka ta ce'' bawon Allah ka duba girman Allah kafita a rayuwa ta duk sabida haduwar da muka yi ne hakan ya hasasamin wanan bala'in .''
Bangane me kike fada ba?"
E'e sabida tsayuwar da muka yi a jiya a gidanmu nasha duka har kona ni aka yi .''
Dan cire lebensa na kasa ya yi, ya ce'' Ah ina gidanku yake ne ?"
Me zaka yi da gidanmu ne ?"
Ba komai .''
Ganin ya saki hanya hakan ya Bata damar wankawa a guje dan gani take wani zai iya ganinsu yafada ma Ummi.''
*************************
Jiki a sanyaye Munsir ƴa shigo giɗa kai tsaye part din Mommi ƴa shiga lokacin ɓa kowa a falo a dakinta ƴa wuce ƴa tarar ɗa ita tana yanke farce ɗa Sallama ƴa shigo tare ɗa zaunawa kusanta ."
Amsawa ta ƴi, ta ce " yawa Munsir ɗama ina ta son na ganka Saɓiɗa zamu ƴi magana ."
Jiki a sanyaye ƴa ce" to gani Mommi."
Yawa bisa kan haiwuwar nan ce naga ɗa kai har ita kun banzatar ɗa magana ta Saɓiɗa ɓaku ɗauke ta ɗa mahimmanci na ."
Kiyi hakuri Mommi dam....."
Ɗama me kuma kullum haka kake faɗa to na gaji fa aure kusan shekara 10 amma babu batan wata ɓare zancen haiwuwa gaskiƴa nifa dan In samu jikoki ƴasani matsa maka ka ƴi ,aure dan Saɓiɗa kai kadai Allah ƴa ɓani Mahaifinka ƴarasu."
To Mommi insha Allah a ta yamu ɗa addu'a dai za'a ɗace ."
Insha Allah ai kullum cikin yin addu'an nan nake Allah ƴa maka Albarka ."
Tunda suka fara firansu Saɓira ke jinsu dan ta masu labe a falo ganin zai fito yasa ta komawa ɗa baƴa tana kwada Sallama amma a zuciyarta cike ɗa haushin Mommi Saɓiɗa ta kurata ɗa take akan haihuwar nan sai ka ce kansu aka fara ne su dai suna iya bakin kokarinsu ganin Allah ƴasa sun ɗace amma shiru kuma tana matsama Munsir akan su tafi asubiti sai ƴa ce baɓu aɓin ɗa likita ƴa isa ƴasa kayi indai Allah bai amince ɓa."
Comment and sharhi pls🙏🏻
17/06/2022 à 00:40 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
15&16
Gani bai biyo Bayanta ba ya sa ta rage gudun da take yi a haka har ta kirisa école din tana mai da nunfashi nan ta hadu da Yusra kadan ya rage ta buge ta sauri ka mata ta yi, ta ce'' lafiya dai ko Jawahir me yake damunki ne?''
Wani ne ya biyoni fa .''
Dariya ta tsincire da ita ta ce'' To sai me dan wani ya biyo ki?" dodo ne shi da ba za ki tsaya ba .''
Hmm ba za ki gane ba kawata mu shiga ciki .''
Tafiya suke suna zantawa har suka shiga classe din wajen da fauziya take anan suka zauna Bayansun gaisa da sauran élève din kallonta fauziya ta yi, ta ce'' Jawa lafiya na ganki kamar an koro ki ?"
Ai kuwa dai wai saurayi take ma gudu .cewar yusra''
Dariya suka sheke da ita har da tafawa sannan fauziya ta ce'' To ka ji sabon Salo wajen Jawahir ,''me ake yi kike tsoronsa kuma .''
Idan kinga hakan akwaye abin da ya yi, mata shi yasa take tsoron haduwa da shi .''
Dariya suka kara shekewa da ita Sannan Yusra ta ci gaba da cewa bani labari mana .''
Dan Bata fuska ta yi, ta ce'' sai da kuka gama min dariya za ku tambaya ni hmm ga yar dariya a gabanku ko.''
Dan dafa kafadarta Yusra ta yi , ta ce'' haba tawajena ki yi, hakuri ai bazata taba ba cewa mu dake ba fadamin me ya faru .''
Ajiyar zuciya ta sauke ta ce'' ba wai ina gudunsa ko ina tsoransa ba ko alama sabida kana ganinsa kasan ba karamin mutume bane kawai sabida Abba na shi yasa bana son yana min magana .''
Haba ai ni nasan da walakin goro a miya to ina suka hadu da Abban ne har ya hanaki kula shi .''
Ina ruwanki sarkin son labari maganar cikin gida ce ba dole sai ta fadamaki ba tunda ta baki bakin zaren sai ki kama hanya kema ,'' cewar Fauziya .''
Ba wata maganar ba ce kawai dai kanwa ta ta hadani da Ummi shine ta dakeni a nan Abba ya tarar da hakan ya tambayi ba'asi ta bashi labarin karya wai karuwanci na fita da wanan mutuman shine ya ce'' karya sake gani na da shi idan ba haka ba sai raina ya bace .''
To haka gidan naku ya koma wallahi da ni ce ke Tuni nayi maganin wanan matsalar sai de ma ace ni ke mulkar gidan ba ita ba ni da gidan ubana .''
Hmm Yusra kenan baki gani Jawahir din ce ke da sanyin jiki ba tada hayani ya shi yasa suke juya ta kamar waina a tanda.''
Hmm ku dai in ana sallah Ba'a magana kawai abar magana nan kar a ce kune kuke batani muna yawon iskanci .''
Kam wallahi duk randa yar gidanku ta shigomin kasuwa ta sai na lahira yafita jin dadi, cewar yusra.''
Alkur'an dan ni ta kuskura giginta ya Kai ta shiga harakata sai na mance ina muka taba haduwa dake in zuba mata rashin mutumci ala bashi daga baya sai na da Sanin da ke tsakanina dake .''
Uhmm ku ci abin babu sani babu sabo .''
Kwarai ma kuwa ai rana nan Zaki sha mamaki .''
Bana fatan Allah ya kawo ta .''
Ke tafi tsan yar tsoron wari .''
Dariya ta yi, ta ce'' ai kanwa ta ce ba wari na ba .''
Ai ita ce matsayin yayarta ki .''
Har zata yi magana Monsieur din S.V.T. ya shigo dan haka suka gyara zamansu .''
******************************
Ajiyar zuciya ta sauke ta ce'' hayate yaushe ka shigo ne?"
Ban jima ɗa shigowa matar ."
Shine yanzu ka daina sona ko kadan ."
Matsowa ƴa ƴi , kusanta tare ɗa haɗe ta ɗa jikinsa hannayensa duka a fuskanta suna kallon juna ƴa ce" Me ƴasa kika ce hakan Matar ."
To ɓa ɗole na ce hakan ɓa a ɗa iɗan zaka ɗawo giɗa sai ka fadamin yanzu kuma kawai sai na ganka ."
Kalli kwayar idona ɗa kyau iɗan kin hango kason ɗa ƴa fita a soyayyarki ki fadamin ."
To ai ɓa sai na faɗa ɓa gashi ina hangowa amma kulawance ta rage Hayate."
Zan ki yaye Madame insha Allah ."
Gyaran murƴan ɗa Mommi ta ƴi ne ƴa saka su saurin janye jikinsu suna sosa keya."
Ina wuni Mommi."
Haɗe fuska Mommi ta ƴi, ta ce" ɗama ina son magana ɗa ke tunda wanan ƴa kasa daukar mata ki akan hakan ."
Tunda ta ji Mommi tafara magana gabanta ƴa shiga faduwa amma sai ta dake ta ce" wace magana kuka ƴi bai sanar dani ɓa ."
Ohhoo maku ɗai tsakaninku ne ɗama bisa kan maganar haihuwa ce har yanzu na ji shiru."
Kallonta Saɓira ta ƴi, ta ce" Mommi har yanzu muna nema wajen Allah ."
Munafika ni zaki ma salon ma kircin ɗa kike masa ne kina masa fari ɗa ido yana mantawa ɗa duniƴar ."
Ni kuma na ce kaga tsowuwar zamani 😂
Gyaran murƴa Munsir ƴa ƴi , ya ce" Mommi ki hakuri insha Allah gobe zamu je asubiti insha Allah zamu ɗa ce ."
Ɗa dai ƴafi maka duk sa'annin aurenku suna ɗa yara daga mai uku sai me biyu kai wasu ma har biyar garesu amma kana nan ɓa ko day gareka kuma kake zaune ."
Ki hakuri Mommi goɓe zamu je asubiti muga aɓin ɗa Allah ƴa ƴi , damu ."
Gwara ma dai In ɓa haka ɓa a san matakin ɗa za'a ɗauka Ina fatan ka gane ."
Ganin ƴau fa Mommi ƴan masifar ke kanta ƴa ce " to ni zan fita Mommi sai na ɗawo."
A ɗawo lafiƴa a tare suka fita shi ɗa Saɓira dan tsoranta kar Mommi ta sake mata maganar sosai aɓin ƴa bata mata rai inko hakane gwara ta san matakin ɗa zata ɗauka tun kafin faɗa ƴa zama ɓaɓɓa ."
19/06/2022 à 10:50 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
16&17
Tana shiga part din ta tafara ƴan zagaye zagaye tana saka tare ɗa warwarewa dole fa tasan ina Munsir ƴa sa gaɓa dan ta ji dadin nazarin aɓin ɗa ƴa kamata ta ƴi , ɗa wanan shawara ta nufi kithchen tafara kokarin hada masu abinci ."
*************************
Suna tashi daga école gida suka nufa ita da Rufa'atu da kawayenta haka ko suka yi sa'a Munsir yana wajen sosai gaban Jawahir ke dukan tara-tara duk ta gigice hade fuska ta yi, dan karma ya samu dama yi mata magana amma sai da yasha gabanta ya ce'' haba mana sarauniya ba fada me ya kawo gaba .''
Kallon da Rufa'atu kema Jawahir ne yakara tadamata hankali cikin ida inda ta ce'' dan Allah malam kafita a sabgata na sanka ne zaka zo ka ta kurama rayuwa wallahi idan baka rabu dani sai na shuka ma rashin mutumci mtssss, tafada tare da fara tafiya .''
Da sauri yakara shan gabanta ya ce'' Sarauniya dan Allah ki saurare wallahi Bada niyar na cutata maki nazo gareki ba ganin a halin da kike ciki ya sa na keson na taimaka maki .''
Banaso rike abin ka anfada maka ina bukatar taimako ne dan Allah ka Rabu dani sabida dubi yanda jikina yake a Kone ka shatin bulala yau so kake a yanka nine kome idan ba si kake Abbana ya tsine mani ba to ka kasha famin lafiya .''
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' yanzu duk sabida ina kula ki Kika Kone kanki le yasa baki son na rabe ki ne ina son taimakonki dan Allah Kar ki batamin aikin lada .''
Mtsss ta yi, sannan ta wanka da gudu ganin Rufa'atu takusa shigewa gida duk da hakan batasan me zata tarar ba sosai gabanta yake faduwa kamar zai fito daga kirjinta shiganta keda huya Ummi ta rangada mata wani Katon Iyce a kanta sannan takara buga mata shi a tsakiyar bayanta da kafafunta à take tafadi sumamiya amma Hakan bai sa ta daina rafka mata shi ba sai da Rufa'atu ta yi, saurin rike iytsan ta ce'' Ummi da alama bata motsi kamar mu kashe ta Ummi .''
Ke d'Allah rabu dani ta juma bata mutu ba aini ita ce nake son ta yi.''
Gaskiya Ummi ni ba ruwana idan Abba ya shigo halakamu zai yi kan wanan Aljanar .''
Sai a lokacin hankalin Ummi ya dawo kanta me zata ce Abba yar sa ta yi, sai a lokacin Ummi ta ce'' tafi debo ruwa idan bata farka ba sai mu tafi da ita asubiti .''
Ruwa masu masifar sanyi ta dauko Haka suka dinga sheka mata masu ana biyar tafara motsawa tare da yin tari sabida ruwan Sun shiga hancinta amma duk da Hakan Ummi bata daina sharara mata ruwan ba sai da taga kashe ta kawai suke son yi sannan ta yi sauri gusawa daga wajen tana mai da nunfashi da wani Irin azalumin kallo Ummi ta bita dashi ta ce'' ke dan ubanki a ta dalilinki ruwan gida na suka kare dan haka ki tashi maza yanzu ba sai an jima ki debo min kayana .''
Tsabar gigicewa da Jawahir ta yi, Ba tama san Ummi tana magana ba haka Rufa'atu ta nufe ta tare da Kai mata dankwashi a tsakiyar kanta ta ce'' Wai ke dan ubanki baki jin Ummi tana magana ne zaki wani kyaleta kina raraba ido kamar bakisan mutane ba .''
Sai a lokacin ta fahimci me Rufa'atu take nufi mikewa ta yi, tare da kakafe jikinta sannan ta matso kusan Ummi tare da nuna ta da yatsa ta ce'' Ummi ina daraja amma sam bakisn me ake nufi da hakan ba ina baki mutumci amatsayinki na uwata amma sam kina maida kanki kamar jahila to bari insha Allah kurwata tafi karfinki daga ke har diyarki kina son ki kasheni duk Irin abin da kike man na daure tare da saka hakuri ai duk wanan Abun da kuke man sabida wanan mutuman ne to ki Budé kunnanki da kyau ki saurare ni wanan mutuman kwartona ne kullum sai ya daukeni a hôtel Muke tafiya idan kin turani makaranta shine ke dauka ta muna sheke ayarmu kuma Kika kuskura Kika kuma tabamin jiki wallahi sai na nuna maki bakida wayoo sai na nuna maki cewa Aljanuna Sunfi naki hauka sai in shide maki su a zauna Lafiya ke kuma Rufa'atu Kika kara sakamin Ido cikin rayuwa ta sai kin kwashi kashinki a hannu in saka ki ki cinye shi marar mutumci da ta yi, gadon rashin kunya .''
Sosai suka shiga hankalinsu musanman Ummi da ta yi, sakaka tana kallonta cike da Mamakinta............
😂 Alkur'an sai naga comment mai kyau zan ci gaba
19/06/2022 à 17:35 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
18&19
Warrrr ayirr yirrr yirrrr warrrr 💃haka zasu ganmu ayeehh 💃haka zasu barmu ayeehhh 💃haka somu ayeehh 💃warrrrrrr dagani a barmu ayehh Nida masoyan NI ZAN ZAUNA DA KAI ayeehhh 🎤Ina sonku Allah ya bar zaman tare kuna kasheni da comment din ku💃nima naji dadi dan wanan page din taku ce baki da yanku amma banda masu zaman kashe buge 😂😂 kuyi yanda kuke so da ita 🥰😍
Tana gama girkin ta zuɓa su a kuloli ta jera a danning daki ta wuce ta dauki wanka sannan ta ɗawo falo tana zauna ne Zakiya ta shigo ɗauke ɗa sallama a bakinta cike ɗa sakin fuska Saɓira ta ɗuɓe ta ta ce" A'a manya masu gari hmm ganinku sai ɗa babban kati ."
Hmmm yanzu zuwa nan nawa gulma na kawo maki ."
To gulma kuma ? " Ta me fa.""
Hmm ai In fadamaki mijinki ƴa hadu ɗa wata danleliyar budurwa dan a yanzu ma sai ɗa ƴa hadu ɗa ita a hanyar gidansu dawowa na daga school kenan nayo nan ."
Budurwa kuma ?" A'a kawata ko dai bata Kan kai kika ƴi dan Munsir ni ka dai ce wacce ƴa ke so ."
Uhmm to zauna nan dan namiji ƴa ce maki dake ka dai zai zauna sai ki yarda wallahi yarinyar ma na santa yayar abikiya ta ce ."
Cike ɗa masifa ta ce" wai zakiya ɗa gaske kike ko wasa ."
To iɗan wasa kika ɗauka lamarin ki zauna lokacin ɗa kika ki ana ayirr ayirr sai ki gane ɗa gaske nake ."
Ita din ƴar gidan uban waye uban waye ubanta a garin nan ne ."
Ajiƴe hankalinki ɓa yar gidan kowa bane kin ga gidansu kamar dakin beraye wajen kwancinta duk a yage ƴake ɓare kuma suturar ɗa take sakawa ."
Ɗa sauri ta mike tsaye ta ce" kamar ni ace zan hada kishi ɗa wanan ƴar gidan matsiyantan ni Saɓira Muhamed mai Naira zan hada shimfidar miji ɗa wanan kazamar taɓ lanle akwaye masifa ashe."
Ita zakiƴa tsaye ta mike tare ɗa da fa kafadar Saɓira ta ce" ruwanki ki dauki mataki a kanta dan yarinya tafi ɗa komai wllh tsayi ka dai zaki kwadamata dan kamar ita ce ta ƴi kanta."
In hankalin Saɓira ƴa ƴi, dubu to ƴa tashi sannan ta ɗuɓe ta ta ce" yanzu ina ne gidansu?"
Me zaki ƴi ɗa gidansu kuma ?"
Ƴa ina tambayarki kina tambayata ke ɗa ƴa ka mata ki ɓani amsa ta ."
Gidan yana bayan gidanmu dan shine kadai karami a anguwarmu kanwarta Rufa'atu kullum zaki ganta tsaf ɗa ita kamar ɓa ƴar gidan ɓa amma ita suturar jikinta duk taji jiki ."
Kamar ta kurma ihu tana dukan kanta haka take ji sannan ta ce" yanzu me Munsir ƴa gani a jikinta har ƴake kula ta."
Kyau ƴa gani mana ɗa yarinyar nan tana samun gƴara to wallahi duk mai saurayin ta kama abin ta zam zam ko a hakan iɗan kinga yanda ake kula ta tana watse mutane sai kin tausaya masu ."
Ita wanan kucakar?"
Ita fa ."
Sosai suka zanta sannan Zakiya ta mike zata tafi Saɓira ta ƴi kyauta mai tsoka sannan ta ƴi, mata rakiya ta ɗawo sosai aɓin ƴake kona mata rai musanman iɗan tana tuno ɗa maganar Munsir amma ɓa damuwa ɓa dai ƴa boye mata ɓa suje a hakan ta san matakin ɗauka tana nn zaune har wajen karfe 8h30 na dare Munsir ƴa shigo ɗauke ɗa sallama a bakinsa sosai ta wanke zuciyarta ta washe fuska sai sakar masa murmushi take amma sam taki yarɗa ƴa taba mata jiki sai ma wayo ɗa ta ƴi, masa yatafi wanka ."
****************************************
Daga zaune ɗa take ne take imagine tana shuka masu rashin mutumci amma har yanzu tana inda take jin an wanke ta da mari ne ya sa ta dawowa hayacinta da sauri ta mike tsaye tana rike da bayanta haka tafara jan kafa har ta nufi wajen Kuran ruwan da hannu day take janta har ta fita ganin halinda take ciki ne yasa wani yaro taimaka mata a tare suka tafi wajen diban ruwan Haka ma tare suka dawo dai dai lokacin Rufa'atu zata tafi gidansu karima kawarta daga tsan su wuce gidansu Zakiya ganin Jawahir ba ita ce ke jawo ruwan ba yasa ta koma gida da gudu dama Bata ganta ba tana shigowa ta ce'' Ummi Jawahir fa ba ita ce ta jawo ruwa ba Almajirin Malam Muntari ne .''
Jinjina Kai Ummi ta yi, ta ce'' jeki abin ki zata shigo gidan yau ba mai rabani da ita sai Allah .''
Fita ta yi, tana mai jin dadi tanufa gidansu karima .''
Tana fita Jawahir ta shigo da Kura tana janta kyar cike da bala'i Ummi ta ce'' ai da kin ce ma yaron ya karisa shigo maki da Kuran sabida tsabar munafinki Irin naki zaki shigo ke day .''
Dan Allah Ummi bazan saké ba Bayana yake man ciwo kafata duk ta rike da kyar nake h
Janta shine ya taimaka min .''
Toni ina ruwana da ciwon dake damunki ai ba haihuwar nayi ba bare in ji zafi sosai ta shiga surfamata ruwan masifa da zazafinta kamar ta cinye kanta ganin Jawahir ta kyale ta yasa ta kara mata da duka sai da ta yi, mata lis ganin zata kashe yar mutane yasa ta rabu da ita sosai ta ci kuka har ta gode ma Allah sannan tafara jan kugu da kyar ta shiga daki dan zuwa yanzu jikinta duk ya yi tsamu ko ina ciwo yake mata tana shiga dakin ta ci gaba da kuka har sai da kanta yafara ciwo nan ta kwanta saman yagagiyar katifarta wace duk soson ta cire tana mamakin rayuwarta me tayi ma Ummi a rayuwa take mata Irin wanan azabtarwan me yasa Abba ba zai kai ta wajen dangin iyayenta ba idan ance mahaifiya ta ta rasu ai tana da iyaye ita ma ina cikin kangin rayuwa babu mai taimaka min ba wanda yasan halinda nake ciki bare ya kawomin agaji tana wanan tunanin tana Kuka jin zazafi yafara kamata yasa ta daure tafita waje ta daura Alwala sallah La'asar ta yi, sannan ta koma ta kwanta kafin kace me baccin wahala ya dauke ta dama gashi cikinta ba komai a cikinsa
19/06/2022 à 21:10 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
20&21
Na yi godiya a gareku masoya na💃 gaskiya kuna kokari wajen comment kar ku gaji ku kara azama ina yinku 🥰😍
Sosai zanzafi mai masifar zafi yarufe ta sai rawan sanyi take amma babu abin da zata rufa jikinta dashi gashi ba wanda ya kula da lafiyanta bare idan yaga Bata fito ba ya duba ta tunda ba ma'abociyar zaman daki ba ce sai wajen karfe 22h00 Abba ya shigo amma duk kowa yana waje amma banda Jawahir kuma bai ga tafito ta tarbe sa ba duk haka sai yaji ba dadi ko dan sabida fadan da ya yi, mata take fushi dashi sannun da Rufa'atu da Ummi suke masa ce ta dawo dashi daga tunanin da yake kallonsu ya yi , ya ce'' ina Noor din Abba take lafiya naga bata cikinku .''
Hmmm Malam Kenan yau Albushir aka yi mata a na zaman daki nasan akwaye abin da take kumsawa tun dazun take a ciki da.''
Kuma shine babu wanda ya duba ta kuna gida day .''
To ai Malam wata rana idan ta ga dama hakan take yi .''
Haba dan Allah nina san Noor babu abin da ke kai ta daki in ba sallah ko bacci ba kullum tana waje tana maki aikin wahala amma sabida ta shiga daki bazaki duba lafiyanta ba.''
Hannu ta ajiye a habarta ta ce'' Ohh ni Allah Laure Malam Kenan zaman sa Ido kake man a gidan nan ko.''
Mtssss ya yi, tare da nufi hanyar dakinsu Jawahir ganin zai shiga ya sa Rufa'atu bankadawa da gudu ta sha gabansa ta ce'' haba Abba gani shine zaka aiki kanka bara na kirata mana .''
Kallon tuwuma ya Shiga aika mata ya ce'' Lafiya dai ko?"
Cike da rashin gaskiya ta ce'' ba komai wai da na kiraka maka ita ne .''
To kice ta sameni a daki na .''
Tom Abba insha Allah .''
Dakin ta wuce shima yanufa nashi tana shiga ta saka kara ta harbeta a ciki ta ce'' munafika dama wanan zaman dakin da Kika tirka dan ki tona mani asiri ne kuma baki isa ba wallahi dan kinga na fiki makwanci mai kyau shine kike son Abba ya gani ko sai ki tashi yana kiranki idan kin gama salon munafurcin naki .''
Girgiza Kai ta yi, ta ce'' ai duk nisan jefa wata rana dole sai ta dawo kasa ki dai yi takonki a hankali tun kafin ya buge maki idon kafarki ki taka wuta .''
Kara harbinta ta yi , tare da yin mtssssss tafita da kyar ta mike tana jan kafa daka ganta kasan ta daku sosai fuskan nan duk ta kumbra ta yi, jajir abin ka ga farar fata dangishi take har ta karisa dakin da sallama dauke a bakinta amsawa ya yi, sannan ya bata izinin zama tunda ta shigo yake Karema halitarta kallo anya wanan Jawahir ce kuwa duk ta kode ta kara rama ga tabo ko ina a jikinta wani wajen ta kone harda sabon dukan da tasha yau din da tabarya sosai Abba ya tausaya mata cike da natsuwa ya ce'' Noor meke faruwa ne a gidan nan?" duk jikinki tabo kodai laifi Kika yi .''
Kamar jira take ta fashe da Kuka ta ce'' Abba dan Allah ka kaini wajen dangin Mama ta dan Allah .''
Natsu ki amsamin tambayar da nayi maki .''
Babu komai Abba kawai ina son tafiya gidansu kakata ban taba ganinsu ba dan Allah ka barni na tafi wata day na dawo dan Allah Abba .''
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' za ki ga kaka ki insha Allah amma ba yanzu ba sabida wani dalili waye ya maki wanan dukan nan.''
Kara sautin kukanta ta yi, tare da fadamasa tunda ga haduwarsu da Munsir har lokacin da ta dawo daga diben ruwa .''
In ran Abba ya yi, dubu to ya bace ransa a bace ya ce'' wane Irin iskanci ne zata saka tabarya ta dake ki da ita wanan ai sakarcine ni ba'a wanan dani mikewa ya yi, zai fita
ta ce'' Abba na ina zaka tafi kuma ?"
Ki jirani a nan yanzu zan dawo .''
A'a Abba Bana fadamaka dan ranka ya bace ba dan Allah ka tausayamin karta sake dukana .''
Fuskansa dauke da tsananin mamaki ya ce'' duka kuma ki jirani anan daga yau babu kakan uban da zai kuma ta baki a gidan nan mudin ina raye yarinya budurwa mai shakara 19 tana shan duka idan ta lahanta ki fa sai ki zuba Ido kina kallonta ko .''
Tunda Jawahir take Bata taba ganin fushin Abba Irin na yau ba dan haka ta shiga hankalinta Bata kuma ce masa komai ba wata katuwar bulala ya dauka yafita waje da ita tunda ya nufi kofa take kallonsa jikinta ba kwari bare ta yin kura ta hanashi dan ta hango bacin rai tsantsa a fuskansa .''
Yana yafita nufi wajen da su Ummi suke nan yafara zabgar Rufa'atu sosai iya karfinsa yake dukanta kamar an aiko shi Ummi ganin za'a kashe mata diya banza ya sa ta mike ta nufi wajen da zumar takare ta ko zai dai na dukan nata amma sai ya gama da ita yafara tikarsu sai ihun neman taimako suke amma babu ma taimakonsu Jawahir ce kuma Bata da lafiya sosai suka daku duk ya hada masu jini da majina sai da ya gaji sannan ya kyalesu ya nufi dakinsa kallon Jawahir ya yi, ya ce'' taso muje waje.''
Abba dan Allah ka barni a nan Ummi dukana zata yi me yasa ka dakesu Abbana .cike da tsoro take fadin Hakan''
Janyotan da zai yi ya ji jikinta da zama kamar wuta sosai alamarin Jawahir yafara bama Abba tsoro wanan wane Irin zurfin cikine ke da yarinyar nan ne girgiza Kai ya yi, sannan ya ce'' tashi mutafi asubiti .''
Ajiyar zuciya ta sauke ta mike dama da hijab din ta a jikinta nan ta saka kai suka fita suna zuwa Doctor ya duba ta sosai ya yi, fada akan zama da yinwa da take yi ulcer ce ke damunta abin yakara ba Abba haushi sosai anan suka biya shi kudinsa ya wuce da ita wajen mai sai da gasasun kaji wanda rabonta dasu tun tana karamanta da ko Abba ya kawo basu Bata sai de ta yi kurkurar kashi ta lashe takardan guda biyu a amso mata Sannan suka saye magani suka biya ta kasuwa ya sayomata Sabin Kaya masu tsada sannan suka koma gida a dakinsa suka wuce sai da ta ci ta koshi tasha magani ta hade da madara sannan Abba ya dube ta ya ce'' Waye wanda yake zuwa wajenki?"
Abba yana tare ni ne a hanyar makaranta kuma Bana sauraransa tunda ka yi ,man magana .''
To ki ce masa gobe ina son ganinsa .''
Abba na koshi ba fa .''
In dai yana sonki komai zaki masa ba zaya taba rabuwa dake ba .''
To Abba duk randa na ganshi zan masa magana .''
Jinina Kai ya yi sannan ya ce'' tashi mu tafi waje ina son magana daku .''
Babu musu ta mike dan yanzu wani karfine yazo mata ta samu karfin gwuiwa sosai suna fitowa ta shimfida masu tabarma sannan Abba ya zauna ita ma ta zauna daga gefensa cike da natsuwa fuskansa a daure ya ce'' Laure me yarinya nan ta yi, maki Kika mata wanan shegen dukan ?"
Dago da fuska ta yi, da ta sauke mashi kwandan rashin mutumci ganin ba fuska ta ce'' laifi ta yi ,man .''
Ko Masha Allah shine yanzu da ina dukan taki Kika taremata ko to bara kiji in fadamaki wanan ya zama na farko kuma na karshe a gidan nan duk randa Kika kuma dukan wanan yarinya koda a mafarkine wallahi tallahi kin ji na rantse maki ko a bakin aurenki .''
Sai da gabanta yafadi ya ce tass garamm gamm wata zufa na karyomata ta ce'' sabida wanan yarinyar zaka rabu dani.''
E'e baki ji da kyau bane ko sai na maimaita ne .''
A'a Allah ya wuce zuciyanka .''
Kibi dare ki amshe tunda zuciyartaki ce .''
Gumm ta yi,da baki dan yau ta kula Malam da rashin mutumci ya shigo gidan nan .''
Mikewa tsaye ya yi, ya ce'' kuma na kuma jin Bata ci abinci a gidan nan ba kur'ani sai na nuna maki kalan nawa rashin wayon tunda ke bakida hankali maraici a ba hauka bane da Zaku yi ta cuta mata tunda de Nine ubanta kuma nike kawo abin da za'a girka wanan c'est la première fois et dernier fois kar ki ce ban fada maki ba .''
Yana gama fadan haka ya shige dakinsa yana wuci ita ma Jawahir daki ta shige nan suka yi zaginta suna Kari tana jinsu ta yi masu banza ita dai burinta ya cika tunda baza'a kara dukanta ba .''
20/06/2022 à 09:28 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
22&23
Tun da ƴa ɗawo yafara ganin sauyi a tare ɗa ita ganin ƴau ɓata ɗa lokacinsa ƴa sa tafiƴa ƴa ƴi kwanciyar washegari ma yana tashin ta ta ƴi ,sallah asuba shima ƴa tafi masallaci sai wajen karfe 7h00 ƴa shigo gidan ma murmushi a fuskanta ta ce" Ina kwana ango."
Lokacin yana shirin shiga toilet bai ji aɓin ɗa ta faɗa ɗa kyau ɓa ƴa ce" Na'am me kika ce ."
Cewa na ƴi Ina kwana hayate dina ."
Lafiƴa lau ƴafada tare da shigewa toilet ita dai ɓa damar ta ƴi ,masa masifa dan Saɓiɗa ɓa karamin aikinsa bane tasha duka shi yasa take tafiƴa ɗa komai a hankali kafin tafara balbale shi ɗa ruwan masifa ."
Bai wani jima ɓa yafito kallonta ƴa ƴi ,ƴa ce" ki tashi ki shirya ai kinsan Inda zamu tafi ko."
Tashi ta ƴi , ta nufi toilet ta jima sosai kafin tafito lokacin har ƴa karisa shirinsa yana zaune yana danna waƴa tana fitowa kamar munafika tafara tafiƴa a hankali a dole sai ta ga aɓin ɗa ƴake yi a waƴa ganin dai ɓa baɓu aɓin ɗa zata hango ƴa sa ta tabe ɓaki ta ce" shi dai munafiki bashi ɗa kama kuma munafirci masu zaman banza ƴafi tasiri a kansu ."
Share ƴa ƴi, dan aikin gaɓansa kawai ƴake dan ƴa kula tun jiya take son bata masa rai ganin ƴaki kula ta hakan ya sa taji kamar ta kurma ihu dan haushi haka gama shirinta ta dauki mayafi suka fito sai ɗa ta kulle part din ta sannan suka shiga mota suka bar gidan ."
Suna isa wata ɓaɓɓa asubiti ce suka shiga kai tsaye office din Doctor ƴa nufa ɗa ƴake ƴa san ɗa zuwansa nocking ƴa ƴi ,aka ɓa su izinin shiga bayan sun gaisa ne ƴa ce " abokina ai na zata ɓa yanzun zaka zo ɓa"
Ka ji man wani bahagon zance to sai yaushe zan zo ."
To ai ku manya ne ai dole nayi tambaya. "
Kanka ake ji dai yanzu ɓa wanan ɓa ta shi ka duba ma ."
Wata waƴa ƴa janyo yakara a kunne ƴa ce " shigo .yana gama faɗan haka ƴa kashe kira."
Shigowa ta ƴi, tare ɗa gaida su amsawa suka ƴi a tare sannan Doctor ƴa ce " ki tafi dasu wajen Faisal a duba su bangaren haihuwa ."
Jinjina kai ta ƴi , sanan suka tashi suka bi bayanta ."
*************************************
Tana tashi daga bacci jikinta duk sai a hankali amma tsabar gulma dake cin ta so take tatafi école ta labarta ma su Ƴusra labari hakan ta ɗauke tafito ta ƴi, aikin ɗa ta saba sannan tatafi ta ƴi ,wanka ta shirya tafito a waje taga Ummi har kasa ta durkusa ta ce" Ina kwana Ummi ."
Ɗa ban kwana ɓa ai ɗa ɓaki ganni zaune a gabanki ɓa ."
Ajiyar zuciya ta sauke ta ce" sai na ɗawo ." .
Banza suka ƴi mata ita kuma ta sa kai tafice tunda tafita take waige waigen Inda zata hango Munsir amma bata ga ko mai kama ɗa shi ta dan shiga damuwa rashin ganinsa kodan yana takura ta ne ƴa sa ta damu ɗa rashin ganinsa jiki a sanyaye take tafiƴa har ta karisa école din kai tsaye classe ta nufa Inda zata samu su Fauziya ɗa sallama ta shiga bayan sun amsa ne take gaisawa ɗa kowa wajensu ta nufa ta zauna ɗa alamar damuwa a fuskanta Ƴusra ce ta daga ta ce " to kanwar Rufa'atu yau kuma waƴa tabo ki ."
Zan ci mutumcinki fa dan kin rainani ni kullum ƴar matsala ce ko menene ."
Kai mai ɗa wukar daga tambaya sai cibi ƴa zama kari ɓani labari ."
Rabu ɗa ita Jawahir wannan ƴar gidan babansu ce bata ɗa kir ki ."
Naga alama sai na buge mata ɓaki a ƴau din nan ."
Kifara ta wajen Rufa'atu sai kizo kaina.tafada suna tintsirewa ɗa ɗariya ."
Murmushi ta ƴi, ta ce" ai kune dai dai dani wanan duka day zan mata ta zube a kasa ." Shewa suka yi Fauziya ta ce'' amma kawata kin karo wulakanci fa wai yau waya ta baki kike ta son wuce haushi kanmu .''
Hmm ke dai ki bari fauzi yau fa banganshi ba kar fa wani abu ya same shi .''
Murmushi suka yi tare da kashe ma juna ido ita da Yusra sannan fauziya ta ce'' wanene kuma .''
Matse fuska ta yi , ta ce'' Allah zanci ubanku fa kuna nufi baku gane wanda nake magana akan shi ba ."
To ki Sanar damu mana .''
Bansan sunansa ba amma wanda nake ma gudu idan zan tawo .''
Anzo wajen muna son wanan wasar to kawata ko dai kin kamu ne ban sani ba .''
A'a ban kamu ba kawai dai nagani kullum yana wajen gashi yau bai zo ba .''
Zai dawo ki ajiye hankalinki ai yana sonki .''
To ni na tafa fadamaku cewa soyyaya ta kawo shi wajena .''
A'a to me zai kawo namiji wajen mace in ba soyayya ba watarana ba sai su kai ga aure .''
Wanan fa laifi ya yi, kuma yaban hakuri.''
Kuma kullum sai ya baki hakuri ko.cewar fauziya .''
Hmm kanku ake ji yanzu ba wanan ba akwaye labari fa .''
Sako muji !
Murmushi ta yi, sannan tafara basu labari abin da yafaru jiya .''
Kai amma Abbanki ya yi, gaskiya ya kyauta da ina kusa sai na kara masa gwarin guiwar yakara cin uwarsu amma fa baki taba sani farinciki Irin haka ba ina ita Rufa'atu take .''
Ba'a tare muka tawo ba me be tana classe din su .''
Yau akwaye tsokana Kenan .''
Kinga karfa muyi haka daku ta jamin wani shairin dan Allah .''
Dariya suka sheke da ita Yusra ta ce'' arrr yar tsoron wari.''
Kanwa ta ce fa bare in ji tsoranta .''
Har Yusra zata yi , magana aka yi sonné dan haka suka gyara zamansu .''
************************************
Bayan an gama masu gwaje gwajen suka ɗawo wajen Doctor sun jima zaune suna shan fira wata maganar iɗan sun ƴi su ɓa Saɓira ɗariya wata kuma ta mayar masu suna tsaka ɗa firan ne Norse ta shigo hannu ƴa mika mata ta bashi result din sannan tafita shiru ƴa ratsa dakin Saɓiɗa karatun ɗa Doctor ke ƴi ."
Ajiƴe glass din sa ƴa ƴi ,ƴa dauko tishu yana goge zufar dake karyo masa ƴa dago yana kallonsu ."
Shima Munsir kallonsa ƴake ɗa alamar tambaya ."
Ajiƴar zuciƴa ɗa ƴa sauke tafi dari sannan ƴa ce" Abokina akwaye matsala fa ."
Ta me fa?"
Kai lafiƴa lau zaka iya haiwuwa a ko wane lokaci sai de matsalar daga wajen Madame ne ."
Tsaye ta mike ta ce" bangane ɓa me kake son fadamin ɓa ."
Ki hakuri ki zauna na karisa ƴi maku bayani ."
Bayanin ƴa ci uwarsa na dameshi na ƴi maka kwali ɗa shi ."
Da sauri Munsir ya daka mata tsawa ƴa ce" ke kinsan ɗa wanɗa kike magana kuwa ."
Ee ɓa Doctor sharif bane babban abokinka ai ɓa mahaukaciya ɓa ce ni ."
Ajiƴar zuciƴa Doctor ƴa ƴi , ƴa ce" to ni miye laifina sakamakon kwayoyin ɗa kike ƴi ta sha a baƴa sune suka haifar maki ɗa wanan matsalar kin sha su na wuce ka'ida iɗan ɗa ɓaki daina ɓa sai iya kawo maki cancer mahaifa ."
Tsuru tsuru ta ƴi ,ɗa ido dan bata taba tunanin za'a gano ta sha nagani ɓa sosai rashin kunyar ɗa tata shi ɗa ita ɗa kwanta zaune ta ƴi , tare ɗa fashewa ɗa kuka ta ce " yanzu kana nufin bazan taba haihuwa ɓa ."
A'a ni bance ɓa amma gaskiƴa sai de ikon Allah kawai kitafi ki ƴi ta addu'a insha Allah za'ada ce ."
22/06/2022 à 10:18 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
24&25
Sosai hankalinta ƴa tashi ta ma rasa me ke mata dadi haka suka baro asubiti suka ɗawo giɗa kai tsaye part din su suka wuce sai kuka take masa sosai aɓin ke kona masa rai cikin tsananin haushi ƴa ce" d'Allah malama ki man shiru nina aike ki shan kwayoyin zaki isheni ɗa kukan asara ke kika cuci kanki dan haka kanki ake ji."
Jin yafara zazaga masifa ƴa sa ta yin shiru dan tasan ɓa karamin aikinsa bane ƴa tika mata dan banzan duka ƴa ƴi , balema yana jin haushinta tashi ta ƴi, ta koma falo ta ci gaɓa ɗa kukanta tunda ɓa mai rarashinta shi kuma kamar ƴa same ta ƴa ƴi,ball ɗa ita haka ƴake ji amma iɗan ya tuna cewa kanta ta cuta sai ƴa kyale ta kara yin wanka ƴa ƴi , ƴa shirya ƴa kama gaɓansa ."
************************************
Suna tasowa daga School Kai tsaye gida ta dawo dakinta ta wuce bayan ta cire tenue din ta tafito tafara aikin gida kamar yanda ta saba Bayan ta gama ta nufi daki Ummi dan ta karfo abin da za'a girki da sallama a bakinta ta shiga amma tsabar masifa na ci bakinta ta ce" dan kakan ubanki me ya kawo ki dakina sale salen ki ce yau ma na dakeki ko .''
Sunkuyar da kai ta yi ,amma bata ce komai .''
To gulman uwar me ta kawo ki dakina.''
Dama zan daura girkine na ce me za'a dafa .''
Ki dafa kan uwarki ko zai sa ki koshi tashi kiban wajen yar sherri na ce ki daura min girki kisa ubanki ya sake dukana ko.''
Murmushi Jawahir ta yi, kanta na sunkuye sannan ta mike tafito dakinsu lokacin Rufa'atu ta dawo da sallama ta shiga amma Bata amsa ba hakan bai sa Jawahir ta yi, shiru ba ta ce'' Ashe kin dawo .''
Nan shiru ta yi,mata ita kuma ta ci gaba da cewa dazun muna école wanan saurayin naki yazo nemanki ina Kika tafi .''
Gidan ubanki na tafi ni zaki tisa a gaba kina jera min tambayoyi kamar uwarki ce ta haifeni .''
Tabe baki Jawahir ta yi, ta ce'' naga alama tunda gaki cikin gidan uban nawa tunda ni ka dai ya haïfa tafada tana kwanciya saman yagagiyar katifarta tana janyo cahier din ta tafara Homework.''
Ita kuma Rufa'atu wayarta tafito da ita lokacin kira yana shigowa dauka ta yi, da murmushi a fuskanta ta ce'' dear na wanda yafi kowa kuma shelelena ya kake.''
Lafiya lau kyakyawa ta har kinje gida lafiya ne .''
Lafiya lau amma na dawo da kewanka sosai.''
Nima kinbarni cike da kewanki na fadamaki ki bani lokaci mai tsayi zan Shayar dake maradan soyayya .''
To ai babu wanda zan bawa lokacina sama da kai wanan lokacin da shi nake profite nazo wajenka duk dan jin dadinka kaima ka dinga hakuri mana idan nazo fa sai ka yi wajen sai uku ko hudu amma hakan kake kewa Bana baka lokacina .''
Ke din ce kin yi sosai dole ki bar mutume cikin kewanki ina sonki .''
Hmm da kana sona ne bata wanan hanyar zaka bi dani ba.''
Kar ki damu ki jira idan kin gama école zamu yi aure kuma kice Kika ce Abbanki ya ce bazai maki aure yanzu ba.''
Allah ya kaimu lokacin da zamu kasance a tare bansan kallar farinciki da zan nuna ba .''
Ai duk farinciki ko jin dadin da Zaki kasance baki kai rabin nawa ba.''
Sosai suka sha fira daga bisani suka rabu da juna bada son ransu .''
Juyowa Jawahir ta yi, ta ce'' dama wajen wani kike tafiya idan kin je School ko?"
Hararenta ta yi, ta juya mata baya tana danna wayarta .''
Ita ma kame bakinta ta yi , tana mamakin hali Irin na Rufa'atu me ta nema ta kasa a gidan nan idan Ummi Bata yi mata ba to Abba zai yi amma duk da hakan sai da ta kwadai tu da son duniya hmm lanle Allah ya shirya .''
Munsir yana fita office ya wuce a tsan ya wuni sabida aiki dake gabansa sai da ya kammalla sannan tunanin Jawahir ya fadomasa haka kawai ya tsinci kansa da yin murmushi mikewa ya yi, dan babu abin da yake bukatar ya gani sama da ita mota ya shige ya tafi inda suka Saba haduwa amma babu alamar me kama da ita wani yaro ya gani suna wasa ya kirasu ya ce'' ina ne gidansu wanan yarinyar wace take zuwa nan diban ruwa ?"
Saké suke yi suna tunanin yarinya ya ce'' bamu santa ba .''
Kunsanta wace take fitowa da jarka a hannunta hijjab din ta duk ya cire à saman kanta .''
Ohhh yanzu na gane wai Jawahir kake cewa yar gidan Malam Aminu .''
To ina ga ita ce ina ne gidansu .''
Yana bayan layin tsan .''
To Muje ka nunamin .''
Kai Allah bazan tafi ba umminsu fada ke gare ta karta dake ni.''
Murmushi ya yi, ganin yanda tsoro ya bayana a jiki yaron ya ce'' kar ka damu babu abin da zata yi maka Muje ka kaini .''
Haka suka saka shi a gaba suka kai shi gidan sannan suka yi tafiyarsu dan duk wanda ya ce'' su shiga su Kiramasa ita basu shiga duk Sabida ukubar Ummi daga cikin zauran ya tsaya tare da yin sallama .''
Babu mai jin sa sabida duk suna daki sai da ya yi, uku lokacin Jawahir tafito d'aura alwala ta ji ana sallama daki ta koma ta dauko hijjab din ta sannan tafito waje ganin shine ya sa gabanta faduwa mamaki fall a fuskanta ta ce'' dama kaine ?"
Nine sarauniya duk safiyar yau banganki ba shine nazo yanzu ina fatan ban yi laifi ba .''
A'a baka yi laifi ba amma me yasa dazun baka zo ba ?"
Asubiti na tafi .''
Subahanalah waye bai da lafiya ?"
Nine mana .ya bata amsa yana satan kallonta duk ta shiga damuwa ''
To me yasa meka ne ?"
Keda baki damu dani ba ina ruwanki da lafiya ta .''
Da sauri ta kallesa ta ce'' Nina taba fadamaka hakan ne .''
A'a yanayin abin da kike man shine ya sa na gane hakan .''
To me nake maka?"
Tambaya ta ma kike yi , to kora da hali kike man .''
Ka yi hakuri wanan ba hali bane gudun matsala ne amma yanzu komai Alhamdulilah.''
Murmushinsa mai kara masa kyau mai tafiyar da zuciyan duk wace yake gabanta ya yi, ya ce'' Kenan daga yanzu ba za ki kara kora ta ba kuma bazan saké sakaki a matsala ba .''
Uhmm insha Allah amma baka fadamin abin da yake damunka ba.''
Ciwo wanda ba zai taba warkewa a zuciya ta sai de idan ke ce Kika maye man gurbi ko zan samu Iri daga wajenki .''
Cikin rashin fahimta ta ce'' bangane me kake son fada ba fa.''
Ina nufi ina son haihuwa kuma Matata bata haihuwa shine nazo karban zuciyan wata a cikin anguwarku amma sam bata bani fuska ba shine nazo wajenki mu gaisa .''
To Allah ya tabatar maku da Alkairi a tsakaninku insha Allah zaka samu haihuwa ka kara hakuri Allah bai mance da Kai ce .''
To a wajen zan same ta bacin na rasa mai Sona .''
Kamarka zaka ce baka da mai sonka .''
E'e man dagaske nake kowa gudu yake idan zan samu wace zata ce tana sona zan kasance cikin farinciki marar masultuwa amma babu ni ka dai nake rayuwa babu abokin wasa ko fira.''
Zaka samu insha Allah kuma Zabi na gari kasan me .''
Allah ya kawomin ita musanman idan ke ce sarauniya .''
Murmushi Kawai ta yi, ta ce'' Abbana yana son magana da Kai sabida takurani da kake yi .''
Haba ai ba takura ni kinsa ma na ji dadi to yaushe zan ganshi ne .''
Kai baka jin wani dar dar ne sai wani faman washe baki kake .''
Hmmm ke dai ki ban amsa ta .''
Duk lokacin da kake da dama sai ka gansa .''
Ai ni ko yanzu ma a shirye nake .''
To sarkin azarfafi ai baya gidan sai Bayan sallah isha'i zai dawo .''
To shikenan gobe da wane lokaci zai fita ?"
Karfe 10h yake fita .''
Allah ya kaimu .''
Amin , ya kamata in tafi yamma ta yi ,zan wuce wajen abokina da ya yi sabon aure .''
Hmm to Allah ta kiyaye hanya ka gaidamin shi .''
In ji wa zan ce tana gaida shi ?"
Sunkuyar da Kai ta yi, ta ce'' kanwarka mana.''
Murmushi ya yi, ya ce'' To muje kiman rakiya mana .'''
Tom Muje .''
Fita suka yi suna dan taba fira har suka Kai bakin motarsa dan nesa da shi ta tsaya ta ce'' bara na koma gida naga har 18h ta yi ,kuma zan yi Abu kar a fara nemana .''
To yafada ya bude marfin mota wata Léda ya dauko a cike suke manya guda biyu ya ce'' ki Karba ga wanan .''
Baya ta kara ja ta ce'' A'a ka yi hakuri bazan iya karba ba .''
Sabida me ?"
Ba komai Abbana zai min fada .''
Yanzu fa Kika gama kirana da yayanki shine bazaki Karba ba a matsayina na yayanki ko dai baki son alaka ta ne dake .''
A'a ina tsoron zuciyan Abbana ne .''
Ni kuma idan baki Karba ba nasan matsayina a wajenki kuma bazan Kuma dawowa ba kuma .''
Ka yi hakuri dan Allah.''
Sarauniya ga yanda kike da gani gidanku ba kananan mutane bane kuma addini ya zauna masu me yasa kike son mai da hannu kyauta baya ne Hakan bai da ce dake ba kuma kinsan masu Irin wanan hali.''
Ajiyar zuciya ta sauke tare da mika hannu ta karba tare da yi masa godiya .''
In rasa ya yi , millions to ya ji dadi sosai kamar ya rumgume ta yake ji dan shi mutume ne mai so kyauta duk kankantarta idan ba ka bashi zai Karba shi yasa take sha'awar kyautata ma kowa .''
Ni zan wuce gida mangariba ta gabato ka gaida gida .''
Sai goben Kenan .''
E'e insha Allah tafada tare da juyawa tatafi gida ba kowa a tsakar gidan dan haka ta wuce dakin Abba ta kai ledojij ta ajiye tafito ta d'aura Alwala sannan ta koma dakinsu ta shimfida tapis tafara sallah La'asar tana zaune Aka Kira Mangariba dan Haka tatashi ta maida sallah sannan ta dauko kur'ani tafara karantawa ....
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻
24/06/2022 à 14:57 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
26&27
Tana gama karantawa ta dauke tare da fita waje sabida maganar Abba da taji har kasa ta durkusa ta ce '' Abba barka da dawowa ya kasuwa .''
Alhamdulilah Noor din Abba har ma tsaraba na tawo maku da ita .''
Murmushi mai kara bayanar mata da kyau ta ta yi, ta ce'' Allah kuwa Abba amma naji farinciki sosai .''
Mika mata ledar ya yi ,ya ce'' ina Rufa'atu take ne?"
Tana daki .''
To kiramin ita takarbi Nata .''
To Abba tafada tana mikewa tsaye dakin ta shiga da Sallama a bakinta tana shiga ta ce'' tunda ba za ki amsa min sallama ba kizo Abba yana kiranki.''
Je kice waya nake idan na gama zan zo .''
Abba ne fa Rufa'atu Kenan saurayi ya yi sa Kenan .''
Ke Allah zan ci uwarki a gidan nan ki fita hanci na wallahi Karna shika maki rashin mutumci.''
Tabe baki ta yi, ta ce'' Allah ya wuci zuciyarki diyar gwamna .''
Tana gama fadan Haka tafito waje tabarta tana ta zuba masifa ajiyar zuciya ta sauke ta ce'' Abba ta ce'' Wai tana zuwa tana Abu ne .''
To ki Bata wanan ni zan shiga ciki kizo ina son ganinki .''
To Abbana .''
Mikewa ta yi, ta koma daki shi kuma ya shige nashi dakin Ummi na ya shiga ita ma ta bisu dakin nasu harara ta balla ma Jawahir ta ce'' duk karfin munafinki dama masu kallumaki wallahi sai kinga ne ba da Irin Ummi ake wanan iskancin ba sai kin zama abar tausayi ba dai wanan yaron kike so ba to ayi mu gani in tusa zata wura wuta tafada tana kai mata dangwashi a goshinta .''
Da sauri ta ajiye ledar wajen Rufa'atu tafice daga dakin zuciyarta cike da tsoron abin da Ummi tafirta to me zata yi mata shi kuma wanan mutuman miye laifinsa gaskiya banason wani Abu ya same shi a ta sanadiya ta dan Haka zan janye jikina daga gareshi zan yi nisa dashi na wani lokaci dan bazan jurar ganin wani Abu ya same shi ba .''
Da wanan tunanin ta shiga dakin Abba zaune ta yi, dan nesa da shi kallon ya yi, ya ce'' Noor wanan Kayan na waye ne?"
Sai da ta sosa keya ta ce'' Abba shine ya kawo min .''
Me yasa Kika Karba Noor?" kinsan Bana son jan magana ba .'
Ka yi hakuri Abba nima Bada son Raina na karba matsamin ya yi shi yasa ."
To a kashe lafiya amma wanan ya zamana shine na farko kuma na karshe karki kuskura na kara jin kin karbi abin saurayi yanzu Allah yakara rufamani asiri kuma yana cikin yin sa dan Haka ki kama mutumcinki dan shine kamallar yar mace.''
To Abba insha Allah bazan kara ba .''
Bana ce maki ina son magana dashi ba .''
Na fadamasa dan yau har gidan nan ya shigo ya ce gobe kafin ka fita zai tawo .''
To ba damuwa tashi kitafi Allah ya maki Albarka.''
Amin Abba .''
Tafada tana fita waje har lokacin Ummi tana dakin kamar ance tatafi wajen dakin ai kuwa nan taji suna kulla makirci da zasu rabata da Munsir kara kunne ta yi, da kyau lokacin Rufa'atu tana fadin gaskiya Ummi gwara ki koma wajen bokan nan ni wallahi dama kashe ta Aka yi .''
Kai kuma kin kawo shawara kinga sai mu taka rawarmu yanda muke so zan je na karbo wanda za'a saka mata a abinci taci ta mutu kinga babu wanda yasan abin da ya kashe ta .''
Ido Jawahir tafido dan a tunaninta tsanar da su Ummi suke mata Bata zata ta wuce Hakan ba har suke barazana da ranta tab jin alamar za'a fito yasa ta sauri shiga kewaye tana zubar da kwalla masu zafi .''
*******************************
Munsir na fita bayan Saɓira ta gama cin kukanta ta kira Zakiƴa bayan sun gaisa ta ce" Zakiya akwaye matsala fa ."
Ta me fa ."
Zakiya bazan sake haihuwa ɓa ƴau muntafi wajen Doctor ƴa ce na lalata mahaifa ta .''
Babar magana yanzu miye aɓin ƴi kawata ."
Ita na kira ki naji shawaranki."
To yanzu ki zauna har ayi kwana biyu iɗan kin ga ƴa tsanza maki ki mani magana zamu je wajen wanan bokan nawa ki fadi duk aɓin ɗa kike so ."
Ɓa damuwa kawata ɗa naji kyast zan kira ki ."
Ɓa damuwa ina jiran kiranki ."
Ajiyar zuciya ta sauke sannan ta tashi ta nufi daki ta watsa ruwa ganin lokacin shigowar Munsir ƴa kusa ƴa sa ta shiga kithchen ta daura mashi simple girki tana gamawa ta ajiƴe a danning shi kuma yana shigowa part din Mommi ƴa wuce nan take tanbayarsa ko sunje asubitin."
E'e Mommi mun tafi ."
In jin dai akwaye labari mai dadi?"
Sunkuyar ɗa kai ƴa yi , ƴa ce" Mommi Saɓira bazata taba haihuwa ɓa fa ."
Kamar ƴa ban gane aɓin ɗa kike son fadamin ɓa ."
Haka Doctor ƴa faɗa Saɓiɗa ta ƴi, anfani ɗa kwayoyin Hana haihuwa shine suka haifar mata ɗa wanan matsalar."
To wallahi tallahi bazai yiyuwa ɓa akan za'a ce bazan ga jikana ɓa to tun wuri kasan aɓin ƴi dan bazata sabu ɓa wai bindiga a ruwa ."
Ki ƴi hakuri Mommi zan san aɓin ƴi insha Allah."
To me zaka ƴi?" Ɗa ƴa wuce aure ."
Ajiƴar zuciƴa ƴa sauke ya ce" zan ƴi tunani Mommi."
Wane tunani kaji man yaro dan bakincikin kawai ka fara neman yarinya nan ɗa ƴan waranni a daura aure kafin shekara ta haifomani jikana."
Duk aɓin ɗa suke faɗa a kunnan Saɓira dake labe lokacin ɗa ta gama girkinta tafito dan taya Mommi fira taji aɓin ɗa suke faɗa ."
Murmushi mugunta ta ƴi, ta ce" zanga yanda za'ayi auren kuma duk yarinyar da ta shiga gona ta sare kanta zan ƴi uban kowa ma ƴa wuta ."
Ɗariya ta bushe ɗa ita ta koma part din ta cike ɗa mugunta ."
Bayansun gama tautaunawa ne Munsir ƴafito yanufi part dinsu a falo ƴa same ta tana wasa ɗa wayarta Sallama ƴa ƴi, ta amsa ta ce" sannu ɗawowa My Hayate."
Kallonta ƴa ƴi, bai ce komai ɓa ƴa wuce dani ."
Kallon zaka gane kuranka ta ƴi, wasa ta ce" yaro man kaza muje wasan yanzu ƴafara."" Dakin ta bi shi yana zaune cike ɗa ladabin kunama ta ce" My Hayate ka ƴi , hakuri dan Allah bazan sake ɓa ."
Nina ce maki kin man laifine?"
A'a alamunka ne suka nuna hakan ."
To shikenan tunɗa kin gane tashi kiban waje "
Bazan je ko ina ɓa kai kalleni ɗa kyau dan kasamu ina baka hakuri zaka wani tsareni kana min iskancin banza iskancin wofi an fadamaka tsoranka nake munafikin banza kawai ."
Cike ɗa mamaki ƴa ce" Saɓira ni kike jifa ɗa wannan mugayan maganganun ."
E'e din an fadamaka tsoranka nake ne ko ubana ne kai."
Murmushi ƴa ƴi, ƴa ce" to ai nama fi ubanki ."
Zagina fa kayi Munsir."
Munsir ?" Ƴa maimaita lanle yau wanan yarinya ta manta ko shi wanene ƴa ce" aɓin ɗa kika ji shine na faɗa ."
To nima nafi uwarka tunda baza ku kwanta a shimfida day ɓa ."
Me! Ƴafada ransa a matikar bace ƴa ce" kanki day kuwa Saɓira kinsan me kike faɗa ."
Kaine ashirin tunda kai makahone kaga malam wace shegiya ce kake kulawa ."
Matar ɗa zan aura ."
Ɓa kunƴa kake fadamin haka wanan tsinaniyar kenan watsen gantalaliyar uwar taka ita ce take daure ma kugu har kasamu damar kula wata ko."
Kamar ta watsa masa ruwan zafi sosai ƴaji duk aɓin ɗa take fada suna dawowa masa a kwakwalwa Hana haihuwa ɗa ta Hana kanta ƴake sake ɗawo masa zuciyarsa ta kara konewa ɗa bakinciki ajiƴar zuciƴa ƴa sauke yafita waje ƴa kulle ko ina sannan ƴa shigo dakin toilet ƴa rufe ɗa kofa koda taga hakan tasan aɓin ɗa za ƴa aika ta nan fa tafara nadama aɓin ɗa ta faɗa."
Tana cikin wanan tunanin taji ƴa sauke mata lafiyayun maruka masu saka suma bata gama dawowa daidai ƴa dauko bulala mai harshe huɗu ya sa me ta kamar an aikoshi ya shiga zabga mata ita kota ina ihu take tana neman dauki amma babu mai jinta sosai ya lakada mata shegen duka mai tsara dukan sasasan jiki sannan yafita ƴa koma day dakin yana saka ɗa warwarewa har baccin bakinciki ƴa tafi ɗashi. "
Anan ƴa barta duk jikinta a farfashe tana ta kuka da nadaman aɓin ɗa ta fadamasa dan a lokacin ranta ne a bace shiyasa ta faɗa mikewa ta ƴi, ta dauko wayarta ta ɗawo dakin tare ɗa kiran Zakiya ɗa ta ƴi, nisa cikin baccinta jin ana kiranta ya sa ta ɗauka cikin muryan bacci ta ce" hello ."
Cikin sheshekar kuka ta ce" kawata dan Allah gobe kizo mu tafi wajen bokan nan wallahi har duka na ƴa ƴi fa."
Duka fa kika ce hmmm me na faɗamaki wanan yarinyar hatsabibiya ce yanzu haka ita ma ta kaishi gidan bokanta dan a mallake mata shi shi yasa ma har ƴa dakeki amma share hawaynki goɓe zan zo ."
To shikenan sai da safe."
**********************************
WASHEGARI
Tunda tata shi ta yi, sallah take tsakar gida kasancewar yau ba School sai aika ce aika ce take yi Ummi da Rufa'atu ne suka fito tare da kallon Jawahir Ummi ta ce'' ke munafika zan fita saura idan ubanki ya dawo ki kara lakamamin shairin kisa ya yi, dukana kuma na kuskura naji an ce kinfita sai jikinki ya yi tsami.''
Da to ta amsa masu Sannan suka fita ita kuma ta ci gaba da aikinta .''
Suna fita gidan boka suka nufa duk da sun tarda jira Hakan baisa Sun ji suna sha'awar dawowa gida ba har layi yazo kansu suna shiga suka fadama boka dukan bukatunsu amma babu day wanda zai iya sabida sallah da ta rike da karatu Alkur'ani nafila da dai sauransu amma ya ce'' zai basu wani zasu ba wasu katti su yi mata fyade dasu sannan su shafa abin a jikinta zata zama masaka bazata taba anfanuwa ba wanan bakinciki zai kashe ta .''
Da wanan iriyar fitinaniyar Dariya suka saka Rufa'atu ta ce'' wanan ma ya yi , insha Allah zamu aika ta hakan .''
Sannan shi kuma yaron zai koma a gare ki sai yanda kika yi da shi .''
Kuma zamu auri juna boka.''
Sosai ma har sai kin haifi yarinya da shi musanman a yanzu da yake matikar son haihuwa .''
Cike da murna suka bashi kudin aikinsa sannan ya basu maganin suka dawo gida .''
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻
25/06/2022 à 14:09 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
28&29
Sabira ma fitowa suka ƴi ita ɗa Zakiya wajen bokansu mai gundum -gundum suka tafi suna isa wajen kai tsaye suka shiga wani katon mutume ɓaki labenshi jajir haka idonsa ma ita kanta Saɓira cike ɗa tsoro ta zauna Zakiya ta ce" ran mai gundum-gundum ƴa ɗade ."
Wata shaharariyar ɗariya ƴa zafafake ɗa ita ƴa ce" Me ke tafe daku.ciki katuwar muryansa ."
Kawata na kawo mai gundum-gundum ."
Ki faɗa masa aɓin ɗa za'a masa ."
Cike ɗa tsoro ta ce" Boka ɗama Mijina ne zai karaman kishiya ."
Wani irin ihu ƴa ƴi, sai da dajin ƴa girgiza sannan ƴa ce" ɓa sai kin karisa magana ɓa muna ɗa labari tun ɗa kuka fara tunkaro wanan wajen me kike so ayi masa ne ."
Boka ina son a mantar ɗa shi ita sannan ƴa koma wata halitar dabban a idonta taji ta tsane sa bata ɓukatar koda mai kama ɗashi ne ."
Sai da ƴa kalli gefensa tare ɗa kara kunnansa na ƴan sacenni sannan ƴa ce" wannan yarinyar ta rike ibada baɓu aɓin ɗa za'a mata ta sauki sai de zamu zaku sake ayi mata fyeda tana cikin wanan yanayin shi kuma Mijin naki zai so taumakonta ke kuma kiyi kokari kitafi wajen ki shafa masa wanan maganin to sai zama aɓin kyamata ga kowa ma ɓa ita ka dai ."
Murmushi nasara ta ƴi, sannan ta zube masa shahararun kudade suka tafi cike ɗa murna ."
***********************************
A Kofar gidansu Jawahir yake tsaye tare da turo yaro ya ce su Kiramasa Abba da kyar ya samu wanda ya shiga gidan sabida masifar Ummi cikin darr yaron ya shiga yaga Jawahir a tsakar gida ta kammalla komai tana cin abinci sallama ya yi, ta amsa ya ce ai ana ma Malam Aminu magana .''
Tom je kace Yana zuwa .''
Fita ya yi , ya sanar da Munsir Jim kadan sai ga Abba yafito sai da Suka gaisa sannan Munsir ya ce'' Abba nine wanda yake zuwa wajen Jawahir .''
Ah to madallah yaro dama dalilin da yasa nace ina son ganinka sabida yanda kake yawan sakama Jawahir Ido to Hakan ya yi man dadi amma me ke tafe da kai.''
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' gaskiya tunda Allah ya hadani da Jawahir naji ina tausayinta kuma haka ya sa naji na fara Sonta kuma tsakani da Allah banzo wajenta da yaudara ba .''
To yaro daga ganin nasan ba karamin mutume bane duk da banso Sauya Akida da ta ba amma na baka Jawahir amana amma bisa sharadi.''
Na gode sosai Abba amma wane sharadi ne.'''
Inason ka kulamin da ita Sannan babu zancen soyayya sabida ba a yanzu zan mata aure ba.''
Cike da murna ya ce''insha Allah Abba in dai zan dinga ganinta .''
To Masha Allah zan wuce aiki dama Kai nake jira .''
To Abba wasu kudade masu yawon gaske yafito da su amma sam Abba Yaki karfa sai da Munsir ya yi, dagaske sannan ya ce to sadaka ne a yi dashi .''
Sai a sannan ya karba ya yi, godiya sannan ya wuce .''
25/06/2022 à 19:49 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
30&31
Shima gida ya koma.'' su Ummi basu dawo ba sai wajen karfe uku na yamma lokacin har Sun saka wanda zasu yi Jawahir fyade Sun basu kudinsu tare da maganin sannan sosai Ummi take jan Jawahir a jiki ita kanta mamaki take dan taga sauyi tunda ga wajen Ummi har Rufa'atu burinsu tafita waje amma kawai sai taji gabanta yana faduwa Haka ta shige daki Bata kara fitowa sannan duk abin da Suka bata bata yarda ta ci sai de ta zuba a leda ko ta zubar idan basu ganta ba.''
Yau ta kama Lundi(Mondey ) tunda sasafe ta shirya zata tafi école sannan ta shiga dakin Ummi ta yi , mata Sallama sannan ta fita sosai Ummi da Rufa'atu suke tsalen dadi burinsu zai cika tana fitowa wata katuwar mota ta gani baka daga nesa da su ta bi ganin kamar ba mutanan arziki bane bayanta suka biyo da yake anguwarsu babu mutane jakarta ya janyo ,cike da tsoro ta jiyo ta ce'' Malam lafiya ?"
Mari ya dauke ta da shi fuskarsa ba Imani ya ce'' fyade zamu yi maki.''
Hannu ta d'aura a kirji ta ce'' me nayi maku ne ?"
Hayakin dake fitowa daga bakinsa ya busa mata a take ta duke tana tari harda dafe kirjinta harbinta ya yi ,a kafa tafadi kasa nan suka fara kokowa cire mata hijjab ganin taki basu hadin yasa shi zabga mata mari tare da fida hijjab din wani Irin ihu ta saka lokacin da suke kokarin janye mata jupe din ta girgiza masu kai ta shiga yi tana masu magiya amma sai dariya suke mata hango motarsa da ta yi , ne ya sa ta kwalara wani Irin firgitatan ihu har zai juya yaji kamar ana ihu ajiye matar ya yi, yafito ganin mutane kewaye da wata cike da bugun zuciya ya kariso ganinta a kwance babu sket a jikinta sai fant ka dai wani Irin zazafan kishi ne ya taso masa idanunsa Sun kada Sun yi jajir kamar wuta bugu day ya yi, wanda yake gyara wando a take tafadi kasa ganin Haka yasa Yan uwansa taranmasa suka fara dukansu tsananin ta rude yasa ta tashi tsaye ta dauki Katon dutse ta daki wanda ya danne Munsir dafe kansa ya yi, Yaga jini ganin zasu Bata masu lokaci ya sa shi wura mata wanan maganin da sauri Munsir ya tari gabanta maganin ya watsu a jikinsa a take yafadi kasa sumame ganin Haka yasa su antayawa da gudu ita kuma ta sabga ihu itama tafadi sumamiya sabida yanda taga jikinsa yana chanza Yanayi sosai abin ya Bata tsoro .''
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻🙏🏻
25/06/2022 à 23:53 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
32&33
Tunda Jawahir tafita babu wanda yaji duriyarta bare ya sama ran za'a ganta Ummi da Rufa'atu kuma dama Sun san makircin da suka hada shi yasa basu damu ba dan yau ranan farinciki a garesu musanman Sabira da Tazo ta gansu a kwance duk da batasan me yafaru da su ba alama ta nuna fyade aka yi Jawahir shine ya sume maganin da boka ya bata ta watsa masa tana shekewa da dariya harda su rike ciki dan sam kishi ya hana ta gata nakashewar da jikinsa ya yi, mtsss taja sannan ta koma mota taja ta bar anguwar kacewar safiya ce har wanan lokacin babu wanda ya kawo ma su Munsir dauki sai wajen karfe 12h30 da Abba ya dawo yaga bata gida tambayar Ummi ya Shiga yi nan ta ce'' Bata sanar da ita zata fita ba sabida taji Rufa'atu tana cewa ta yi , rendez vous da wani zasu hadu .''
Sosai abin nan ya yi, Abba zafi duk da yasan Jawahir baza ta taba tafiya wajen saurayi ba in dai har ya wuce kofar gida kuma shima sai da izininsa daki ya wuce ya jima yana saka da warwara sannan yaji ana ta kwada masa sallama daga cikin dakinsa yafito dashi da yan gida baki dayansu ganin Jawahir da Munsir a kwance basu ko motsi hakan yakara daga hankalin Abba wajenta yanufa tare da jijiga ta ya ce'' Noor karki man haka Mamanki tatafi ta barni kema zaki tafi dan Allah ki tausayamin kar na yi rayuwa tamkar zauta ce dan Allah ki tashi har ki cika burin Mamanki da iyayenta Noor sosai yake Kuka wanda ko mutuwar Mamanta bai yi irinsa ba sosai ya rumgume ta kamar za'a kwace masa ita yana sambatu ,'' Ummi kuma murna kamar an mata albushir da gidan Aljanna sai murna suke amma a zahiri har da kukan munafurci Abba sosai ya koma abin tausaye ji yake idan Noor din sa tatafi shikenan rayuwarsa Tazo karshe daga ya kalli Munsir sai ya sake jin wani tausayinsu Yana kara taso masa ina ma wanan ciwon ya dawo garesa haka yake ji dan sosai ya dauki Munsir tamkar dan da ya Haifa dan shi a tunaninsa yarsa ta samu miji na gari wanda zai kula da ita har karshen rayuwarsa ganin Zaman ba zai fisheshe da komai ya sa shi daukarsu da taimakon Ummi tana nuna kyankyame karara suka kaisu dakin Abba kallon Ummi ya yi, ya ce'' kiban waje ina son zama ni day.''
Fita ta yi, tsananin murna kamar ta daga tsale ta haye saman gajemari ya dinga tafiya da ita .''
Suna fita ya tashi ta dauko Allô ya zo yafara yan rubuce rubucensa sannan ya wanke ya tofa bismillah kafa 79 sannan fara watsa masu yana karanta salatin Annabi( S.W.A) Jawahir ce tafara farkawa amma har yanzu dishi dishi take gani sabida ta daku a hannunsu shi ma Munsir jin ana zuba mashi wasu ruwa kamar suna Kona masa jiki yasa shi tashi cike da rudewa zai fita Abba ya yi, saurin taro sa yaci gaba da watsa masu jin zafin ruwn suna karuwa ya sa shi sosar jikinsa da karfi yana ihu kamar ranta zai fita sai da ruwan suka kare sannan Abba ya tofa masa Ayyatull kursiyu ya bashi ruwan ya sha dan ya gane assiri a jikinsa tun lokacin da yake watsa masa ruwa Kallonsa Jawahir take cike da tausayi har sai da Kuka ya sake subuce mata da ta tuna lokacin da abin ya faru da yanzu Munsir bai zo ba da ta rasa mutumcinta da yanzu ita ce a wanan halitar marar kyaun kallo Abba ya kalleta ya ce'' Noor sannu kin ji na gode ma Allah da ya tashe ki lafiya hakika rasa ki a yanzu tamkar baraza ce a gareni sai de in lokaci ya yi, dole sai kin tafi kuma hakuri shine magani amma me yafaru da ku Noor.''
Wani sabon Kuka ne yazo mata dan sai yanzu ta tabbatar da cewa Munsir babban masoyinta ne duk da wanan Katin Sunfi su biyar Haka ya yi, sambadarsu har suka yi nasara a kansa da yanzu Sun d'aura mata tambo da bazai taba goguwa a zuciyarta ba dama dukan jama'ar gari zasu na mata kallon yar Iska basu san ka'ddara tafi komai ba ,'' gyaran muryan da Abba ya yi ne ya sa ta dawowa hayacinta ya ce'' Ina jinki me yafaru daku ne?"
Kallonsa ta yi, ta ce'' Abba ka yi hakuri gaskiya Munsir babban masoyina ina sonshi ina kaunarsa ya taimake ni a lokacin da nake bukata taimako Abba dan Allah Karka rabani da shi shine wanda yafi dacewa da rayuwa ta baki dayanta Abbana idan har kana bukatan farincikina shine karda ka rabamu da Munsir Abba zan zauna da shi har karshen rayuwa ta .''
Noor duk mi ye na fadi Hakan?"
Abba badan Allah ya kawomin Munsir ba da yanzu ni ce a wanan halin Bayan Sun yi mani fyade Abba shine ya Shiga gabana lokacinda zasu watsamin garin ya Shiga jikinsa .''
Ajiyar zuciya Abba ya sauke shi kuma Munsir ya yi, tsuru tsuru Yana kallonta dan sosai ya manta ko ita din wacece Kai ha ta da hanyar gidansu ya manta dan yanzu ya shigo sabuwar rayuwa haka ya mike Yana tafiya Irin ta kutare yafita ganin zai fita Jawahir ta ce'' Abba zai tafi ya barni Abba ina son shi ba bazaka ta yani son shi ba Abba idan ya tafi ba zai sake dawowa gareni ba .''
Kamar shima zai fashe da Kuka ya ce''ki ajiye hankalinki Noor duk inda ya tafi zai dawo ki barshi ya tafi yaga iyayensa mana .''
Abba a Hakan zai fita ba kaga yanda yake kamar ba Munsir ba wallahi ko gidansu ya tafi baza su gane shi ba.''
Ki hakuri zuwa an jima zai dawo kin ji taso ki ci abinci.''
Ni dai Abba ka ce masa ya dawo ina son shi ina kaunarsa shi nake burin nayi rayuwa da shi ta har abada .''
Sosai yake tausaya ma Jawahir dan ita kanta tafara fita hankalinta kamar mai tabin kwakwalwa Haka ta koma .''
************************************
Sabira na dawowa gida ta wuce part din Mommi cike da wulakanci dan ta ci Alwashin sai Mommi ta kwashi kashinta a hannu idan ma ganin yaronta ne ya sa take mata rashin mutumci to zata yi mata maganinsa zata sauke mata Aljanun dake kanta a wulakance ta shiga bako sallama tana taunar shwgom ta ce'' ke Malama ta so ki zauna a kasa ina son magana dake .''
Cike da mamaki Mommi ta mike tsaye ta ce'' Sabira kin san abin da kike fada kuwa .''
Baki ji da kyau bane ko sai na maimaita .''
Lanle Wanan yarinyar sai yanzu na tabbatar baki da mutumci .''
Sharara mata mari ta yi, ta ce'' kamar Haka ko .''
Dafe kumci Mommi ta yi, ta ce'' ba shakka naga zahiri amma ki je duniya ce wanda bai zoba ma tana nan zaman jiransa .''
Kinga Malama yinwa nake ji ta shi ki shirya min abinci mai rai da lafiya kuma kizo ki man tausa ko jikinki ya yi , tsami wallahi.''
Girgiza Kai Mommi ta yi, ta shige daki tana mai takaici halin Irin nan Sabira yau komai zai faru sai Munsir ya saké ta tunda har ta saka hannu ta mare ta wata rana dukanta ne zata yi.''
Ganin ta gaji da zaman jira ya sa ta shiga dakin ganin Mommi tana bacci da alama ya yi, mata dadi rai a bace tafita jum kadan sai gata ta dawo da Centre hannunta nan ta fara sabga mata shi da dukan karfin da Allah ya bata sosai Mommi ta daku har sai da ta saki fitsari a wando tsabar dakuwa ba shiri ta fito tafara yin aikin da ta saka ta jikinta sai rawa yake a haka ta gama ta kawo mata har zata juya ta ce'' Keeeee .''
Juyowa Mommi ta yi, tana kallonta ,cike da izza Sabira ta ce'' ba cewa na yi idan kin karisa ba ki man tausa ba .''
Kamar ta kurma ihu haka ta dawo tafara yi mata tausa tana sharar hawaye ita kuma ko a jikinta sai kwasar girkinta take cike da izgilanci ta ce'' Keeeee tsowuwa Ashe kin iya girki iskanci ne ya sa ki ce a daukar maki yar aiki to zan kore su daga yanzu ke ce Zaki dinga yin komai a gidan nan .''
Shiru ta yi, Bata ce da ita komai ba ta ci gaba da aikinta .''
**********************************
Munsir na fita bai san inda zai tafi ba hakan yasa yake ta kutsar hanya ga yinwa dake addabarsa ya zama abin kyamata a cikin mutane duk inda ya tunkara wararshi suke sai de ya zuba a guje dan kar su dake shi .''
Jawahir kuma sosai ta daga hankalinta a kansa tunaninsa da sonshi suna kara nunkuwa a zuciyarta ta rasa dalilin da yasa hakan Abba kuma sai tarairaitanta yake har sai da ta dan fara sakin jiki da shi sai de da Abin ya motsa zata yi ta sanbatu tana Kiran tana son Munsir tana kaunarsa dashi zata yi rayuwa har abada .''
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻🙏🏻
26/06/2022 à 22:41 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
34&35
Kuyi hakuri fan's da jina da Kuka yi shiru mantawa ban tura maku ba ayi hakuri ku kara bani hadin Kai 😍🥰
A kwanan day da ta yi,zaka gane tana cikin tashin hankali dan har rama ta yi , haskenta ya sake fitowa kyaunta ya karu lips din sun kara zama pink gwanin sha'awa da sallama Abba ya shigo dakin ya ganta kwance ta rafka uban ta gumi tana zubar da kwalla cike da damuwa ya kariso wajenta tare da zaunawa jin an taba ta dagowa dan ta yi zurfi a tunaninta bata ma san ya shigo ba a natse ta kalle ta ya ce'' Noor dan Allah ki tausayamin ki daina wanan tunanin kina son ki sakani a cikin damuwa ne .''
A'a Abba ina tunanin halinda Munsir ya shiga da wanan mumunar halitar ta shi shin ya ci abinci a ina zai kwanta muna da yakinin ya tafi gida kuma wace kalar tarba zasu yi masa idan yafito zai samu wajen kwanciya mai kyau ne ko akasin hakan Abba gaskiya kasan abin yi idan ba haka zan bishi a duk in da yatafi ganin bai tagayyara NI ZAN ZAUNA DA SHI Abba ka daure ka taimaka ma rayuwa ta.''
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' Noor nima da tunanin yaron nan na yi ,bacci yanzu haka fitowar da nayi nemansa zan je ko Allah zai data ni da shi ki kara dauriya ki kara hakuri ki taya mu addu'a kin ji yar Albarka.''
Hawayenta ta share ta ce'' Abba idaniya ta bazata taba zubar da ruwa ba har sai lokacin da na yi tozali da Munsir zuciya ta ba zata daina zafi har sai ya ce zai zauna dani ruhina ba zai daina wasu wasi ba har lokacinda na ji an d'aura mana aure da Munsir shine rayuwa ta ka tausayamin Abbana .''
To shikenan ba damuwa Noor ki tayani da addu'a Allah ya sa mu dace a same shi .''
Abba bara na taso mutafi ?"
Murmushi tausayin yar sa ya yi, wai yarinya mai hankali tarbiya ilima ibada mai kunya yau ita ce take kallon tsabar idonsa take fadamasa tana son saurayinta lanle soyayya dabance yanzu Yana ji Yana yarsa ta koma abar tausayi ita kawai soyayya ta sani Batasan komai ba cikin natsuwa ya ce'' A'a ki zamanki Noor din Abba bazan jima ba zan dawo kinji ko.''
Badan ta yarda ba dan kar ta yi ,gardama shi yasa ta ce'' a dawo lafiya Abba .''
Fita ya yi, yana addu'a Allah ya hada sa da Munsir.''
**********************************
Yarane kewaye da shi suna masa ihu shi kuma ko a jikinsa sai wani busashen biredi da yake ci tana gyada kai alamar wakar da yaran suke mashi tana masa dadi Yana kammallawa ya mike tsaye ya ci gaba da rawanshi hankali kwance sai da ya gaji dan kanshi sannan yafara tafiya suna biyarsa .''
*************************************
Mommi dake kwance hankalinta idan yafi millions to a tashe yake tsabar bata ga yaronta tun jiya da safe da ya fita ace gashin har karfe uku na marice bai dawo ba an yi kuwa lafiya mikewa ta yi ,ta nufi part dinsa tunda ta tunkaro wajen take jin sauti da murya suna shewa ana ihu haka ta daure cikin kasada ta shiga maza ne da mata suna shan giyarsu wasu kuma suna buga game ganin ta shigo ya sa Sabira mikewa tanufo ta a wulakance ta ce'' ke tsowuwar banza uwar sa 'ido uwar me ta kawo ki. Part dina .''
Yanzu Sabira tsabar baki da wayo ni kike kallo ki ce min tsowuwar banza to bara kiji kinsan inda Kika baro tsowuwar banz..... .''
Wani wawan naushi ta kai mata baki ta ce'' ahirr din ki kada ki kuskura ki kara cewa zaki zagarmin uwa wallahi sabida tafiki ballagaza kawai me Kika zo nema ne .''
Tun a lokacinda ta Kai mata naushi bakinta yafashe sai jini yake zubarwa a mugun wahalce ta ce'' dan Allah ina Munsir ne .''
Je ki tafi tsan ki nemi abin ki dan ni bashi ne a gabana ba ke da Kika damu da shi ai sai kitafi ki nema sa kuma ki fice min à Ido kafin na shuka maki rashin mutumci wallahi.''
Jiki a sanyaye baki na fitar da jini kuma gashi ba tada jini sosai dan kwanan nan ake son ayi mata Kari gashi yanzu tana zubar dashi .''
Da kyar ta samu jinin ya tsaya dan ba karamin naushi ta kaima bakin ba sai ka ce tana filin boxe 🥊 wanan abin ya sa Mommi damuwa ga babu danta kuma matarsa tana azabtar da shi wasu zazafan hawaye suka gangaro mata sosai ta sha kuka sannan ta je ta d'aura Alwala ta zo ta yi sallah tare da addu'a Allah ya bayana mata yaronta .''
***********************************
Tunda Abba yafito yake ta nemansa tare da bada kwatamcen yaron amma sai de su nuna masa hanyar da ya bi sosai ya sha wuya wajen nemansa gashi har dare ya soma yi a Haka ya hakuri ya koma gida dan yau ko wajen aikinsa bai tafi ba tunda ya shigo Jawahir ke ta raraba ido amma bata ga Munsir ba kasa hakuri ta yi, ta ce'' Abba ina yake?"
Banganshi Noor ki yi , hakuri zuwa gobe zan koma .''
Abba baka ganshi ba fa kace wani zazafan Kuka ne ya zo mata mai radadi da ciwo dan hawaye kasa fitowa suka yi har zata sake magana ta nuna Abba kawai tafadi kasa a some .''
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻
27/06/2022 à 12:13 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
36&37
Da sauri ya yi, kanta Yana kiran sunanta nan ya samu ya dauke ta kamar bb ya nufi dakinsa da ita yana ajiye ta ya dauko ruwa ya watsa mata kusan sau uku a hanakali tafara budé idonta dake cike da kwalla ta ce'' Abba ba laifi na bane zuciya ta ce ka rumgumi hakuri duk rana nan da na mutu akan soyayyar Munsir ka da ka zarge ni zuciya ta ce ta zafi Hakan .''
Noor dan Allah ki daina wanan maganar za ki rayu da Munsir ki zauna da shi a gidan aurenku har da yara ma .''
Abba ta ya ya hakan zai faru ne bacin ya gujeni ya manta dani ya tafiyarsa yana rayuwarsa daban ba tare da ni ba .''
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' Yana sonki kuma zai dawo Noor ki kara dauriya da hakuri kin ji yar Albarka .''
To Abba zan yi kokari .''
Sosai yake kwantar mata da hankali har ta daina sambatun da take tatashi ta koma dakinsu babu kowa a lokacin dan Haka ta kwanta sabida kanta dake saramata gabanta na tsananta faduwa .''
****************************************
Haka rayuwa ke tafiya kullum a gidan Munsir kusan satinsa day da Bata amma ko a jikin Sabira Mommi duk ta shiga damuwa ga masifar Sabira dake adabarta kusan kullum sai ta sha zagi duka da hantara kuma a yanzu duk kulawan gidan ta dawo hannunta ita ce shara wanke-wanke,goga ,girki da dai sauransu wani lokacin a gabanta zasu aikata badalarsu kuma ta wanke masu zanin bed kuma ta tsanza wani tun abin Yana damunta har ya daina.''
Munsir kuwa zuwa yanzu ya gaji da biyar santa shi ya sa ma yazo wajen wani shago wani mutume ya zauna anan yake rayuwarsu duk wanda yaga Allah yaga Annabi Muhamed (S.W.A) shine yake bashi na cin abinci sosai zaka tausaya ma rayuwar Munsir idan ka ganshi sam baka cewa shine sabida chanjin halitarsa sai ka zubar masa da hawaye .''
****************************************
Ganin ta samu bacci ya sa Abba shiga dakin Ummi tana zaune abin ta tana shakar naman kaza abin ka ga rashin gaskiya sai zufa take karyo mata da mamaki Abba ya kalle ta ya ce'' Ummi ina Kika samu nama?"
Yan kame kame ta kama tana Sosa keya ta ce'' Kaji man Malama da wani zan ce ni bani da damar na ci nama a gidan nan sai ka san inda na same shi to jiya da dare ne gidan Alhaji yusuf suka aikoman da shi shine n'a zazafa ina ci sabida yinwa nake ji shikenan ai sai a shafamin lafiya ko.''
Girgiza Kai ya yi, dan ya hango karya Kiri kiri a idonta sannan ta juya ya fice wajen shagonsa ya koma mutane na ta zuwa sai da yamma ya tatare komai sai koma gida kamar an ce ya juya ya hango Munsir zaune sunfarsa ta kara chanza wa ta koma ta kuturu cike da murna ya karisa wajensa tashi ya yi, zai ruga ya yi, sauri rike sa Yana masa magana cikin wayo har ya yarda da shi .''
Kwance ta shi babu wuya wajen Allah yau Shekara day da rabi da Faruwa abubuwa dadama amma yanzu komai yafara sauki Munsir yafara zama mai dan hankali sabida kulawa da yake samu wajen Abba yana taimaka masa da ruwan Addu'a kuma ya saka malamai dadama su saka Munsir a addu'a ga Mommi ma tana yin iya bakin kokarinta zuwa yanzu tafara sarewa da lamarin Munsir dan tunaninta ya mutu ga aya da Sabira ke gasa mata a hannu sosai take azabtar da ita kamar ta samu yar cikinta Jawahir kuma sai de addu'a kawai dan yanzu ta koma abar tausayi ta yi, muguwar rama sai kyaunta ya saké fitowa cikinta kamar ba Kayan ciki a cikinsa idan tana tafiya kamar ta karye kuma har yanzu Abba bai Sanar da ita cewa suna tare da Munsir ba amma ta saki ranta yanzu ta kara maida hankali kan karatunta da taimakon Yusra da Fauziya dan sosai suke bata kulawa ga tausayinta da suke ji sune ke dan kwantar mata da hankali ma har wani lokacin take dan sakewa su dan taba fira amma ciwon da ke zuciyarta har yanzu Yana cinta kawai karfin haline take bangaren Abba da Munsir kuwa shine dan aikansa yatafi ya dawo cikin sarkarcinsa sosai Abba yake kulawa da shi kamar dan da ya Haifa .''
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻🙏🏻
27/06/2022 à 16:10 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
38&39
Wanan page din ta kuce fan's dina masoyan Ni ZAN ZAUNA DA KAI ina matikar Alfahari daku kuci gaba da antaya comment karku gaji har Allah yasa mu gama lafiya 😍🥰kuyi yanda kuke so da ita taku ce ❤️
Zaune suke a harabar School hawaye kwance a idonunta Fauziya ta ce'' haba dan Allah Jawahir ki daina kuka dan Allah Zaki sakamu fa?"
Fauziya ina jin da cin rashin Munsir ne bana iya bacci duk domin shine kullum cikin kadaici gani a jingine rayuwa a koda yaushe cikin kunci ya mamaye min zuciya ya yi Kane Kane yaushe hawayena zasu daina zuba fauziya ku fadamin dan Allah.''
Shine suka yi suna kallon ta amma basu ce komai ajiyar zuciya ta sauke ta ce'' baku da amsa ko toni na sani sai lokacin da Munsir ya zo shine zai tare masu dan shi ne kadai makullin zuciya me yasa so zai man haka ina tsaka da jin dadina .''
Yusra ce ta nunfasa ta ce'' ki kara dauriya babu yanda zamu yi da soyayya ba'a taba ta bare a musulta yanda ta harben mutume a lokaci day ba fasaltata bare aji lokacin shigarta sai lokacinda tafara aiki zaka san mahinmanci hakan duk yanda so ya kai Idan har wanda yake ciki Yana fadamaki zakinsa indai baki cikinsa Zaki dauka shirme ne ko karya ce domin sai da abokin rayuwa ake samunta mai sonki da kaunarki ita ba'a sayanta da kudi duk karfin dukiyarki domin ita ce mai gida da mulkin zuciya zata iya Sanya duk girmanka ka sunkuya kana magayi ga abin da kake so har ya yo hawaye da idaniyarsa .''
Hakane ga zahiri kin gani gaskiya ban taba ganin soyayya ta gaskiya da matikar wahala Irin ta Jawahir ba ke dai kinga rayuwa idan kin gama da wanan matsalar wata zata danno Kai .''
Ina ji a jiki kamar ba zai kara dawowa gareni ba duk illahirin jikina tunda cikinsa har cikin raina azaba nake sha bazan iya rayuwa ba idan ba tare da shi ba idan ba dawo gareni ba karku da laifina sone haka .''
Jawahir nayi Imani Munsir ba zai taba rabuwa da ke ba bare har ya yi rayuwan jin dadi duk zafi da kuna zai iya zama da Kai a tunani na in kinga baku tare da shi to babu rai a gangar jikinsa .'' cewar Fauziya''
Sosai suke kwantar mata da hankali har aka shiga classe suna kwantar mata da hankali a Haka ta samu natsuwa amma idan ta tuna da yar shakuwar dake tsakaninta da Munsir sai taji kamar ta fashe da Kuka .''
Bayan Sun taso daga School tana shigowa da zazafi ta shiga Kai tsaye dakinsu ta shige tare da kwanta Bata jima ba bacci mai dadi ya yi ,gaba da ita.''
tafiya take ganin kamar tana hango Munsir tafiyarsa irinta kutare da hannunsa da ke a lankwashe wani hadaden sihirtacen murmushi ta saki duk da bata da yakine cewa shine wajen ta karisa tana isa ta rumgume Abbanta a shagwafe ta ce'' Abba dama kana tare da bin kaunata shine ka barni ina ta sha azaba ko.''
Yana cikin aiki yake jiyo kamar sautin muryan da ya taba ji kariso ya yi gabansa na faduwa ita ma lokacin da yake tunkaro wajen Nata gaban ya shiga faduwa murmushi dauke a fuskanta wanda ta jima rabon da ta yi irinsa tafara saki shima nashi ya sakar mata wanda su ka dai suka san ma'anarsa Yana karisowa ya kamo hannunta yana aika mata da kallon kauna yafashe da kuka cikin farinciki haduwa da shi tare da nuna damuwa ta ce'' Banason zubar hawayenka abin kauna ka duba yanda Sonka ya yi tabo a zuciya ta kuma ka duba a cikin idanuna ina son ka kwantar da hankalinka babu abin da zai kawarmin da ganina sabida kaine ke bani haske duk rintsin dana tsinki kaina a ciki kaine jigon rayuwa ta mai Kare lafiya ta hawaye ka share .''
Tautausan hannayenta ta d'aura a fuskansa tafara share masa hawayen tana sakar masa murmushin .''
Ba'ayi ma so iya ka mai so zai iya hauka koda za'a dake sa a hada da igiya har a daure sa dangina suna tayani murna da samun yar fara kyaukyawa duk ranan da Kika zaman tawa duk rantse duk wuya ni kece wace na dauka Babu wace ta dace da zuciya ta sai ke Jawahir amma kin yi man nisa yaushe zaki zo gareni sonki yanamin yawo a zuciya ta amma kin manta dani yaushe ne zamu ga juna jawahir.''
Harbin da Aka yi mata ya sa ta tashi Bata shirya ba idanunta cike da kwalla Rufa'atu ta gani tsaye a gabanta ta ce'' Rufa lafiya ina bacci zaki tasheni ke baki da hankali ne .''
Iyeeeeeh samun wuri tusan sarari tusan asuba ni kike kala ki man tsawa ni sa'anki ce ne.''
Karka ce Kai ta yi alamar yau ba mutumci ta ce'' ke ki shiga hankalinki tun kafin in fara nuna maki kalar nawa rashin mutumci abin da yake damunki a kwalwarki yanzun nan zan dama maki miyar kabewa a kanki sai a lokacin zan gane kinci Kai ke dakikiya ce .''
Keeeee tsowuwa yar Iska wani nafiki iya iskanci sabida mun gane bariki ma iyawa ce.''
Allah kooo hmmm Kenan har cikakiyar yar Iska Kika to Bari ai ko Bari uban kowa ma yasan ba riba amma kije ki tambayi rikakun Yan bariki kiji Kum a iskanci nayi hau din yafi naki dan nawa harda hauka yake hadawa idan ya tashi .''
Humm lanle Jawahir sai a yanzu nagane cewa kin ci Kai.''
Baki da hanci naci iyakar Kai kuma ki ficemin a daki tun kafin na hadamaki jini da majina kawai ina baccina ma dadi kizo ki tasheni tsabar kin rainani kin manta ni ke gaba dake bake ce Kika gaba dani dan Haka duk Randa giginki ya kara kawoki hannuna ranar sai uwarki ta dafa maki ruwan zafi .''
Ohhh haba to bismillah naga taki fitsarar.''
Murmushi ta yi,ta ce'' kina mamaki ne .''
Mtssss taja sannan tafice daga dakin .''
Ajiyar zuciya Jawahir ta sauke dan ba karamin kokari ta yi, ranta a matikar bace tatashi ta yi sallah ta yi , addu'a Allah ya sa yanda taga Munsir a mafarki Allah ya Nuna mata a waje shafawa ta yi ,sannan ta mike ta dawo kofar dakinsu ta zauna tana ta tambayar kanta me ya kawo Abba a cikin mafarkinta koda Abba yasan inda Munsir yake ya shareni ina ta shan wahala murmushi ta yi ,ta ce'' Allah ta bayana mani kai mai tsada .''
Ummi gatanan zaginki ta rika yi daga na tashe ta ta yi, maki aikin gidanki.''
Ita ma mikewa tsaye ta yi, fuska a hade ta ce'' ke lafiya Kika zo Kika min tsaya a kaina ne wallhi duk haushinku nake ji dake har wanan dakikiya uwar taki sabida ta dalilinku nake halinda nake ciki babu abin da yafi batamin rai Irin rabani da mijina da zan aura amma duk karfin asirinku da munafirkinku wallahi sai kaikayi ya koma kan mashekiya mugaye azalumai kawai tana kawa nan ta shige dakinsu tana zuba da hawayen bakinciki
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻
27/06/2022 à 22:30 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
40&41
Ciki suka shiga Ummi ta shako wuyan riganta ta ce'' fitsarar taki har ta Kai kice zaki man rashin kunya .''
A hasala ta ce'' ke d'Allah malama sakeni tun kafin girmanki yafita a idona kisha duka kuma Kika kuskura Kika tabani kinsan sauran aikin.''
Tana jin tafadi haka ta sake ta ba shiri ta ce'' wallahi sai ki gane ni ba sa'anki bace zan nuna maki nafiki Shekaru da girma.''
Aikin Banza to me zaki man wanda nake ciki zafi ne hmm ke dai kin ji kunya kuma ku fita ku ban waje duk kafin in fara shuka rashin mutumci.''
Har Ummi zata yi, magana Rufa'atu ta jata suka tafi ajiyar zuciya ta sauke tare da faduwa kasa tana sakin wani sabon Kuka dan yanzu haushi kowa take ji burinta kawai taga sanyin idaniyarta .''
Sai kusan Bayan Isha'i Abba ya shigo sosai ya yi ma kowa tsarabansa sai da yafara shiga dakin Ummi sannan ya shiga dakinsu Jawahir ganinta rakufe kamar marainiya ya sa shi karisa wajenta ya ce'' Jawahir bana Hanaki wanan tunaninba.''
Ka yi hakuri Abba bazan iya dainawa ba sai dai ka tayani da addu'a Allah ya bayyanar min da Munsir.''
Insha Allah addu'a kam muna ta yi ,kuma Insha Allah an kusa dacewa .''
Da gaske Abba zan sake ganin Munsir dina .''
Jinina mata kai ya yi ,alamar e'e .''
Kasan me Abba ?"
A'a ina jinki Noor din Abba.''
Dama dazun dana kwanta bacci nayi mafarkin Munsir wai a wajenka na same shi nan dai tabashi labarin dukan abin da ke ciki.''
Murmushi ya yi, ya ce'' Alama ce ta nasara wata Kila a hannuna zai fado tunda Kika yi wanan mafarki.''
Kuma Abba zai tabbata a zahiri.''
Ina ganin haka ba idan Allah ya taimake mu ba .''
Amin ya Allah Abba dan Allah ka tayani da addu'a .''
Insha Allah Noor bara natafi daki ina son wutu ne .''
Gaskiya kam Abba da alama kasha gajiya bara sai na hadama ruwan wanka.''
Murmushin jin dadi ya yi, wai yau Jawahir ce ke fira haka radam yaushe rabon haka yanzu kusan Shekara guda da rabi sai yanzu ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' To ba damuwa ki sauri fa.''
To Abba yanzu nan ko.''
A tare suka fito ita kuma ta dauki bokiti ta zuba masa ruwa ta ajiye masa a kofar bayin sannan ta tsaya bakin kofa ta ce'' Abba gasu can a kofar bayin.''
Tom ya amsa mata da shi ita kuma ta koma dakinsu .''
***************************************
Rumgume take a jikin wani Kato tasha wata uwar Attache da ta wuce mata har kugu ta ci gayu riga da wanda EnglishWear duk sun damet ta abin ka da babu kirar mata sai tatafi kamar Ice amma jin kanta take kamar wata sarauniya sai taunar shwgom take Irin ba mutumcin nan Kiran take kwalla mata kamar ita ce uwarta da gudu ta kariso wajenta ta durkusa kamar yanda ta umarci ta da ta yi, kitafi ki kawo man jakana tana dakina .''
Tom hajiya amma na ce Sabira yanzu a gabana da auren dana a kanki kike kwance a jikin wani gaskiya hakan bai dace ba .''
To uwar gulma wanan bakin naki in dai baki hankali ba sai na fasa maki shi wanan jarababan dan naki a kusan kullum sai ya ta kurani shine dan bayanan na zafi in rage zafi ko zan ji saukin abin.''
Girgiza kai ta yi ,tare da tafiya aikan da Sabira ta yi ,mata babu jimawa tafito rike da Jakar hannunta mika mata ta yi, ta karba ta ce'' saura idan na fita yau ma ki janyo min mutane a gida Suna zuwa gulma wallahi yau sai kin yabama aya zakkinta.''
Tana kaiwa nan ta shige mota Bata jira cewarta ba .''
Hmm Allah ya shirya ta furta sannan tafara tafiyanta Irin na tsofafin nan duk ta gaji sosai sabida aikin da take sha kusan kullum a gidan nan duk fadin gidan babu mai taikamata sai mai gadi dake bakin get kuma shima sai da ta yi, hada ta da Allah kadai ta barshi da yanzu duk aikinta ne .''
***************************************
Munsir ne zaune ya ajiye Katon plate a gabansa mangaro ,goruba , dabino ,da kwalshi( dan talake) Yana sai dawa Idan ya yi , cinaki sai ya kaima Abba ya ajiye masa idan Kayan sun Kare yaje ya kuma sayo wasu kuma Abba ne ya bashi jari kuma abin na Allah sosai ake rububi idan ya ajiye kowa dai ya sai mangwaron dan kuturu haka suke kiransa da sunnan tunda suka fito da safe ake saya Yana karewa dama akwaye secour a shagon Abba sai ya tafi yakara debowa yazo wajen ya zauna .''
*************************************
Jawahir tafito tsaf cikin shirinta na zuwa shcool idan ka ganta bazaka taba cewa tana cikin damuwa ba amma ita kadai tasan zafin ciwo abin da ke damunta kasancewar yau zasu fara examen shi yasa tafito tafice ba tare da sanin kowa ba dan haushi suke bata sosai sauri ta dinga yi kasancewar tafara yin late dan tana isa ma har an shiga ita ma ta shiga tare da zaunawa wajenta tafito da kayanta nan aka bata épreuve tafara zana jarabawa.''
Tun karfe 8h da suka shiga babu wanda yafito sai wajen karfe 10h30 dan ka'idar School din ce koda ka gama sai ka tsaya ka kara dubawa koda akwaye inda zaka gyara sai a lokacin mutane suka fara fitowa suna jiran 11h30 ta yi, su koma haka ko aka yi suna komawa sai kusan 13h suka fito nan kowa yafara kama gabansa suka yi gida Jawahir ko tsayawa bata yi ta dawo dan zasu koma da marice da yake safe da marice ne tana zuwa ta baje kayan karatunta tafara bishing sai da aka kira sallah sannan tatashi tayi sallah tare da addu'a da ta sabayi kullum akan Munsir ita ce ta yi sannan shafe jikinta ta koma wajen cahier din ta sai da 15h ta yi sannan ta shirya ta koma .''
Rufa'atu kuma koda aka fito tanufi gidan saurayinta da zummar a School zaka wuni .''
A bakin kofa suka hadu lokacin Rufa'atu tafito daga motar ita kuma Jawahir zasu shiga ita da su Yusra kallon tsana kawai Jawahir ke aika ma Rufa'atu ita kuma taja tsoki Mtsssss ta shige ciki .''
A hasale Yusra ta ce'' wanan yarinya dawa take ne ?"
Murmushi Jawahir ta kankaro ta ce'' da ku take danni ba karamin aiki na bane in ci kashin buru'uban yarinya .''
To yanzu na ji magana ashe da fauziya take dan nima bazan dauki iskancin yarinya ba .''
Murmushi Fauziya ta yi, ta ce'' duk cikinmu kune ta raina amma ai tasan ba kanwar lasa bace .''
Tunda suka fara habaicinsu Rufa'atu ta tsaya tana saurarensu sai da Suka dasa aya ta jiyo tana hararensu .''
Dare ta suka yi tare da tafawa Yusra ta ce'' mahaukaci idan bai buga abokin zamana .''
Ni ko Yana bugu tsaf zan sai ta masa kwalwarsa ta dawo aiki idan ta daina ne. cewar fauziya.''
A'a to sai mu ta yaki saukewa Kenan dole mutume ya dawo hayacinsa.''
Sake shekewa suka yi da dariya suna shewa .''
Kawfa ta yi masu zata tafi Yusra ta ce'' Jawahir zuciyar mata ta hau sai idan kintafi gida Ummi sai ta dake ki.''
Wa waini tab ai da sama da kasa da hade wallahi duk randa wata yar Iska ta sake bari Aka dakeni a kanta sai na manta cewa yar uwa ta ce idan na gama cin ubanta sai mu dawo da sanin.''
Iyeeehhh gaskiya tawa kin yi ai na dauka rashin kunya da ake mana dukanmu za'ayi Ashe karyan iskanci ne kawai .''
Ta gabanta suka bi suka wuce aji sosai lamarin Jawahir ke ba Rufa'atu mamaki wai yau ita ce Jawahir take fadama magana cikin bainar jama'a hmm gaskiya akwaye wata a kasa.''
Tunda suka shiga sai yamma suka fito sosai suka ji dadin abin da suka yi suna fitowa suka nufi hanyar gida Suna firansu hankali kwance .''
Tana isa gida ta ajiye Kayanta ta kwanta tana tunanin akan mafarkinta idan ta tuna wani abun sai ta saki murmushi tsabar murna da jin dadi sai taji kamar a gabanta yake yana fadamata wanan kalaman masu dadi tana kwance aka Kira Mangari ba tashi ta yi, ta yi sallah tafara karatu sai da Aka kira Isha'i sannan ta maida sallah ta koma kan karatunta na école sai da Abba ya shigo sannan ta rufe kamar kusan kullum sai Sun zanta yake shiga dakinsa haka ma yau aka yi har bacci yafara daukanta wajen karfe 22h00 Rufa'atu Bata dawo gida ba kuma.duk Hakan Bada Sanin Abba ba .''
WASHEGARI ma Haka ta shiga tatafi School dan zana jarabawa suna tashi ta wuce gidansu Yusra dan zasu yi révision bisa kan lisafi sosai suka yi suna gamawa suka ci abinci suka yi sallah sannan suka shirya suka koma School sai kusan 18h suka fito kowa Kai ta dauki zafi a Haka suka nufi gida tana shiga Ummi ta isko kafar gida kallonta ta yi, ta ce'' sannu da gida Ummi .''
Share ta ta yi, ita kuma ta wuce daki ta shiga harakan gabanta dan yau tafi maida niya kan karatunta sabida gobe zasu gama examen din sosai damuwarta ta dan ragu rashin ita kanta Bata samu damar da zata kula da kanta ba sosai take jin dadin hakan kamar kar a Kare wanan examen din .''
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻
28/06/2022 à 14:23 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
40&41
Ciki suka shiga Ummi ta shako wuyan riganta ta ce'' fitsarar taki har ta Kai kice zaki man rashin kunya .''
A hasala ta ce'' ke d'Allah malama sakeni tun kafin girmanki yafita a idona kisha duka kuma Kika kuskura Kika tabani kinsan sauran aikin.''
Tana jin tafadi haka ta sake ta ba shiri ta ce'' wallahi sai ki gane ni ba sa'anki bace zan nuna maki nafiki Shekaru da girma.''
Aikin Banza to me zaki man wanda nake ciki zafi ne hmm ke dai kin ji kunya kuma ku fita ku ban waje duk kafin in fara shuka rashin mutumci.''
Har Ummi zata yi, magana Rufa'atu ta jata suka tafi ajiyar zuciya ta sauke tare da faduwa kasa tana sakin wani sabon Kuka dan yanzu haushi kowa take ji burinta kawai taga sanyin idaniyarta .''
Sai kusan Bayan Isha'i Abba ya shigo sosai ya yi ma kowa tsarabansa sai da yafara shiga dakin Ummi sannan ya shiga dakinsu Jawahir ganinta rakufe kamar marainiya ya sa shi karisa wajenta ya ce'' Jawahir bana Hanaki wanan tunaninba.''
Ka yi hakuri Abba bazan iya dainawa ba sai dai ka tayani da addu'a Allah ya bayyanar min da Munsir.''
Insha Allah addu'a kam muna ta yi ,kuma Insha Allah an kusa dacewa .''
Da gaske Abba zan sake ganin Munsir dina .''
Jinina mata kai ya yi ,alamar e'e .''
Kasan me Abba ?"
A'a ina jinki Noor din Abba.''
Dama dazun dana kwanta bacci nayi mafarkin Munsir wai a wajenka na same shi nan dai tabashi labarin dukan abin da ke ciki.''
Murmushi ya yi, ya ce'' Alama ce ta nasara wata Kila a hannuna zai fado tunda Kika yi wanan mafarki.''
Kuma Abba zai tabbata a zahiri.''
Ina ganin haka ba idan Allah ya taimake mu ba .''
Amin ya Allah Abba dan Allah ka tayani da addu'a .''
Insha Allah Noor bara natafi daki ina son wutu ne .''
Gaskiya kam Abba da alama kasha gajiya bara sai na hadama ruwan wanka.''
Murmushin jin dadi ya yi, wai yau Jawahir ce ke fira haka radam yaushe rabon haka yanzu kusan Shekara guda da rabi sai yanzu ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' To ba damuwa ki sauri fa.''
To Abba yanzu nan ko.''
A tare suka fito ita kuma ta dauki bokiti ta zuba masa ruwa ta ajiye masa a kofar bayin sannan ta tsaya bakin kofa ta ce'' Abba gasu can a kofar bayin.''
Tom ya amsa mata da shi ita kuma ta koma dakinsu .''
***************************************
Rumgume take a jikin wani Kato tasha wata uwar Attache da ta wuce mata har kugu ta ci gayu riga da wanda EnglishWear duk sun damet ta abin ka da babu kirar mata sai tatafi kamar Ice amma jin kanta take kamar wata sarauniya sai taunar shwgom take Irin ba mutumcin nan Kiran take kwalla mata kamar ita ce uwarta da gudu ta kariso wajenta ta durkusa kamar yanda ta umarci ta da ta yi, kitafi ki kawo man jakana tana dakina .''
Tom hajiya amma na ce Sabira yanzu a gabana da auren dana a kanki kike kwance a jikin wani gaskiya hakan bai dace ba .''
To uwar gulma wanan bakin naki in dai baki hankali ba sai na fasa maki shi wanan jarababan dan naki a kusan kullum sai ya ta kurani shine dan bayanan na zafi in rage zafi ko zan ji saukin abin.''
Girgiza kai ta yi ,tare da tafiya aikan da Sabira ta yi ,mata babu jimawa tafito rike da Jakar hannunta mika mata ta yi, ta karba ta ce'' saura idan na fita yau ma ki janyo min mutane a gida Suna zuwa gulma wallahi yau sai kin yabama aya zakkinta.''
Tana kaiwa nan ta shige mota Bata jira cewarta ba .''
Hmm Allah ya shirya ta furta sannan tafara tafiyanta Irin na tsofafin nan duk ta gaji sosai sabida aikin da take sha kusan kullum a gidan nan duk fadin gidan babu mai taikamata sai mai gadi dake bakin get kuma shima sai da ta yi, hada ta da Allah kadai ta barshi da yanzu duk aikinta ne .''
***************************************
Munsir ne zaune ya ajiye Katon plate a gabansa mangaro ,goruba , dabino ,da kwalshi( dan talake) Yana sai dawa Idan ya yi , cinaki sai ya kaima Abba ya ajiye masa idan Kayan sun Kare yaje ya kuma sayo wasu kuma Abba ne ya bashi jari kuma abin na Allah sosai ake rububi idan ya ajiye kowa dai ya sai mangwaron dan kuturu haka suke kiransa da sunnan tunda suka fito da safe ake saya Yana karewa dama akwaye secour a shagon Abba sai ya tafi yakara debowa yazo wajen ya zauna .''
*************************************
Jawahir tafito tsaf cikin shirinta na zuwa shcool idan ka ganta bazaka taba cewa tana cikin damuwa ba amma ita kadai tasan zafin ciwo abin da ke damunta kasancewar yau zasu fara examen shi yasa tafito tafice ba tare da sanin kowa ba dan haushi suke bata sosai sauri ta dinga yi kasancewar tafara yin late dan tana isa ma har an shiga ita ma ta shiga tare da zaunawa wajenta tafito da kayanta nan aka bata épreuve tafara zana jarabawa.''
Tun karfe 8h da suka shiga babu wanda yafito sai wajen karfe 10h30 dan ka'idar School din ce koda ka gama sai ka tsaya ka kara dubawa koda akwaye inda zaka gyara sai a lokacin mutane suka fara fitowa suna jiran 11h30 ta yi, su koma haka ko aka yi suna komawa sai kusan 13h suka fito nan kowa yafara kama gabansa suka yi gida Jawahir ko tsayawa bata yi ta dawo dan zasu koma da marice da yake safe da marice ne tana zuwa ta baje kayan karatunta tafara bishing sai da aka kira sallah sannan tatashi tayi sallah tare da addu'a da ta sabayi kullum akan Munsir ita ce ta yi sannan shafe jikinta ta koma wajen cahier din ta sai da 15h ta yi sannan ta shirya ta koma .''
Rufa'atu kuma koda aka fito tanufi gidan saurayinta da zummar a School zaka wuni .''
A bakin kofa suka hadu lokacin Rufa'atu tafito daga motar ita kuma Jawahir zasu shiga ita da su Yusra kallon tsana kawai Jawahir ke aika ma Rufa'atu ita kuma taja tsoki Mtsssss ta shige ciki .''
A hasale Yusra ta ce'' wanan yarinya dawa take ne ?"
Murmushi Jawahir ta kankaro ta ce'' da ku take danni ba karamin aiki na bane in ci kashin buru'uban yarinya .''
To yanzu na ji magana ashe da fauziya take dan nima bazan dauki iskancin yarinya ba .''
Murmushi Fauziya ta yi, ta ce'' duk cikinmu kune ta raina amma ai tasan ba kanwar lasa bace .''
Tunda suka fara habaicinsu Rufa'atu ta tsaya tana saurarensu sai da Suka dasa aya ta jiyo tana hararensu .''
Dare ta suka yi tare da tafawa Yusra ta ce'' mahaukaci idan bai buga abokin zamana .''
Ni ko Yana bugu tsaf zan sai ta masa kwalwarsa ta dawo aiki idan ta daina ne. cewar fauziya.''
A'a to sai mu ta yaki saukewa Kenan dole mutume ya dawo hayacinsa.''
Sake shekewa suka yi da dariya suna shewa .''
Kawfa ta yi masu zata tafi Yusra ta ce'' Jawahir zuciyar mata ta hau sai idan kintafi gida Ummi sai ta dake ki.''
Wa waini tab ai da sama da kasa da hade wallahi duk randa wata yar Iska ta sake bari Aka dakeni a kanta sai na manta cewa yar uwa ta ce idan na gama cin ubanta sai mu dawo da sanin.''
Iyeeehhh gaskiya tawa kin yi ai na dauka rashin kunya da ake mana dukanmu za'ayi Ashe karyan iskanci ne kawai .''
Ta gabanta suka bi suka wuce aji sosai lamarin Jawahir ke ba Rufa'atu mamaki wai yau ita ce Jawahir take fadama magana cikin bainar jama'a hmm gaskiya akwaye wata a kasa.''
Tunda suka shiga sai yamma suka fito sosai suka ji dadin abin da suka yi suna fitowa suka nufi hanyar gida Suna firansu hankali kwance .''
Tana isa gida ta ajiye Kayanta ta kwanta tana tunanin akan mafarkinta idan ta tuna wani abun sai ta saki murmushi tsabar murna da jin dadi sai taji kamar a gabanta yake yana fadamata wanan kalaman masu dadi tana kwance aka Kira Mangari ba tashi ta yi, ta yi sallah tafara karatu sai da Aka kira Isha'i sannan ta maida sallah ta koma kan karatunta na école sai da Abba ya shigo sannan ta rufe kamar kusan kullum sai Sun zanta yake shiga dakinsa haka ma yau aka yi har bacci yafara daukanta wajen karfe 22h00 Rufa'atu Bata dawo gida ba kuma.duk Hakan Bada Sanin Abba ba .''
WASHEGARI ma Haka ta shiga tatafi School dan zana jarabawa suna tashi ta wuce gidansu Yusra dan zasu yi révision bisa kan lisafi sosai suka yi suna gamawa suka ci abinci suka yi sallah sannan suka shirya suka koma School sai kusan 18h suka fito kowa Kai ta dauki zafi a Haka suka nufi gida tana shiga Ummi ta isko kafar gida kallonta ta yi, ta ce'' sannu da gida Ummi .''
Share ta ta yi, ita kuma ta wuce daki ta shiga harakan gabanta dan yau tafi maida niya kan karatunta sabida gobe zasu gama examen din sosai damuwarta ta dan ragu rashin ita kanta Bata samu damar da zata kula da kanta ba sosai take jin dadin hakan kamar kar a Kare wanan examen din .''
BAYAN SHEKARA 10
Wani hadaden saurayi na hango zauna a gaban wani Katon Shago ga Kaya zube a gabansa amma halitarsa tana yanda take wani yaro yane ya zo wajensa ya ce'' Dan kuturu abani alawa .''
Karban kudin ya yi , ya mika masa sannan yaron ya tafi a guje shi kuma cikin tafiyarsa irinta kutare ya tafi shagon dake kusan shi ya mika masa kudin ya ce'' Abba ga kutin yanzu yayo yajo sayen awawa.''
Karba ya yi, yana murmushi ya ce''sannu da kokari Munsir amma ni ina son zamu yi magana da Kai.''
Sai da ya gyara tsayuwarsa ya ce'' Allah yasa mai dadi ce.''
Murmushi ya ce'' dama shawara nazo maka da ita mai zai hana tunda ka tara kudi ka yi ,aure ai zama ba zai yi haka.''
Sai da ya karema kansa kallon sannan ya ce'' wace zata soni a haka kuma ni bani da mai sona.''
To Kai da baka nema ba tu zaka samu Munsir ?"
Allah bani mai Sona kawai ka nemo min duk wace ka hadani da ita zan aure ta kuma na kula da ita bazan baka kunya ba .''
Jinjina masa kai ya yi, ya ce'' To shikenan ka tafi idan na samu zan maka magana .''
To ?" Yafada sannan ya koma inda yake zama."
*************************************
Cikin shirinta tafito tsaf da ita kyakyawa ce Ajin farko ga tsayi haske fara ce sai de ba tsan ba ga diri Allah ya sauke mata bazan tsaya baku labari kyaunta kawai sai de nace ta wuce tunanin mai karatu doguwar abaya ce sanye a jikinta fara ta yi, rolling din kallabin sai yar foda da lips mai maiko a bakinta idonta dauke da kwalli sosai ta yi, kyau dama ba ma'abociyar son kwaliya ba ce waje tafito dauke da Jakarta fara ta leka dakin Ummi da sallama a bakinta .''
Ciki ciki ta amsa ita kuma Bata damu ba ta ce'' Ummi na fito zan je neman aikin kiman Addu'a.''
Cike da takaicin ganin tafi diyarta kyau nesa ba kusa ba ta ce'' kar Allah yasa ki samu wani salon duniyanci ne Kika zo man da shi yau .''
Murmushi ta yi, tare da sakin labulan tafita Kai tsaye ORA BANK ta ce a Kaita dan karatun lisafi ta yi , suna Isa tafito tare da bashi kudinsa tunda ta sauka ake Binta da kallo wani ma har yawu ke zubarmasa ciki ta shiga a hankali ta nemi ganin manager wajen da yake zama aka Kai ta tana shiga ya bata wajen zama ta zaune daden kamshin turarenta sai dokan hancinsa yake ciki zazakar muryanta ta ce'' ina kwana .''
Cikin sarkewar murya ya ce'' lafiya meke tafe dake ?"
Dama dan Allah ina son a taimaka min da aiki .''
Ina mahaifinki kuma da takardunki?"
Abbana yana kasuwa babba wajen masu sai da atamfofi bai samu damar zuwa bane amma ga takardun a hannuna .''
Mika masa ta yi, yafara dubawa yana yi yana jinjina kai ita kuma gabanta ke faduwa sosai dago da kansa ya yi, Yana kare mata kallo ya ce''Jawahir gaskiya takardunki sunada kyau kuma kina hazaka sosai amma sai de ki bani lokaci zan neme ki sabida sai mun zanta da oga .''
Tautausar murmushinta ta yi , amsa ta ce'' ba damuwa Allah ya sa muji Alkairi.''
Amin yafada .''
Ita kuma ta mike ta ce'' ni zan wuce sai naji Kiran naka.''
Jinina mata Kai ya yi, ita kuma tafara tafiyanta a nutsu tunda tafara juya kugunta yake binta da kallo tana fitowa ta tare mai Napepe .''
Abba ne ya shigo gidan bayan fitar Jawahir da sallama a bakinsa babu kowa a tsakar gidan sai Rufa'atu kallonta ya yi, ta ce'' ke ina Ummin taku ne ?"
Tana daki Allah .''
Kiramin ita yanzu ina Noor din Abba take .''
Wani Abu taji ya sosu a zuciyarta lokacin da ya Kira sunan Noor sosai take hasadar wanan suna a takaice ta ce'' tafita tun dazun.''
Ina tatafi ne?"
Bansani ba Abba .''
Daki ya shige ita kuma ta je Kiran Ummi sai da Suka gama gulmasu sannan tafito ta nufi dakin Abba zaune ta same shi babu ko sallama Haka ta banka kai .''
Zama ta yi, tare da juya masa baya kallonta ya yi , ya ce'' Laure magana zamu yi kinzo kin juyamin baya kamar zaki goyani .''
Turo baki ta yi, ta ce'' ai kunne ke ji ba Ido ko fuska ba .''
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' wanan yaron nawa wanda yake tayani aiki shine nake so na bawa cikin ya'yana sabida mai da masa halacin da ya yi min.''
Da sauri ta juyo ta ce'' gaskiya A'a ni dai banda diya ta karasa wanda zaka hadasu da shi sai kuturu a'a wallahi da sake Malam.''
Ransa a bace ya ce'' ai dai yarana ne ko to idan kin isa idan day daga cikinsu ta amince ki Hana auren in gani.''
Ohoo dai yarinya bazata auri kuturu ba tatashi a wahala kuma ta koma yima katon banza bauta ai bazata Sabu ba wai bindiga a ruwa .''
To naji mai diya tashi kiban waje idan Noor ta shigo ki kiramin su .''
Tabe baki ta yi, sannan ta fito tana jan tsoki .''
Girgiza Kai kawai ya yi, ya janyo Allô tafara yi ma Munsir rubutunsa .''
A gajiye ta shigo gidan Kai tsaye toilet ta wuce tana fitowa ta d'aura Alwala ta wuce daki dan gabatar da sallah tana shiga Rufa'atu na kwance tana waya ita da saurayin ta tana bashi hakuri kan idan Abba yafita zata zo insha Allah .''
Ita kuma Jawahir sallah ta yi, tana gamawa ta mike tsaye ta ce'' Rufa ina abinci na yinwa nake ji wallahi.''
Kin dafa ne bare a ajiye maki shine.''
Girgiza kai ta yi, ta dauki hijjab tafita tare da sayo abin da zata ci sannan ta dawo gida plate ta dauke ta juye tuwan shinkafa ne da miyar agusi ta zauna ta share Kayanta ta fita ta wanke plate din sannan ta sha ruwa ta dawo dakin da wani Irin kallon haushi kike bani Rufa'atu ta ce'' ina Kika samu kudi ko an dawo daga barbardar da Aka Saba ne .''
Murmushi ta yi, ta ce'' ai kinsan kullum uwata take daurani a hanya anjima ma sai na fita da wani saurayin .''
Ta gane abin da take fada dan haka taja baki ta yi , shiru ta ciga gaba da latsa waya Ummi ce ta shigo tare da hararenta ta ce'' tunda kin dawo daga yawon iskancin Abbanku tana son magana da ku.''
Batace da su komai ba tafita zuwa dakin Abba ita ma Ummi da Rufa'atu dakin suka shiga lokacin Yana zaune rike da tabzi a hannunsa zaunawa suka yi tare da gaida shi , ya amsa ya yi, ya ce'' Noor ina kika tafi?"
Natafi ORA BANK ne neman aiki .''
To ya yi, kyau dama magana nake son yi daku wanan umarni na ne ba shawara nake nema daga wajenku ba akwaye wani yaro dake man aiki a shago na shine nakeson hada shi aure daga cikinku .''
Bammm zuciyar Jawahir ta buga to yanzu ya zata yi da soyayya Munsir ina nufin tatashi a banza Kenan wani zafi ne ta ji zuciyarta tana mata sai a lokacin wutar sanshi ke kara ruruwa zuciya ta maganar Abba ce ta dawo da ita daga tunani da ta Lula ji take kamar tafasa ihu ko zata ji sanyi yanzu Haka Abba zai mata ya raba ta da Abin da yafi soyuwa a zuciyarta .''
Jawahir tunanin me kike?"
A dabarce ta ce'' Babu komai lokacin har hawaye Sun cika mata Ido .''
Ya ce'' ina magana baki jina na ce'' kuturu ne kuma kunsan dai bazan taba baku mutume na banza ba sabida ku ya'ayana ne ina son kuje ku yi shawara nan zuwa jibi zan saké tuntubarku.''
Kallon kallo suka shiga tsakanin Jawahir da Rufa'atu ita kuma Jawahir tana ganin Anya zata iya kenan ta rabu da Munsir kenan har abada ciwon sonshi ya kashe ta kam ba zai taba yiyuwa ba .''
Rufa'atu kuma ina gani ma take Abba ya raina mata da wayo tana ganin ta mace mai tana cin duniyar ta da tsinki a hadata da nakasashe kam ba wanan maganar ai da kunya kawayenta suga ta auri kuturu .''
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻
Idan ba comment bazan ci gaba ba Alkur'an
28/06/2022 à 22:25 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
42&43
Gabanta na faduwa ranta na soyuwa hawaye na zuba a idanta ta ce'' Abba hakika kai uba na gari kullum burinka ka kyautata mana baka gajiya akan mu da dukan matsololinmu kana dauke mana bamu taba neman Abu mun rasa ba indai bai fi karfinka dan haka bansan da me zan saka maka ba sai ta hanyar bin zafin daga bani ina matikar Alfahari da hakan zan zauna na kara bama zuciya ta hakuri bisa kan abin da take so kuma take burin zama da shi .''
Tana kaiwa nan ta mike tafice daga dakin tana Kuka mai tsufa zuciya sosai zata baka tausayi idan ka ganta tana shiga dakinsu tafada kan yar katifarta wani sabon kuka yasa ke zuwa mata .''
Ajiyar zuciya Abba ya sauke ya ce'' Allah ya maki Albarka Noor tunda Kika duniya baki taba Saba umarnina ba sai de a rashin sani zan baki zafi koda bai maki ba Haka zaki daure ki karba .''
To ita wanan ta gaban taka fa bazaka saka mata Albarka ba.''
Sai da ya dubi Rufa'atu ta ce'' dadin abin tana uwa a gidan nan sai ta saka mata ko .''
Har zata yi , magana ya dakatar da ita ya ce'' Bana son jin komai daga bakinki ke kin wure ma diyarki kunne karta aura kuturu ko hmmm ayi dai mugani in tusa zata wura wuta ke , ke kuma Rufa'atu ina son nan da wata biyu ni fito da miji ko kuma duk wanda na baki wallahi dole ki aure sa .''
To Abba insha Allah .''
Tana fadan Haka tafita dakinsu ta koma tana shiga ta iske Jawahir tana sharara Kuka dariya ta kece da ita harda tafi ta ce'' duniya da dadi take Kayan cikinta basa karewa mai raba wahala matar kuturu saké kyakalewa da dariya ta yi,ta ci gaba da cewa Ashe zamu sha bikin kutare badi a haifo jikan kutare to me zaki saka ma kuturin dan naki idan yazo yeehhh tassss wallahi kuwa kun dace da kuturu duk da banga yanda yake ba .''
A hasale ta dago dama tana da haushinta tsaye ta mike ai Rufa'atu Bata ankara ba taji saukar maruka har ukku lafiyayu Bata gama dawowa daidai ta ce'' wallahi Kika kara shiga hanya ta ni dake a gidan nan sai mun kwashi Yan kallo kuma kuturu ai mutume ba kuma Haka Allah ya so ya yi ,da shi idan kin isa ki chanza mashi halita dan kashin buru'ubaki .''
Ni Kika mara Jawahir?"
Na Mara Inga uwar da ta tsaya maki a gidan nan.''
Zaki San kin daki Babbar yarinya matar manya ba ta kutare ba .''
Mtssss taja ta kwanta abin ta tana tunanin farkon haduwarta da Munsir har zuwa lokacin da ya taimake ta sai ta saki murmushi a Haka har aka kira sallah .''
Bayan Sun gama sallah ne Rufa'atu tasha shiri na bugawa a jarida sannan tafice daga gidan da zumar zata je gidansu kanwar Ummi a tsan zaka ta kwana Haka ta Sanar da Abba duk da Yana jin haushinta Haka ya barta ta fita .''
WASHEGARI
Jawahir ce zaune a tsakar gida tana aika ce aika ce Abba ya fito cikin shirinsa dan sunkuyar da kai ta yi, ta ce'' Abba na ina kwana .''
Lafiya lau Noor din Abba ya kukan.''
Murmushi ta yi, tare da kara sunkuyar da kai ta ce'' Na daina Abbana.''
Noor da gaske kin amince da zafin da nayi maki kuma zaki zauna dashi ki bashi kulawa ta musanman .''
Insha Allah Abbana bazan taba baka kunya ba kuma alkawari insha Allah zan yi masa ladabi da biyayya .''
Allah ta maki Albarka Noor dina insha Allah Zaki ga anfanin Haka kuma ko bayan ba raina Zaki yi Alfahari da hakan.''
Amin na gode ma Allah da ya bani uba na gari wanda bai san ganina cikin damuwa kullum burinsa Yaga farinciki na .''
Hancinta yaja ya ce'' kamar yanda yabani yarinya yar Albarka da son addini da ibada nima ina matikar Alfahari da ke Allah ya jikan Mamanki.''
Amin ya rabb Abba zaka fita ?"
E'e zan fita ina jirana.''
To Allah ya kiyayye hanya ya sa a fita a sa'a.''
Amin ,'' Yana gama fadan Haka yafice yatafi shago ganin Munsir a kofa shagon tana zaune yasa shi karisowa kusan shi tare da mika masa rubutunsa ya karba ya sha tare da yi masa godiya .''
Lafiya kake wajen shago in jin dai a nan ka kwana ba .''
A'a a ciki na kwana Zaman ne ya isheni shi yasa na fita na sha Iska .''
Hakane to ba sai ka fito da Kayan sana'ar taka ba.''
Gani na yi , ai ba kirgagu bane shi yasa .''
Jinjina Kai ya yi, sannan ya shiga shagon yafara gyara wajen Munsir sannan ya fitar masa da kayansa shima ya kama masa suka karisa gyara har Munsir zai fita Abba ya ce'' Munsir dawo ka zauna zamu yi magana .''
Waje ya samu daga nesa da shi ya zauna .''
Cikin natsuwa ya kallesa ya ce'' maganar da nayi makene jiya ta aure .''
Mai gida ka samomani ne dan ni har yanzu banga wace zata aureni ba ko nema ma ban fara sabida tsangwama da nake samu a cikin mutane .''
Murmushi Abba ya yi, ya ce'' Karka damu cikin ya'yana Jawahir ta ce zata aure ka kuma ta zauna da Kai bisa gaskiya da amana zaka kula da Kai iya kokarinta .''
Lokacin da Abba ya ce'' Jawahir sai da kan Munsir ya sara sai yaji kamar ya taba jin sunana nan kuma Yana son tuno ta amma sam yakasa cike da mamaki ya ce'' ina kuturu marar galiwu mai bacci tsakar kasuwa zata aureni.''
Haba Munsir in banda abin ka ai duk zakara da Allah ya nufa da tsara sai ya yi,Kai de kawai ka yi fatan alkairi da Zaman Lafiya.''
Gaskiya mai gida ina godiya Sosai da samunka da badan kaiba da yanzu ina garari a Titi ka yanta ni ka yi ,man gata yanzu kuma ka dauki yarka ka bani bansan da wane kalmomi zan yi maka godiya ba sai de na ce Allah ya biyaka da gidan Aljanna nima insha Allah zan kula da ita gwargwadon iyawa ta .'''
Ba komai Haka Allah ya rubuta kuma kowa baya wuce ka'ddara sa .''
Hakane amma yaushe bikin mai gida .''
Murmushi Irin nasu na manya Abba ya yi, ya ce'' ban da abin ka Munsir ka taba ganin an tsaida magana ba tare da amincewarka ba .''
Ni ai na baka wuka da nama ni ko yanzu tunda na tara kudin aure a d'aura ma.''
Sosai ya bama Abba dariya ya ce'' baza'ayi Haka ba bara mu samu magatanka muyi magana da su sai a saka nan da wata day lokacin kudin Sun karu sai a kama maku haya kafin wani lokaci kuma.''
To shikenan .''
***************************************
Abu kamar wasa lamarin Munsir da Jawahir sai ci gaba yake amma har yanzu batasan wanda zata aura ba kullum sai ta zuba da hawaye musanman yanzu da manya suka shigo lamarin ita kuma Rufa'atu sosai take ma Jawahir iskanci wai matar kuturu amma ta bankadar da ita .''
Mommi kuma duk ta bi ta rame ta zazage ta tsufan karfi da yaji ya kamata bata shirya ba wahala duk ta zagwanyar da ita fatarta dake kamar ta jariri tsabar laushi yanzu ta yi tauri sai a hankali dakin da Sabira take ta shiga tare da durkusawa ta ce'' ranki shi dade ga ruwan .''
Karfa ta yi, tana yatsine fuska tana kaiwa baki taji basu da sanyi kamar yanda take so hakan yasa ta fido tare da kallon rai a bace ta ce'' ke tsabar kin rainani in ce ki kawoman ruwa sai ki kawo min ruwa ba sanyi ko.''
Ki yi hakuri wanan suma masu sanyi kuma Sun fara kankara ma .''
Watsa mata ruwan ta yi, a fuska dama jikinta baki day ta ce'' gidanku Haka ake ruwa masu kankara iyeeehhh.''
Lokacin da ta watsa mata ruwan sai da ta rufe idonta tsabar zafin da taji ya darsu a zuciyanta kamar zata yi, kuka ta ce'' Allah ya wuci zuciyarki .''
Tashi kiban waje munafikar Banza da wofi kawai .''
Tashi ta yi ,jiki ba gwari wai yau ita ce SURIKARTA ke cuta ma ta maida ita tamkar baiwa a gidan danta tana karisa shigewa ta yi, ta fashe da Kuka mai ratsa zuciya mai saurare .''
**************************************
Yau ta kama ranan Asabar kuma yau ne dubun mutane suka shaida auren Munsir and Jawahir Malam Aminu bisa sadaki dai dai abin da shari'a ta kindaya sosai Abokan Arziki suke ta ya dan kuturu murna wasu kuma suna gulman yanzu wanan hadadiyar yarinyar ce ta auri kuturu sosai Abu ta zama na tsaigumi .''
Tunda Aka daura auren Jawahir ta rumgume ka'ddara taga dai da gaske lamarin ya tabbata tana daki sai zufa take fitarwa dangin Ummi sai habaici suke mata amarya ba gyaran komai bacin Abba ya Bada kudi an danne dan Allah ma ya sa Jawahir din ba daga baya ba wajen gyaran jiki da an tona mata asiri Haka Aka yi ma amarya wanka
30/06/2022 à 11:23 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
44&45
Wata kanwar Abba ke kulawa da komai bisa kan lamarin Jawahir sosai take kulawa da ita har dare ya yi, nan aka shirya amarya suke ke kidinsu kuma su ke rawarsu dan sam Jawahir ta kasa sakin fuska ko magana ta kasa yi ,ciwon da zafi rabuwa da masoyinta shine take jimami tana tsaka da tunani Anty Safiya ta shigo ta dauke ta zuwa dakin Abba sosai ta sha nasiha mai ratsa zuciya da kashe jiki sannan Aka dauke ta zuwa gidanta Kuka take sosai kamar ranta zai fita yanzu tana ji tana gani an zaba ta da masoyinta da Abba ma yanzu ta rabu dashi waye zai bata farinciki ne ina zaka samu wanda kula da ita kamar mahaifinta gashi yanzu ta bar gidansu suna isa bakin kofar gidan tanti Safiya ta ce'' yarinyar kirki shiga da kafar dama kin ji.''
Haka ko aka yi sai da ta yi bismillah sannan ta shiga tunda ta nasa kafarta wani Irin faduwar gaba ke ziyarta ta a daki suka ajiye ta suka barta daga ita sai Yusra da Fauziya nan suna dan janta da fira Suna kwantar mata da hankali wani sabon Kuka ne yazo mata ta ce'' Fauziya kinga yanda rayuwa Tazo kwata kwata a cikin babu dadi bare kwanciyar hankali duk abin da zuciya ta ta tanadar ma Munsir gashi ta rasa shi me yasa hakan yake Faruwa na fuskanci kalubale dadama to yanzu ba zai juye ya koma dadi ba shikenan na rasa abin da na jima ina tarairaiyar sonshi ashe ya tashi a banza .''
Ki hakuri Jawa duk abin da ya yi, tsannani zai yi sauki nasan badan Abba baya sonki ya aura maki wanan ba Allah ka dai yasan karatun kurma .''
Har zasu yi magana suka ji alamar kamar za'a shiga sai suka yi shiru Abokan Munsir ne amma shi babu shi a ciki nan suka yi Yan wasansu sannan suka yi addu'a suka yi tafiyarsu nan Yusra ta tabe baki ta ce'' ohhh Allah ya za'ayi wanan auren miji bai shigo Yaga matarsa ba.''
Hmm gane min hanya ki yi hakuri dai mu zafi tafi karsu barmu zuwa gobe insha Allah zamu zo dafa ruwan zafi ..'
Murmushi Jawahir ta yi, ta ce'' kefa yar Iska ce .''
A'aa daga fadan gaskiya kuma sai cibi yazama kari.''
Dariya ta yi, amma bata ce komai ba nan suka yi sallama suka wuce sai kusan karfe 23h00 Munsir ya shigo dama a tsora ce take tana jin alamar motsi za'a shigo ta yi, sauri rufe fuskanta da sallama ya shigo dakin ,amsawa ta yi, saman yar katifa yana murmushi kallonta ya yi, ya ce'' Amarya sannu kina jira na ko.''
Shiru ta yi, Bata ce komai tana tunanin inda tata ba jin wanan muryan duk da maganar kamar ta Yan koyo take tana cikin tunanin ta ji muryarsa Yana cewa kinyi shiru baki ce komai ba .''
Hmm to me zan ce angona .''
Murmushi ya yi, ya ce'' ki hakuri nasan an ta Kura ki auren kuturu ba dadi amma nayi maki Alkawarin zan rike ki amana iya karfina .''
Na gode babu komai insha Allah zamana da Kai Alkairi ne.''
Tashi Muje mu sallah mu yi ma Allah godiya duk da ana boyemin fuskanki.''
Ajiyar zuciya ta sauke ta ce'' wace in boye ma angona fuska ta .''
To dan Budé in gani mana Yan mata.''
Kanta ne ya sara tare da maimaita yan mata kuma.''
E'e man .''
Hmm tafada tare da janye gyalenta Kai a sunkuye Murmushi ya yi , ya ce'' Anya matar nan tawa ba marowaciya bace.''
Hmm a'a me ka gani .''
Kinfini sani ai dan dago fuskankar to .''
A hankali tafara dagowa amma idonta a rufe yake wai ita kunya take ji sosai yake Karema fuskan kallo wanan duk inda tafito Jawahir dinsa ce me yasa bai gane Abba ba kodan yana yawo da takunkumi ne a fuskansa sosai abin yake bashi mamaki wai ya zauna da mutum tsawon Shekaru amma bai gane saba a hankali cikin jin dadi da wani Irin sanyayen farinciki ya rumgume ta tare da fadin sarauniya ta .''
Wani bammm zuciyar ta ta buga tare da janye jikinta tana kallonsa sosai wani Irin sanyayen farinciki ne ya ziyarce ta tama rasa ta ya zata nuna jin dadinta dariya ta bushe da ita tare da kara kankame shi ta ce'' Munsir dama kaine mijina kaine wanda zan Kare rayuwa ta ta har abada Munsir kaine ina ka tafi ka barni ina ta jinyar sonka a zuciya ta na rasa tsakanin dare da rana wane banbanci suke da shi tafada duk cikin kuka.''
Dadafa bayanta ya shiga yi alamar rarashi ya ce'' Sorry nima a nawa bangaren haka na yi ta zama kullum aikin tunaninki nake hanyar gidanku sam ta bacemin bare na tafi na ganki ki hakuri sarauniya ta har yanzu sonki yana nan kullum Yana darsuwa a zuciya ta ke ce mahadin rayuwa ina sonki Jawahir .''
Sosai suke murna da ganin juna abin Ba'a magana Sun jima suna jin wata sabuwar kauna na ziyarta su sannan suka tashi suka nufi toilet alwala suka daura sannan suka zo tare da gabatar da sallah suna gamawa suka yi addu'a samun zaman lafiya sannan ya janyo masu kazarsu sai da ya yi, da gaske sannan ya ta yarda ta ci ,sannan suka koma kan katifarsu .................................in ana sallah ba'a magana .''
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻🙏🏻
02/07/2022 à 11:05 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
46&47
A cikin bacci ta ji ana tashinta a hankali tafara Budé kyawawan idanuwanta ta suke su saman hadadiyar fuskansa wace ke kwance da murmushi a Samanta ita murmushi ta yi,masa a hankali cikin magana Irin ta kutare ya ce'' ina kwana sarauniya ta .''
Lafiya lau ina kwana .''
Na tashi ki kina bacci ayi man Afuwa .''
Hmm to ai Kai baka laifi koda ka yi ma zan yi hakuri sabida Kai din dan gatan Jawahir ne .''
Murmushi ya yi,.ya ce'' shine kike guduna jiya kamar zan hadiye ki.''
Injiwa aini jaruma ce bani da tsoro .''
Dan Allah bara na matso in nuna maki wani Abun.''
A'a fa aini bance Bana tsoronka ba kawai dai.''
Kawai de me ?"
Ba komai tafada ganin Yana shirin tunkaro ta yasa ta mike tsaye tafita a guje Kai tsaye gwadala ta wuce tana murmushi tare da waigawa ko ya biyo Bayanta ganin bai fito ba ya sa tafara aikinta cikin natsuwa indomie da Kwai tana gamawa ta dauko plate zata juye taji ya manna bayansa da nata tare da rike kugunta ya ce'' kin gama gudun yanzu .''
A shagwafe ta ce'' Uhmm uhmm ni dai ka daina Allah ni katuwar matsoraciya ce .''
Dariya ya yi, ya ce'' hmmm sarauniya ta ni ka dai yau de gani a matsayin mijinki kinsan Irin farincikin da nake ciki kuwa .''
Kara kwantawa ta yi, sosai a kirjinsa ta ce'' duk farincikin da kake ciki baka fini ba kasan yanda Sonka da kaunarka suka darsu a zuciya ta kullum kara furashi suke a Dukan sasan jikina sabida tsabar tsadarsa da kishinka dake zaune damm a Raina ka zama wani bangare daga cikin kaso mafi mahimanci a gareni .''
Juyo da ita ya yi , suna fuskantar juna ya ce'' Dago da fuskanki ki kalli idaniya ta a nan zaki hango mafi soyuwar sonki a zuciya ta Jawahir kina wani baban mahimanci wanda masoyan gaske da gaskiya suke jin hakan a garesu ina sonki Matata .''
Sunkuyar da Kai ta yi, ta kasa daga fuskanta bare har ta hada Ido da shi sabida tsabar kunyarsa da take ta ce'' indai hakane na baka amanar kaina dama dukan abin da keda mahimanci a gareni kamar yanda nake tatalin zuciyarka Banason komai ya tabamin Kai Allah ya sa ka ba tawa gurbi mai tsada a wajenka .''
Bansan ya zan kwatanta maki haka dan kalmomi bazasu iya furta hakan ba ya wuce tunaninki sarauniya ta duk ina matsayin kuturu zan yi bakin kokari ganin baki wulakanta ba dan ina jin kamar nine zan yi haka.....
Da sauri ta ajiye masa hannunta a baki ta rufe ta ce'' miye kake fada hakan shalelena koda ace kafi kowa muni a gari nan bazan taba hango shi bare ma kai din hadade kyakyawa ajin farko tauraro a cikin taurari dake haska bisan sama banaso dan Allah ka daina fadan hakan ni a wajena ina kallon cikaken mutume sabida ina Sonka fiye da komai shalelena.''
Sosai ya ji dadin abin da tafada murmushi ya yi, tare da bata kiss a gefen fuskarta .''
Jikinta ta janye ta ce'' ka jirani a daki yanzu zan shigo na bawa mijina abinci .''
Murmushi ya yi, sannan yatafi daki ita ma tana karisa zubawa ta shiga dakin a gefen katifa ta gansa da sanyayen murmushi ta shigo ta ce'' shalelena me yasa baka zauna kan katifar ba.''
Da kyawawan idanunsa ya kalle ta ya ce'' bazan iya zama a katifar nan sai lokacin da zan kasance tare da ke.''
To nidai gaskiya ka zauna zan baka wani Labari .''
Sarauniya ta ni zaki ma wayoo a'a karki sa na karya alkawarin dana daukarma kaina zoki zauna .''
Ba musu ta karisa ta zauna daga gefensa tare da ajiye plate din ta bude shi cokali ta dauko tare da diban indomi in takai masa a baki ,kallonta ya yi, da mamakin ita bama ta ko tsantsaninsa zata bashi abinci da cokalinta a shagwafe ta kallesa ta ce'' shalele kaifa nake jira.''
Hannunsa ya d'aura a nata zai karfa cokalin ta yi, sauri rike ta ta ce'' nifa zan baka da kaina mi yasa zaka Karba ko so kake ka gajiyar min da kanka ne .''
Ajiyar zuciya ya sauke yakara gyara hannunsa a nata sannan yafara bude bakinsa a hankali murmushi jin dadi ta yi, sannan ta zuba masa abinci Haka take cinyar dashi har sai da ya koshi sannan ta zuba masa ruwa yasha tare da yin hamdala sannan ita ma tafara ci da ace yanada hannu da bazai Bari ta ci abinci da kanta sosai yake kallonta yana jin sabuwar kaunarta tana kara shigarsa .''
*****************************************
Rufa'atu ce zaune tana taje gashin kanta daga ta taje kanta sai gashi yafito mai uban yawa sosai hakan yake bata mamaki ajiyewa ta yi, tare da janyo wayarta dake ringing ta daga bayasun gaisa ta ce'' My love dama ina cewa zan maka wata magana idan Kanada dama .''
Fadi abin da kike son fada aike tawa ce .''
Dama Abba ne ya ce'' nafito da mijin aure shine naga ba wanda ya kwantamin sai kai tunda dama da Kai muke sharwoliyarmu kuma kaina nabawa budurcina.''
Hakane gaskiya nima abin da nake tunani kullum my love abin da ya sa na kira ki akan wanan maganar ne .''
Kai amma na ji dadi to yaushe zaka zo my love.''
Ko yanzu ma idan kina bukatar ganina.''
A'a ka Bari zuwa gobe lokacin na Sanar da Abba kaga idan kun gama magana sai mu wuce inda muka Saba haduwa .''
Tom Allah ya kaimu yanzu babu abin da zan samu a wajenki Kenan .''
A'a ni kaganni ma Allah yanzu Bana jin dadin jikina ka yi, hakuri zuwa gobe kaji ko.''
Ajiye zuciya ya sauke ya ce'' babu laifi yau da gobe ai duk daya ne Allah ya nuna mana .''
Amin sosai suka sha firansu daga bisani ta kashe waya tana mai Farinciki zata mallaki Abin da ta jima tana so ga kudi ka ababan more rayuwa Ashe zansha wutu na wuta da rayuwar wahala tafada tana turo baki sannan tafito waje Ummi na tsakar gida tana aiki ,kallonta Ummi ta yi, ta ce'' Yanzu Rufa'atu kina cikin gidan nan Kika barni da aiki haka.''
To me kike son nayi maki Nifa nafara da gajiya da aikin gidan nan ai ko gidana bani zan yi bare kuma inyi ta bauta a nan duk hannuna suyi kanta duk su farfashe .''
Hmmm Allah ya shirye ki Rufa'atu da yanzu Jawahir tana gidan nan duk ita ce zata yi kuma Bata taba cewa ta gaji ba amma ke na kwana biyun da Kika yi shine kike man rashin kunya.''
Naje nayi ina jin dai ba dakani zaki yi ba wanan matar kuturu ai sai Kira ta idan ta gama naki sai ta yi, na gidanta dama ta Saba da wahala.''
Muciyar dake hannunta ta dauko tare da jifen Rufa'atu ta yi, saurin janye jikinta ta ce'' Haka kawai sai ki jefeni gaskiya ni dai Allah ya isa .''
Tafada tana shiga dakinta ,rike baki Ummi ta yi, tana mamakin Rufa'atu yanzu ta tsuguna ta haifi yarinya ita ce take mata rashin arziki .''
*********************************************
Sabira ce kwance a bed din Mommi ita da wani kasurgumin kato da gani zai yi ukunta kuma yaune farkon haduwarsu tana kwance a kirjinsa cikin katuwar muryansa ya ce'' baby ya kamata muyi Abin da ya kawo mi kinsan muna da fita an jima ko.''
Wallahi kuwa wani zafi zafi nake ji a jikina kuma bani da zazafi .''
Kai tun yaushe baby?"
Kusan kwana uku haka nake ji amma ai kaine zo kaji dadinka amma fa babu abin da zan iya yi maka dan jikina a mace yake .''
Dan taba baki ya yi, sannan suka fara shiga sabuwar duniya suna gamawa ya kece da wata iriyar dariya ya ce'' Hajiya Sabira manya to kisani na shigo rayuwanki badn Allah ba ina shawa'ar jikinki ne kuma burina ya cika yanzu kina da cutar kanjamau HIV kuma muguwarce gareni mai kashe mutume cikin kankanin lokaci dama nayi rantsuwa duk wace ta shigo harkan bariki saina nayi aiki da Kayanta na shafa mata wanan cutar .''
Tunda tafara magana take kallonsa cike da mamaki wani kullutun bakinciki da ya tokare ta ko magana ta kasa ,Dariya kara yi ya ce'' dama kin biyani Yan chanji na dan Haka sai mun hadu a kiyama dan ba Zaki Sake ganina.''
Kuka tafashe dashi ta ce'' amma Kabir Allah ya isa tsakanina da Kai ni ban goga maka HIV ba shine Kai zaka sakamin wayoo Allah na shiga uku.''
Idan kin gama jinya sai ki bawa zuciyarki hakuri da rumgume ka'ddara dama duk wanda ya hau motar kwadayi babu inda zaka sauke shi sai a tashar wahala .''
Yana gama fadan haka yafice daga gidan sosai take Kuka tana ihu tana mai nadamar zinar da ta shiga aikatawa jiki a sanyaye tafito ta nufi part din ta tana zubar da hawaye .''
Mommi kuma Murmushi ta saki tana mai jin dadi ganin Sabira na kuka dama tajin dukan maganar da suke Haka ta debo ruwa ta zuba a kasa ta sha tsabar murna yanzu babban tashin hankalinta danta da ya Bata kuma har yanzu babu duriyarsa .''
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻🙏🏻
02/07/2022 à 15:37 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
48&49
Sai da ta gama ta tare komai ta Kai kithchen ta ajiye sannan ta dawo dakin kallonsa ta yi, ta ce'' ya ka mata ka tashi ka yi , wanka kar Abba yafara jiranka shalele .''
Murmushi ya yi, ya ce'' hakane kuma a shagwafe ya ce Nifa bazan iya tashi ba .''
Dan murmusawa ta yi, sannan ta mika masa hannunta , shima murmushi ya yi, tare da Kamo hannunta da ganganta ya janyota ta fada jikinsa kallon juna suka shiga yi ba ko kyaftawa sai da Yaga ta yi, nisa sannan ya wura mata Iska a idona da sauri ta lumshe su tana sunkuyar da Kai Irin taji kunyar nan.''
Me yasa Kika sunkuyar da kai ba kyason ganin fuska ta ne?"
Wasa ta shiga yi ta hannunsa ta ce'' A'a babu Abin da nafi bukata a kullum sama da Na dinga kallon fuskarka domin ita madubi na ita ce ke yayemin dukan damuwa ta sauyashi izuwa farinciki kawai ina jin kunya ne kar ka ce Na cika Kallonka .''
Sumbatarta ya yi, a goshi ya ce'' wanan fuska ai taki ce ba ta wani ba dan haka ki kalla abarki har sai ranki ya bace.''
Taya haske na zai zama shine duwu a gareni ko kadan bazan taba gajiya da kallon wanan ba sarakiyar fuskanka ba dan tuni na manna photonka a zuciya ta .''
Rumgume ya yi, Yana mai Farinciki samun mata kamar Jawahir tabbas ya yi, da ce dole ya gode ma Allah da ya bashi wanan matar kuma ya ma Abba godiya da ya yarsa ya aure duk da ciwon dake gare sa .''
Yana tsaka da tunani ne ya tsinci muryan Jawahir tana fadin Shalele ka sakeni zan bude kofa naga ko waye .''
Sakinta ya yi, dan dukan kofa ake bana wasa ba fitowa ta yi, tare da bude kofa ganin Rufa'atu ce ya sa, ta ce'' Hmmm Rufa'atu yau kuma ke ce da sanyin safiya kuma ai wanan sai ki tashe mu daga bacci badan Allah ya sa mun tashi ba .''
Hmm rashin kunya zaki fara min dan nazo gidan Kuturu .''
Ashe kuturu Yana da gidan da za'azo to bara na dauko maki tabarma ki zauna dan kinsan shalele yana ciki sai ki jira har ya fita .''
Lanle yarinya yanzu Kika nunamin dan wula tafi dan kwalli ni zaki ma iskanci .''
Kinga mai da wukar bara na fito dai.''
Tana shiga dakin taga bayanan alamar yana toilet kayansa masu kyau wanda Abba ya dumka masa tafito dasu ta feshe su da turare duk da ba masu tsada bane amma Kayan Sun dauki kamshi mai dadi sannan ta fito da Sabin takalmi ta ajiye masa sai yar wula itin dai dai da talaka sannan ta kawo mata tabarma ta ce'' zaune jirani idan shalele na yafito sai ku gaisa .''
Kamar ta shako wuyan Jawahir Haka take ji shiru ta yi, ba ta ce komai ganin ta yi, shiru ya sa Jawahir komawa lokacin yafito sanye da doguwar rigarsa kallonsa ta yi, tare da mika masa brosh da makilin ta ce'' ko ka manta shalele .''
Dan Sosa keya ya yi, dan rabonshi da hakan har ya manta Karba ya yi, ya koma douche din ya dan jima kadan sannan ya fito mai ta mika masa tare da kama masa ya shafa sannan ta kama mashi ya karisa shirinsa wowww shalelena anya zan Bari ka fita kuwa.''
Me yasa sarauniya ta?"
Wai kaga yanda ka yi, kyau ai sai kasa mata Sun fara santinka .''
Kallon kasan ya yi, ta madubi gaskiya koshi yasan yau fa ya hadu danko kwaliyarsa ta jiya bata kai haka ba cike da farinciki ya ce'' To ko na fasa fitane kiyi ta kallon mijinki.''
Aini daga gyaramin shalele .''
Murmushi ya yi, ya ce'' Allah ya maki Albarka Sarauniya ta hakika ke din zinariya ce zan yi kewanki idan nafita da tunaninki dan ta aiki a yau din nan dan gaskiya kin min abin da na jima a rayuwa ta ban samu ba ina godiya .''
Nice zan yi ma Allah godiya da samunka a rayuwa ina Alfahari da Hakan sannan godiyan da nake bukata gare ka shine ka kulamin da kanka kafin ka dawo kulawan ya dawo hannuna .''
Insha Allah nima ki kulamin da kanki abar kauna ta .''
Insha Allah Sahibina ,'' Daf da ita ya matso tare da Kai mata kiss a goshi da gefen fuska sai a wuya ya ce'' ki Adana min wanan kafin na dawo.''
Karka damu mijina Allah ya kiyaye hanya ya tsare mani Kai ya kare ka daga dukan abin ki da shairin karfe.''
Amin ji nake kamar kada na fita sarauniya ta .''
Nima ina son ka yi, zamanka to kar Abba yaji shiru amma yaushe zaka dawo.''
Sai lokacin da Abba zai tafi gida .''
Ok nagane Muje na rakaka ko wai kaga yanda kake kyalin angonci kuwa .''
Dan Allah danma amaryarta taki yarda dani jiya ta kara baccin kirki sai asuba ta kwanta .''
Hannunta masu kunshi ta rufe fuskanta da shi tana murmushi ,shima murmushi ya yi, sannan suka fito hannunsu cikin na juna .''
Suna dage labule idon Rufa'atu ya sarke da hannunsu dake hade da juna wani Katon ramin bakinciki ne ya tsaya mata a ma koshi kamar ance ta daga Ido ai kuwa taga Munsir ne gabanta ne ya shiga faduwa fa karfi tare da murza Ido ganin wai dagaske ne abin da take gani ko gizo yake mata .''
Ko a jikinsa kallon Jawahir ya yi, ya ce'' dama kina da bakuwa shine zaki Jani a daki muyi ta shan soyayya ko.''
Uhmm uhmm shalelena ba gaji yanzu min fito ba ai sai ma ku gaisa ko,ta fada a shagwafe.''
Ina kwana Yan mata.''
Cikin tashin hankali ta ce'' la ...la.l.laf...iya ka ina kwana .''
Alhamdulilah ni zan wuce bara na barku kusha fira .''
To ka kulamin da kanka fa ko nayi kuka shalele .''
Ai hawayenki suka da matikar tsada bazan yarda su zuba ba kiman asaransu .''
Bye bye ta shiga aika masa ta sakarmasa murmushin zan yi missing din ka.''
Sai da yafita ta sauke ajiyar zuciya ta ce'' lafiya daga ganin mijina kin wani tashi tsaye kin yi mamaki ko,hmm wanan ai ba abin mamaki bane Rufa'atu dama na kin fada a baya cewa duk zakaran da Allah ya nufa da chara sai ya yi, kinga yanzu Kai kayi ya koma kan mashekiya wa gari ya waye Allah ya Nuna maku yafi karfinki sabida na riga ku nace Allah .''
Sosai abin ke daurewa Rufa'atu Kai tabbas abin da Jawahir tafada hakane dama boka karya yake da yake cewa wai sai na aure shi kam sam bazata safi ba wai bindiga a ruwa Jakarta ta dauka tafice daga gidan.''
Girgiza Kai Jawahir ta yi , tare da komawa daki tafara gyara shi
05/07/2022 à 12:17 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
50&51
Rufa'atu na isa gida ta iske Ummi zaune kafarta ta bushe bata ko motsa ta ga kuda suna biyarta ba ko sallama ta banko kai ta ce'' Ummi kinga abin da na tarar a gidan Jawahir kuwa?"
A wahalce ta dago da fuskanta cikin radadin zafin ciwo ta ce'' me kika gani a tsan din to.''
Hmmm wanan saurayin da kika hanata kulawa shine ta aura Ashe shine Abba ya hada su aure dama na sani da amince wallahi gaskiya Ummi kin cutar dani sosai da Kuka wure min kunne akan Karna amince .''
Cike da mamaki ta ce'' Yanzu Rufa'atu ni ce na cutar dake laifin kuma a kaina zai dawo baki ko tausayina.''
Allah ya tsari gatari da saran shuka Allah bazan ji tausayinki ko dai dai da kwayar zarra ce ni tausayina kika da Kika hure min kunne har watsan mai kan akuyar ta aure min saurayi .''
Shiru Ummi ta yi, tana kallon sarautar ubangiji ita kuma Rufa'atu ganin ummi ta kyaleta ya sa ta shige daki wayarta ta fido tare da kiran saurayinta bayan ya daga ta ce'' bb ina ta jiranka shine ka share ni ko bazaka zo bane?"
Murmushi jin dadi ya yi ,wanda shine kadai ya san fasararshi ya ce'' ina kofar gidanku ai tun lokacin da Kika shigo dazun .''
Wai dagske kake?"
Ina kina mamaki fito ki ganni mana .''
Katse kiran ta yi, sannan ta dauki hijjab tafita cike da farinciki zata auri mai dalla taje ta wuta da bakar wuya tana fita ta ganshi tsaye bakin mota karisawa ta yi, tare da fadawa jikinsa ta ce'' bébé shine kazo baka Kira ni ba.''
Sorry Yan matana ina shirin kiranki sai Kika kirani.''
Hmm shine bazaka kirani kaji lafiya ta ba .''
To ai nazo na ji kuma muyi magana aurenki da Abbanki dan a tare zamu tafi Bénin .''
Kara kankame shi ta yi, ta ce'' Yanzu nima zan tafi wata kasa bansani ba .''
Kai sosai kuma idan mun tafi bazaki sake dawowa garin Maradi ba.''
Kai amma na ji dadi sosai bébé mu shiga Abba Yana ciki .''
Ciki suka shiga Kai tsaye dakin Abba suka wuce bayan ya basu izini sosai suka gaisa da Abba nan ya masa alkairi amma ya kankashe Ido ya ce ba zai amsa ba sosai abin ya bawa Arif mamaki to halin Waye Rufa'atu ta yi, na son kudi Haka suka yi maganansu sannan ya tafiyarsa koda Wasa Rufa'atu Bata yarda Sun hadu shida Ummi ba .''
Sabira dake zaune daki tana rizga kuka idanuwanta duk Sun kumbra fuskanta ta yi, jajur Irin tasha produit ( Blicin) fatarta ta fara ya mutsewa Mommi ce ta shiga da Sallama har kasa ta durkusa ta ce'' ranki shi dade lafiya lau baki fito ba .''
Kinga munafuka uwar gulma ina ruwanki dani kuma.''
Allah wuci zuciyarki me za'a dafa.''
Bansani ba kinga fitarmin a daki kafin na shuka maki rashin mutumci .''
Mikewa ta yi, tafita tana gumtse dariyarnan ta dan yanda taga Sabira ta susuce ta koma wata kala Hakan ya Bata Dariya .''
Daga murya ta yi , zata yi, masifa ganin Mommi Na yi mata dariya har ta ce'' ke munafik.....Bata karisa ba bakinta ya yage ai sai jini ihu taje ta saka tsabar zafi da taji kamar ansa wuka an yanka wajen ai kuma ya kara yagewa ganin dai idan tana magana bakin yake samun matsala hakan ya sa taja baki ta yi, shiru sai hawaye dake fita daga idonta ga ciwon HIV ga Fashewar baki duk suka hade mata waje day .''
Zaune take a tsakar gida tana girki da sallama ya shigo amsawa ta yi, fuskanta dauke da murmushi tare da nufarsa hannu ya ware mata tafada jikinsa suka Sakarma juna murmushi hannunsa ya daura a kanta ya ce'' Matar Munsir barka da gida .''
Kara lafewa a jikinsa ta yi, ta ce'' sannu da dawowa my honey love .''
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' Irin wanan suna mai tafiyar da zuciya gaskiya naji dadinsa Allah ya maki Albarka sarauniya ta .''
Ai girmanka ne kuma darajanka tafi komai idan ban maka sunan nan ba waye zan yi ma shi ai sai Kai dan Autan Jawahir .''
Har zai yi magana ta d'aura hannunta a bakinsa alamar ya yi, shiru ,'' kallonta ya yi, ta sakarmasa murmushi ta ce'' mu tafi ka yi wanka lokacin abinci ya Kai sai Na baka Kaci .''
Sosai yake jin dadin yanda Jawahir ke shagwafa shi ashe haka aure yake da dadi bansani ba murmushi ya yi, sannan ya wuce daki ita ma Bayansa tabi ta hada masa ruwan wanka sannan ta dawo waje ta ci gaba da aikinta ,sallama da ake kwadawa ne tun daga kofa ya sa ta daukar hijjb ta leka waje Zakiya ce kawar Rufa'atu da mamaki Jawahir take kallonta ta ce'' Zakiya daga ina kuma?"
Hmm wallahi gidan kawa ta nazo shine nace bara na shigo mu gaisa .''
Ai kuwa na ji dadi mu shiga daga ciki mana.''
A'a bara na wuce nasan mijinki kuturu yana ciki Karna katse maku jin dadi indama ba dare bane .''
Ko babu ruwanki da miji ai wajena Kika zo ko wajensa Kika zo ne .''
A'a me ya yi zafi .''
A'a wai inji kinga Malama Idan zaki wuce ki shigo idan kuma gaba Kika kara sai anjima .''
Dan taba baki Zakiya ta yi, sannan suka shiga daga ciki lokacin Munsir yafito sanye da jalabiyarsa baka sosai ta amshesa ta yi kyau sosai sai wani kyalli yake .''
Gaban Zakiya ne ya shiga faduwa da sauri sauri dafe kirjinta ta yi,tare da fido Ido tana kallonsa tana nunasa da hannu maganarka ta kasa fitowa........
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻
05/07/2022 à 22:01 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
52&53
Kallonsa ta yi, tana nuna sa da hannu maganar ma kasa fitowa ta yi, sai da kyar ta ce'' Kai ..Kai kaine tafada cikin in ina .''
Da mamaki ya ce'' kin san nine ?"
Da gudu tafita waje kamar an Bata tsoro Bata tsaya ko ina ba sai gidan Sabira tana shiga kamar wace aka biyo tafada jikin Sabira .''
Da karfi ta ce'' washh ai kuwa bakinta ya kara kecewa ba shiri ta yi, gum da baki sai Kuka da ke fitowa .''
Kallonta ta yi, cike da kyakyami ta ce'' Kawata lafiya kike Haka me yasa same ki ne .''
Shiru ta yi, sai hawaye dake fita a idonta .''
Tabe baki ta yi, ta ce'' hmm tunda ba zaki fada ba nasan abin da kike ma Kuka .''
Da kyar ta ce'' mene ne?"
Mijinki mana in baki kashin labari ya yi, aure yanzu haka ma suna tsan yafito daga wanka da alama Abun duniyar sukayi .''
Da karfi tata shi ai kuwa nan ta buga wata iriyar tusa mai wari da tsamin bala'i kuma sai buga Kayanta take taki tsaya sosai abin yake Bata mamaki da gudu Zakiya tafita daga dakin tana me da nunfashi tsabar gigicewa da ta yi, ta danna Kai dakin Mommi tafadi kasan capet da alama tambaya Mommi ta ce'' ke lafiya daga ina kuma ?"
Hmm daga dakin Sabira na fito daga na fadamata naga mijinta gidan yayar kawata shine tana mikewa tafara sakin wani igarman tusa mai wari kamar mushe .''
Kika ce kinga munsir?"
E'e na gansa amma yanzu ya zama kuturu .''
Innalilahi wa'inna ilaihin raju'un dan Allah ko zaki kaini gidan yar Albarka .''
E'e zamu iya tafiya yanzu ma idan kinaso .''
Da gudu Mommi ta shiga daki ta dauko hijjab din ta sannan tafito suka nufi gidan.....
********************
Zakiya na fita Jawahir da Munsir suka shiga kallon kallo Irin na mamakin nan sannan Jawahir ta ce'' Honey love dama kasan Zakiya ne ?"
A'a nima ban santa sai lokacin da muka fara haduwa dake Zaku tafi School .''
Hmm to Allah ya sa tafada fuskanta da ka ganta alamar kishine karara bayyane daki ta shige .''
Ganin ta yi, fushi ya sa shi biyar bayanta a saman katifarsu ya tarar da ita cike da sanyi ya kariso tare da zama kusanta ya Kamo hannunta cikin tautausar muryarsa ya Kira sunanta Jawahir ?"
Gam taji gabanta yafadi sai jikinta ya mutu tana dagowa ta fashe da kuka tafada jikinsa , hannunsa ya sa yana bubuga bayanta alamar rarashi cike da damuwa ya ce'' Jawahir kin yarda dani ?"
Jinjina masa kai ta yi, ta ce'' Na yarda da kai Honey love ina kishinka ne ina tsoron kar wata ta amshe min Kai bazan iya jurar hakan ba .''
Jawahir yanzu duk wannan nakasar dake jikina a Haka kike Sona kuma kike kishina baki ganin ni kuturu ne wanda maganarsa ma Bata da dadin fada hannuna a langwashe tafiya ta kamar ta Yan koyo duk a Haka kike burin kasancewa dani kuma kike sona.''
Munsir me kake fada hakane wallahi Allah ina Sonka ni babu wani ai bu da nake gani a jikinka ina kallonka a matsayin cikaken mutume Banason kana fadin wanan magana a Haka nake Sonka nake kaunarka nake fatan rabuwa da kai har abada kuma zan Shayar da Kai maradar soyayya kuma har kwana gobe ina Alfahari da samunka a matsin mijina kasan yanda kake da daraja a idona kasan yanda nake jin Sonka a zuciya ta me yasa ba zan yi kishinka ba .''
Kiss ya manna mata a goshina ya kara mannata a jikinsa yana zubar da hawaye Yana jin yanda kaunarta ke ratsa duk illahir jikinsa farincikin kasancewarsu a tare Yana kara nunkuwa a zuciyarsa haka ya kame abarsa kamar za'a kwace masa ita .''
Ajiyar zuciya ya sauke tare da gangaro bakinsa zuwa nata wani zazafan kiss ya shiga aika mata mai zafi ya jima a haka sannan ya kwantar da ita Yana dan shashafa ta suna tsaka da hakan ne suka ji ana Nocking da kyar ta rabashi da jikinta shi kuma sai rawan jiki yake cikin sanyin murya ta ce'' Honey love ana Nocking fa .''
Sai ta natsuwarsa ya yi, sannan ya mike tsaye ya nufi kowa tare da budewa.''
**********************************
Tun daga ranan da Irif yazo iyayensa suka tawo aka yi maganar aurensa da Rufa'atu sosai Rufa'atu ke jin dadi sabida ta kusa amarcewa da Wanda take so ita dai burinta kawai ya aure ta ya Kai ta Benin dan Haka cikin satin nan bata da zama kullum sai tatafi gyara jiki sosai Arif ya Budé mata bakin Aljihu suke yanda suke so da abokanta .''
Yau Asabar kuma ta kama ranar auren Rufa'atu Malam Aminu & Arif Ismail bisa sadaki dubi dari hudu lakadan ba ajalan ba sosai ake taya Abba murna Jawahir kam sam Bata yi gigin zuwa ba sabida Bata son kayan fadin magana shi yasa ma Bata yin gangancin zuwa Aka suka yi kidansu da rawarsu dare nayi amarya ta ci ado iya ado motoci ne manya masu tsada da kyau sune a kofar gidan nan Aka fara fitowa tsaf aka dauke Yan kan amarya kuma suna kai Amarya aka maida su Irin wanan Kukan da amare ke yi ,sam Rufa'atu Bata yi, sai murna da take yi .''
Bayan kowa ya watse ne ango ya shigo da ledoji makil da Abubuwan lashe lashe ajiye wa daga gefenta ya dare kan gado tare da janyota jikinsa ya ce''hmm Bb kin gama gudun nawa ?"
Gyalen ta Budé ta ce'' Nina isa kaima gyara fa nake yi maka sabida kasan da da yanzu akwaye sauyi.''
Hakane yanzu kinga a matse nake wallahi ko za'a ba na sauke .''
Hmm ni dai yunwa nake ji a yanzu ka bari idan na koshi.''
Amarya ta acici to gashinan taso kici.''
Hmm ina aka taba wanan barnan sunan ai ango shine ke ciyar da amaryarsa shine ni za'a barni naci ni kadai .''
Hmm Allah wuci zuciyarki taso muje amma idan Na fara baki sai kin cinye tas .''
Na yarda ai ni yunwa nake ji sosai .''
Tom Muje,'' tasowa suka yi nan ya fito masu da abinci tun kafin ya karisa budawa take ta hadiyar yawa tsabar kamshin da naman kajin suke manya ne gudu biyu sun sha gyara hmm abin Ba'a ba yaro mai kiwa zaunawa suka yi yafara Bata abinci tun ba ta kai ga karisa ta koshi kamar zata yi, a mai a hankali ta kallesa tana maida nunfashi sama sama sabida rigan jikinta ta matse ta ta ce'' bb na koshi fa .''
Ai baki isa ba cinye sa zaki yi .''
Wai baka ganin yanda nake sheda da kyar shine kake so na karisa cinye sa.''
Hade fuska ya yi, ya ce''ke ina wasa dake ne ni zance kiyi ki kawo min gardama wallahi kinji na rantse sai kin cinye wanan kazar duka .''
Har zata yi, magana ta dago ganin yanda ya hade fuska kamar bai taba dariya ba Tun da take shi bai taba Bata tsoro Irin yau ba .''
Kamar zata yi ,kuka Haka ta dinga bude baki Yana saka mata har ta karisa wacce take ci ,sannan yafasa dayar nan ya dinga tura mata kuma ya ce idan ta saké ta yi ,amai sai ya ci uwarta tun tana daurewa har ta fara Kuka tana masa magiya amma ko saurarenta baya yi .''
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻
07/07/2022 à 11:12 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
54&55
Wani Kuka bakincikine yake tawo ma Sabira babu damar ta daga baki ya tsage mikewa ta yi, zata tashi ai kuwa jikinta ma yafara yagewa sai jiki da sauri ta kalli wajen cikin tsananin radadi ta furta jikina ma yagewa zai din ga yi Kenan wayoo ni Sabira na shiga na,'' duk maganar da ta fada sai bakinta ya yage ga zafin daki babu A.C bare Fanka Haka ta yi, ta sulaluwa ga yinwa dake a dabarta cikinta yar Kuka yake ..............''
*******************************************
Suna fitowa Zakiya ta Nuna mata gidan ta ce'' Amma ita baza ta shiga ba .''
Da kyar Mommi ta sha kanta ta yarda zata shiga suna shiga suka tarar da wasu mutane biyu tsaye tare da Munsir suna gaisawa da sauri ta nufesa tare da fadawa jikinsa wasu hawayen tausayi suka fara zuwa mata shima rumgume ta ya yi, ganin bazai yi magana ba ya sa Mommi cewa Munsir ina ka tafi ka karbi cikin damuwa bansan halinda kake ciki ba .''
Da sauri ya sake ta jin kamar an watsa masa ruwa masu zafi kansa ya Sara da karfi da sauri ya dafe sa idonta suka yi jajir ya juyar da kai ya ce'' Malama ke kuma wace ce?"
Da mamaki take kallonta ta ce'' Munsir Mommi din ka ce fa.''
Ni ban sanki ba fitarmin daga gida Irin ku masu zuwa gidan mutane gulma kema kinzo ki ce gaki a gidan Kuturu ko .''
A'a Munsir nice mahaifiyarka dan Allah ka dawo hankalinka dana Karka min haka.''
Ni ban sanki ba ki fita kawai .''
Zakiya ce ta dafa Mommi ta ce'' Munsir wanan mahaifiyarka ce dan Allah ka tausaya kazo ku tafi gida .''
Bana bukatar hakan ku fitarmin daga gida wallahi kafin Raina ya bace.''
Mommi mutafi gida har yanzu Munsir baya hankalinsa wanan aikin sihiri ne daga wajen surukarki sai ki fara neman yanda zaki fitar masa da shi ko kuma ki rasa danki.''
Ajiyar zuciya ta ce'' Sihiri kuma ?"
E'e Haka na fada ki tafi neman taimako kafin lokaci ya kure maki.''
Fita suka yi zuciyar Mommi a tunkushe ga tarin tambayoyi a ranta da tunani da dama da Haka suka isa gida .''
Ganin Munsir bai shigo ba kuma tana jin maganan kasa kasa ya sa tafito wasu kyakyawan mata ta gani suna yanayi da ita sai de tafisu kyau fa haduwa amma Sun fita haske amma ba sosai ba day daga cikin wace bazata wuce 31 ta ce'' Jawahir dama Ashe kina gidan nan?"
E'e gani lafiya dai ko.''
Lafiya lau dama wajenki muka zo amma da alama mijinki bai yarda mu ganki ba .''
Tom ba damuwa bara na shimfida maku tabarma sai muyi magana .''
Tabarma ta dauko ta shimfida masu suka zaune sannan ta ja hannun Munsir suka shiga daga ciki ,cikin tausasar murya ta ce'' Honey love ka yi , hakuri na bawa mutane izinin zama ba tare da amincewarka ba ina fatan ban yi laifi ba mijina.''
A'a kawai dai naga bakin fuska ne mu tafi Muje dame suka zo ne .''
Tom shikenan.'
Mikewa suke yi suka fito a saman tabarman Jawahir ta zaune dan tunda suka shigo gidan gabanta yake faduwa shi kuma Munsir saman kujera ya zauna cikin sanyanyar muryanta ta ce'' Ina kwana nanku.''
Lafiya lau Jawahir ya gida .''
Alhamdulilah .''
Nasan baki gane mu ba ko.''
E'e wallahi bansanku ba .''
Murmusawa tsowuwar ta yi, ta ce'' Jawahir wanan kanwar Mamanki ce ni kuma karka kice.'''
Dan fata fuska ta yi, ta ce'' ban gane ba?"
Dama nasan za'ayi haka idan baki yarda ba ki tambayi mahaifinki da da amincewarsa muka tawo gidan nan .''
Kuka ta fashe da shi ta ce'' shine Kuka banzatar dani Kuka barni a gidanmu Ummi tana cutata tunda na taso har izuwa girmana a zabatarce na sani bansan mi ye so ba bansan dadin mahaifiya bare danginta dama kuna sona Kuka manta dani a cikin rayuwarku.''
Kaka ce ta Kamo ta tana shafa bayanta a hankali ta ce'' ba laifinmu bane Jawahir Abbanki ne ya Hana mu dauke ki Bayan rasuwar mahaifiyarki har Kotu muka kaishi amma da yake tsowon Malami ne ya juyar da tunaninsu suka bashi ke Haka muka yi hakuri .''
To shine ba zaku waiwaye ni ba ko nima laifin mahaifin nawa ta shafeni ne?"
Ko day Noor duk inda muke kece a zuciyarmu har ta yaran da Suka taso Sun san sunanki a gidanmu .''
Kaka ina sonki dan Allah kada ku saké tafiya ku barni.''
Kar ki damu Noor koda Bamu tare kuna zukatanmu dan sabida soyayyar mahaifiyarki yanzu ita ce ke wayo a kanmu babu wanda zai saké tafiya ya manta dake .''
Na gode Kaka kinga wanan mijina ne yau satinmu day da aure .''
Masha Allah Allah ya baku Zaman Lafiya da zuri'a ta gari Noor.''
Amin Kaka bara na hada maku wani Abun kuci.''
A'a kinga ki barshi yanzu zamu koma dama munzo ganinki ne amma zuwa gobe zamu dawo kin ji ko.''
A'a fa ni dai sai kun tsaya ki ci girkin kishiyarki idan ba Haka ba zan ce kishi kike kinga nafiki haduwa .''
Dariya Kaka suka saka tare da ja mata kunne ta kalli Munsir ta ce'' kalle mu da kyau wace kafiso a cikinmu .''
Shima murmushi ya yi, ya ce'' nafison uwar gida ta .''
Dan turo baki Jawahir ta yi, ta ce'' Tom Kenan Zaman ba amana Kenan ita kafi so kuma sai ka fada a gabanta sabida ta kara samun dama .''
To ai kece kike kishin kuma shima ya san tsowuwar Zuma tafi sabuwa .''
Hakane Kaka ki rabu da ita ai kinfita kyau kin iya soyayya da kula dani.''
Uhmm uhmm Aunty kina jin abin da suke fa ko.''
Rabu da su ai ya san kinfita kawai tsoro ne yake karta yi ball da shi amma ai diyata ita ce ta gaban goshi .''
Sosai suke shan fira cikin kulawa da kaunar juna har Jawahir ta hada masu abin tafawa suka ci sai yamma suka tafi da kyar har Kuka Jawahir ta yi, dan gani take kamar bazasu saké dawowa ba suma da Kuka suka fita ganin ita ma tana yi, Haka Munsir ya jata daki nan ya shiga kwantar mata da hankali cikin tautausan kyawawan kalamansa .......
''
*******************************************
Haka ta cinye kaza guda biyu da kyar take nunfashi mikewa ta yi, ta wanko bakinta tanufi bed ta kwanta tana mai da nunfashi ,shima tashi ya yi, ya wanko hannunsa ya dawo gadon ya kwanta bayan ya chanja Kayan jikinsa janye ta ya yi, nan ya shiga aika mata sakonsa duk da tana yi tana ture sa ita a dole ya mata laifi sai da ya yi, dagaske sannan ya samu abin da yake bukata
(😂 Rufa'atu amarya mai kaza biyu gaskiya Izak ka birgine inda ma har da sauran Kayan ka tusa mata a baki😂😂sai taji dadi cewa mijinta mai kudine asha amarci lafiya)
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻
08/07/2022 à 10:05 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
56&57
Allah na kusa fara ball a gidan ni ZAN ZAUNA DA KAI kuma idan banga comment ba bazan sake typing 🤨🤨
Sosai jikinta laushi babu ci bare sha babu mai taimakonta ga ciwon tusa duk ta barbade dakin da kamshin tusarta kuma Haka zata shaki abin ta tana Kuka tare da nadamar abin da ta aika ta gashi dai yanda karshanta ya zo tana matikar bukatar Mommi ta shigo dakin amma taki shigowa Haka ko wace Safiya dare sai ta zubar da Kuka yunwarta ma ta ishe ta
************************************
Mommi na fita gida ta koma ta dauko kudi masu yawa ta zuba a jaka mota ta shiga ta nufi gidan kawarta tana isa tafito tsabar rikicewa Bata ma motar Key ba ta fito tana shiga ta fadamata inda zata raka ta Bata mata musu ba ta dauki gyalenta suka fito gidan wani shahararen Malami ta kai ta wanda yasan aikinsa suna zuwa tafada masa abin da ke damunta .''
Tom Hajiya ba damuwa zaki iya kawo min yaron sabida mu duba shi .''
Malam ba bayason ganina yauma a gidansa kora ta ya yi, nasan ba zai biyoni dan Allah a taimakamin .''
Tom shikenan gobe kizo karfe 9h00 mutafi tare .''
Tom Malam sun dan tattauna sannan suka tafi da zumar gobe zata dawo ......
*********************************
Kwance take da alama baccin ya yi, mata dadi kallonta yake ko kyaftawa ba ya yi, yana sakin murmushi ganin gari na yin haske yasa shi mikewa yafita waje yafara hada masu ships da Kwai amma da kyar sabida hannunsa sai da ya gama ya zuba a plate sannan ya dawo dakin inda kayanta suke nan ya Budé tare da fito mata da wata riga mai kyau doguwa yar kanti ya ajiye sannan dawo inda take dama ina kwance fuskanta na kallonta Rufin dakin zaune ya yi, daga gefenta ya dan kwanta jikinta kadan sannan ya kai bakinsa dai dai kunnenta cikin dadadar muryansa ya ce'' A kullum zuciya ta kan natsu ta yi tunani dommin sakon da nake son aikawa da Abar tunanina a dare ko rana domin ganin yalwatuwar murmushi a saman fuskarta ina fatan sakonni nawa suna yi tasirin Sanya ki farinciki ina sonki Sarauniya ta .''
Yana gama fadan hakan ya wura mata iska kunnenta zuwa idanunta da sauri ta lumshe su tana sakin murmushi hannunta ta saka tare da kamo fuskansa ta ce'' bazan daina Sonka ba koda za'a sanya mashi a ciro zuciya ta daga cikin kirjina zan hadiye dukkan wani zafi zan jure ko wace Irin azaba ina fatan kaima zaka kasance cikin sona na tsawon rayuwa .''
So abune wanda babu wani da zai bayyanar da zahirinsa shi so abune wanda za'a iya jin motsinsa a cikin jiki sabida haka ina son a duk lokacin da Muke a tare da ke ki sanyar idaniyarki a cikin kwayar idona zaki hango yanda sonki ke haskakewa a cikinsa ina sonki Wanda ba'a ina masultuwa ko tunaninsa Allah ya bar min ke Matata tawa ni kadai .''
Gefen fuskarsa ta shafa sannan ta yunkura zata tashi kamata ya yi, tatashi kallonta ya yi, ya ce'' Abar kauna ta tashi ki wanka ga break yana jiranki .''
Katse hammar da take yi ta yi, ta ce'' Wai Kana nufi ina bacci ka yi break ne .''
Jinina mata kai ya yi, Murmushi ta yi, ta ce'' shine zaka wahalarmin da kanka kuma.''
Duk abin da zan yi indai a kanki ne ko jin dadinki to ni a gareni ba wani wahala sai Nuna bajinta dan burge matata.''
Har zata yi, mata ya d'aura mata yatsensa day a baki ya ce'' pls ki tashi ki wanka sarauniya ta .''
Murmushi ta yi, tare da mikewa tanufi toilet har zata shige ya ce'' ko na zo in tayaki ne.''
Da sauri ta karisa shigewa tana murmushi tare da kulle kofar dan ba karamin aikinsa bane ya shigo shima murmushi ya yi, Yana zaman jiranta .''
Bata wani jima ba tafito dama da rigarta ta shiga tana fitowa ta nufi katifarsu ta dauko may tafara shafawa tana gamawa ta saka turare kallonta ya yi, ya ce'' wanan fuska komai ta yi, kyau yake mata wanan wanka na saye shi .''
Bata ce komai ba sai Murmushi da ta yi, hannunta ya Kamo ta zaunar da ita saman cinyarsa nan suka fara cin abinci suna firansu cike da nishadi suna kammalawa ta mike tare da tatare kayan kithchen ta dawo wajensa lokacin ya shiga wanka.''
Gyara dakin ta shiga yi tare da shanza bedshit din ta fesa mata turare sannan ta karisa share dakin kafin ta fito shima har ta banka masa turare ta fito masa da kayansa ta yi, masu turaren jiki tana ajiyewa lokacin yafito da murmushi a fuskanta ta ce'' Honey love harka fito.''
Uhmm ko na koma amarya ta ta yi, man sabon wanka.''
Kunya ce ta kamata ta sunkuyar kai mamakin Munsir take wai shi dama baya da kunya ne ko dai ita ce yake Nuna ma hakan .''
Jin an tabata ya sa ta dagowa ajiyar zuciya duk sauke a tare sannan ya ce'' kin yi shiru ko bazaki man ba .''
Dan Allah ka daina banaso muke na tayaka shiryawa .''
Jawahir uwayen wayoo duk dan mu kyaudar da maganar ko.''
Hannunsa ta ja sai da ta shafe sa da mai sannan ta kara gyara masa jikinsa ta saka masa kayansa masu kamshi mai dadi ta kara fesa mashi wani turaren sai kamshi yake fitarwa .''
Kallonta ya yi, ya ce'' Sarauniya zan tafi babu abin da kike bukata ne .''
So ne shine mafi tasirin warkar da ko wanne Irin ciwo a cikin zuciya kuma shike Sanya mu jin kanmu a matseyin wasu mutane na musanman a duk lokacin da muke tare zan yi kewarka fatana Allah ya dawo min da kai gida lafiya mijina .''
Hade jikinsu ya yi ,ya d'aura fuskansa a saman tata ya ce'' shigowarki rayuwata gami da Irin tsantsar son da kike Nuna min Sun zama dalilan murmushina a kowane lokaci bani da wata da nake so sama dake ke ce furcina ke ce karfina kuma ke ce karsashina nima zan yi kewarki sarauniya ta .''
Lumshe kyawawan idonunta ta yi, shi kuma ya kamo lips din ta yafara kiss dinta cikin salon kwarewa da gwaninta Bata yi yunkurin hanashi ba sai da ya gaji dan kansa sannan ya jenye bakinsa Yana mai fa nunfashi cikin sanyin jiki ya ce'' ki kulamin da kanki sai na dawo.''
Murmushi ta yi, ta ce'' nima Haka banda kallon Yan mata .''
Dariya ya yi, ya ce'' dama ke kadai ce a zuciyar Bata da sha'awar kula wata .''
Rakiya ta yi ,masa tana Budé gida taga su Yusra suna shirin Nocking da murmushi ta ce'' Fauziya dama kuna tafe shine bako sanarwa gaskiya naji dadi Honey love wanan kawayena ne tun a School ina ji dasu .''
Sannunku Irin wanan surprise haka .''
To ango ba dole ayi ba amarya surprise ba dan ta kara jin dadi .''
Hakane bara na tafi dama banason na barta ita kadai ku kulamin da ita .''
Sosai abin ya burgesu Yusra ta ce'' insha Allah zaka dawo ka same ta feye da yanda ka barta .''
Tom kusha fira lafiya Yana gama fadan Haka yafice .''
Su kuma suka shigo kasancewar daki day ne sai tsakar gida dan haka suka fito waje suka zauna saman tabarma jus da ruwa ta kawo masu gabansu ta ajiye ta zaune yusrah ce ta Dube ta ta ce'' Kawata manyan gari wai duk soyayya ce tasa Kika kara kyau yar fa kiba Kika kara .''
Wai ni Jawahir wai ke har yanzu baki daina sa Ido bane .''
Taya zan daina ina son Karin bayani ko dai kin dauki cikine mu fara hada Kayan tarban bébé .''
Dariya ta yi, ta ce'' shugabar Yan rashin kunya bansani ba .''
Kinga ki fadama musan matakin dauka.cewar fauziya .''
Dan Allah ku rabani da wanan maganar wani ciki ni dai har yanzu babu abin da ya shiga tsakaninmu .''
Kallon juna suka yi Fauziya ta ce'' ban gane me kike fada ba.''
Abin da Kika ji a kunnenku shine na fada wallahi da gaske nake .''
To me yasa?" Ko kece Kika Hana masa kanki ne.''
Ko day baya ra'ayin hakan ne yanzu sai de kiss ka dai .''
Kam lanle abin babba ne to ki Nuna masa ra'ayin hakan ke.''
Wa ni kufamin asiri salon ya ce'' banada kunya kin ga wanan maganar Bata da gishiri bare Maggi ki barta ma .''
Hegiya tawa ko sai ya samu lafiya ne lokacin da yi abin duniyar .''
Me bey Haka ne ni dai ina kallon sarautar ubangiji .''
Suna tsaka da fira Kaka da Aunty Mami suka shiga da sauri Jawahir ta mike tare da nufarsu tafada jikinsu cike da murna ,kallonta suka yi, suka ce ina jin mai gidan yafito ko.''
E'e Kaka yadan jima da fita ma .''
Suna shiga su Yusra ma gaida su suka yi sannan fa suka d'aura sabuwar fira sai yamma sannan su Yusra suka tafi duk da basu yi firan da suke bukata ba suna fita Kaka ta dube Jawahir ta ce'' Noor ina son ki bani hankalinki muyi magana ta fahimta kuma duk abin da na tambaye ki kibani amsa sabida baki da wanda yafimu a duniyar nan .''
Ina ji Kaka insha Allah indai ina da amsa zan baki ita .''
Me yasa Kika auri kuturu Jawahir ?"
Sabida zuciya ta tana sonshi kuma tana kwadayin zama da shi muyi rayuwa ta har abada.''
Kina nufin da son ranki Aka yi auren nan .''
E'e Kaka asali Munsir ba kuturu bane ta sanadiya ta ne ya kamu da wanan rashin lafiyan Taya zan ce bazan ZAUNA DA SHI BA koda a matsayin kuturu yazo zan karbesa a matsayin mijina sabida shine ka'ddara ta wace Allah ya rubutu min.''
Garin yaya ya zama kuturu a kanki.''
Sunkuyar da Kai ta yi, tare da fashewa da kuke dafa kafadarta Aunty Mami ta yi, ta ce'' Ki yi hakuri ki Amsa wanan tambayar akwaye dalilin shi yasa kinji yar Albarka .''
Cikin sheshekar kuka ta ce'' lokaci da wasu zasu yi min fyade shine ya kaimaka min sannan ni suka so Sakama wanan cutar ta tare ta watse a jikinsa da ba Haka yake ba dan wata halita daban ya koma bama ka iya gane sa da taimakon Abba ya dawo a matsayin mutume sai de kuturta Bata Rabu dashi ba kuma har yanzu yana karban magani wajen Abba dan yanzu ma hannayensa Sun fara saki ba kamar da ba .''
Yawa dama wanan amsar nake son ji daga bakinki jiya bayan mun fita daga gidan nn wajen wani Malami muka tafi Wanda yake aikin gaskiya Bana tsafi ba shine Muke fada masa halinda muka da Munsir din shine ya ce'' Sihiri har guda biyu a jikinsa kuma dalilin da yasa shi nesa dake sabida an so shiga tsakaninku sannan wanan mutanen da zasu yi maki fyade saka su aka yi shi kuma matarsa ce ta yi, masa Hakan sabida wani dalili .''
Waye ya sake ayi min fyade to ?"
Umminki ce da Rufa'atu sabida tana matikar son shi dan tunda tafara haduwa dashi taji tana masifar sonshi ganin ke yafi bukata a kanta shine ta yi, maki wanan danyen aikin .''
Cike da mamaki take kallonsu lanle idan hakane tsanar da Rufa'atu da Ummi ke min babba amma Allah ya isa tsakanina dasu bazan taba yafe masu ba .tafada cikin kuka.''
Dan Haka kafin mu koma zamu yi iya bakin kokarinmu ganin mun karya sihirin dake jikinsa ke kuma zaku sha gyara nagani na fada dan kisan ke jinin larabawa ce da tubawa .''
Murmushi ta yi, ta ce'' ina godiya Sosai da rayuwa ta a cikin duwu take amma daga jiya zuwa yau kun fara haska ta ina matikar sonku .''
Karki damu bara mu wuce dare ya yi, ga wanan kudin ki yi Yan bukatunki wanda suka sawaka .''
Karba ta yi, tana godiya .''
Suna fita ta shiga gyaran gida sannan ta d'aura masu girki mai rai da lafiya dan sosai ta yi, masu cefane tana gamawa ta ci gayu ta yi ,matikar kyau sannan ta kunne futula ta zaune tsarka gida tana jiran shigowarsa .............''
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻
13/07/2022 à 21:55 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
58&59
Tunda ya fita bai dawo ba sai wajen karfe 23h kuma bai taba kai wanan lokacin ba gashi duk ya daga mata hankali tana jin sallamarsa ta mike da gudu tafada jikinsa tare da fashewa da kuka rumgume ya yi, Yana dadafa bayanta alamar rarashi Sun jima a hakan sannan ya Kamo hannunta suka shiga daki zaunar da ita ya yi, kan katifarsu cikin damuwa da muryan rarashi ya ce'' Jawahir ki yi hakuri dama nasan hakan zata faru wallahi Abba ne ya tsaidani sabida wasu baki da zasu zo ki yi hakuri insha Allah Hakan ba zata saké faruwa ba.''
Jin ta yi, shiru tana sauke ajiyar zuciya ya sa shi Kamo ta ya sake hade ta da kirjinsa wata nanauyar ajiyar zuciya ta ajiye ta ce'' Honey love shine bazaka Sanar dani ba .''
Wallahi banyi tunanin Haka zata faru ba .''
Amma ka dagamin hankali Honey dan Allah ka daina zaka sa ni cikin damuwa .''
Insha Allah an babyn Munsir bazan saké ba .''
To shikenan ka tafi ka watsa ruwa kafin nan sai ka ci abinci .''
Injin dai ke kinci naki ko?"
A'a taya zan iya cin abinci kuma farinciki na baya kusa .''
Murmushi ya yi, ya bata kiss gefen fuskarta sannan ya ce'' Sarauniya ta rigimanki da yawa take yau dai nayi laifi mai girma amma bazan sake ba .''
Ba komai bebyn so ya wuce tunda Allah ya dawomin da kai gida lafiya .''
Sosai yaji son abar kaunarsa Yana kara shigarsa tashi ya yi, ya nufi toilet ya dan jima kafin ya fito da towel daure a kugunsa day kuma yana shafe kansa Yana fitowa ta sunkuyar da kanta sabida kunya farar jalabiyarsa ya saka sannan dan shafa mai da turare ya zo inda take zaune abinci ta zuba masu a plate day bashi ta dinga yi itama tana ci har sai da suka koshi sannan suka sha ruwa ta Kai Kayan kithchen sannan ta dawo dakin tunda ta shigo yake bin ta da wani sihirtacen kallo dan sosai ta yi, kyau zaune ta yi, dan nesa da shi dan ganin Irin kallon da yake bin ta da shi, wajenta ya matso ya ce'' Sarauniya ta guduna kike yau kuma?"
Cike da kasa da ta ce''A'a kawai de ina son ka wuta ne kuma kaga bacci nake ji kuma babu dadi Idan mutume Yana bacci a tashe sa .''
Murmushi ya yi, dan ya gano wayonta tsaf ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' ko da Yana bukatar hakkinsa ne .''
Gabanta ne ya shiga dukan sha tara tara ta shiga raraba ido kamar ta yi ma sarki karya cikin faduwar gaba ta ce'' hakki kuma ba gashi na baka abinci yanzu ba .''
Murmushi ya yi,na gefen baki ya ce'' da alama baki san shi ba amma bara na koya maki shi sabida ki sani ba sai nasha wahala ba .''
Ai da sauri ta mike tsaye ta ce'' A'a Bana so dan Allah ka daina .duk ta yi Hakan ne sabida ta gigice sosai ga tsoro .''
Dariya ma ta ba shi ya ce'' Sarauniya ta zauna mana da wasa fa nake .''
Ka tabbata dagske kake?"
Hmm sosai ma .''
Zaune ta yi ,tare da jingina da bangon dakin saké kallonta ya yi, wata sabuwar dariya ne ta saké zuwa masa ya ce'' Sarauniya ta Allah kin cika tsoro sosai ki ajiye hankalinki babu abin da zan yi maki yanzu amma lokaci yana zuwa ki man addu'a samun lafiya .''
Wata shaharariyar ajiyar zuciya ta sauke har da lumshe Ido ta ce'' ai kullum ina yi maka ita sai de in kara saman wacce nake yi .''
To Allah ya amsa mana .''
Tom amma kiban kadan zan yi Allah ba zafi .''
Uhmm uhmm kaifa kace zaka kyaleni ko baka tausayina ne .''
Dariya ya gagafe da ita ya ce'' To ai kadan ne kinga tawo mu kwanta bacci nake ji .''
Murmushi yake ta yi, dan har yanzu bata yarda cewa ba zai mata komai ba amma ya ta iya Hakan ta nufesa suka yi kwanciyarsu sai da ya manna abarsa a kirjinsa wani bacci mai dadi ya yi, gaba da su .''
*****************************************
Rufa'atu ce zaune babu break bare abincin dare dan ya rufe magazine da kithchen dan ma karta dafa komai kuma tun da asuba yafita amma bai dawo gidan ba gashi har 00h ta gumi ta rafka tare da zaunewa tana rizgan Kuka sai da taci kuka ta gode ma Allah sai gashi ya shigo wajen karfe uku kuma duk a buge yake dan yasha giya sosai tana ganinsa ta mike tsaye amma bai bi ta kanta ya shige daki bin bayansa ta yi, ta ce'' haba dan Allah wanan wane Irin zalumci ne tunda sasafe ka fita amma baka dawo ba sai yanzu kamin adalci kenan.''
Ke fita ki barmin daki ya fada cikin murya Irin ya shayu din nan .''
Babu inda zan tafi kabani abinci yinwa nake ji mugu a zalumi kawai .''
Yunkurowar da zai yi ya antayo mata amai mai yawan gaske sai karnin giya yake sannan ya yi,, gyatsa ya ce'' kisha wanan bacci nake ji .''
Saké fashewa ta yi, da Kuka ta ce'' Al kur'an Arif ka cucuni bazan taba yafe maka ba tsinane kawai .''
Jin wanan kalmar ya sa shi ta shi cikin muryan yan maye ya ce'' sai me gaki tsinaniya mai son abin duniya da shegen son kudin tsiya Kika bani kanki to wallahi ki sani ni nan sunana Alhaji kankamo dan babu abin da zaki samu sai de ni nayi kudi dake Banza kawai kuma ki fita kafin in fara lalasaki wallahi.''
Jin zai dake ta ya sa ta mike tafita jiki ba kwari ta dawo falo ta kwanta tana ci gaba da kuka har baccin wahala ya dauke ta
****************************************
Tun Bayan bikin Rufa'atu kafar Ummi ta kara tsafewa babu kya kallo gashi wata iriyar tsana mai karfi wace batasan dalili ba ta shiga tsakaninta da Abba dan ko ganinta baya son yi bare ya rafe ta idan kaga Ummi sai ka tausaya mata sosai dan har wari tafara gida ya yi, ka ce kace babu kyan kallo abinci sai de a siyomata kuma koda Almajiri ya shigo da kyar yake tafiya kusanta tsabar Tashin hankali wari da take yi idan ya yarda sai de ya siyomata amma daga zarar ya kawo mata sai ta jefa mata shi dan kar warin da take yi ya shiga hancinsu .''
*************************************
Tunda sasafe Mommi ta shigo nocking take ba kyakyawatawa cikin bacci Jawahir ta ji ana Nocking farkawa ta yi, sannan ta zo ta bude ganin Mommi ya sa ta ce'' Mama ina kwana dama kece da sasafen nan .''
E'e yar Albarka dan Allah ki ma mijinki magana Inba damuwa.''
To Mama bara na tashe sa Yana bacci ne .''
Da Tom ta amsa mata ita kuma ta shiga dakin tashinsa tafara Yana Budé ido ta ce'' Honey love kazo ka yi bakuwa .''
Wace ce kuma?"
Wanan matar da tazo dan Allah ka taso kaji mijina .''
Kice ta yi, tafiyarta tunda sasafe zata yi mana samako .''
Honey kana son raina ya bace ne ?"
A'a banaso sarauniya ta .''
To in dai baka son bacin Raina to ka taso ku gaisa sannan ka dauke ta da mahinmanci kamar yanda kake daraja Abbana idan ba Haka ba nima zan tafi gidanmu .''
Tana gama fadan Haka tafito waje da gudu ya taso yana kiranta amma ina har ta kawo waje Yana dage labulan dakin ya yi, Ido hudu da Malam ai Tuni ya shiga yin baya da baya cikin hade fuska gami da tsawa ya ce'' Kai zo nan .''
Budar shigewa dakin ya ke Malam ya yi, saurin nufansa tare da watsa masa ruwan magani ai Tuni ya fadi ka sa yana wata irinyar girgiza sosai malam ya shiga yi masa addu'a ba kyakyatawa ganin halinda mijinta yake ciki jikinsa sai fido wani baki yake Hakan ya razana ta tafadi kasa somamiya wajenta Mommi tanufa tana girgiza ta sosai Munsir yake shan wahala
14/07/2022 à 14:06 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
60&61
Sosai Munsir yake shan wahala duk jikinsa ya yi, wani Iri sai magiya Aljanin yake ma Malam amma ko saurarensa ba ya yi sai da ya yi, masa lis sannan ya tsaida karatun da yake ya ce'' ya sunanka ?"
Muhamed .''
Kai Musulmi ne kuma kake mugunta .''
E'ee sakani aka yi kuma an turomu ne dan yi masa wanan aikin.''
Waye ya turo ka?"
Matarsa ce da kuma matar baban matarsa sune suka turoni .''
Me zaka masu ne ?"
Wai Sun ce na mai da shi wata halita nan Abban matarsa yake bashi taimako har halitarsa ta dawo Haka kuma ba shine zamu saka ma kuturta ba matarsa ce wajen a zuba mata maganin sai ya shiga gabanta shine ya samu haka.''
To ina son kafita daga jikinsa ko naci gaba da Kona ka .''
A'a dan idan ka yi hakuri wallahi zan fita kuma bazan saké dawowa ba .''
Amma kafin ka tafi ya za'ayi wanan kuturta ta fita daga jikinsa .''
Akwaye wata Laya hannun mahaifiyar matarsa ku kona ta sai ta yi, toka sai a watse masa a jiki har tsawon kwana ukku .''
To fita ka Bamu waje .''
Wata iriyar fitinaniyar muka ya yi, tare da yin atishawa har ukku sannan ya kwanta wani baccin mai dadi ya dauke sa .''
Sai a lokacin ya jiyo wajen Jawahir ya dube Mommi ya ce'' kawo min ruwa ita ma za'a fitar dana jikinta .''
Da gudu ta shiga kithchen din su tafito da dan karamin bokiti na ruwa nan ya yi, addu'a a ciki sannan ya shiga watsa mata yana ci gaba da addu'a cikin ikon Allah tafara bude idonta tana tashi ta yi,kan Munsir tana Kuka ta ce'' me kuka yi masa ne dan Allah ku ce ya tashi karku sabani da shi ina sonshi dan Allah ku taimaka min Honey ka tashi dan Allah .''
Cikin natsuwa Malam ya ce'' kina son mijinki ko?"
E'ee dan Allah ku tashe sa .''
Sai kin kaimu gidanku dan akwaye layar da za'a karbo wajen mahaifiyarki idan bakisan ya tashi kuma sai a barta.''
Wallahi zan Kai ku indai mijina sai tashi mu ci gaba da rayuwarmu kamar kullum .''
Bata jira cewarsa ba ta shiga daki ta dauko hijjab nan suka fita ita da Mommi suna isa gidan nan suka tarar da Ummi zaune kuda sai biyanta suke kafar ta kara rufewa sai wari take harma tafara ruwa tana ganinta tafashe da Kuka ta ce'' Jawahir dama ina nemanki kinga yanda Allah ya yi, dani Jawahir dan Allah kiyi hakuri ki yafemin nasan Alhakin kine ke bibiya ta ki tausaya min dan Allah .''
Hade fuska ta yi, kamar ta shake ta take ji cikin murya Irin ta kin isheni ta ce'' idan kina son na yafemaki sai kin bani wanan layar da ke wajenki .''
Sai da ta yi, jum sannan ta ce'' Laya kuma ni babu komai hannuna .''
Ajiyar zuciya ta sauke ta ce'' shikenan tunda kin zafi Haka kinga tafiya ta kuma bazan sake dawowa gareke bare ki sama ran zan yafemaki .''
A'a kinga tana Karka shin gado cikin bakar Leda kulle .''
Tana jin Haka ta shige dakin da gudu nan ta shiga binkicen inda zata same ta ta jima sosai Sannan ta ganta sabida yar karama ce layar tana fitowa cike da farinciki ta ce'' Mama mu tafi na Same ta .''
Har Sun juya Kenan Ummi ta ce'' Jawahir dan Allah kiga Allah ki ga Annabi ( S.W.A) ki yafemin dan girman Allah .''
Juyowa ta yi, tare da dage giran sama ta ce'' da kinsan da Allah kike cutata kin cutar dani kin shayar dani gubar wahala a karshe mutumci na Kika so a kwace na koma jawarar da bata taba aure ba duk da Hakan bai maki ba kike so ki kaskantar dani Kika saka Abbana ya aure min kuturu Ashe bakisan dara ce taci gida ba amma dan baki da kunya kike neman yafeya daga gareni wallahi sai de n'a yi addu'a Allah ya tsin........'''
Da sauri Mommi ta rufe mata baki ta ce'' haba yar Albarka ina maki kallon mai natsuwa da Hakuri me yasa Zaki yi Haka dan Allah badan ni ba kuma badan na isa ba dan mahaifinki da mijinki ta ci Albakacin mu ki yafemata duk da bansan laifin da ta yi, maki ba .''
Kallon tsana tabi ta da shi ta ce'' kici albarkacin masu fada naji da wallhi ni da na yafemaki gwara inta zama cikin bakinciki sabida haushinki da nke ji amma ki tafi Allah yafemana baki day .''
Tana gama fadan Haka ta yi tafiyarta Mommi ma bayanta tabi suka fita tare suna fita mota suka shiga sai gidan Jawahir suna isa suka bama Malam Laya nan ya sa ta dauko ashana suka kona ta sai da ta yi, toka sannan suka ajiye ta dama cikin wani kwano suka Kona sannan malam ya debo yar kadan ya watsa masa ita wani Irin zazafan zafi ne yake ji Yana fitowa daga jikinsa babu shiri a firgice ya tashi Yana shirin zubawa a guje malam da Mommi suka yi saurin rike sa sai girgiza yake Yana Karka ce kai Yana ihu .''
Hakan ya Karyan da zuciyar Jawahir tafara Kuka ya jima Yana Abu day sannan ya samu ya tsaya da karfin addu'a da Malam yake jero masa kwanciya ya yi, sannan malam ya Dube ta ya ce'' Jawahir ga wanan gobe da safe ki sake zuba masa shi haka zuwa jibi ma .''
Amma kaga fa yanda yake yi gaskiya bazan iya ba .''
Karki damu yau ne kawai bazai saké yin Haka ba sannan bakisan mijinki ya dawo kamar yanda yake a Dana ne.''
Ina so Malam .''
To ki yi masa Haka karki ji tsoro bazai saké wanan ba dan Yana farko ne kin ji.''
Tom insha Allah .''
Nan ya fada mata addu'a da zata dinga yi masa da wasu magani sannan suka fita shi da Mommi sai da ta dawo suka kai shi daki dan har yanzu bacci yake sannan Mommi ta Dube ta ta ce'' Yar Albarka dan Allah ki kula da shi zuwa anjima zan dawo na kawo maku abin da zaku ci ba sai kin yi girki ba.''
Tom Mama na gode sai kin dawo .''
Tana fita Jawahir ta shiga gyara inda Aka fata sannan ta shiga daki daga gefensa ta zaune wasu hawaye suka gangaro mata kwance ta yi a kirjinsa ta ci kuka sosai har ta gode ma Allah .........
**************************************
Rufa'atu ce zaune ta rafka uban ta gumi ga yinwa na azalzalarta gashi ya rufe magazine ( wajen ajiye abinci) ya tafi da key din kuma tunda sasafe yafice daga gidan gashi har dare ya yi bai dawo ba ta ci kuka har ta gaji ta kyale sai wajen karfe 2h na dare ya dawo a buge ya shigo Kai tsaye daki ya wuce ya fada kan bed ganin bai tanka ta ya sa ta bi bayansa ba ko sallama ta ce'' haba Arif ka cucuni bazan taba yafemaka ba mugu azalmi kawai ni ka bani abinci yinwa nake ji .''
Ke fita kiban waje munafikar Banza .''
Allah ya isa mugu azalmi kawai sai Allah ya fitar min da hakkina dan iska mai lalata rayuwar yar Mace.''
Dariya ya yi, cikin Irin muryan yan shaye shaye ya ce'' ke kuma uwar son kudi Abi yarima asha kida Kika bani mutumci ki na Yaga shege ke dan na baki dalla.''
Shege Allah ba zai taba Barinka ka ba sai ka Sakamakonka.''
A hasale ya taso da niyar ya yi, mata magana ai kuwa ya shararo mata amai mai yawan gaske tun daga fuskanta har zuwa Kayanta kuma gashi karni daga ta Budé baki zai iya shiga wani Katon kulutun bakinciki ne ya tokare ta a makoshi tafashe da Kuka tana hararensa .''
Dariya ya sheke da ita yana tafi ya ce'' kuma ki bacemin daga nan tun kafin in zane ki alkur'an.''
Ba shiri ta nufi toilet ta wanko jikinta ta tsanza Kaya sannan tafita ta dawo falo tana ci gaba da kukanta .''
************************************
Bagaran Sabira kuwa duk ta rufe jikinta ba kyan kallo har wani green take yi day bangaren kuma red ne gatanan Idan ka ganta sai ta baka tausayi ga ciwon HIV ya fara tasiri a jikinta duk ta rame ta bushe ka kanjeme kamar ba Sabira yar gayu ba jin shiru ya sa Mommi leka ta ganin halinta take ciki ya sa ta rufe hancinta tana kallon sarautar ubangiji girgiza Kai ta yi, sannan tafito dan wajen baya Shakuwa ko kadan part din ta ta dawo dama Tuni ta mai da Yan aikinta nan ta saka Aka fara shirya ma su Jawahir abinci mai rai da lafiya .''
***********************************
Tana cikin Kukan ne tashi hannunsa a kanta Yana shafawa alamar rarashi shima idonsa suna zubar da kwalla da sauri ta dan tashi tare da daura hannunta a fuskanta ganin duk ta rage yamutsewar da ta yi, tafara taushi murmushi ta yi, tare da kara makale sa tana Kukan farinciki hannunsu Sun fara warware shima murmushi ya yi, cikin jin dadi ta ce'' Honey dama akwaye ranan da zan ganka Haka wallahi naji dadi ina cikin farinciki marar masultuwa bazan iya masulta maka yanda nake ji wayooo Allah abin godiya ina Sonka ina Sonka ina Sonka mijina .''
Kiss din ta ya shiga yi ga dukan fuskanta Irin ana cikin jin dadin nan .''
Ni kuma tsabar farincikin ya sa na kame alkalamina na ce sai anjimaaaa✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
Alkur'an idan banga comment mai dadi ba bazan ci gaba ba
15/07/2022 à 19:06 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
62&63
Wanan daren baccin farinciki suka sha cikin natsuwa da jin dadi .''
**************************************
Washegari Rufa'atu ce zaune tana Kukan yinwa dan tun jiya da safe bata ci komai fitowa ya yi, daga bedroom Yana yar Mika hade da hamma wajenta yanufo tare da rumgume ta ta baya Yana manna mata kiss a wuya ya ce'' Dear shine zaki gudu falo ka kyaleni?"
Hannunsa ta buge da karfi ta ce'' ni ka rabu dani wallahi Arif baka da mutumci ko kadan yanzu tun jiya da asuba kafita kuma ka hada da makullenin magazine shine baka dawowa sai 2h kuma a buge Ashe baka daina shan kayan maye ba .''
Saké mayar da hannunsa ya yi, ya ce'' haba mana bbna nazo maki da Albushir shine kike ta watsar dani haka.''
Kaban amsa ta sannan ?"
To ai wanan yafi amsar taki mahimanci idan Kika ji na kusa nayi kudi fa yarinya .''
Cike da mamaki ta ce'' bangane ba ?"
Kara makele ta ya yi, ya ce'' Rufa'atu tun rana dana fara haduwa dake nake maki kallon arziki na ke ce kadai zaki iya bani wanan kudaden kuma ta sanadiyarki shi yasa a kullum nake kara gode ma Allah daya hadani dake shi yasa ko a lambarki na samaki kudina.''
Kudinka kuma Nifa har yanzu ban fahimce ka ba.'
Hmm bazaki fahimta ba dama har sai mun tafi wajen .''
A hasale ta ce'' idan bazaka fito da maganarka ba to ka kyaleni ni yinwa nake ji.''
Haba mana dear dama fa maganar tafiyar da zamu yi ne kasan Bénin zuwa jibi ma zamu tafi .''
Ai da sauri tatashi tare da buga wani uban tsale ta kankanme shi ta ce'' Yanzu dama dagske kake zamu tafi dama .''
Kin taba ganin na maki alkawari ban cika mashi ba.''
E'ee ai naga baka daina shaye shaye ba .''
Shima zan daina daga zaran muntafi .''
To yanzu ba bani key din magazine yunwa nake ji.''
Gashi yau ki dafa abin da kike son ci babu me hanaki .''
Cike da murna ta karfi Key din tanufi hanyar kithchen tafara hada masu ships shawarma sai jus dama abin da ta iya hadawa Kenan tana gamawa ta fito dasu danning nan suka fara ci sosai taga sauyi daga wajen Arif dan yau din kulawa ce take samu ta musanman abin har mamaki yake Bata Ashe dama ya iya kulawa da.mace da soyayya kuma .....''
*************************************
Kwance take ta hangame baki kuda sai biyanta suke Bata ko motse bare nunfashi fitowansa Kenan yanufi inda take tare da rufe hancinsa ya ce'' UMMI ga kudin abincinki anjima zan dawo sai mu koma asubiti tun da yaune zamu koma .''
Shiru yaji babu magana kara Kiran sunanta ya yi, amma ina bata amsa ba tabata ya yi, yaga bata motsi .''
( Allah Sarki Ummi lokaci ya yi, an amsa Kiran ubangiji idan tami Tazo Allah yamana cika wa da Imani ya sa muyi kyakyawan karshe )
Wular kansa ya cire tare da Kiran wayar Rufa'atu ringing biyu ta ga tana yamutse fuska ta ce'' hello Abba .''
Kina ina ne Rufa'atu ?"
Ina gida lafiya dai ko.''
To lafiya amma ba lau ba .''
Abba me ya faru ne ?"
Mahaifiyarki Allah ya mata cikawa .''
Da sauri ta saki wayar ta ce'' Ummin tawa Abba ?"
E'ee ki yi hakuri kin ji bara na Kira yar uwarki na Sanar da ita .''
Tom Abba nima ganinan zuwa yanzu .''
Bata tsaya biye ta kan Arif ba ta sauri hijjab zata fita riko ta ya yi, ya ce'' ina zuwa haka ?"
Gida zan tafi Ummina ta rasu Arif me yasa za tafi yanzu wayoo Allah n'a shiga ukku naga ta kaina .''
Sorry dear muje na a tare ai duk mu Aka yi rasuwarnan.''
Key din mota ya dauko suka kulle dakin sannan suka nufi gidan Ummi ....
**********************************
Zaune yake ya jingine Bayansa a bango ita kuma tana kwance a kirjinsa suna fira dan sosai jikin Munsir yafara warwarewa dan fuskansa ta Sauya zuwa ta shi hannunsa shima Haka kafafunsa da jikinsa kadai suke bukatar karisa warkewa wayarsa ce tafara ringing kallonta ya yi, ya ce'' Abbana Yaga har yanzu ban tawo wajen aiki ba .''
Ka dauka sai ka fada masa baka jin dadi ne Honey .''
Ajiyar zuciya ya sauke tare da daukan Kiran da sallama a bakinsa amsawa ya yi, ya ce'' Abba ina kwana .''
Lafiya dai za'a cewa, ina Noor take .''
Gatanan tana jinka tama ce a gaida kai .''
To ka Sanar da ita cewa Umminsu ta rasu a yau din nan .''
Gabansa ne yafada da karfi kansa yasara mashi baisan lokacin da ya sa ki wayar ba ya karisa faduwa Yana dafe da kansa yana juyi tare da karanta duk addu'a da Tazo bakinsa ganin Haka ya sa ta dauko wanan tokar ta watse masa tana karanta Addu'a da Malam ya sanar da ita .''
Tana watse masa taga yarage juye juyen bacci ya yi, gaba da shi ci gaba da addu'a ta yi , sai da ta gama duka sannan ta kyale Kiran wayarta ya maido da ita hankali ta Rufa'atu ta gani cike da mamaki ta dauko tare da karawa a kulle tana fadin Hello sallama alaikum .''
Wa'alaikum salam Jawahir kanwarki ce Rufa'atu .''
Nagane ina jinki lafiya dai ko.''
Abba bai kiraki bane?'"
E'ee suna cikin waya da Abba Munsir ya samu matsala amma yanzu komai normal fadamin in ji mana .''
Kuka tafashe da shi ta ce'' Jawahir Ummi ta rasu .''
Innalilahi wa'inna ilaihin raju'un Rufa'atu kinsan me kike fada kuwa .''
Nasani Jawahir kuma ina cikin hankalina yanda kike ji Abun Haka yazo min nima yanzu Haka ina gida tun dazun ganin baki zo ya sa ni kiranki.''
Tom shikenan ganinan zuwa .''
Tana gama fadan Haka ta katse Kiran toilet tafada cikin sauri ta watse ruwa tana fitowa ta zura abaya baka sannan ta saka hijjab tsabar rikicewa ko mai Bata shafa ba tana fitowa Mommi ta zo kallonta ta yi, ta ce'' Yar Albarka lafiya ina zuwa haka a gagauce .''
Mama Ummi ce ta rasu shine zan tafi gashi har yanzu Honey bai tashi ba .''
Karki damu tafi zan zauna da shi .''
Tom Mama na gode.''
Ba komai Allah ya baku hakurin rashi .''
Amin .''
Tana fadan Haka tafita daga gidan Napepe ta tare kai tsaye gidan tanufa tana shiga babu kowa sai Yan uwan Ummi dake ta Kuka wai baza'a ayi mata wanka ba sabida warin da take yi ga gawarta ta yi ,baki sosai a Haka Aka dauke ta aka burne ta duk Yan uwa suna ta Kuka musanman Rufa'atu sosai ta tsorata tabbas sharri dan aikene Irin mutuwar da Suka d'aura ma Jawahir ita ce mahaifiyarta ta yi, sosai nadama tafara shigo mata kankanme Jawahir ta yi, tana Kuka ita ma tausayin yar uwarta tata ce ya kamata sosai tana tafara rarashinta tana kara bata hakuri ta jima tana Kukan sannan ta ce'' Jawahir ke yar uwata ce koda kowa zai gujeni nasan ke bazaki taba guduna ba dan girman Allah ki yafemin abin da nayi maki a baya tabbas wanan Babbar ishara ce Allah yanuna mana dan Allah yanzu ke ce uwa a gareni kuma nake fatan samun Kulawa daga gareki duk da ban aika maki abin da zai sa ki tausayamin ba amma ina neman afuwanki .''
Murmushi ta yi, tare da kara rumgume kanwar tata ta ce'' kar ki Rufa'atu dama ni mai son ci gabanki ne tun ba yanzu nake so ki gane abin da nake fadamaki amma kin kasa fahimta yanzu n'a gode ma Allah daya ganar dake hanyar gaskiya zan zauna da ke yar uwata kuma mu rayu cikin so da kauna sannan kan zinar da Kuka aikata ke da mijinki ku nemi tuba wajen ubangiji .''
Insha Allah Aunyna ina sonki sosai.''
Nima haka mu tafi waje mutane suna jiranmu .''
Suna fitowa suka samu waje suka zauna ba su suka koma gida ba sai wajen karfe 23h sannan suka tafi tana zuwa gidan Mommi ta saka an hada masu abinci tana kulawa da danta yana ganinta ya mike tsaye tare da ware hannunsa alamar ta zo .''
Mamaki ne a fuskanta baki bude ta saki murmushi tare da murza idanuwanta dan ganin gaske ne ko mafarki Munsir din ta tsaye kamar wane lafiyayen mutume ai da gudu tanufesa tafada jikinsa tare da mankale shi sosai suna sakin dariya a tare .''
Ita ma Mommi cike da farinciki take kallonsu ganin yanda suke rayuwarsu babu hayaniya sai kauna zalla .''
**********************************
Rufa'atu na zuwa gida dama tare take da Arif zaune take ta rafka uban tagumi tana zubar da kwalla ajiyar zuciya ya yi, tare da rafata da jikinsa yana bubuga bayanta alamar rarashi sai da ta tsagaita Kukan sannan ta ce'' Arif kana Sona domin Allah kuma zaka rikeni amana kamar yanda ka dau Alkawari gaban bainar jama'a.''
A yanayin yanda ta yi, maganar ne yakarya masu zuciya sosai jikinsa ya yi, sanyi kafin ya saki yin magana ta ci gaba da cewa a yanzu ni ba kowa ba face marainiya babu wanda ya rage min a duniya face Abbana da kuma yar uwa ta Jawahir sai kuma kai idan kasan zaka cutar dani dan Allah ka rabu dani sabida Banason ka saké daukan wani sabon laifi sabida cutata ma maraya ba kyau Dear ni dai Allah yasan ina Sonka tsakana da Allah sabida har kaina n'a baka duk dan kaji dadi kuma kaima kasan hakan.''
Ajiyar zuciya ya sauke tare da wurar da Iska a bakinsa mai zafi ya ce'' Dear a gaskiya ni Bana sonki hasali ma sabida nayi mafiya dake na shigo rayuwanki sabida ina maki kallon kudine amma ganin wanan lamarin wanda tabata a gaban idona sosai nasha jinin jikina yanzu babu abin da nafi bukata Irin na nemi tuba wajen ubangiji muyi Zaman mu cikin farinciki ki yafemin Rufa'atu kan cutarwan da nayi maki .''
Ɓa Allah yafemana baki day .''
Murmushi suka Sakarma juna Irin na farincikin nan sannan ya hade bakinsu suka fara aikama junansu sakonni masu wuyar fasara.''
BAYAN SADAKAN UKKU
A wanan Zaman da Suka yi sosai Jawahir da Rufa'atu suka shaku da juna kullum cikin kula da junansu suke sannan idan Abu yafi karfinsu zasu nemi shawaran junansu kuma su samu mafita a Mazanjensu ma suma sun hade kansu abin dai gwanin birgewa sai da Aka yi kwanan Arba'in sannan kowa ta tsaida kafarta gidanta ita kuma Jawahir a lakacin ne Kaka da Aunty suka fara gyara ta tun daga cikinta har wajenta sosai take shan gyara fatarnan ta murje ta kara kyau sai sheki da daukar hankali shi kuma Munsir yanzu ya koma bakin aikinsa sannan kuma yana gyara masu wani hadaden gida domin tarewan amarya sosai gidan ya hadu iya haduwa an akashe dukiya ba ji ba gani .''
Sabira kuma tun lokacin da Mommi tazo wajenta Aka shiga Bata tsoro Hakan ya razana ta tafito waje tana gudu alamar ta hauka ce wanan mutumen da ya saka mata cutar HIV ne ya hadu da ita ya sasare mata kafafu yanzu Haka tana asubiti jikinta ya zagwaye daga a saka Allura za'ayi mata dumki sai fatar ta yage duk dubaran da zasu Sun yi bakin kokarinsu amma abin dai a hankali dan Haka suka kyale ta dan yau suka yanke wukuncin zasu kore ta kuma Hakan Aka yi sosai Sabira yar gayu ta zama mahaukaciyar karfi da yaji kuma babu kafafu idan ka ganta dole zata baka tausayi dan hauka take tuburan ganin haka suka Kiran masu tsaron mahaukata Aka tafi da ita .....
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻
16/07/2022 à 10:28 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
Ina godiya Sosai da sosai sis Aïsha ( Ameesha) Allah yakara basira da zakki murya sannunki da kokari Allah yabar Zaman tare ina yinki sosai dan Haka wanan page din taki ce 🥰❤️
64&65
Yau su Yusra zasu zo gidan Jawahir dan haka tun da sasafe tana tashi ta gyara mijinta Yana fita ta shiga gyara da gida da Abin da zata tarba bakinta tana gamawa tatafi ta yi, wanka tana cikin shiryawa ta ji sallama su fitowa ta yi, dariya har kunne ta ce'' A'aa manya masu gari Fauziya wato bazaki zo gidana ba sai yusrah zata zo .''
To ai bazata iya zama idan bana kusa ba .''
Ke akku uwar surutu ko .''
Yanzu bazaki bamu wajen zama ba sai ki buge da korafi cewar fauziya.''
Bara in dauko tabarma sai mu zauna .''
Tana gama fadan Haka ta bude labule ta janyo tabarman shimfidawa ta yi, sannan suka zaune tunda suka shigo Yusrah ke kallonta suna zaunawa ta shafa jikinta ta ce'' Wai tawa ciki ne dake kinga yanda kike wani sheki kamar kece Kika yi kyau ba shine ya yi ba.''
Hmm wanan ke da Mama bata haifeki ba nasan sai kin fito da kanki ko dan ki yi sa'ido .''
Wallahi kuwa ki fada da Babbar magana yanzu dai bani labari .''
Hmm Allah ya taro ki tawa kinsan amare sai da gyara ai .''
Ke kar ki raina min wayo wace amarya kuma cewar fauziya.''
Sai da ta wainar da Ido ta ce'' Matar Munsir mana kina mamaki ne .''
Ke dan Allah bani insha wai kina nufin har yanzu bai bi hanya ba .''
Me kike ci na baka yana zuba mun kusa taka babban matsayi nan bada jimawa wallahi ina mai farincikin Sanar daku cewa mijina ya dawo kamar kowa wane cikaken namiji wai kin ganshi kuwa .''
Da mamaki baki sake suke kallonta ganin yanda take basu labari tana wani shauki sai ka ce tana tare da Munsir din gyaran murya Yusrah ta yi, ta ce'' ban gane me kike fadamana ba dama ba kuturu bane .''
A'a ka'ddara ce ta fadamasa nan ta basu labarin tun daga farko sosai suka ji tausayinsa suka ce yanzu Ina Rufa'atu take ne .''
Tana gidanta mana dan ko jiya ta zo nan wata Kila zaki iya ganinta yau din nan.''
Wai kuma ta daga Ido ta kalle ki lanle bata da kunya .''
Kowa ya yi, ta gari ai dan kanshi ni kuma na manta da komai hakuri keda wuya amma kuma idan an yi za'a samu riba.''
Sosai ma Allah yakara maki hakuri tawa .''
Wai kar ku ce ban sanar da ku ba zuwa jibi zamu koma sabon gidanmu nida Mama da Munsir dina.''
Woww kawata na tayaki murna sosai ki ce rakwashe amarci ya tabata .''
Sosai ma in fita a layin yan mata ku daina raina min wayo dan in fara tsantalo yan samari idan baku yi aure ba na hadaku da su.''
Tirr amma ban yafemaki ba wallahi yanzu ki rasa wanda zaki hada mu aure sai diyan cikinki.''
To ai taimakon addini zan yi maku ko zaku auru kuma.''
To zan ci uwarki fa Jawahir wulakanci yafara isa Haka cewar Fauziya .''
Ah to ba sai ku sa niyar aure ba .''
Sosai suka sha fira daga bisa suka dauko abinci suka ci sannan suka shiga dakinta nan ma suka daura sabuwar fira akwatin da Munsir ya shigo da su jiya ta nuna masu kayane cike makil tun daga Kayan bacci atamfa leshe takalmi jaka dogayen riguna abaya's kai sai Masha Allah kuma ko wace akwati da Kayanta dan da kyar ake rufe zif din.''
Sosai suka ta ya ta murna suma suka kwashi na su kayan kwaliya ma haka ga turare masu kamshi da tsada sarkoki agogo kala daban daban .''
Yusrah ce ta dube ta ta ce'' tawa ai wanan kaya ko shekara dari zaki Kai ba zasu Kare ba in ba barnansu kike yi ba ko kyauta .''
Dariya ta yi, ta ce'' kin ganki da wani zance kuma za dai su jima amma ba zasu kai shekarun da kike fada ba .''
Nima dai shi na gani ai Yusra wautartar ta ta wuce musali .''
Dariya suka saka a tare sannan Jawahir ta ce'' Yanzu ba wanan ba ranan Asabar zamu koma kuma zamu yi walima ina fatan dai zaku zo ko.''
Haba me zai hana kema kinsan koda kowa bai zo dole ne mu zo .''
Yawa kawayena ina godiya Sosai.''
To amarya kuma yan mata .''
Hmm ai dai na kusa na Kammalla daura auren ke da wuya amma komai mai sauki ne a ciki.''
Sallama da suka ji duk suka kama kansu da murmushi ta ce'' Honey love dina ka shigo mana su Yusra ne .''
Daga labulen ya yi, ya ce'' A'a kwayenmu Ashe kune shine ba zaki fadamin zasu zo ba .''
A'a nima ina son na sake saka fuskan mijina a idona ta ya zan sanar da Kai nasan ba lanlai ka dawo ba .''
Murmushi ya yi, ya ce'' nima kyakyawan fuskanki na dawo kallo sannan kuma a bani abuna.''
Sunkuyar da Kai ta yi, tare da yi masa signe alamar ya daina magana su Yusra suna nan .''
Da sauri ya ajiye yatsen hannunsa a baki su kuma suka fita waje yana ganin haka ya matso kusanta tare da hade ta da jikinsa wani laushi da taushi ne ya ji ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' Sarauniya ta idan ina kallon kyakyawan fuskanki mantawa nake da kowa a gabana ke ce farincikina kuma sinadarin rayuwata .''
Hannunta ta daura a fuskansa ta ce'' Honey wani lokacin nakan saci kalmomi daga cikin kalamanka a duk lokacin da nake jin lafuzan bakinka daga dadadar muryanka na kanyi farinciki gaban koma wanene a duk lokacin da nake tsaka da tunaninka shi yasa sam bansan wani abu mai Suna damuwa ba dama a ce zaka samu lekewa a cikin zuciya ta da ka hango Shimfidar dana yi kama ina sonka mijina Kuma rayuwa ta .''
Wani Farincikine ya ji ya mamaye sa ta ko ina ya ce'' hakike Sarauniya ta Ke din ta dabance kuma yar Aljanah ina sonki Matata .''
Murmushi ta yi, tare da lumshe Ido ta ce'' a shirye nake a ko wane lokaci na baka farinciki marar masultuwa shin kasan yanda Sonka ke yawo a jinin jikina bazan taba gajiyawa ba wajen wanzar da farinciki saman kyakyawan fuskanka mijina sabida murmushinka ka dai abin Alfahari ne a wajena .''
Wanan alkawari na ne insha Allah ba zaki taba shiga damuwa a sanadiya ta ba bare har ki zubar da hawaye amma sai de abu day dana kasa samu a wajenki.''
Hannunta ta d'aura kan kwalar rigansa tana gyara masa shi ta ce'' menene Kake so baka samu a wajena ba Honey n'a.''
Hannunsa ya d'aura a nata yana aika mata da kallon so kauna na ratsa jikinsa ya ce'' har yanzu kin kasa bani kalla taki soyayya kuma a Haka kike fadamin Zaki shayan dani Madara soyayya .''
Sunkuyar da Kai ta yi,alamar kunya ta ce'' Allah ya kaimu lokacin .''
Zaki amince dani Kenan .''
Jinjina masa kai ta yi, alamar e'e .''
Ganin duk kunya ta kamata ya sa shi saka hannunsa ya tallabo fuskanta suna kallon juna amma sam ta ka sa hada Ido da shi ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' yaushe za'a bani to?"
Murmushi ta yi, ta ce'' duk lokacin da kake bukata a shirye nake .''
Yanzu dai abu nazo dauka ki kula min da kanki sarauniya ta .''
A kasalence ta ce'' me zaka dauka Honey na.''
Nuni ya mata da wasu takardu nan ta jenye jikinta ta dauko masa su tare da mika masa ta ce'' Yanzu tafiya zaka yi ina murna mijina ya dawo.''
Kiyi hakuri sarauniya ta kinga yanzu baki gare ki amma zan dawo da wuri kin ji matar so.''
To shikenan Allah ya Kare min Kai ka kula min kanki ina sonka a dawo lafiya .''
Amin sarauniya ta .''
A tare suka fita daga dakin har sai da ta kaishi bakin kofa sannan ta dawo dariya ta yi , ta ce'' Wai Fauziya kinga yanda ake soyayya kuwa kai gaskiya aure ya yi , wallahi kusa niya tun kafin soyayya ta kare .''
Fillon dake gefenta ne ta jefa mata ta ce'' yau gani ga mata yar rashin kunya to baza'a yi auren ba dan uwarki .''
To ba shikenan wai kinga yanda ake wani nan nan dani yana manna ni a jikinsa hade da kalaman soyayya da zai fita ya ce ki kulamin da kanki sarauniya ta Ina sonki .''
Murmushi suka yi a tare Yusra ta ce'' Fauziya ta shi mu tafi tun kafin ta lalata mu .''
Wani sanyayen murmushi ta yi, ta ce'' hmm wallahi dagaske Nike kuyi niyar aure sai ma idan zai fita kiga yafara kissing dina hmm ke wani abun sai a birnin masoya kinga indan na fara fadamaku sai kun ce aure kuke so yau din Ashe jin dadi yana tare da auren so da kauna shauki bege da dai sauransu kinsan a yanzu daya dawo kamar yafita .''
Shegiya inda koramu kika yi .''
Wace ni in kori su Yusra kawayen amarya daga gidana ai se duniya ta zageni .''
Murmushi suka yi Fauziya ta ce'' ke dai baki da kunya ke ce amaryan kuma .''
Wainar da Ido ta yi, tare da juyawa tana girgiza jiki kamar tana rawa ta yi, kalleni mana da kyau wallahi ko wata amaryan nafita nesa ba kusa ba.''
Arrr marar kunya Futsarariya yanzu dai tafiya zamu yi yamma ta yi sosai .''
Ai baku isa ba ku kiramin mijina Kuma kutafi ba wanan maganar .''
To ya muka iya da masifa babu bala'i sai yaushe zamu tafi uwarmu cewar Yusra.''
In babu masifa ai sai mu ci uban Bala'i ya kwanta in da yake .''
Sabuwar fira ce suka d'aura mai cike da nishadi ....
************************************
Rufa'atu ce kwance wani zazafi mai zafi ya saukar mata sai rawan sanyi take gashi wayarta babu crédit ciki bare ta kira Arif shi kuma idan ya fita baya dawowa gida sai dare haka tata shi jiki ba gwari ta nufi kithchen ta d'aura simple abinci tana gamawa ta dawo falo kanta ne yake jujuya mata ga tashin zuciya da take ji .''
Tana nan kwance har dare ya yi, dan ko abincin ta kasa ci
19/07/2022 à 12:05 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
66&67
Lokacin da ya shigo ya tarar da ita kwance a kasa sai zufa take da sauri ya kariso wajenta tare da ajiye a jikinsa ya ce'' My dear lafiya kike ?"
Tana son ta yi, magana amma ta kasa sai de jinjina masa ta yi ,cike da tashin hankali ya ajiye ta gefe ya shiga daki Jim kadan yafito hujjab din ta ya saka mata sannan ya sure ta suka yi asubiti suna isa ya yi, parking sannan ya sumgume ta kamar baby yanufi ciki da ita taimakon gagawa suka bata ganin duk ta wahala Sun dan jima sosai a ciki sannan doctor yafito kallonsa ya yi, ya ce'' Abokina ina son magana da kai a office .''
Ba damuwa mutafi kai tsaye Office din Doctor suka nufa nan ya bashi izinin zama sai da ya dauko wata farar ta karda ya yi, yan rubuce rubucensa sannan ya dago da kai ya ce'' congratulation matarka tana dauke da cikin wata ukku .''
Wani kyakyawan murmushi ya yi, ya ce'' Doctor wai dagaske ashe nima na kusa zama baba.''
Dariya Doctor ya yi, ya ce'' sosai ma sai de tun a yanzu tana shan wahala sosai tana bukatar kulawanka ta musanman.''
Insha Allah Doctor zan kara da wacce nake yi a baya na gode sosai .''
Ba komai zaka iya daukar matarka ku tafi tunda Kuka zo min saka mata drip sai da ya kare sannan na fito sannan yanzu dai ta wuta banda aikin wahala sabida mahaifarta bata kwari sosai .''
To shikenan insha Allah Doctor takardan magani ya Mika masa ya ce yanzu kuna tafiya gida ta daure ta ci abinci sai ka Bata wanan .''
Karfa ya yi,sannan yafita kai tsaye dakin ya shiga cike da farinciki ya ke shaida mata wanan kyakyawan Albushir ita ma ta ji dadi sosai nan dai ya dauke ta sai da Suka biya Pharmacie sannan suka nufi gida .''
*************************************
Sosai suke hidima dan gobe insha Allah Jawahir zata tare a gidanta dan haka duk rabin kayansu na amfani sun dauke su ganin har yamma ta yi, Rufa'atu bata zo ba ya sa Jawahir kiranta ringing uku aka daga da sallama a bakinta ta ce'' Kanwata lafiya ina ta jiranki baki zo .''
Lafiya lau Aunty Jawahir sai de kanwarki Bata jin dadi .''cewar Arif
Subhanallahi mai ya same ta ne ?"
Kin yi beby shi yasa yanzu haka ma bacci take .''
Masha Allah félicitation Allah yaraba lafiya .''
Amin Idan tatashi zan Sanar da ita .''
Tom sai an jima .''
Katse Kiran ta yi ,bata jira cewarsa ba murmushi dauke a fuskanta sannan ta shafa cikinta tana kallon Yusra ta ce'' yusu na kinsan me ?"
A'a sako naji
Yusu ciki na keso wallahi ina son beby nima.''
Dariya suka sheke da ita duk kawayenta sannan yusrah ta ce'' To dan gidanku ni ce zan baka cikin ne .''
Dan Bata fuska ta yi, kamar zata yi Kuka sannan ta ce'' ki fadama Honey ya min abin da zan samu ciki nima.''
Hannu ta d'aura a habarta baki sake ta ce'' Wai ke lafiyanki kalau kuwa muka tsaka da fira kin katse mana ita kuna mana maganar beby to gaskiya bazan iya fadamasa ba kawai Haka ya ce min bani da kunya ko.''
Rass nake kawai yanzu naji ina son beby boy sabida ma in baku shi ya aura .''
Ka ji yar Banza cewar Fauziya to baza mu Kai wanan sakon ba .''
To ni ba sai nafada masa da kaina .''
Da kinsan da haka kike wahalar da kanki .''
Hmm ni kyaleni tunda dai baku sona.''
Dan so muna yi sai de sakonki ne bazan iya fada ba .''
Kanku dai ake ji .''
Suna nan zaune mai lanle da kitso ta zo sosai suka yi ma kitso mai kyau lanle kuma ja abinka ga farar fata sai ya yi kyau da daukar hankali ga Kaka da Aunty kullum sai Sun kawo mata KM tun bata so har ta hakura tana sha tana yatsine fuska sabida Sun yi mata yawa ita kanta sai ta ji cha'awa tata so mata dan Haka ta tsani shansu .''
WASHEGARI
Tun da sasafe ake hidima da yake Sun gayyaci mutane sosai wasu na gidan Mommi da yake gidansu day da Jawahir sai de kowa da part din sa ta Mommi ke farko ta Jawahir kuma tana gaba sosai dan ko ihu ta yi Mommi bazata ji ba Haka suka sha shagali dare nayi aka kawo masa amaryansa sosai Aka yi santin gidan dan ya tsaru ko ta ina Kai tsaye dakin Munsir suke wuce da ita maible din ma masu kyau an yi ma dakin hadin Yellow woww Abun gwanin birgewa ango na shigowa nan suka tayani da addu'a samun zaman lafiya da zuri'a ta gari sannan suka yi tafiyarsu suna fita ya rufo kofa sannan ya koma dakin farfesun da Mommi ta hada masu ya shigo da su ajiye su ya yi, sannan ya nufi wajenta ya sumgume zaune ya yi, sannan ya gyara mata zamanta a jikinsa sannan ya Bata kiss a goshi ya ce'' Sarauniyar Munsir nasan yau sun gajiyarmin da ke sosai ta so ki ci abinci zan baki wani Abu .''
Gabanta ya yanke yafadi jin ya ce zai bata wani abu sosai ta sha jinin jikinta a hankali ta ce'' bana jin yunwa tama tafiyarta .''
Murmushi ya yi, ya ce'' nasan Matata Bata wasa da cikinta kin ga babu abin da zan yi maki kawai zan sa gajiyar ki ta yi tafiyarta ne .''
Ta yaya to ?"
Zaki gani amma ki fara cin abincin sannan kuma labarin dadi gareshi .''
Jin ya ce labari ita uwar son jin labari nan tafara cin abincin sosai ta ci sannan suka sha Madara a kofi day kallonta ya yi, ya ce'' kitafi ki wanka bacci nake ji .''
Babu musu ta mike tare da daukan kayanta dan har yanzu bata yarda yaga jikinta ba dan kunyarsa take ji sosai har zata shige ya yi sauri rike ta ya ce'' ba wanan Zaki saka ba karfi wanan .''
Yafada Yana mike mata wata yar karamar Riga doguwar amma sai de tsayinta iya cinyoyinta shara shara ce mai karamin hannu kuma jajir take kamar jinin karre ajiyar zuciya ta sauke ta mike hannu ta karba sannan ta shiga daga ciki tare da yi ma kofar key ta jima sosai Sannan ta fito ta kunya ce nan ta tsaye gaban madubi ta shafa turaruka masu arnan kamshi sannan ta Haye bed sannan taja bargo ta rufe jikinta.''
Dariya ma ta bashi kallonta ya yi , ya ce'' Sarauniya ta duk wanan zafin kike rufe da bargo kuma .'''
Sanyi nake ai .'' tafada a takaice .''
To bara na taso idan na rumgume ki bazaki ji sanyi ba .''
Shiru ta yi, masu shi kuma ya tashi tare da shiga toilet ya yi,wanka Yana fitowa har bacci ya dauke ta dama ta kwaso gajiya shima turare ya murza tare da fese turare baki sannan ya haura kan gadon janyota jikinsa ya yi, Yana sakin murmushi tare da kallon fuskanta a hankali ya Kamo bakinta nan yafara kissing dinta tare da shafa na fulaninta sosai yake romance din ta cikin bacci ta ji alamar Haka tana bude ido ban ta shiga ture sa da kyar ya sake bakinta a kasalance ta ce'' Honey dan Allah ka daina banaso .''
Sorry baby bazan iyaba ba kince nayi ba .''
Uhmm uhmm amma fa da zafi sosai .''
Bazan yarda na baki wahala ba sarauniya ta koda Zaki ji zafi kadan ne .''
Baki Sona ne .''
Ina son shi yasa na ce NI ZAN ZAUNA DA KAI .''
To ki tausaya ma mijinki mana Jawahir .''
Kallar yanda ya yi ,maganar ne ya bata tausayi ta ce'' ka cika alkawari fa .''
Murmushi ya yi, sannan ya ci gaba da wasan da yake mata tun sakonsa baya shiga har ya kai yafara shiganta sosai yake bata sakonni masu wuyar fasara rumfa ya yi, mata tare da hade bakinsu Yana shafata cikin dabara da wayo yafara kiciyar shigarta a hankali har ya gama sakawa wani Irin zafi kamar an watsa mata barkono ta ji ya shige ta hawaye suka gangaro mata babu damar ihu sabida ya hade bakinsu Ido ta rufe tare da kankanmesa sosai ganin ya shige nan ya shiga shafamata gashi a hankali yana fadamata kalamai masu dadi da kwantar da zuciya sai da ya tabatar ta dan rage jin zafi sannan ya shiga babban aiki duk da tanajin zafi haka ta daure tun Yana yi a hankali har ya fice daga hankalinsa dan wani imatatsan dadi ya ziyarci kwalwarsa lokacinda ya shiga cikin korama Hakan ya sa yaji tamkar Yana saman gajemari tun tana iya daurewa har ta bude baki tana Kuka hade da magiya amma sam baya ma jinta sosai tasha wahala dan summanta uku tana yi tana dawowa Yana samun natsuwa ya sauka a kanta tare da janyota jikinsa yana sauke ajiyar zuciya ta lokacin da ya daura idonsa a fuskanta Yaga yanda ta yi, sosai ya ji tausayinta ashe haka ya yi barna mai yawa ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' Sorry sarauniya nayi Barna bazan sake ba .''
Cikin dasashiyar muryanta ta ce'' Babu komai Honey na gode ma Allah dana iya sauke hakkinka a kaina.''
Sosai yaji dadin maganar ya ce'' wallahi Jawahir tunda na aure ki kullum cikin farinciki gashi yanzu kin bani abin da na jima ban samu ba ko auren da nayi banason jin dadi ko natsuwa irin wadda nake samu a wajenki Allah ya maki Albarka ina sonki Matata.''
Murmushi ta yi, ta ce'' Yanzu ina matar taka ne?"
Hmm Mommi tafada min tana gidan Mahaukata .''
To Allah ya bata lafiya Sun dan taba fira sannan wani bacci wahala ya yi, gaba da ita shima bacci ya yi Bayan ya yi masu addu'a .''
************************************
Tunda Rufa'atu ta samu ciki yake bata azaba ko kadan baya Bari ta ci abinci sai de tea kadai kuma shima kadan ba sosai ba idan ba Haka tana sha zata fara amaye duk abin da ta ci sosai duk tabi ta rame kamar ba Rufa'atu uwayen iyaye da shegiyar masifar tsiya .''
Wanan shagalin bikin da aka yi na Munsir da Jawahir nan ne Yusra da Fauziya suka samu mijin aure kuma Sun samu fahimtar juna sosai yanzu soyayya kawai suke sha .''
Suna tashi daga bacci sai da ya hada mata ruwan masu zafi ta shiga ciki amma taci kuka sai ta baka tausayi sabida ba karamar gurza ta sha hannunsa ba sai da ta ji dama dama sannan ya yi,.mata wanka shima ya yi , ya dauko abarsa suka fito kan bed ya dure ta sai da ya shirya ta tsaf har da Make-up sannan ya fara shirinsa wani Irin zazafi take ji yana shigo ta nan ta kallesa a shagwafe ta ce'' Honey sanyi nake ji sosai fa .''
Rigarsa ya karisa sanyawa sannan ya matso kusanta dan daga ta ya yi , ya zauna sannan ta ajiye kanta a cinyarsa Yana shafa gashin kanta ya ce'' sannu sarauniya ta na baki wahala sosai hakika ke jaruma ce kuma ke ce Kika dace da kalar jinsina kina da dauriya sosai ina sonki ina matikar kaunarki ina mana addu'a Allah ya barmu tare da zuri'a masu Albarka .''
A hankali ta ce'' Amin mijina ashe haka neman beby keda wuya .''
Murmushi ya yi, Yana kallonta sosai Yaga ta kara masa kyau sosai ya ce'' wanan ce kadai kina son beby ne .''
Da sauri ta jinjina masa kai ta ce'' ina so musanman da na tuna da Abin kauna ta sai naji tamkar na gansu a yanzu .''
To in dai kina so sai na kara wanan abin.''
Murmushi ta yi ,ta ce'' zaka fara wayon naka ko .''
Babu wani wayo ai haka lamarin yake .''
Ai ni bazan Hanaka ba mijina kofa a bude take duk lokacin da kake bukata a shirye nake na amsa kiranka in dai zan samu beby .''
Kiss ya bata a goshi ya ce'' shi yasa a kowane lokaci sonki ke kara ruruwa zuciya ta ina Alfahari dake yanzu mike maki ciwo ne .''
Rufe fuska ta yi, ta ce'' nan wajen tafada tare da nuna masa sannan ta ci gaba da cewa sai Zazafi dake neman rufeni da duka.''
Dariya ya yi, ya ce'' ai Munsir din Jawahir w ba zai yarda zazafi ya dukan mashi mata ba yanzu zan yi maganinsa Murmushi mugunta ya yi, ya ce kawo wajen na duba in ga ko Kari yake so .''
ai da sauri ta gyara kafafunta ta ce''na wutar da kai sweety darling .''
A wai da ki bari na duba maki ne .''
Bana so wallahi ban gama jinya ba .''
To sai yaushe ?"
Nima ban sani ba .''
Baki son beby ne ?"
Ina so amma sai na warware ba.''
Tashi ya yi, ya hada tea mai kauri ya bata ta sha kadan sannan ta sha magani sannan ta dauko gyalenta suka fito zuwa part din Mommi sosai ta ji dadin ganinsu amma Bata so suka zo yanzu ba a nan part din ta suka yi break kuma sosai Jawahir yake jin dadin girkin Mommi .''
Kwanci tashi babu wuya wajen Allah kawanaki na ta tafiya watani na kara matsowa shekara na sake kunno kai yau Jawahir ta cika Shekara biyu a gidan Munsir Rufa'atu na da Shekara da d sati day inda yanzu take da yar diyarta Masha Allah mai kyau idan ka ganta zaka rantse Jawahir ce uwar yarinyar sai da idan ka ajiye hankali zaka hango duk uwarta ce kama ta jini ce kawai tsakanin ta da Jawahir sabida Shakuwa da Suka samu ita da Rufa'atu komai zasu yi a tare su nema shawaran junansu su kawo ma kansu mafita kuma kowa ce daga cikinsu tana kawoma dayansu nan ziyara sosai suke jin dadin mu'amala su .''
Jawahir ce kwance a kafafun Mommi sai shagwafa take mata cikin natsuwa ta ce'' Yar Albarka me kike son ci ne yanzu a hada maki.''
Uhmm Mama ni dai Abu mai tsami tsami da yaji nake son ci dan baki Kaf ya karade da son Abu na kwadayi.''
Tom shikenan bara na hadamaki yanzu .''
Tashi zaune ta yi, ita kuma ta mike ta nufi kithchen tafara hada mata yakuwa tafada ta sosai Sannan ta daga attarugu da yanka Albasa kana kana sannan ta hada da diga- digi ta motse waje guda sannan ta duba yakuwar ganin ta Dafu ta kwashe ta zuba cikin hadin diga-digi ta yamutse shi wajen gudu ta zuba a plate ta rufe ta dauko yaji ta kawo mata hade da ruwa tunda ta hango plate din tafara hade yawu kamar ta zuba a guje ta karfe daga hannu Mommi ajiye mata ta yi, ta kunya ta gyara zama tafara kwasar abin ta sosai ta ji dadinsa sai da ta cinye sa tasss sannan ta sha ruwa tana jan yaji nan Mommi ta bata maganin ulcer ta sha ta jima nan sannan ta koma part din ta shigarta ke da wuya Rufa'atu ta sallamo kai amsawa ta yi, cike da murna ta ce'' sister Ashe da gaske zaki zo na zata wasa kike fa .''
Murmushi ta yi, ta ce'' ai ko wanan yarinyar taki bazata bari na zauna ba tunda na ce mata gidanki zan zo ta azalzale ne sai da muka zo .''
Nima yanzu nan na dawo daga wajen Mama kinga wani hadin yakuwa da ta yi man mai dadi ke Bari na daina fadamaki kar ki karamin kwadayi .''
Wai sister ko dai kin kamu ne Allah lamarinki mamaki yake bani .''
Dame na kamu kuma.''
Ciki mana .''
Shafa cikinta ta yi, ta ce'' nima ban sani ba amma ina fatan Allah ya sa shine wallahi na matsu nima in da beby's a gabana .''
Amin sister Allah ya amsa .''
Habsat kina son nayi maki kanne ko.''
E'ee amma ki ce ya yi, kama dani sosai .''
To ai yana jinki .''
Tasowa ta yi, tare da kai bakinta a cikin ta ce'' beby kar ka yi kama da kowa sai ni da Aunty na kaji ko .''
Wani Irin tsalle ta daga tana ihu hade da dariya ta ce'' Wallahi Abu na motse a cikin Aunty na beby ya ce zai yi kama dani .''
Shafa cikin Jawahir ta yi, tana murmushi jin dadi dan ita ko kadan bata san cikine da ita ba sai de wani haske da kyau fatarta na sheki ga shegen kwadayi da saurin jin yunwa idan bata ci ba kamar ta yi hauka sai ma wani lokacin idan ta ci mai yawa sai ta ji zuciyarta na tashi ko ji cikinka na motse amma bata taba ankara da wani abu wai ciki ba .''
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻
24/07/2022 à 23:08 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
*KIN TABA BUGA LITTAFI?*
Marubuta da ba su taba fitar da littafi ba, ga dama ta samu. Dadaden kamfanin buga littafi Nan na *Kwalisa publishing* suna sanar da marubuta da ba su taba fitar da littafi kasuwa ba cewar yanzu Akwai damar buga littafi copy 5 kacal!
Don haka damace ga ku marubuta musamman ga marubuta dake da makaranta da basa jure karatu ta online. Don haka sai ku buga shi ya zama littafi ku siyar musu.
Muna yin aikin cikin farashi mai sauki.
Ga duk Mai bukata Yana iya tuntubar kamfani Kai tsaye ta whatApp lamba *08069524699*
68&69
Sosai suka sha fira da Rufa'atu sai da Arif ya tashi daga aiki sannan ya zo daukarsu sallama suka yi su Jawahir sannan ta masu sha tara ta arziki wanda kullum sai ta yi, idan sun zo ko kuma idan tatafi tsan din ma tana kaima mata .''
Tun daga wanan lokacin Jawahir sai ci ga kwadawayi kamar ta ci babu dan Haka Mommi ke kokari ganin ta samu abinci kan lokaci babu abin da ta nema ta rasa a gidan nan sabida Mommi tana kokari a kanta ita kuma ta Bata babban matsayi mahaifiyarta daga daki suka fito zuwa falo hannunta rike da akwati a shagwafe Jawahir ta ce'' Honey yanzu tafiya zaka yi ba barni .''
Sorry Sarauniya ta bazan jima ba zuwa jibi zan dawo .''
Abin kamar wasa yaga ta fashe da Kuka ganin haka ya sa shi rumgume ta tsam a jikinsa yana bubuga bayanta alamar rarashi cikin muryan kuka ta ce'' Honey dan Allah Kar ka tafi ka barni wallahi bazan iya zama.idan baka ku sana ka sabarmin da kanka so kake ka barni cikin kadaici da kewarka raba jikinsu ta yi, sannan ta Kamo hannunsa ta d'aura a cikinta daya fara fitowa ya yi ,mata kyau sosai Sannan ta ci gaba da cewa idan ba zaka tsaya danni ba dan Allah ka zauna dan wanan babyn idai kana son farincikinmu .''
Hannunsa ya d'aura kan fuskanta duk biyu ya tallabo fuskanta yana kallon cikin idaniyarta cikin salon damuwa ya ce'' Menene na kuka Sarauniya ta kinsan sarakuna basu kuka ni kuma shine kike zubar min da naki hawayenki masu matikar tsada ba dai tafiya ce baki son na yi ba to ki kwantar da hankalinki Noor din Abba babu inda zan tafi zan zaune tare da rayuwa ta .''
Wanan sihirtacen murmushin mai tafiyar da shi ta yi , ta ce'' dagaske Honey love.''
Jinina mata kai ya yi, sannan ya jata hannunta suka nufi day daga cikin kujeran dake zagaye cikin falon zaune ya yi , sannan ita ma ta zaune ya kwantar da ita kan cinyarsa yana shafa gashin kanta dan son kwantar mata da hankali ajiyar zuciya ta sauke sannan ya jiyo suna fuskantar juna ta ce'' Amma dai ka fasa tafiyan nan ko Honey love.''
Jinjina mata kai ya yi , ya ce'' tunda Matata kuma Mamar baby bata so na hakura da tafiyan sabida kin fi man komai a rayuwa nan .''
Karka damu Honey bawai dan jin dadi na hanaka tafiyan nan sabida kadaicin da zan shiga kuma ina son ko da wane lokaci na ji Dumin jikinka ni da beby .''
To shikenan ki dauka an gama sarauniya ta .''
Murmushi ta yi,ta ce'' NI ZAN ZAUNA DA KAI Honey love dina .''
Uhmm uhmm to me za'a bani .''
Murmushi ta yi,sannan ta tashi zaune tare dan kwantawa saman kirjinsa ta kai bakinta a goshinsa ta rangada masa kyakyawan kiss .''
Lumshe Ido ya yi, tare da kara riko fuskanta alama ta yi,masa da Ido ta ce'' meye honey shima da Ido ya mayar mata Yana kashe mata Ido murmushi ta yi, tare da rufe idonta shima ya rufe nashi nan ya shiga kissing din ta........?"
************************************
Rufa'atu ce zaune ita da Arif kallonsa ta yi, ta ce'' Abban Habsat dan Allah zuwa gobe ina son zan tafi ganin Abbana .''
Gaskiya ya ka mata kam dan yanzu kin kusa sati rabonki da gidansa .''
Hakane ina son zan kira Jawahir sabida mu tafi tare zai fi jin dadi Idan ya ganmu tare .''
Allah ya kaimu gobe lafiya a hankali ya furta my dear .''
Tun da taga ta kirata da Hakan ta san abin da yake bukata mikewa ta yi, ta nufi danning ta hadamasu abinci sannan ta dauko ta zo ta Ajiye a gabansa zaune ta yi, nan suka fara ci suna dan taba fira kallonta ya yi, ya ce'' My dear ni dai ni dai uhmm uhmm.''
Murmushi ta yi, ta ce'' My dear na miye damuwarka ne .''
Wanan Abun nake so sabida ina son yau nayi Ajiya a cikin nan .''
Dafe cikinta ta yi, ta ce'' bara na shirya sai na dauka .''
Haba wani shiri zaki yi wallahi yara nake so ita kanta Habsat a takure take yanzu shekara biyar gare ta har yanzu baki sake daukan wani cikin ba dan ma cikin Jawahir Yana zubewa idan ta dauka da yanzu ta yi, yara biyu ko ukku ma .''
Hakane my dear ka ce yau zamu sha soyayya .''
Sosai ma ai ki shirya Allah ko tausayi bazan kawo ba .''
Ai inda sabo na saba idan kana saman aiki ai kanka kawai ka sani .''
Ba fa hakane ne ba kawai ina son nasamu abin nan ne .''
Dariya ta yi, tare da girgiza kai sannan ta mike ta koma kan kujera kallonta ya yi,ya ce'' ba dai har kin koshi ba ?"
E'ee yanzu dear kawai nake jira .''
Me zan yi maki .''
Mikewa tsaye ta yi,ta ce'' chocolat zaka bani mana.''
Tafada tana shigewa daki murmushi ya yi, sannan ya ci gaba da cin abincinsa har sai da cikinsa ya daukin nauyi sannan ya tatare kayan ya kai kan danning sannan ya wuce daki toilet ya wuce ya wanko bakinsa sannan ya haura kan gadon ya kashe masa wuta .''
( Ni kuma nace asha soyayya lafiya tare da guzirin beby )
**************************************
Jawahir ce kwance kan 3st sai mutsu mutsu take tana fitar da zufa tana kiran washh sosai take shan wahala ga mararta ta kulle bayanta sai ciwo yake kamar zai rabu daga jikinta karan Kiran wayarta ne ya shigo amma ta kasa dagawa sai ya mutse fuska take kamar ta yi,ta kurma ihuu .''
Sosai hankalinsa ya tashi ganin ya yi ,mata wajen 5 appelle (call) amma ba wanda ta daga ya yi, message babu réponse ( amsa)dan Haka ya kira Mommi da ita kanta mamakin rashin fitowar Jawahir take dagawa ta yi, bayan sun gaisa ya ce'' Mommi ina Jawahir take ?"
Ajiyar zuciya ta sauke ta ce'' nima yau ban ga fitowarta ba amma yanzu nake tafiya in duba ko lafiya .''
Tom na kirata Bata daga ba shi yasa na tambaye ki .''
Zan duba ai sai na kaima mata abincinta .''
Hmm Mommi ke ce kike koya mata kwadayi ko.''
Ina ruwanka uban sa Ido .''
Murmushi ya yi, sanan ya katse Kiran ita kuma ta dauki hijjab din ta da abincin ta nufi part din Jawahir da sallama ta shi go amma Bata Kai ga karisawa ta ajiye abincin da sauri ta nufi Jawahir dake ta cin azaba dan har Faya ta fashe a tsorace Mommi ta fita ta dauko makullin motarta sannan ta zo ta Kamo Jawahir wace ta gama galabaita suka shiga sai da ta gyara mata zamanta sannan ta ja suka nufi asubiti CLINIQUE DU KATSINA suna shiga Aka bata taimakon gagawa nan Mommi ta tsaya ta cike reçu dan koda ana bukatar wani Abun ba sai an biya ba Madame Sakina ce ta fito ta ce'' Hajiya ina Kayan Roba haihuwa ce tazo kuma ko wane lokaci yaron zai iya fadowa .''
Tom bara na tafi na dauko rikicewa nayi shi yasa wallahi .''
Tom ki sauri in kuma gidan na nisa mu yi aiki da Namu .''
A'a babu nisa yanzun zan dawo .''
Fita ta yi, ta nufi hanyar gidan kai tsaye part din Jawahir ta nufa ta dauke Kayan sannan ta saka shi a mota ta fice daga sai da ta biya ta gidan Malam ta karfi mata rubutu sannan ta wuce asubiti idan kaga Jawahir sai ka tausaya mata tana iya bakin kokarinta Kayan roban Madame's din suka karfa sannan suka koma ciki Rubutu da Mommi ta shigo da su ta bata ta sha tun lokacin da Mommi suka fito daga gida yake ta kiran amma Bata daga ba idan hankali yafi saba'in to ya tashi dan haka ya tatara komai ya dauko hanyar gida nan mai gadi ke fada masa Sun tafi Asubiti cikin damuwa ya ce'' wace asubiti Sarauniya ta bata lafiya ne .''
Sai da mai gadi ya ji kunya sannan ya ce'' Alhaji ina ga haihuwa sabida Mommi ta dauko kayan roba .''
A gigice ya shiga gidan part din su ya wuce ya daura alwala sabida Kiran sallah da ake yi Yana fitowa ya nufi masallaci tun da aka yi sallah Mangari yake wajen har isha'i ta iso yana zaune sai addu'a yake ta jerawa gashi babu waya a hannun Mommi bare ya kira ta sosai yake cikin damuwa har bashi ya tashi wajen karfe 22h sannan ya dawo gida wayarsa dake kara ya dauko ganin bakuwar lambace da kamar ba zai dauka ba kuma sai daga jin muryan Mommi ya sa shi ta shi daga kwancen da yake ya ce'' Mommi ina Jawahir .''
Murmushi ta yi, ta ce'' gamu tare da mijina .''
Tsaye ya mike ya ce'' ta haihu ne ?"
E'ee yanzu nan Aka fito da yaron .''
A'a Masha Allah bara na Kira Abba da Arif in Sanar masu nima nayi beby boy .''
Yanda ya karisa maganar ne ya sa Mommi dariya dan sosai ya haukace kamar sabon kamu nan ya shiga kiransu duk yana shaida masu sosai suka taya shi murna ballema Abba da aka yi jikanle yana gama kiraye kirayensa ya dauki makulli nan yake Sanar da mai gadi Jawahir ta sauke sosai shima ya ji dadi .''
Yana isowa asubitin ya ga Mommi dauke da yaro gudan kato da shi Masha Allah ga daukar Ido ta hadu ya yi , kyau uwarsa da ubansa duka ya gama sai sama hadaden beby boy kyaukyauwa sai de mu ce masha Allah karfa yaron ya yi, cike da uban farinciki ya rumgume shi tsam son yaron ya kara shigarsa sai da ya gama yi masa wuduba sannan ya mike ma Mommi ya ce'' ina Sarauniya ta Mommi .''
Yau fa yaron nan rashin kunya kake ba dai sarauniya mai tsada .''
Dariya ya yi, ya ce'' duk kusan day ne yanzu ma Mommi tana wane gari.''
Tana daki basu gama kumtsa ta ba tana nan lafiyanta lau dan ban karfi yaron ba sai da na tabatar lafiya ta tumus .''
Alhamdulilah yaushe zan ganta ne .''
Munsir zan ci uwarka fa Kai ka dai kake bukatar ganinta ne .''
Tom Mommi kusan Haka dai tun da dazun sai rumgume mijinki kike kin manta da ita shi yasa na tambaya ai .''
Kasarar ubanka to idan ban kula da mai gida ba wa kake na kula da shi ne .''
Tom Mommi ki bada amsar tambayar da kika min .''
Dariya ta yi, dan ta kula yau Munsir ya zauce kallon jikanta ta ci gaba da yi tana sakin murmushi jin dadi .'''
Docteur ne yafito shi da Norse suna nan Munsir ya sha gabansu Yana tambayar lafiyan matarsa .''
Nan suke shaida masa lafiya ta garas tana dakin wutu ma .''
To docteur zamu iya ganinta ne .''
E'ee tana daga na biyu daga hannun hagu amma ban da hayaniya .''
Tom muna godiya Sosai docteur Yana gama fadan Haka ya shige dakin Kai tsaye wajenta ya tare da rumgume abarsa yana manna mata kiss ta ko ina .''
Murmushi ta yi, ta ce'' Honey beby yaban wahala sosai,tafada kamar zata yi Kuka .''
Dan dagowa ya yi, ya ce'' Ayahh sannu Sarauniya ta Allah ya maki Albarka ni bansan da wane baki zan yi maki godiya ba kin saka na zama cikaken namiji a yanzu kin bani abin da na jima ban sani ba sai a wajenki gaskiya tu es personne la plus importante pour moi Sarauniya ta ina sonki .''
Lumshe idonta ta sannan ta ce'' NI ZAN ZAUNA DA KAI .''
Murmushi ta yi ,har zai yi magana Mommi ta turo kofa dan haka ya gyara zamansa amma hannunta yana rike da nashi yana murza shi wajensu Mommi ta nufa ta daura ma Jawahir yaronta ta ce'' Yar Albarka ga mijin nawa ki ga ni.''
Tana d'aura idonta a kansa wata wuta kaunar yaron ke ruruwa a zuciyarta ta d'aura hannunta a kansa ta ce'' Mommi ya kamata ki mana mijinki dan Aunty kwa ce maki shi zasu yi ni kuma ina kama Abban boy sabida Kaka .''
Dariya suka saka a tare Mommi kaga ja'ira ni zaki ma siyasa.''
A hankali ta ce'' Honey yinwa nake ji sosai fa .''
Hannunsa ya d'aura Yana shafa laulausan gashin kanta da ya barbaje ya ce'' me Sarauniya take son ta ci ne .''
Dan sunkuyar da kai ta yi , dan kunyar Mommi take ji amma ta kula Munsir bai da kunyar nan sannan ta ce'' duk abin da Honey yake so shi nake son ci yanzu ko n'a yi Kuka .''
Allah ya sawake ina tare da ke ki zubar da hawaye ni in zaune ina kisan mahaimancin hawayenki gareni Sarauniya .''
Gyaran murya Mommi ta yi, da sauri suka dawo hankalinsu dan shi har ga Allah ya manta da Mommi tana wajen mikewa ya yi, Yana Sosa keya yafita a kunya ce jus exotique ya sayo mata sai fritte da binegrette dinsa ta sha mayonaisa da tarrugu da Albasa sosai jus din ya yi ,kyau sai fresh milk daya sayo mata sai Kayan shayi dan a asubitin zasu kwana Yana kawo masu ya masu sai da safe sabida dare ya yi, sosai ya tafi gida cike da daukin Allah ya kaimu gobe ya koma ya wajenta .''
***********************************
Cike da farinciki Arif ya shigo gidan gabanta ya zaune ita kuma ta ce'' My dear ko dai ta samu ne Irin wanan farinciki haka.''
Haba da yanzu na yi saurin yi maki ciki da tare zasu haihu lafiya wallahi .''
Wace ta haihu kuma ?"
Jawahir mana yanzu Haka ma suna asubiti sabida haihuwar dare ce ta yi .''
Kai Alhamdulilah Allah abin godiya farinciki zai kasheni dear .''
Haba kwara dai ya maido ki karya kashe ki nima in kara ganin baby na biyu .''
Dariya ta yi, ta ce'' Allah ya sa muji Alkairi to .''
Amin ina Habsat take ne .''
Tafita rakiyar abokanta tun dazu amma bara na tambaye mai gadi inda suka nufa .''
Dan Bata fuska ya yi, ya ce'' sau nawa fadamaki ki daina bar min yarinya tana fita wanan lokacin Shekara bayar har tasan ta raka kawaye .''
Kayi hakuri insha Allah wanan ne na karshe .''
Shiru ya yi, ita kuma ta mike ta nufi waje tambayar mai gadi ta yi , ya ce'' Sun tafi gidansu kawarta suwaiba .''
Ajiyar zuciya ta sauke ta ce'' Ashe tana makauta kiramin ita dan Allah .''
Ba musu ya nufi gidan nan ya kira ta tare suka fito nan ya shigo gidan ya bama Mamanta ita janta ta yi ,suka shiga yarinya tana tafiya sai ware kafafu take gashi uwar tata ko kula Bata yi ba suna shiga ta wuce danning ta hada masu abinci nan ya taso suka ci sannan ya yi, Habsat fada sosai kan karta sake fita da dare ya yi .''
Da Tom ta amsa ta shiga dakinta sai a lokacin ta dinga jin wajen Yana mata zafi sosai gashi bata san yanda zata yi ba Haka ta ci kukanta abin ka ga yarinya har bacci ya dauke ta .''
WASHEGARI
Suna tashi daga bacci docteur ya shiga da takardan sallama nan ya umarci ganin Munsir Yan shawarwari ya bashi shi kuma Munsir ya yi, masa alkairi mai tsoka nan suka kwashe kayansu suka nufi gida tun kafin su tafi Anty Maryam da Rukaya sai rufaida da Rayanatu duk Sun gyara wajen sai Kaka dake zaune tana fito da turaruka sai Kayan gyaran jiki da sabulai masu kamshi Irin na masu jego da Kayan jarirai tuli guda duk suna zazaune jin tsayuwar mota ne ya sa su fitowa suka oyoyo ga Mama beby da beby sai bebyn beby .''
Murmushi duk suka saka a tare sannan Munsir ya ce'' Rayanatu baki gajiya da tsokana so kike na ji kunya wajen Anty Maryam da Rukaya.''
To n'a daina amma yanzu dai a baki Dana in saka masu Albarka .''
Murmushi Mommi ta y, tare da mika mata yaron sai a lokacin ne suka gaida su sannan suka shiga part din basu wani juma Rufa'atu ta sanyo kai ita ma nanma Yan uwa da Abokan Arziki suka fara shige da fice ana ta ya Jawahir murna su kuma su Rufa'atu dakinta suka shige suna ta fira abinsu Habsat ce ta fito zata zo wajen Jawahir Kaka da Mommi suka Kura mata Ido Mommi ce da Bata gani ta kyale ta ce'' Habsat zo nan .''
Ba musu ta tatafi wajenta Yana ware kafafunta tana takawa a hankali cikin kwantar da murya ta ce'' Habsat me ya sa baki tafiya dai dai ko ciwo Kika ji ne .''
E'ee Mommi Papa ne ya ke sakamin Abu a kasana .''
Gabansu duk ya fadi Mommi ta ce'' Waye Papa kuma Habsat .''
Yayansu Khairat ne kawata kullum zai ce zai bani chocolat shi kuma sai ya dinga min abin .''
Cike da damuwa Kaka ta ce'' Mamanki ta sani ne?"
A'a ya ce'' idan na Sanar da wani sai ya kasheni kuma sabida ba anguwa day Muke ba nafada .''
Kaka ce ta kwalla Kiran Rufa'atu jin Kiran sunsan ba lafiya ba dan Haka duk suka fito a tare suna jiran cewar Kaka .''
Yanzu dan kina sakarya da kikiya yarinyarki tana wani halin baki sani ba .''
Gabanta ne ya yanke yafadi ta ce'' lafiya Kaka ?"
Wanan ai Iskanci ne kama yarinyarki ki tafi da ita baya ki mata ruwan zafi .''
Kaka kuyi min magana a yaren da zan gane me ake yi zan yi mata ruwan zafi ne .''
Idan kin duba zaki gani sabida kar ki ji haushin kowa .''
Hannun habsat ta kama suka nufi toilet ta kwantar da ita cikin kwaton bayi sannan tafara hada ruwa da sauri Habsat ta kwalla ihu zata fito daga ruwan cike da mamaki Rufa'atu take kallonta a hankali ta ce'' Habsat kwanta zai daina zafi .''
Mama wajen nan zafi yake min ni dai banason ruwan nan .'''
Hade fuska ta yi, ta ce'' zaune dan ubanki tun kafin nayi maki shegen duka .''
Cike da tsoro ta kwanta a ciki tana Kuka ruwan na ratsa jikinta sai a lokacin Rufa'atu ta duba yarinyar tata da sauri ta ajiye hannunta a kanta tare da kurma razananan ihuu tafadi somamiya jin ihunta ya sa suka shigo dakin kai tsaye toilet din suka nufa ganin Rufa'atu kwance a kasa ya sa suka nufe ta nan Kaka ta ta debo ruwa ta watsa mata doguwar ajiyar zuciya ta sauke tana tashi tafashe da Kuka tafito daga toilet din ta dawo falo ganin Haka ya sa Mommi kula da yarinyar har sai da ta yarinya ta ce'' yanzu ya daina zafi sannan tafito da ita ta saka mata wasu Kayan suka fito falo sosai Rufa'atu ke Kuka Bata taba nadama a duniya da tsanar mahaifiyarta sai yau kallon Jawahir ta yi ,ta ce'' Jawa kinga Irin abin da kike jima kina fadamin amma sai nake gani kamar tsanata kike yi kina min bakin ciki ne tabbas maganarki gaskiya ce da kike ce min wata rana zan yi nadama mai tsananin daci lokacin da Hakan ba zai min anfani ba sai rashin kunya da habaici nake jifanki da shi dan Allah ki yafemin wallahi ban taba nadama sosai Irin ta wanan ranan ba ina ganin farinciki ya fara wanzuwa a zuciya ta na fara zama kamillar Mace Ashe akwaye ranan kin dillanci wayoo na shiga ukku na .''
Dafe kafadanta Anty Rufaida ta yi, ta ce'' duk bawa baya rasa ka'ddara mai kyau ko marar kyau ki dauke ta kuma ki rumgume ta hannu bibiyu.''
Dole na ma Rufaida tun da na yi kuma ubanta ma ya yi taya kike tunanin Allah zai barmu ai wanan Alkawarinsa ne duk wanda ya yi , zina sai anyi da dansa, kanwarsa ,matarsa ,ko kuma cousine din sa ina matikar nadama sosai da sosai wallahi .''
Hakan rayuwa take ka shuka alkairi sannan kayi fata gamawa da duniya lafiya ki hakuri sannan ki kara dauriya da kara taka tsantsan sannan ki din ga saka Ido da kula a kan yaranki gudun kar a sake deuxième toure .''
Insha Allah Mommi ai naga ayya har da hadisai nagode sosai kuma zan kula da wanan .''
Sosai ake jimamin abin da yafaru sannan Kaka ta yi, alkawarin tsayama Habsat sabida a kwato mata hakkinta .''
Comment and sharhi pls🙏🏻🙏🏻
26/07/2022 à 19:10 - Mom Star ✨: 🌸NI ZAN🌸ZAUNA🌸DA KAI🌸
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
NA
AMIRA SAMINOU
( Zauja🌸Zaujuha)
*Bismillahir Rahamanir Rahim*
*KIN TABA BUGA LITTAFI?*
Marubuta da ba su taba fitar da littafi ba, ga dama ta samu. Dadaden kamfanin buga littafi Nan na *Kwalisa publishing* suna sanar da marubuta da ba su taba fitar da littafi kasuwa ba cewar yanzu Akwai damar buga littafi copy 5 kacal!
Don haka damace ga ku marubuta musamman ga marubuta dake da makaranta da basa jure karatu ta online. Don haka sai ku buga shi ya zama littafi ku siyar musu.
Muna yin aikin cikin farashi mai sauki.
Ga duk Mai bukata Yana iya tuntubar kamfani Kai tsaye ta whatApp lamba *08069524699*
70&71
Zaune suke a falo kowa ya yi, jigum yana suna neman yanda zasu kwato ma Habsat karfe mata mutumcinta da aka yi wanan ai Iskanci Irin na yaran zamani to bazamu laminci hakan ba cewar Kaka .''
Ajiyar zuciya Mommi ta sauke ta ce'' tabbas kin tabka babban kuskure ke da mahaifin yarinyar nan gashi sabida son ciki burin duniya kun ruguza rayuwar yarku da batasan wacce tsiya aka shuka ba tun ta na kankanuwarta ta rasa budurcinta haba me yasa Muke aika ta Abin da bai dace ba anyi mana hani kan zina kuma mun karanta amma Bamu aiki da ita sai kaga wata macen da auranta take aikata wanan iskancin Bayan a kuruciyarta bata yi ba ,yanzu Yara mata da Maza duk waninsu Sun lalace au ki yarda su maki fyade dan kanki au ki ki yarda zasu ballaki da karfi sabida su ci zarafinki wallahi mu farga tun kafin lokaci ya kure mana sabida ko wane lokaci mutuwa na nan zuwa zamu hadu da ubangiji zai jero mana tambayoyi Wanda dole mu amsa su rayuwa Bata da tabbas mu kiyaye sabida gobenmu .''
Cikin sheshekar kuka Rufa'atu ta ce'' wallahi Mommi nayi nadama iya nadama Wanda ko wani naga zai aika Irin abin da nayi zan hanasa tun lokacin mutuwar mahaifiyata ina ji ina gani Haka Aka dauke ta babu wanka tsarki Aka kai ta ma kwancinta na har abada sabida fatar jikinta bata tabuwa kamar auduga Haka take yagewa da zarar an tabata ga wari ko wanan ai Babbar ishara ce .''
Suna cikin wanan maganar Arif da Munsir suka shigo ganin sunyi cirko cirko da su ya sa Munsir cewa lafiya kuke Haka kamar an koro ku .''
Ajiyar zuciya Kaka ta sauke ta ce'' Muna murna ta koma Kuka .''
Da sauri cikin damuwa ya ce'' me ya faru ne ?"
Abin dai ba dadi amma dole ku sani kallonta ta mai do kan Arif ta ce'' waye pappa a anguwarku .''
Dass gabansa yafadi ya ce'' yaron makautanmu ne .''
To yaci zarafin Yarka Habsat a sannu a hankali ya rabata da Budurcinta .''
Suman tsaye Arif ya yi, duk jikinsa ya yi, sanyi cikin tashin hankali ya ce'' Pappa ni zai yi ma haka yar tawa zai lalata ma rayuwa .''
Daga tsan dan nesa da shi ya tsinci muryan Rufa'atu tana cewa Kai da ka lalata ta diyan mutane diyawa sai a yanzu zaka ji zafi tabbas Abin da muka aika ta ne yake bibiyarmu Arif ina son ka yi tawakali Haka ka'ddara ta zo mana lokacin da bamu yi tunani kuma Haka zamu rumgume ta Karka manta ‘‘‘ YA KU UWANDA SUKA YI IMANI KO DADA TSORON ALLAH KO WANI MUTUME YA YI MUTUME YA YI DUBA DA ABIN DA YA TANADA RANAN GOBE ( RANAR TASHIN ALKIYAMA ) KUJI TSORON ALLAH DUMIN SHI ALLAH MASANI NE AKAN DUK ABIN DA KUKE AIKATAWA ’’’( suratul Ashar) .''
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' wanan magana haka take kuma na gode Allah ya bamu ikon kiyaye gaba yanzu ina Habsat din take .''
Tana daki yanzu bacci take ,cewar Mommi .''
Haka dai suka yi ta shawara yanda Pappa zai shigo hannu .''
WASHEGARI
Haka su Rukaya da Maryam sai Rufaida da Rayyanatu Sun daura girki Rufa'atu tana daki tana suna tsara yanda bikin zai kasance har da waka aka tsara dan biki na gani na fada za'ayi sannan daren biki za'a dauko manya manya malumai suzo suyi wa'azi sosai suke tautaunawa har su Rayanatu suka Kammalla abinci suka mayar dana dare mai jego aka zubo ma nan Kaka ta matse mata fuska sai da ta cinye sa tasss ta sha kunu rabin roba babba sannan ta dauki Beby boy ta bashi abincinsa ya ci suna tsaka da fira su Fauziya da Yusra suka shigo dauke da Sallama a bakinsu da murmushi Jawahir ta Dube su ta ce'' Yan bazan gari sai yanzu kuke tafe .''
Dadi abin tare da ke muka fara .cewar Yusrah.''
Wai ke Yusrah bakinki baya shiru ne .''
Kam in bar magana ta kasheni ni kin ga kar ki fatamin rai kin cika ni da Surutu ko gaishe da iyayena ban yi ba .''
Allah ya baki hakuri kar ki cijeni .''
Murmushi shimfide a fuskansu Suka gaida su suka amsa sannan Yusra ta fito da catin bikinta ta Mika ma Mommi da Kaka tare da sunkuyar da kai ta ce'' Cikin sati na gaba zan amarce nima na sambado maku kyakyawan bb.''
Dariya duka suka yi , ita dai Mommi rayuwar Yusrah na birge ta sabida akwaye da Kwai wasa sosai ,'' Kaka ta ce'' ai da baki sunkuyar da kai ba marar kunya .''
Mikewa ta yi, ta ce'' ayi Haka Kaka ai Albarka nake nema .''
Cikin salon rashin kunyar gaskiya mijinki Yana da Katon aiki.''
Kamar ko kinsani Kaka sai ya hada mata da karatun kur'ani ko zata dawo dai dai .''
To sa idaniya ina ruwanki Haka kawai Zaki tsoma magana cikin manya .''
Gyara riga Jawahir ta yi ,ta ce'' baki yaro a gabana ba .''
Dariya Fauziya ta yi, ta ce'' tu as dite la vérité ( kinfadi gaskiya ) sabida na kula yarinyar nan sam batada ta Ido .''
Barta dama ai juwar kare(dog) take Kaka ba komai ya sa zata yi aure ba sabida na ce zan hadata da dana na farko shi yasa ta kara kaimi wajen yin auren .''
Ke barni tun kafin soyayya ta kare nima ina sha tawa .''
Dariya suka sakayi Jawahir ta ce'' shegiya Ashe kin ji wa'azina .''
Ganin dramer tasu ba mai karewa ba ce ya sa Mommi da Kaka bar masu falon nan suka samu damar tautaunawa sabida zasu yi anko Iri day da leshe sai shadda a bikin sunna bb .'''
Sosai suke tsara Irin dinkin da zasu yi dan su har sunyi ma mai kwaliya magana dan Haka Jawahir ta mike ta dauko masu kudi da Mesure din rigarta ta ce'' gashi idan kun sayo leshe da shadda ku fadamin kalolinta sannan ku Kai wajen TELA kawai nawa ka dai ku kawomin dinkina .''
Insha Allah bara mu tafi dan da zafi zafi ake bugun karfe .''
Hakane kawata sai kun dawo ko .''
Fita suka yi Kai tsaye tsinke suka yi *KALLA TRANSA MALL* suka sayo leshé mai kyau da tsada fari ne daga cikinsa na yi cercle din ja ,da tsawa ko wane cercle sai fulawar's fari da ja sai Green din ita kuma Jada blue bic ne suka dauko gizner mai kamshi anan suka yi sayayar takalminki da Jaka ,veil da sarka Yan kunne da dai sauran Kayan kyale kyale suna gamawa suka nufi wajen caissier wajen Tassi'ou manager suka biya kudin cikin faran-faran suka baro wajen dan Sun ga tarbe na musanman ,'' wajen mai TELA suka nufa Tsan *KALLA TRANSA COUTURE* dake wajen Fillin kokowa premiere virage daga côté droite suna isa suka Bada dinki tare da tsayar da ranan da zasu zo karfa sannan suka tafiyarsu .''
Yau ta kama Asabar daren bikin sunnan Baby boy hidima ake sosai gidan sai kamshin girke girke yake Yusrah da Fauziya suka shiga da dinkin Jawahir Wanda ya hadu ya tsaru dinkin ya kamata ya bi jikinta lokacin da ta saka kayan anyi masa dinki mai kyau sannan ba tsada iya kudinka iya shagalinka barikin ka aljihunka tasha kitso mai kyau da kunshi ja mai game da baki ta kara kyau sai sheki take suna tsaka da fira Munsir ya shigo da dinkin Jawahir kalar biyar tunda daga leshé atamfa shadda dukansu tsadadine sai Kayan shigar bikin beby su kuma masu yawan ko wane da takalminsa da sarvet( bargo) na ajiye yaron a ciki suna ganinsa suka fice daga dakin ya zamana daga angon jego sai amaryan jego kallonsa ta yi, tare da Sakarma sa murmushi ta ce'' Abban boy na sannu da kokari muna godiya Sosai da hidimar da ake mana a gidan nan kowa sai saka mijina Albarka suke wacce Hakan ke karamin farinciki da kaunarka Honey Nice nafi dacewa da rayuwarka kuma NI ZAN ZAUNA DA KAI har zuwa ranar da kasa zata rufe idona .''
Kusanta ya matso tare da riko kugunta ya ce'' duk abin da nake dominku ne miye na godiya sarauniya ta a madadin godiyar da zaki min shine ki gode ma Allah sannan ki kasance cikin farinciki duk lokacin da Kuka tuna dani sannan ki saki kyakyawan murmushinki mai kara maki kyau .''
Gaskiya Munsir ka yi a rayuwa basan ya zan kasance ba duk lokacin da bana tare da kai ina sonka mijina Sarki mai mulkin zuciya ta da Soyyayar da kake Nuna mana ni da shalele .''
Amin farinciki na uwar ya'yana Jawahir na tambaye ki.''
E'ee ina jinki wanan lokacin naka ne mijina .''
Idan Kika fadi kalmar mijina hakan ke sanyaya zuciya da farinciki marar masultuwa a duk inda nake daga zarar na tuna wanan kalmar da kalamanki masu dadi na kan samu natsuwa sosai ,'' sannan wane suna Kika ga ya dace da da boy ne .''
Honey nafison a saka mashi SAUBANE wanan sunan Yana matikar birgeni .''
Ki dauka an gama ki ci gaba da farinciki matata sai da dawo .''
Cike da shauki yafita kamar karsu Rabu dan tun da ta haihu Kaka ta kasa ta tsare basu haduwa Sai de duk firan da zasu yi su yi ta a gaban idonta .''
Falo tafito lokacin har Malaman Sun fara wa'azi wa'azi Aka yi mai ratsa zuciya da ratsa ilahirin jikin mai saurare.''
WASHEGARI
Hausawa sukance Rana Bata karya sai de uwar diya ta ji kunya yau ta kama ranar Dimanche ( lahadi ) bikin hadade kyakyawan yaro ya ci sunan SAUBANE a Rana ansha Shagali na gani na fadi sosai Yan uwa da Abokan Arziki suka tayata murna anci an sha na rausaya taro ya tashi lafiya inda Aka bar Wawa da bashi duk gajiya ta mamaye jikin Jawahir dan Haka koda asuba da tata shi Aka yi mata wanka jego aka koya mata yanda zata yi SAUBANE sannan ta kwanta bacci mai dadi ya yi, gaba da ita .''
Sai da ta yi, sati sannan Aka dauko Shaharariyar mai gyaran jiki Irin na Kayan mata wato *MAIMOUNA MATAR ABDULLAHI* ta fara gyara ta tun daga cikinta har kasanta sabida Matar Abdullahi tanada hadadin Kayan Mata idan kina da Matsalar Bushewar Gaba ko warin ko infections karancin Ni'ima da dai sauransu idan Kika garzaya wajen Maimu bazaki taba dana sani ba hasali ma sai de ki koma ba tsada arha ce tsagwaranta kafin Arba'in Jawahir har diga Take dan ta matsu ta amarci tsabar gyara da tasha inda Aka dauko mashawuriyar mai gyaran Jiki dake nan Maradi Nan tashar Sarki wajen BENIF wato FIRDAUSSI ( fyfy Make-up) ta gyara mata jikinta sai daukar Ido da kara kyau da ta yi, ita kanta mamakin yanda ta dawo take tsabar taushi da laushi gashinta ya kara tsayi sai sheki yake'' wanan kadan ne daga cikin aikin FIRDAUSSI LIMAN ALMU .''
Tana gama Arba'in Kaka suka tatara suka koma garinsu AGADEZ .''
Shi kuma Munsir bai kusanci Jawahir ba sai da ta kara sati day sabida dinkin dake jikinta dan Haka yaune zasu kwashi amarci tun da safe da yafita Bata sake ganinsa ba tana zaune tana kallo SAUBANE rike a hannunta tana masa wasa ajiye sa ta yi,ta nufi kithchen ta hada masu dadaden abincinta tana kammallawa ta jera kan danning ta kara gyara wajenta ta wuce daki ta yi, ma SAUBANE wanka sannan ta bawa mai aiki shi sannan ta koma daki ta yi ,wanka sannan ta watse ruwan turare Wanda Matar Abdullahi ta hadamata na wanka tana fitowa tafara shirinta cikin wata tsadadiyar atamfa ta yi turaren jiki tun daga kasanta har jikinta Haka turaren ke ratsa ta tana kara murza humra masu kamshi wanan HAJIYA SA'ADIYA LIMANCI ta hadamata sabida kamshinta ko fushi mijinki yake da ke idan ya ji ta dole ya sauko sosai take fitar da kamshi mai dadi nan ta taje gashinta ta yi masa yar kwaliya ta zubo kadan gaba sannan ta hade shi da kallabin ta daure tabar kadan sai wanda ya baje a bayan da sai kamshi gashin yake fitarwa idan ka kalli Jawahir zaka rantse cewa sabuwar amarya ce tana fitowa mai gadi ya shigo mata da dage ( YAHURT) data saka akayi mata oder ta musanman daga HAJIYA SARATU ( MAMAR AÏDINE) ta kware sosai wajen iya dage mai kwakwa ga kamshi idan kana sha dadi har kunne ko in ce har tsakar kwakwalwa cikin Bududuwa suke ba tsada 3cent ne sai LEMON TSOFO da ya sha hadi da kamshi Hmm wani abin sai a duniyar gajemare ki hanzarta dan dadanon wanan dadi .''
Karfa ta yi, ta saka a frige sannan ta karfi yaronta ita kuma mai aikin tatafi chambre din ta ( daki) ta yi ,kwanciyarta sai wajen karfe 22h Munsir ya shigo ajiye Saubane ta yi, ta ruga a guje ta fada jikinsa shi kuma ya kankame ta yana dankara mata sumbata yana shakar kamshin turarenta a nan take ya lumshe Ido kallonsa ta yi, Irin nayi kewarka ta ce'' Honey love Muje yau da kai ne zan yi maka wanka .''
Murmushi ya yi, kamar wani sagwalo dan jikinsa duk ya mutu tsabar yanda tsuminsa ya tashi (😂😂Allah Sarki Munsir an jima Ba'a hadu ba )
Daki ta jashi Kai tsaye toilet suka wuce nan ta wanke sa tsaf sannan ta dawo da shi daki ta tsane masa ruwan jikinsa sannan ta shefe sa da mai da turaruka sannan ta saka masu Jallabiyarsa suka fito falo sosai yake kallonta yanda ta kara dumur -dumur da ita ta tara yar lukuta sai de ba sosai ba Haka sai ya kara fito da sharp din ta saman kugunta yakara Sere kamar coka cola tana tafiya mazaunan ta suna juyawa kamar da gangan take juyasu abin Ba'a cewa koma sai Munsir ya sha Soyyaya ya baku labari 🙈.''
Abinci ta zuba masu a plate day suka ci nan suka shiga ciyar da junansu cikin so da kauna shi ko Saubane sai bacci yake ta shararawa suna gamawa ta dauke masa wanan hadadan DAGE tun da ya kafa shi a bakinsa bai sauke ba sai da yaga ba komai sannan ya ajiye gorar sannan ya ce'' Wai Sarauniya ta da wane lokaci na dawo gidan nan ne .''
Dariya ta kece da ita ta ce'' Abban Saubane duk santin DAGEN ne .''
Sai a lokacin ya tuna wayarsa tana mota yabarso tare da jakarsa da sauki fita waje ya duba mota ya dauko wayarsa da jakarsa ya shigo ciki dariya takata kyakyacewa da ita har da tafi ta ce'' gaskiya jinjina ga MAMAR AÏDINE Irin wanan santi haka amma wallahi Honey love ka isa jibi sauran Madaran saman gemanka .''
Aikuwa ya zura harshensa ya lashe kayansa tana kara maida shi sosai Jawahir ke shan dariya nan ya kara dauko wata yasha sosai ya koshi badan ya so ba ya ajiye sannan ya tawo inda take zaune tana bawa Saubane Abincinsa yana gamawa ta fada jikinsa nan ya shiga shagalinsa da ita da Hakan bai masu suka wuce daki suna yadda Zango a kan gado ( lokacin da na leka naga tana Bata hot kiss Irin mai zafin nan ai na kashe masu wuta na sambado da gudu har wuci nake )
Sosai suka raya wanan daren cikin farinciki da kaunar juna hade da kulawa .''
WASHEGARI
Rufa'atu ce zaune tana jan tasbi da alama sallah asuba ta kammalla Arif ne ya shigo da alama daga Masallaci ya dawo zaune ya yi, kan kujera kamar yanda suka Saba suka yi karatun Kur'ani sai da haske yafara bayyana sannan suka rufe ita kuma ta mike ta nufi kithchen tana tafiya Irin ta masu ciki Haka ya tashi Yana kwaikwaiyon tafiyarta Yana dariya har ya karisa wajenta ,tana juyowa taga Irin shegantakar da yake mata murmushi ta yi, tana girgiza kai nan tafara yi masa waka tana dariya kamar BABA ARIF DAN TSOHO BAKI BA HAURE DAN TSOHO KAI GURGURARE DAN TSOHO KU BASHI NA ALLAH DAN TSOHO KU BASHI NA ANNABI DAN TSOHO."
Yafa ishe ki Haka santalelen saurayi dani Zaki ce ma dan tsoho .''
E'eee man ai duk me ciki tsofuwa ake ce mata tun da Kai zaka yi renon cikin sai na ce maka dan tsoho .''
Hmm yanzu dai je ki zaune naga cikinki ya tsufa sosai kar ki yi aiki mai karfi kifara labur .''
To aini Hakan nake bukata yafito Inga bb abin kauna ta .''
Allah ya raba lafiya .''
Amin mijina.''
Nan suka shiga hada breakfast mai rai da lafiya sannan ta nufi dakin habsat ta yi ,mata wanka ta shirya ta sannan suka fito falo har yanzu tafiyar habsat tana dan tsangala kafa sabida ba dauki hanya dai dai ba ya shige ta .''
*************************************
Bangaren Kaka kuma ta saka an dauki babban mataki bisa kan lamarin Pappa kuma sosai Aka bima Habsat hakkinta kuma Aka ci sa tara millions biyar sannan kuma ka yanke masa wukuncin kusa sai a lokacin hankalin Arif ya kwanta suka dawo rayuwarsu mai tsafta cike jin dadi .''
***********************************
Mommi kuwa sosai take kulawa da Jawahir da kuma Saubane ya yi dumul - dumul da shi danko Mamarsa sai ta nisa take daukarsa kullum Yana wajen Mommi sai ya Bukaci Mamarsa kawai ake kaisa kuma daga ya gama ta maido sa a Haka har ta saké daukar wani cikin inda yanzu Rufa'atu ta haife Nata ta kara samun Girl ba laifi ita ma tana da kyau sabida duk Arif ne ta dauko Hakan ya kara masa son yarinyar ya saka mata sunnan kanwarsa FATIMA sosai suke samun Kulawa arzikinsa ya karu fiye da da shima Munsir abin Ba'a cewa komai sai Alhamdulilah komai Yana zuwa Normal har matarsa ta haihu yara Yan biyu Macé da na miji suna mugun kama da juna sannan duk mahaifiyar Jawahir ce sai de Saubane yafisu kyau sabida shi duka ya dauko ranan suna yaran sunci sunan Aimane da Imane ansha Shagali na gani na fada dan har wasu ke tafiya da abinci .''
********************************
Yusra da Fauziya suma tun Bayan bikin Jawahir suka sha shagalin aurensu inda yanzu ko wacce ta dauke da ciki sosai suke samun Kulawa wajen mazanjensu da sai de in basu ce son Abu ba ko in yafiko karfin mijin a Haka suma suka haife nasu yaran Yusrah da Khairat ,Fauziya da Islaha sosai Khairat ta dauko Irin surutu da fada Irin na Mamarta tun tana bala'i kan ta daina har ta hakura ta kyale ta dan ta kula surutu a jinin Khairat yake .''
************************************
Zaune suke a tsakar gida sai fira suke Kaka , Anty Maryam , da Rukaya Rayanatu , Rufaida sai Rufa'atu da Jawahir Sun kawo ma Abbansu huni dan kowa sai dare ya yi, sannan mijinta sai zo daukarta dan Haka ranan suka shirya ma Abba abinci na musanman da yake tun lokacinda Jawahir ta yi, aure daga ita har Rufa'atu suna aiko ma haufinsu nasu abinci suci shi da matarsa dan Haka yau ma Inna matar Abba zaune take su kuma hada masu abinci Abba Yana dawowa suka nufi dakinsa sosai suke wasa da dariya kamar Karsu Rabu musanman Abba da Yaga kan ya'yansa da jikokinsa ya hade sosai Sun zama tsintsiya ma daurinki day .''
Imane ce ta shigo tana Kuka tare da fadawa jikin Abba kallonta ya yi, ya ce'' Imane me ya faru Hala Saubane ne .''
Cikin sheshekar kuka ta ce'' Abba wai cewa ya yi, ni ba matarka ba ce Inna da habsat da Fatima ne matanka wai Bana jin magana .''
Rabu da shi ai ke ce wacce nafi so a cikinsu ke ce Matata ta farko .''
Ai kuwa ta daga uban tsale ta dauko gyalen Aunty Rufa'atu da kallabin Mamarta ta ce'' Mama ki daure min .''
Karfa ta yi, ta d'aura mata nan ta yafa gyalen tanufa wajen Abba tare da fadawa jikinsa ta ce'' Abba gani su Mama Sun kawoni a gidanka .''
Yawwa Amarya ta kuma babu inda zaki tafi dani Zaki Zauna .''
Gyale ta janye ta kalli Abba ta maido dubanta da Jawahir sannan ta kalli Inna ta ce'' Abba Ni ZAN ZAUNA DA KAI amma kuma zan tafi gida kar Mama ta barni Inna kishiya ta ta zaune ni sabida kwace mata Miji zan yi .''
Ashe yarinya tana da tsoro da kirfaki zan yi a turmi .''
Uhmm uhmm ai Abba ba zai Bari n'a ko.''
Rabu da ita kishi kawai take .''
Yanzu Imane Mahaifiyar tawa kike hada kishi da ita .''
Murmushi ta yi, ta ce'' To ai Abbana take so kuma Nafita kaunarsa .''
Iyeeehhh kinga yarinya da shegen tsufa na bar maki tun kafin ki yi ball dani .''
Ai bazan yarda ba sabida nima Mama zata yi, ball dani .''
Dariya suka saka dukansu.''
Alhamdulilah ! Alhamdulilah ! Alhamdulilah !
Duka duka nan na kawo karshen litafin NI ZAN ZAUNA DA KAI kuskuren dake ciki Allah yafemana ina da nayi dai dai Allah ya bamu lada baki day .''
GODIYA GARE KU KUNYI NA GANI KUMA NA GODE BAZAN BATA MANTAWA DAKE BA
AÏSHA ( AMEESHA) KINA KOKARI SOSOI WAJEN KARANTA MIN NOVELS DINA ALLAH YA BIYAKI DA GIDAN ALJANNA YA BAKI MIJI NA GARI
KHADIJA S KAITA KEMA BAZAN TABA MANTAWA DAKE BA KINA KOKARI SOSAI ALLAH YAKARA BASIRA DA ZAKKIN HANNU YAKARA DONKON SOYAYYA KIZO MARADI MUSHA BIKI
FATIMA MOM MUWADAT YAWA KUMA BBTA INA YINKI SOSAI DA SOSAI
MATAR WAKALLA NAFISSA KEMA INA GODIYA ALLAH YARAYA BEBY AFFANE DA KHADIJA
MDN SARGENT KEMA INA YINKI
AMIRA MAMAR ZAINAB
FIRDAUSSI MOM DIYA'UR RAHAMAN
MAMAR MUS'AB IMA BELLE ALLAH YAKARA BASIRA
Ummu Irfan
Ummin yazeed
Maryam Adoji
Jamila kabirou
Safiya Abba
Sa'adiya Mamar Umar
Dijama adon...
Matar jameel
Ina matikar Alfahari daku ina godiya Sosai da sosai kun taka mahumiyar rawa wajen bani hadin Kai wajen karanta litafin nan da comment sosai a Kai Allah ya saka da Alkairi ya hadamu a aljannah firdaussi ina yinki sosai
Warrrr Haka zasu ganmu ayyeeehh Haka zamu barmu ayeehh Aka zasu jimu ayeehh warrrrr Allah yabar zaman tare💃💃💃💃💃💃💃💃
Sai mun hadu a sabon novel dina mai sunna Yar TELA Yana da Abin karuwa sosai da sosai karki Bari abaki labari ki hanzarta Sayan naki yar uwa kisha karatu sabida yana da gyara irinsu gyaran jiki ,kwanciyar aure , kula da miji , tausayi da soyayya
0 Comments