GIDAN DOCTOR'S

07/11/2022 脿 10:22 - Les messages et les appels sont chiffr茅s de bout en bout. Aucun tiers, pas m锚me WhatsApp, ne peut les lire ou les 茅couter. Appuyez pour en savoir plus.
07/11/2022 脿 11:00 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star馃




Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
And New Gidan doctor's


Bismillahir Rahamanir Rahim


Da gudu take fitowa daga daki tana fadin Ch茅ri ka tsayani na kammalla shiryawa fa Bata ankara ba Habsat ta ajiye mata bayan Banana daga kafar da zata yi ta sauke ta kan wanan bawon ayabar ji kake gamm gumm tafadi kasa wata uwar kara ta saka tare da dafe kugunta tana zubar da hawaye jin sautin muryanta ya sa Bashir dake waje ya shigo falon a guje ganin Rukayya a kasa ya saka shi nufarta yana tambayar lafiya tare da janyo ta jikinsa Habsat dake gagabar dariya ganin Rukaya manne a jikin Bashir ya sa annurinta ya dauke wani uban kishi ya tirnike ta Rukaya kuwa kara lafewa jikinsa ta yi, ta ce'' Habsat ce ta ajiye min bawon ayaba ya kadani ,ta karashe maganar a shagwafe .''

Bayanta ya shiga bugawa alamar rarashi a fusace ya mai da dubansa wajen  Habsat da ta shiga soshe soshe irin na marasa gaskiya tana duban hanyar guduwa dan kar ya damke ta da sauri ya Mike tsaye tare da nufarta ta yi sauri kaucewa ruwan dake zube a kasa ya kwashe sa sai da yatafi sama sannan ya fadi kasa garamm sake tuntsirewa da dariya ta yi, ta ce'' aikin banza da wofi kai kayan duniya da kyar shagali suke kazanta yanzu na fara idan kana so ka kara tamanin nan gaba tun da ga kazanta ta min rana ita ma tasan ina yinta tun da har ta iya shigar min fada kai gaskiya ina kaunarki hade da gubar sonki kazanta ta mtssss tana gama fadan haka ta Shige dakinta tana ci gaba da dariyanta.''


Bashir kuwa ajiyar zuciya ya sauke tare da mikewa a wahalarce ya dauki Rukaya suka wuce daki wanka suka sake yi suka shirya sannan suka fito direct mota suka wuce Asubitin da suke aiki *ALKAIRI* suna isowa a gajiya ta langwafar da kai cike da so da kauna ta ce'' Ch茅ri na Allah ya bada sa'a ka kulamin da kanka ina sonka  sai na fito ko.''

Jinjina mata kai ya yi, yana mai aika mata da wani irin sihirtacen kallo saboda yau sati day kenan basu shoshale ba wata wahalaliyar ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' zaki zo office dina ?"

Dan karka ce kai ta yi,tare da rumgume hannayenta ta ce'' Ch茅ri c'est le temps de travail maintenant fa .''


Oui je sais?" je vais donner quelque chose ne .''

Ok zan zo idan na kammalla saboda ina da patients sosai idan na rage apr猫s zan zo kaji mijina .''

Dan matsowa ya yi , tare da manna mata kiss a goshi ya ce'' ina jiranki alawar zuciya ta .''

Murmushi ta sakar masa irin mai tafiyar da zuciya amma Bata ce komai ba ta wuce office din ta shima hakan 

Zamanta ke da wuya wata norse ta shigo a firgice ta ce'' Madame ki fito an kawo wani yaron yana dakin emargency sai jini yake fitarwa .''


Innalillahi ok ki tafi yanzu ina fitowa amma ina Docteur Bashir ne?"

Yana dakin op茅ration wanan matar ta jiya ta kasa haihuwa .''

Eyahhh Allah ya raba lafiya yanzu dai ina fitowa zaki iya tafiya .''


Da Amin norse din ta amsa ta fice ita kuma rigan aikinta ta saka tare da kara kimtsa kanta sannan ta fito zuwa dakin


Dan Allah ba dan ni ba dan girman Allah ku daure kuyi hakuri kuyi comment pls馃檹馃檹馃檹
07/11/2022 脿 12:50 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
And New Gidan doctor's


2

Pls comment comment comment dan girman Allah

Tana shigowa dakin da yaron yake mahaifiyarsa ta rike hannayen Rukaya ta ce'' Madame dan Allah ki taimakamin yaro zai mutu.''

Ajiyar zuciya ta sauke ta ce'' lafiya jikinsa duk da jini haka?"

Cikin kuka matar ta ce'' ki taimakamin yaro na zai mutu .''

Naji zan taimaka maki amma ki bani amsa ta .''

Kishiya ta tayi masa wanan danyen aikin saboda bata haihuwa shine take son ta ga bayan yaro na.''

Lalala wanan case ai yafi karfina ki fara sanar da police kafin muke tabashi  saboda bin ka'ida.''

Kamar ta yi, hauka haka tafito ta nufi police station ta sanar da su nan ta saka hannu sannan mutume biyu ya bi bayanta suka koma asubitin nan suka saka hannu suma sannan Rukaya da mataimakonta suka zage damtse wajen ceto ran yaron cikin ikon Allah suka kammalla komai sannan suka fito da shi dakin wutu nan matar ta yi masu godiya bayan sun rubuta mata magunguna da zata yi masa amfani da su .''

Fitowa ta yi, a gajiya zata nufa office din ta nan ta ji an kamo damtsen hannunta tare da manna ta a jikinsa tsam ,turo baki ta yi, tare da dan dare gira ta ce'' ya dai yan samari ?"

Dan marairaice fuska ya yi,ya ce'' Ch茅ri haka muka yi dake tun dazun ina ta jiranki gashi muna jirin komawa gida .''

Murmushi ta yi, tare da daura hannunta kan sajensa nan ta shiga shafa sa a hankali ta ce'' Mijina nawa ni ka dai ka cika rigima sosai har yanzu ban karisa wutun ba fa.''

Dan bata fuska ya yi, ya ce'' wai har yanzu tom shikenan tun da baki sona baki son farincikina zan tafi wajen Habsat dake matikar tsananin son farincikin.....''

Da sauri ta janye hannunta tana shirin raba jikinsu tun kafin ya karisa maganar ta hade fuska kamar zata yi kuka da sauri ya mayar da ita jikinsa ya ce'' gaskiya na fada ai da kina sona ai bazaki barni nayi ta maraicin abinci na ba.''


Hawayen da take boyewa ne suke shirin zubowa saboda wani kishin Bashir dake taso mata batason taji ya hada ta da wata bare ya ce tafita duk kokarin da take yi a kasan shine zai fada mata wai Habsat tafita tafison farincikinsa wasu zazafa hawaye ne suka wanke mata fuska take jikinsa ya yi sanyi ya dago da fuskanta har zai yi magana ya ga yanda idanun mutane suke a Kansa hakan ya sa ya jata zuwa office din sa jiki a sanyaye ya ce'' Ch茅rie Bana fada maki wanan maganar saboda kiji haushi ba dole nace hakan kusan sati day fa sai de kiyi ta min wayo .''


Cike da masifa ta ce'' Bana sonka Ch茅ri bana sonka fa ka ce bani da lafiya kake son na baka kaina tom shikenan tun da baka yarda ba ai gani a gabanka kayi duk abin da kake so dani .''


Ganin ta zafafa sai masifa take zubawa ya sa tana tsaka da magana ya cafki bakinta cike da so da kauna ya shiga kissing din ta hakan ya haifar mata da kasala duk jikinta ya mutu murus jin ta daina kukan ya saka shi janye bakinsa ya dube ta da raunatun idanunsa ya ce'' Ch茅ri kiyi hakuri a wajena babu wata mace da tafiki a duniyar nan hakika ke jaruma ce zinariya ce ina sonka ina matikar kaunarki farincikin Bashir .''


Ajiyar zuciya ta sauke tare da fadawa jikinsa tana sakin murmushi ta ce'' kai kuma sadaukin namiji kuma mijin Rukaya .''


Sosai suka sha love kafin suka fara shirin tafiya gida cike da farinciki suka shigo gidan hannayensu cikin na juna suka shiga falon Habsat dake cike ta batsewa tsabar haushi da sallama suka shigo amma Bata tankasu ba har sun kusa kawowa tsakiyar falon suka ji an basu kwal kwal saman kansu karfen labule ne ya duke su ai kuwa Habsat da ta kasa ta tsare dama abin da take jira kenan ta gagafe da wata mahaukaciyar dariya ta ce'' hmmm iskancin duniya da dadi yake rayuwar farinciki da huyar Samu take dani kuke zancen wallahi .''

Cike da jin haushi ya yunkura zai damke ta ai kuwa ta tura masa katuwar roban dake cike da ruwan dauda yafada ciki tare da shakar ruwan dake ciki da sauri Rukaya dake dafe da kanta ta nufe sa tare da janyo sa daga ruwan ta ce'' tashi mu tafi daki nayi maka wanka na girka maka abinci mai mayan dadi sannan na hada maka da tausa rabu da wanan yar wahalar .''


Da taimakonta ya Mike tsaye sannan ta ja sa zuwa dakinta ta kulle dan tasan ba karamin aikin Habsat bane ta kutsa kai cikin dakin tana ganin shigarsu ta ja tsoki ta ce'' hmm zaku fito ku sameni munafukai Kawai zan ga ta gidan uwar da zaki girka abincin ,tana gama fadan haka ta wuce dakinta ta zauna kan gado tare da dafe kanta cike da jin haushi ta ce'' komai suke yi a yanzu Anya ba wankan take yi masa ba da sauri ta Mike tsaye tana zagaye zagaye ta ci gaba da cewa a'a bara dai na tafi na gane ma idanuna kar a bani labari ,fitowa ta yi, daga dakin tare da nufa dakin Rukaya a tunaninta kofar a bude take Kawai ta kutsa kai gare ta ai kuwa ta buge goshinta ga kofar ji kake gummm washhh tafada tare da dafe kanta ta ce'' ita ma kofar an koya mata munafurci shine zata duke ni ,hannu ta damke tare da kai ma kofar wani uban naushi   wani zafi ne ya ratsa hannunta ta ce'' washhh wayoo Allah hannuna na rama dukan da ta yi min amma ni ce naji zafin rike hannun ta yi, tare da daga murya ta ci gaba da fadin wai har yanzu baku karisa abin da kuke yi ba wanka yafi Awa day mayu Kawai ai sai ku fito karku cinye juna ,jin muryan Habsat ya sa Rukaya jan nunfashi tana fadin ohhh ch茅ri da dadi washhh dan kara ahhhh kana da dadi sosai mijina ka yi da sauri hahhhh.''

Wata iriyar bugawa gaban Habsat ya yi da karfi ta fashe da kuka tare da nufa dakinta a guje ,jin alamar tatafi ya sa Rukaya fashewa da dariya ta ce'' dakikiya Kawai mtssss sannan ta ci gaba da shirya mijinta dama tuni sun yi wanka murmushi sakarmasa kafin ta ce'' Ch茅ri ni fa bacci nake ji ka tafi ka rarashi matarka da alama kuka take kar gobe ta hanaka bacci a dakinta .''


Dage kafada ya yi, tare da tabe baki irin ko a jikinsa din nan ya ce'' ban aike ta Labe ba dan haka nima ina bukatar wutawa yanzu.''


Kwanciyasu suka yi basu suka farka ba sai wajen karfe 4h na yamma Bashir ne ya fara tashi ya nufi toilet yana fitowa ya tashi Rukaya ita ma ta shiga ta daura alwala suka gabatar da sallah suna kammallawa ya dube tare da dafe jikinsa a marairaice ya ce'' Ch茅rie ni fa yunwa nake ji ki bani abinci tun kafin yunwar nan ta yi min fyade.''

Dariya ta buge da ita ta ce'' yunwar ce zata yi maka fyade Ch茅ri a'a baza'ayi hakan ba bara na tashi tun kafin ka min kuka .''

Dariya suka saka a tare sannan ya ce'' wai yunwar zan yi ma kuka hmm ai ni ba kamar ke ce da kike kukan yunwa ba .''


Mikewa ta yi, tafara tafiya har ta kai bakin kofa ta tsaya ta ce''. Ai yanzu na gani ni ce nafara korafin yunwa ba.''

Tana gama fadan haka tafice shi kuma ya saki wani laulausan murmushi tare da girgiza kai......


Pls comment 馃檹馃檹
07/11/2022 脿 14:33 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
And New Gidan doctor's


3


Tana fitowa ta fada cuisine ta d'aura masu jallof din shimkafa tana tsaka da girkin ne Habsat ta shigo cikin sanda a hankali take tafiyar har ta karisa wajenta tare da saka mata kadangare tare da fita daga madafar ta koma falo kamar Bata yi komai ba Rukaya kuwa kankana ta dauko tana fere ta tafara jin tafiya a cikin riganta kakafe rigan ta shiga yi sai ta ji an daina motsi kuma kamar an dauki 2second ta kara jin motsin da karfi tafasa kara da sauri Bashir ya shiga madafar tare da nufa wajen Rukaya da ta yanke hannu tsabar firgici   tana ganinsa tafashe da kuka rumgume ta ya yi, ya ce'' Ch茅rie menene yafaru kike kwallara kara haka?"

A shagwafe ta ce'' wani abu yake man motsi a cikin rigana .''

Dubawa ya yi, ya gani katon kadangare da sauri ya dube ta tare da dago da fuskanta suka kallon juna a hankali ya zura hannunsa a bayan riganta har ya yi, nasarar zare kadangare ya jefar ta window har zata sauke fuskarta kasa ya yi, sauri hade bakinsu suka shiga kissing junansu dan Rukaya ta manta da wani girki da ta daura Habsat dake labe cike da takaici ta ce'' aikin banza na saka mata kadangare dan na tada masu da hankali sai su buge da soyayya da sauri ta dawo falon ta dauki plate na tassa ta nufi cuisine din dai dai wajensu ta tsaya tare da kare masu kallo cike da mugunta ta kwamtsa wanan plate din da karfi ji kake tasss tasss a firgice suka saki juna dama bayan Rukaya tukunya take ai kuwa tana ja baya hannunta ya buge tukunyar nan tafadi kasa tare da faltsa a jikin Rukaya a kafarta shi kuma Bashir sulfin mai ya jashi zuwa kasa garamm Kansa ya bugu ,Habsat da tuni ta kai bakin kofa ta tsaya tana fashewa da dariyar keta har da tafa hannu ta watsa masu harara ta koma dakinta tare da kullewa dan kar Bashir ya yi gigin shiga dan wallahi dukanta zai yi .''


Da kyar Bashir ya yunkura ya Mike tsaye Kansa dafe da hannunsa ya kama hannun Rukaya suka koma daki bayan ya kashe gaz din kwantar da ita ya yi, tare da wanke mata kafarta ya Bata maganin kashe zafin ciwo ya rufe ta da bargo nan take bacci ya dauke ta saboda yau jikinta wani irin azababen ciwo yake mata ganin hakan ya sa Bashir tafiya ya yi, wanka ya shirya tare da ficewa daga gidan ya jima sosai kafin ya dawo a mota ya yi, zamansa tare da kiran layin Rukaya a lokaci a ta tashi daga bacci dauka ta yi, kamar zata yi kuka ta ce'' Ch茅ri ina ka tafi ka barni ni day.''

Sorry matar fito ina mota mu ci abinci .''

Yanzu abincin ma ba zaka iya shigowa da shi ba fisabililahi dan matarka tana gidan .''

A'a wallahi idan na shigo da shi ba zamu ci sa ta dadin rai ba kiyi hakuri ki fito kin ji amarya ta .''

Tom shikenan mijina gani nan fitowa amma ya kamata ka jawa matarka kunne Allah hakuri yafara karewa kullum cikin tashin hankali a asubiti ka dai muke samu muyi yanda muke bukata .''

Karki damu zan dauki mataki a kanta ki zuba idanu ki gani.''

Naji amma gaskiya bazan kara daukar ciwon hawan ruwan matarka c'est premi猫re et la derni猫re fois da zan kara daukar iskancinta .''

Tom shikenan yanzu dai fito ina jin yunwa fa .''

Katse kiran ta yi, sannan ta saka wasu kananan Kaya rigan mai siraran hannaye ce sannan Bata karisa rufe mata cibiyarta ba sannan sket din tsayinsa bai karisa rufe cinyarta ta ba kofar ta bude nan ta ci karo da Habsat tsaye da alama labe take mata tabe baki Rukaya ta yi, ta ce'' lafiya dai Malama ko kin bani ajiya ne .''

Bansani ba ina wanan mijin naki ne shi nazo nema.''

Gashi a cikin rigana sai ki fito da shi uwar gulma Kawai .''

Tana gama fadan haka tafice waje sai kada kugu take sosai Habsat taji ba dadi daman dan ayi mata cin fuska ne ya saka shi auren mace mai kugu da mazaunai dan yaga bata da shi .''

Rukaya na fita ta nufi motar Bashir cikin tafiya mai daukar hankali da tafiyar da zuciya har ta karisa wajensa motar ta bude tare da shiga yana ganinta ya san ranta a bace yake cike da yar damuwa ya ce'' Ch茅rie lafiya kika fito haka ko baki bukatar ganina ne.''

A'a matarka ce mana Allah ka fada mata karta kuma yi man labe a daki dan wata rana kunnen zan tsokale da allura .''

Haba mana ki manta da ita na kira ki mu ci abinci sannan mu faranta ran junnanmu fa .''

Murmushi ta saki ta ce'' kamar kasan nayi missing din ka sosai kullum sai de kayi ta tsotse min baki amma baka shigar dani duniyar dadi.''

Kallon nima nayi kewarki ya aika mata ya ce'' Ch茅rie dole ne ya sa hakan amma yanzu zan muci duniyar mu da tsinke .''

Dan ciza lebenta ta yi a shagwafe ta ce'' haka amma kaine zaka ciyar dani ko.''


Babu musu dan a matse yake nan ya shiga ciyar da su har sai da suka koshi sannan suka hauda da jus kallonsa ta yi, ta ce'' mu tafi daki mana Ch茅ri .''

Kofar ta kama zata buge ya yi, saurin saka ma motar key kallonsa ta yi, tare da yi masa alama da ido miye hakan.''

Kashe mata ido ya yi, tare da janyota hade bakinsu ya yi , tare da shiga sarafa jikinta manyan breast din ta ya shiga murzawa har zuwa niple nunfashi Kawai suke fitarwa sosai suka lula wata duniyar dan suna shirin raba kayan da ke jikinsu suka ji nocking a madubi da sauri Rukaya ta gyara zaman sket din ta da riganta ta waigo ganin Habsat tsaye tana kare masu kallo wani kishi ya murtike ta ya sa Rukaya sakin ajiyar zuciya ita ma cike da jin haushi tafito tare da dan Tura Habsat baya ta ce'' ke wace iriyar shasha ce muna tsaka da shan soyayya ni da mijina zaki wani zo ki takura mu kinsan yanda abin nan yake da dadi Kawai zaki zo ki katse mana hanzari gaskiya kina takura min dan Allah a daina daga yau mtssss taja tare da shigewa ciki ,Habsat kuwa kallon Bashir ta yi, wata wutar zazafar kaunarsa tana ratsa ta kuka tafashe da shi tare da nufa ciki a guje kai tsaye dakinta ta nufi tare da fadawa kan gado tana ci gaba da kukanta .''


Bashir kuwa jiki a sanyaye ya shigo ciki gaskiya yanzu a matse yake yana matikar bukatar Mace a kusansa ba zai iya tafiya dakin Habsat ba ga abarsa dake tsaye sai hajijiya take dakin Rukaya ya nufa dake zauna kan gado ta takure waje guda tana kuka wajenta ya kariso tare da janyota jikinsa yana ci gaba da shafarta ya ce'' Ruky na menene na kuka bacin gani a kusanki.''

Ba kaini ka tafi wajen matarka ba kuma Marata tana min zafi .''

Ban tafi ba wallahi taya zan tafi na barki Baby na muuu taso mu karisa samun farincikinmu.''

Murmushi ta sakar masa tare da daura hannunta kan dick din sa tana shafarta kafin ya kwantar da ita ya daidaita abarsa ya tura mata sosai suka shiga farantama junansu har suka samu natsuwa sannan suka tafi wanka suna fitowa suka dawo falo tare da kunna T.V yana zaune ita kuma ta yi matashin kai da cinyarsa yana shafa gashin kanta dake a jiki ga sulfi sai kamshi yake fitarwa mai dadi lumshe idanu ta yi, ta ce'' Mijina mai dadi gaskiya zan yi missing din ka sosai fa .''

Uhmm nima hakan Ch茅rie ta .''

Amma kai kewar me zaka yi bacin akwaye inda zaka tsoma sandarka ni ce dai zaka bari da kadaici .''

Kowa da matsayinta ch茅rie kina da dadi da dandano mai ratsa zuciya .''

Har zata yi magana Habsat tafito tare da rike kugu ta ce'' yau ga sabon iskanci abin bai tsaya a mota ko daki ba sai a falona lanle kam.''

Hmmm ina ga sai me matsayi da mukami yake zaunawa ya yi iskancinsa a duk inda yake da bukata ko a falon muka sake lulawa duniyar nishadi ai ba damuwarki ba ce auntyn Sa'ido.''

Ai bansan iskanci ya kara kauri ba sai yau.''

Kwarai dagaske mantawa nayi na sanar dake har ticket aka bamu tsabar yanda muka kware .''

Mtssss aikin banza da hofi kanku dai ake yi .''

Hmm Habsat kenan kamar yanda Kika fada a baya cewa iskancin duniya da dadi yake rayuwar farinciki da huyar Samu take kin yi kuskuren fada yanda baki ajiye hankali ni same su kike tunanin kowa ma hakan yake ko to mu rayuwar farinciki kullum shigowa take a tsakanina da Ch茅ri na ta ko wace kofa lungu da sako har zubar da shi muke tsabar ya mana yawa .''

Wata hararar zan ci uwarki ta aika mata tare da nufo ta da sauri Bashir ya Mike tsaye ya ce'' ya isa haka ku baku gajiya da fada kamar kaji .''


Barni naci uwarta ko zata shiga hankalin kanta .''

Murmushi Rukaya ta yi, ta ce'' Allah Sarki su duka a ji jiki ni Bana hada jiki da kazamar mace kamarki ki fara tafiya ki wanka idan dattin yafita kin fara kamshi sai mu fara dambe a shimfidar mijinmu sannan dan Allah a daina zowa ana takura mana ni da ch茅ri ko a din ga mana Labe ana sauraren sautin nunfashinmu muna shoshalewarmu kin ji Anty sa'ido .''

Kashe mata ido ta yi, tare da shigowa daki dan kar Bashir ya samu damar yi mata fada har Habsat din ta ji dadi ita kuma wani sabon kukan ne ya sake zuwa ta juya a guje zata shiga daki ya kamo damtsen hannunta tare da dago fuskanta ya ce'' Habsat baki jin magana sosai ki daina tsokanarta wanan yarinyar tun tana hakuri dake har ta daina tafara raina ki dan Allah ki daina ki kama girmanki Habsu na ki hakuri kin ji uwar gidan Bashir .''

Cikin kuka ta ce'' dan kaga ina kishinka ina sonka shine kuke man abin da zaku ganin kullum ina kuka na tsani matarka bana kaunarta a kan me zata din ga hada shimfida da kai har ta wani hade jiki da kai ,kukan ne yaci kafinta ya sa ta jan nunfashi sannan ta ci gaba da fadin kaine ka Saka ta rainani tun da kana bata abin da nima kake bani shi da baka kara auren ba da yanzu muna rayuwar mu cikin farinciki da kaunar juna wallahi in dai baka rabu da matar nan mun din ga tashin hakanli a gidan nan kenan dan ka sanar da ita cewa wasa muka fara yanzu zamu fara d'aura girki da ita .''

Ta karisa fadan haka ta buge hannunsa tare da shigewa dakinta 



Hmmm masu karatu kun ji dai abin da Habsat ta fada cewa wasa farin girki to kuma ku bamu hadin kai wajen comment domin ganin yanda zata kasance 馃グ馃グ馃檹馃檹
07/11/2022 脿 16:28 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
And New Gidan doctor's



4


Wayarta ta janyo tare da kiran kawarta Fadila bayan ta daga ta ce'' Fadila kina ina ne.''

Innalillahi Habsat lafiya kike haka haka me aka yi maki ne .''

Bashir ne da matarsa mana ni kizo wallahi zan tafi duk in da kike da bukata saboda na gaji da abin da suke man .''

Hmmm ai daman na fadamaki tun kafin ta shigo mu tafi wajen boka a fasa auren kika ki sai yanzu tom shikenan ba damuwa gaskiya sai de zuwa gobe insha Allah ki shirya saboda ina da wajen zuwa .''

Baki da matsala insha Allah zan shirya suna tafiya asubiti sai mu tafi kafin su dawo mun karisa abin da zamu yi sai na dawo .''


Ok tom Allah ya kaimu .''

Da Amin ta amsa kafin ta katse kiran tana sake sake kala daban daban har bacci ya kwashe ta .''


Bashir kuwa ganin ta shiga daki ya bi bayanta amma har ta kulle dakin haka ya gaji da dukan kofa ya tafi dakin Rukaya da fitowarta daga wanka kenan kallon yake tun daga sama har kasa tare da hadiye wasu yawu wahala ji kake mukuttt ganin kallon da yake aika mata ya sa ta nufe sa tare da rumgume sa hannayenta na kan wuyansa ta zagaye shi da su ta ce'' wanan kallon fa ch茅ri .''

Wani sihirtacen kallo ya aika mata kafin ya kara matse ta jikinsa ya ce'' ina son na bawa shiri ta alawa ne .''

Hmmm tom gani ai nasan tana da dadi sosai amma ka kara min dadin dan sai mun fi jin dadinta .''


Hannunta yaja zuwa gado tare da kwanciyasu nan suka shiga farantama juna cike da so da kauna .''

WASHEGARI

Cikin shirinsu suka fito na tafiya asubiti nan suka tarar da Habsat bakin kofa kamar mai neman Abu kallon Bashir ta yi, ta ce'' Ina kwana b茅b茅 na .''

Lafiya lau Habsu na har kin tashi .''

Gani kana gani kuwa sai tafiya .''

E'eee da matsala ne .''

A'a a sauka lafiya amma ba zaka tafi da wanan dakar ba ko .''

Akan me to ?"

Saboda yau mijin Habsat kake dan haka zata iya tafiyarta idan kuma kuka tafi tare ban yafe ba.''

Mtssss aikin banza yar wahala Kawai ,Habsat tafada tare da ficewa daga falo ta nufi motarta tare da yi mata Key mai gadi ya wangale mata get tafita ,Bashir kuwa girgiza  Kawai ya yi ,tare da fitowa lokacin har Rukaya tabar gidan da sauri ya shiga shima ya bar gidan .''


Ganin fitarsu ya sa Habsat shigewa daki tana dariyar keta ta dauko Jakarta da gyale tana fitowa suka ci karo da Fadila dan bayan kadan taja ta ce'' kawata kina garin Maradi kin ga yanda kika kara kyau sai sheki kike kin kara haske anya ba Lawan ya maki wayo ba .''

Hmmm wani wayo kuma harakar da Kika yi ne yake bani jin dadi idan mun gama sheke ayarmu ya sauke min kudade masu rai da lafiya ba dole na koma hakan ba .''

Tom shi Lawan din ya kike yi dashi idan yana da bukatarki.''

Zancen burr in ji tusa ai tuni na gama da Lawan babu abin da zai iya mani a gidan nan sai de ni na bashi umarni saboda yanda nake juya sa kamar waina a tanda .''

Kina lokaci Kawata mu tafi lokaci yana tafiya muyi mu dawo .''

Fitowa suka yi suka tare abin taxe suna cikin tafiya har sun kusa Isa Habsat ta ce'' mai taxe tsaya zan sauka .''

Bangane zaki sauka ba?" ko kin fasa tafiya ne ."

Gaskiya Fadila ina da sauran Imani a zuciya ta bazan iya tafiya ba wallahi kema da kike ciki Allah ya shirya ki .''

Me kike nufi to?"

Ina nufin hanyar da zamu bi ba ita ce mafita ba ni kaina nan na ishe su Alkur'an saboda Habsat ta zama bala'i a gidan nan dan haka gaskiya ban shirya fita daga musulumci shirka zamu yi fa a'a gaskiya bazan iya ba ban shirya fadawa zina ba dan haka me taxe zaka mayar dani in da ka dauko ni ko na sauka .''

A'a zan kaiku ki zamanki .''

Tsabar ta kulle Fadila Bata ma iya ce mata komai ba suna cikin tafiya suna Daf fa karisawa gida taga wasu Mata da miji suna tafiya ta yi sauri kama stiyarin mota da sauri me taxe ya taka Burki ya ce'' lafiya madame kina shirin kashe mu?"

Ka tsaya a nan zan sauka .''

Amma ai bamu kariso ba .''

Wanan kuma kai ta shafa dan haka a nan zan sauka .''

Buge kofar ta yi, tare da fitowa ta Bashi kudinsa ta ce'' kawata ki biya sa kudinsa saboda gaskiya bazan iya biya ma katuwar banza kudina ba mai taxe ta baka nata kudin .''

Juyawa ta yi, har da hadawa da sauri ta sha gaban wanan matar cike da neman tsokana ta ce'' ke baki da hankali ina tafiya zaki buge ki idan kin karya min kafada fa .''

Tom kaji wani sabon salon sharri kuma yaushe na bangaje ki kuma.''

Bansani ba munafuka kin wani zo sai wani manne jiki kike da wanan kasirgumin katon ko tsoron ya murkushe ki baki yi .''

A hasale matar ta dube sa ta ce'' masoyi tana kajin abin da take fada ka kyale ta sunnan ina matar soja .''

Da sauri Habsat ta dafe kirjinta tare da kwalalo idanu ta ce'' na shiga tara dama matar soja na tsokana ai kuwa ta sunkuya tare da cire takalminta ta wanka a guje shima bayanta ya bi tare da sharfefan ceinture ( belt) sosai suke kwasar gudu ganin ta tsere masa sosai ya sa ya juyawarsa tsayawa ta yi ,da gudun ta ce'' ka ji haushi basamudan soja ashe dama kai matsoraci ne da ka katsa na nuna maka kalar tawa haukan ne da wani katon cikinsa kamar bai ciki .''


Kin kula ta ya yi, ya ci gaba da tafiyarsa sai zufa yake yarfawa har ya karisa wajen matar ya sharara mata karya cewa ya lakkadama Habsat duka har Bata iya tashi sannan suka yi tafiyarsu .''


Habsat kuwa a gajiye ta shigo gidan a kofar falo ta ci karo da Bashir fuskansa a hade washe baki ta yi, irin na marasa gaskiya ta ce'' b茅b茅 har ka dawo ashe.''

To ya da son ranki ne?"

Babu to sannu mijina .''

Daga ina kike?"

Anguwa natafi tataki saboda zaman ya isheni .''

Da izinin wa Kika fita .''

Mantawa nayi ban tambayeka dan sai bayan ka tafi naji shawa'ar fitan.''

Yanzu dai ina abinci na yunwa nake ji fa.''

Dan dafe kai ta yi, ta ce'' ni fa ban girka komai ba dan haka ka fita ka siyo mana dama ina bala'in jin yunwa .''

Wane irin iskanci ne zaki bar gidan nan babu abin da zamu ci tom wallhi yau sai de na ciki .''

Tabb wallahi bazan iya ba duk a gajiye nake da kake gani na ka tafi na bar ma Rukaya kai.''

Dan Allah fa ki rike mijinki Banaso kin ga ma tafiya ta daki saboda ina da abin yi.''

Daki ta Shige ita kuma Habsat ta turo baki tare da shiga dakin a guje tafada dakin Rukaya kai tsaye kan gado ta haye .''

Da sauri Rukaya ta Mike tsaye ta ce'' Malama lafiya dan rainin hankali zaki shigo min daki dan Allah tashi ki fita .''

Anki a fita dama na kula yar bakinciki ce ke salon na fita ya dake ni.''

Kaji man karfin hali to tun da dakin uwarki ne ai dole ki zauna ba .''

Da uwar wa kike?"

Da uwar wace take magana.''

Wallahi Rukaya ki shiga hankalin kanki kafin na goge maki kanki da abin guga na mayar da shi kamar kilishi .''

Tom sannu su  Mama Ashe kin shigo .''

Ni kike fadama haka.''

Da wanda kuke gardama na rabaku ne .''

Bashir ya shigo yana kwada ma Habsat kira amma ta yi kunnen uwar shegu da shi kamar Bata jinsa sai da ya karisa shigowa ta ce'' wai lafiya kake kwallara mani wanan kiran kamar kaine ka saka min sunnan.''

Ki zo ki dama min abinci yunwa nake ji .''

Ai wallahi ko sama zata game da kasa bazan girka ba nan jiya ka sayo mana abinci shine dan ita tana yar gold din ka shine ba ka ce ta d'aura ba sai ni marainiyarka ba.''

Tabe baki Rukaya ta yi, ta ce'' kai da gangan ashe na tsone ma mutume idanu har yake kallon abin da ake man yake bukatar ya yi,gasa dani ashe Rukaya tana da rana.''

Saukowa daga gadon ta yi, ta ce'' kyaji da shi dai .''

Tana gama fada ta wuce dakinta tare da kulle sa saboda bazata iya girkin bane
08/11/2022 脿 19:25 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
And New Gidan doctor's


5

A shagwafe Rukaya ta kallesa ta ce'' Ch茅ri ni fa yunwa nake ji.''

Tom ai kin ga bata girka ba .''

Hmmm ni ka tashi ka sama min abin da zanci saboda kar jaririn cikina yafadi.''

Haba bari wanan maganar bara na sayo mana idan ta ga dama ta girka sai muci na dare .''


Murmushi ta yi, ta ce''sai ka dawo ch茅ri na.''


Makullen motarsa ya dauka tare da fita daga gidan ya dan jima sosai kafin ya dawo da pala ta abinci mai rai da lafiya nan falo suka fito saboda neman tsokana irin ta Rukaya ta daga murya ta ce'' Ch茅ri ka dauko mana plate mana nifa na gaji sosai saboda jiya ka gajiyar dani ga aikin yau dana sha.''

Yasan nufinta dan haka ya girgiza kai tare da nuna ta da dan yatsa yana dariya ya ce'' baki jin magana ch茅rie coco.''


Habsat dake cikin daki sai juyi take har kuka cikinta yake yi amma ta ce ba zata dafa ba sai ya sayo jin maganar Rukaya ya sa ta Mike tsaye da kyar saboda har jiri take gani amma tsabar ganin gari ya sa taki ta girka abin da zata ci fitowa ta yi, ganin har sun kusa cinye abinci su ya sa ta kwafe dan kwali ta ce'' Malamai ban gane ba?" Ni ina abincin nawa yake .''

Kin ajiye wani ya tashi ya girka ya kawo maki ki ci ne ,cewar Rukaya.''

Kwafa ta yi, ta ce'' da Habsat kuke zance wallahi sai na zame maku Habsat masifa Habsat bala'i Habsat jafa'i kuma yanzu zan girka abinci na zan ga uwar da zata ci sa .''


Shiru suka yi mata ta gama surfa masifarta ta wuce cuisine ta d'aura shimkafa da miyar anta Bata fito daga madafar ba har sai da ta kammalla ta juye a kuloli sannan ta zuba wanda zata ci tafito dauko da plate din a hannu sosai ta bama su  Bashir dariya sabida yanda tafito tana daga lomomi tana hadawa da rawa har wani fari take yi da idanu ganin dauka yar iska suke yi mata ya sa ta hade fuska tana watsa masu harara ganin hakan ya sa Rukaya fashewa da dariya ta ce'' Allah Sarki a karshe dai su O'o ne da shiga madafa hmmm shegiya yunwa huya makarantar kare anji jiki Ashe.''

Banza ta yi mata saboda Bata jin zata iya magana dan jikinta har rawa yake saboda yunwa na cinta sosai .''

**********

Fadila ta shiga gida ranta a bace a falo ta ci karo da mijinta kara hade fuska ta yi dan kar ya samu damar tambayar daga in da take amma sai da ya tambaya cike da masifa ta ce'' aike na kayi kake neman sanin inda na tafi.''

A tsora ce ya ce'' kiyi hakuri hankali ya tashi ne naga baki dawo ba saboda naga baki jimawa idan kin fita .''

Kunnansa ta murde ta ce'' kenan sa'ido kake min a gidan nan ko.''

Kiyi hakuri bazan kuma ba.''

Dangwashi ta kai masa a kai ta ce'' tashi ka kawo mani abinci yunwa nake ji kuma kayi sauri.''

Da sauri ya nufa madafar abinci ya zuba mata abinci ya d'aura kan Babban plate ya ajiye ruwa da jus sai cup sannan ya dauka ya kai mata a nan inda take zaune sannan ya zauna daga dan nesa da ita har sai da ta kusa kammalla cin abincin ya dube ta ya ce'' Fadila dan Allah ina son naje gida dazun Mama ta kira tana min fada wai na daina zuwa wajenta .''


To me kake so nayi maka ne ?"

Ina son na tafi wajenta ne .''

Kayi zamanka kuma naji ko na gani labarin ka tafi wallahi zaka gane baka wayo .''

Insha Allah bazan ma tafi ba .''

Da dai yafi maka dan ka kuskura ka tafi ko wajen aikin ma ba zaka kuma zuwa .''

Kiyi hakuri dama ina son zan tafi wajensu Larwanu ne idan bana maki komai.''

Sai ka dawo amma karka wuce bayan mangariba .''

Ana yi la'asar zan zo?"

Wanan kuma kai ta shafa ni dai karka wuce bayan mangariba kaji abin da na fada.''

Babu musu dama jira yake rabon da ya fita har ya manta daga wajen aiki sai wajen aiki ko sako zai karfa sai da ya tura mai gadin gidansa ya karfo masa dan kar ya yi ma Fadila laifi.''

Yana fita taja tsoki ta ce'' ni sakara ce da zan kyale ka ka tafi gida shiri na ya bace yan kudaden da nake samu uwarka ta min asararsu kwance ta yi, dama bacci take ji sosai nan babu jimawa ya yi gaba da ita .''


***********

Kiran sallah da ake yi ne ya sa Bashir mikewa ya ce'' matar ina ga zan wuce masallaci fa.''


Ita ma mikewa ta yi, ta ce'' nima bara na tafi nayi kafin ka dawo sai mu duba wanan document din saboda na kasa gane komai .''

Tom shikenan idan kin kammalla sai ki fito da Kayan falo .''


Hmm dan kar matarka ta kulle maka kofa ko.''

Fita ya yi, bai ce da ita komai ba Bashi ya dawo gidan nan sai bayan sallah icha'i yana shigowa Rukaya ta tsafa ado sai kamshi take daga gefenta kuma Habsat na daga zauna sai latsa waya take babu mai magana a cikinsu tana ganinsa ta wanka a guje ta fada jikinsa tare da fadin sannu da dawowa mijina .''


Hannayensa ya d'aura kan kugunta ya ce'' yawa matar ya gida .''

Babu dadi sai yanzu da ka shiga naga haske da kamshin mai sanyaya zuciya.''

Da gaske?"

Dan cakulkuli ta yi masa ta ce'' kafi ni sani ai .''

Dariya suka saka a tare ,ganin sun manta da ita a falon ya sa Habsat mikewa ita ta nufe sa tare da ture Rukaya ta ce'' b茅b茅 shine ka dawo ko gani na baka yi bare kaji damuwa ta .''

Hannunsa ya d'aura kan fuskanta ya ce'' sorry b茅b茅 ai kina kwance a zuciya ta.''

Har zata yi magana Rukaya ta ture ta ta ce'' muje ka ci abinci sai mu fara aikin .''

Kaji wani sabon rainin wayo mijinki ko nawa .''

Nawa ne mana ke da kanki kika ce min kin bar min shi .''

Na fasa ai cewa kika yi baki karba ba dan haka nima ina bukatar wutawa da mijina .''

Haka suka shiga bangazar juna har abin ya kai su da hadawa da rawa sai de su yi buga ma junansu kugu ganin abin da ya zama shiririta ya sa Bashir cewa ya isa hakan Rukaya huce daki ke kuma Habsat ki jirani ina zuwa yanzu .''

Babu musu Rukaya ta Shige daki ita kuma Habsat saboda taji maganar Rukaya ta ce zata zuba ma Bashir abinci ya sa ta yi tsaye bakin kofa tana jira taga wane abincin zasu ci .''


Bashir na shiga daki ya dubi Rukaya dake turo baki gaba ya ce'' fushi kike dani Ch茅rie.''

A'a ai bazan iya fushi da kai ba saboda kaine komai nawa kaina farincikina da ma duniya ta baki day .''

Dama a tsaye take ta juya masa baya nan ya matso wajenta tare da rumgume ta ta baya hannayensa na saman cikinta fuskarsa na saman huyanta ya ce'' Ch茅ri ni fa yunwa nake ji .''

Murmushi ta yi, ta ce'' Tom ch茅rie na zauna a nan yanzu zan kawo maka abinci ka ci ka koshi yanzu nan zan dawo .''


Zaune ya yi , ita kuma tafita cuisine ta shiga Habsat na daga kofa tana jiran ta fito Rukaya kuwa shammatar Habsat ta yi,ta zuba masa abincin da ta girka ta rufe da plate sannan ta tafito har ta kai bakin kofar dakin ta ta ce'' ke dakikiya duba nan .''

Habsat data kasa ta tsare ta waigo ganin abincinta ya sa ta nufi Rukaya gadan gadan ganin zata Shige daki kafin ta karisa ya sa ta cire takalminta ta jefe ta da shi ita kuma Rukaya ta sauri ta Shige tana mata gwalo wani kukan kura Habsat ta yi, ta nufi Rukaya ita kuma ta rufo rufar da karfi sai a goshin Habsat ji kake gummm da sauri ta ce'' washhh Allah ta kashe ni .''

Daki Rukaya ta Shige bayan ta saka makulli ta kai masa abincin babu musu ya zauna suka fara kwasar girki hankali kwance ,Habsat kuwa tana daga kofar dakin Rukaya rike da katuwar muciya tana jiran fitowar Rukaya sai wuci take 


Sai mun hadu a next page
09/11/2022 脿 15:44 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
And New Gidan doctor's


6

Suna kammallawa Bashir ya Mike tsaye ya ce'' bara na tafi dakin tsan sai da safe insha Allah.''

Uhmm uhmm tun yanzu zaka tafi Ch茅ri ba mu duba document din ba fa.''


9h00 ce yanzu fa kiyi hakuri da asusuba zan fito sai na duba baki kin ji shalelena.''


Murmushi ta yi, ta ce'' Tom shikenan ch茅ri a demain ka kulamin da kanka.''


Kiss ya kai mata a goshi tare da mikar da ita tsaye a dole sai tayi masa rakiya har bakin kofa ta kaishi budewar da zaiyi ya an Bashi kwamassss har hudu uku da sauri ta dafe kirjinta ta ce'' innalillahi Habsat kin kashe sa fa.''

Ai bashi zan daka ba ke ce da kanki daga muciyar ta yi, zata rafka ma Rukaya ita da sauri ta duke sai a tsakiyar kan Bashir basu Bashi damar magana ba Rukaya ita ma ta dauki plate din hannunta da yake na tasa ne ta nufi Habsat dashi zata daka ya kuma jin wani naushi a bayan kewarsa sosai Bashir ya sha duka wajensu Habsat musanman Habsat dake hadawa da Waka Rukaya na maimaitawa sai ta zage damtse ta kwala masa katuwar muciyarnan ta ce'' na kwal kwal ,ita ma Rukaya ta fada na mai da maki kwal kwal kwal sai da suka ga ya some sannan Rukaya ta dakata ta ce'' na shiga tara na fita 20 ta kashe min miji wallahi police zan kira.''

Inji ubanwa ai kece kika kashe sa dan haka dake zasu tafi .''

Da sauri Rukaya ta nufi cuisine ta dauko ruwa a guje ta fito tare da sheka masa su da wata iriyar yar kara ya tashi tana ganin hakan ta fada jikinsa ta ce'' Ch茅ri dan Allah kayi hakuri wanan mahaukaciyar matar taka ita ce ta tunzura ni kuma ban yi hakan dan na dake ka ba pls dan Allah dan Allah dan Allahhhhh ,ta karashe maganar a shagwafe tana jan ta .''

Lumshe idanu ya yi ,tare da hade masu fuska da kyar ya mike tsaye ya nufi dakinsa Habsat na ganin hakan ta ja tsoki ta ce'' aikin banza da wofi idan ta motsa zaka iskeni har dakina ke kuma yar wahala sai ki tafi ki rarashe sa dan kar ya sake ki,tana gama fadan haka ita ma ta Shige daki.''


Bashir yana shiga kai tsaye toilet ya shiga ya yi, wanka yana fitowa ya yi, tsaye gaban madubi yana duba yanda tudun Kansa ya yi ,tsini sosai abin ya kara fata masa da rai ya dauko kayan wanke ciwo ya wanke sannan ya fada kan bed ya yi, kwanciyarsa da towel daure a kugunsa .''


Rukaya kuwa idan hankalinta yafi dubu to ya tashi ta jima nan tsaye kafin ta iya daga kafarta ta nufa dakin da ya shiga amma kofar a rufa bubuga kofar ta shiga yi amma yana jinta ya yi, kunnen uwar shegu da ita  a hankali ta ce'' Ch茅ri dan Allah ka yafemin karka hukuntani ta hanyar yin fushi dani hakan zai matikar cutar dani dan Allah ka furta min ko da kalma day ce pls .''

Banza ya yi ,mata haka ta gaji da magiyarta ta Shige daki jiki a sanyaye a wanan daren kasa bacci ta yi sai kusan asuba bayan ta yi sallah wani hamshakin bacci ya yi gaba da ita da yake yau ta da marice zata tafi asubitin.''


Habsat kuwa tana shigowa daki hankalinta yafi na Rukaya tashi tun da take da Bashir bai taba fata ransa kan abin da take masa ba sai de idan tayi ba dai dai ba ya gyara mata kuma shima cikin kauna kuka ta fashe da shi saboda sosai ta sha jinin jikinta Kawai fitsara ce da girman kai irin nata take tunanin ita fa ba zata iya bashi hakuri ba haka Kawai dan yaji dadi ta jima tana zagayen daki kafin ta kwanta bacci .''


WASHEGARI 

A hankali ta fara bude idanunta da suka yi mata nauyi tsabar kukan da tasha wayarta ta janyo tare da duba lokaci ganin 11h30 ya sa ta mike tare da fitowa a guje ta nufi dakin Bashir amma har yanzu kofar a rufe take nocking ta shiga yi amma shiru waje tafito tare da dubawa ko zata ga motarsa amma wayamm babu komai dafe kanta ta yi, tare da fuzgar da iska mai zafi daga bakinta ta jingina jikin bango tare da fashewa da kuka, Habsat da ita tun da zun tafito nemansa bayanan ce tafito daga cuisine ganin Rukaya na kuka ya sa tafashe da dariyar yake ta ce'' yau su Ch茅ri ya juyama ch茅rie baya Allah Sarki amma na tausaya maki ta karashe tana sakin wata dariyan ta Shige daki.''

Tsabar takaici ya sa Rukaya yau ita ce cikin kadaicin rashin Bashir a kusa da ita har yake wasan buya da ita me ya sa ta biyewa Rukaya suka dake sa ajiyar zuciya ta sauke ta mike ta nufi daki ta ci gaba da kukanta ......
09/11/2022 脿 16:35 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
And New Gidan doctor's


7


Hunin ranar babu abin da ke tada Rukaya sai sallah ko abinci ta kasa ci sabanin Habsat dake gamzar abincinta tana basarwa kamar bata da damuwa wayar Bashir Rukaya tafara Kira amma sai ya kashe kiran a karshe ma kashe wayar ya yi gaba day norse Halima ta kira bayan ta daga ta tambaye ta ko Doctor ya shigo ta ce e'ee yana office din sa ,ok ba damuwa sai an jima .''

Katse kiran ta yi, sannan ta mike ta nufa toilet wanka ta yi, ta d'aura alwala tana fitowa ta yi shirin zuwa asubiti sannan ta yi,sallah tana kammallawa ta fito tare da rufe dakinta ta fita waje zuwa motarta tana shiga ta yi Horn nan mai gadi ya bude mata kofa ta sanya kai ta fice gudu yake shararawa a hanya har ta Iso asubitin saboda a yanzu burinta bai wuce taga Bashir ba parking ta yi tare da fitowa tana shigowa ciki ta nufi office din Bashir amma a rufe r茅ception ta koma ta tambaya ko yana ciki ,amma sai aka fadamata kalma mafi da ci a gare ta cewa Doctor ya ce idan ta zo karta tafi in da yake .''

Cike da damuwa ta nufi office din ta tana mamakin irin wanan fushin da ya yi ,da su .''


Bashir kuwa sai wajen karfe 10h na dare ya nufi gida bayan an tabbatar masa da Rukaya tana office din saboda ita Asubiti zata kwana yana shiga gidan Habsat ya tarar a falo amma.ya dauke kai kamar bai ganta ba da sauri tataso zata nufe sa ya dakatar da ita ya ce'' daga yau karka sake ganin wace ta nufe ni tun da na gane matsayina a wajenku .''

Sosai ta ji babu dadi ta ce'' Bash kayi hakuri munyi kuskure insha Allah ba zamu sake ba.''

Tabe baki ta yi, tare da shigewa dakinsa ,nan ya barta sake da baki tana mamakinsa .''


**********

Da sallama ya shigo falon amsa masa ta yi, ta ce'' yawa harka dawo ?"

E'ee Fadila ta.''

Ok fita zan yi kuma ba lanle na dawo ba ina ga sai zuwa gobe ka kulamin da gidana kafin na dawo .''

Tom shikenan insha Allah .''

Tana karisa fadan haka tafice daga gidan,shi kuma zaune ya yi, yana mamakin yanda rayuwa ta yi dashi idan har Fadila ta Bashi umarni ba zai iya musawa ba Mike faruwa da shine ko dai gaskiyar Larwanu ne abin da suke fada kansa dogon nunfashi yaja kafin ya Mike ya zuba abinci ya zauna ya ci sannan ya kwanta dama tuni ya yi sallah icha'i.''


**********

Garin nayin Haske Rukaya ta dawo gida kai tsaye dakinta ta wuce ta yi wanka amma sam damuwa ta hanata ta ci wani abin sai jiya da tasha ruwan tea a office din ta gashi yau ita ce da girki amma Bashir bai ajiye mata kudin cefane ba kuma da alama yafita hakan yasa ta dauki damarar tafiya asubitin ko ta halin kakane sai ta hadu da shi gaban madubi ta nufa tare da zaunawa kan kujerar dake wajen ta shafa mai tare da turaruka masu mayan kamshi har kalar biyar sannan ta tsafa kwaliya ta Mike ta nufi wandrow ta dauko wasu arnan kaya ta saka Sun matse ta sosai sannan Sun fito masa da kirar jikinta ta saka dogayen takalmi kalar kayanta ta gyara gashinta ta yi masa coiffure sosai ta yi ,duk da Habsat ta fita amma Rukaya tafi Habsat kugu da mazaunai dogon hijab ta saka tare da kara feshe kanta da turare concentr茅 ta dauki nikaf ta d'aura sannan ta kwashi wayarta da makullin mota tafita daga gidan kai tsaye asubiti ta nufi bayan ta tsaya a r茅ception Sun rubuta mata takardan ganin Doctor ta nufi wajen dai dai wani saurayi yana fitowa ita kuma ta shiga yana ganinta ya san da ita ce hade fuska ya yi, ya ce'' lafiya me ya fito dake daga gida yanzu .''

Kofar ta kulle tare da cire hijab da nikaf din ta ajiye kan table din wajen a hankali tafara takawa zuwa wajensa cike da tafiya mai daukar hankali har karka da jikinta take ta karisa wajensa wani azababan kamshin turare ne ya daki hancinsa tare da haifar masa da wata mahaukaciyar shawa'a lumshe idanu ta yi, tare da zauna kusansa ta janyo hannunsa tare da daurawa kan cinyarta har zai janye hannunsa ta yi, sauri hade bakinsu tare da yi masa riko mai kyau ta kai kusan 30mnt kafin ta janye bakinta suna mayar da nunfashi a tare kafafunta ta ware masa sosai ta ce'' Ch茅ri fushi kake dani .''

Mikewa tsaye ya yi tare da juya mata baya murmushi ta yi, tare da rumgume sa ta baya ta fashe da kuka ta ce'' Ch茅ri dan Allah kayi hakuri ka daina fushi dani ina sha wahala sosai .''

Cike da dakewa ya ce'' Zaki iya fita ina da patients.''

Yau ni kake kora office din ka Ch茅ri Rukaya ce fa zinariyarka kuma bar kaunarka kenan ba zamu taba iya yi maka laifi ka yafemana ba.''


Da kun kashe ni zaku zo neman yafeya ne .''

Gabansa ta dawo tare da daura hannunta kan huciyarsa tana shafarta ta ce'' insha Allah hakan ba zata sake faruwa ba daga yau zan daina shiga harakar Habsat in dai Bata shafe ni ba.''

Washhh yafada tare da ajiye hannunsa kan nata yana bin ta da wani mayan kallo ya ce'' kin tabata .''

Jinjina masa kai ta yi ,tare da hade jikinsu har kirjinta yana gogan nasa murmushin ya sakar mata tare da janta zuwa table din sa ya Kira wayar Jim kadan aka daga Kawai ya ce'' ina bukatar hutu dan haka kar wanda ya dameni.''

Tom yallabai.''

Kashe kiran ya yi, tare da kwantar da Rukaya kan table tare da ware kafafunta dama babu pant a jikinta hakan ya Bashi damar ganin kyakyawan gindinta dake ambaliyar ruwa wasu yawu ya hadiye tare da kai bakinsa a wajen yafara sucking din ta sosai tana jan nunfashi ganin ta kusan kawowa ya saka shi janye bakinsa tare da shiga sarafa jikinta hannunsa na gindinta yana murzawa ita ma tana mayar masa da martani har suka shiga farantama juna sosai yaji dadin hakan saboda Rukaya ba baya ba wajen dadi cike da yar shagwafa ta ce'' Ch茅ri ka yafemin ko.''


A'a ba yanzu ba .''

Uhmm uhmm to sai yaushe dan Allah fa na ce.''

Sai kin min kisss biyar sannan .''

Murmushi ta yi, wanan shine Abu mai sauki ai .''
10/11/2022 脿 22:24 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
Yar Tela
And New Gidan doctor's


8


Wani dankareran kiss ta manna masa har biyu ta ce'' yanzu babu da laifi kenan mijina .''

Jinjina mata kai ya yi, tare da yi mata kiss a goshi ya ce'' amma yau kin yi dadi sosai fa kasa jurewa nayi saura kadan nayi kara saboda wani gardi da Kika kara .''

Murmushi ta yi, tare da tusa kanta a kirjinsa ta ce'' ai kaima wani dadaden dadi ya kara sosai jarumin mijina kuma sadauki.''


Ina sonki my love.''

Nima haka mijina ya kamata nazo na wuce gida na kara shirya tarban  mijina dan dadin da yaji ya kara karuwa .''

Dan bata fuska ya yi ,ya ce'' tun yanzu ba zaki tayani zama ba.''

Dan langwafar da kai ta yi,ta ce'' pls Ch茅ri zan tafi na gyara maka abin da zaka ci dani kaina saboda ina son Kaci girkina kuma abin da kafi so zan girka.''

Tom shikenan amma badan naji dadin tafiyar da zaki yi ba.''

A shagwafe ta ce'' ai zaka dawo mana Ch茅ri na.''

Hakane zan yi Saurin karisawa nima sai na dawo da wuri .''

Tom shikenan ba laifi mai gidana ,tafada tana gyara jikinta tare da daukar Jakarta sannan suka fito a tare har wajen motarta ya kai ta Sun dan sha fira kafin tayi tafiyarta shima ya koma cikin asubitin


*******

Tana isowa gida Habsat na zauna kan kujerar dake cikin kayatacen falon ta zuba uban ta gumi ta rasa me yake yi mata dadi tana ganin Rukaya ta ja uban tsoki tana watsa mata harara .''

Bata kula ta ba ta Shige daki tana fadi mahaukaci idan baya bugu abokin zama ne .''


Tana shiga daki ta rage Kayan jikinta tare da fadawa toilet ta yi, wanka tare da tsarkake kanta ta saka wasu kananan kaya masu shegen kyau ta aza karamin veil kanta sannan tafito tare da shiga madafa sakwaran doya da miyar kifi ta daura masu sannan ta nufi frige ta dauko fira da ludayi da karamar rowa tafara dama masa ita tsaf ko tsaki babu sannan ta kurza kwakwa ta saka le Peak da banana ta yanka apple kanana sannan ta saka ta frige ta daka doyar ta saka a tastarmuss masu kyau ta kawo danning ta ajiye sannan ta koma wajen miyarta ta juye cikin kular ta ajiye ta gyara cuisine din fitowar da zata yi taji wani uban sulfi ya taja tafadi kasa gwaram bayanta ya bugu sosai wata mahaukaciyar kara ta saka tare da dafe wajen ta dubi Habsat dake huci kamar zaki ta ce'' ke daga ina kike dan ubanki .''

Sosai Rukaya ta ji zafin faduwar da tayi hakan ya sa ko motsi kirki Bata iya yi bare ta Bata amsarta wanan abin ya bama Habsat haushi ta yi,mata dan banzan dukan da ko yatsar hannunta bata iya dagawa ita kuma ta Shige daki tare da kullewa saboda kar Bashir ya ce'' zai ramawa Rukaya.''


Nan Rukaya take kwance a galabaice saboda jinin dake fita daga kasanta har ta some saboda wahalar da take sha sai yamma sosai Bashir ya dawo ko sallama bai karisa ba ya ci karo da Rukaya kwance cikin jini da sauri ya nufe ta tare da janta jikinsa yana jijigata ya ce'' Ch茅rie dan Allah dan girman Allah ki tashi karki bari cikin nan ya zube na shiga uku haka yake ta jijigata amma ko motsi ganin hakan ya sa yanufi daki ya sauya mata kaya tare da hijab ya nufi asubitin dake kusansu suna isowa aka karbesu tare da basu taimakon gagawa 


*******

Habsat kuwa jin shigowar Bashir ya sa ta kara kunnanta a kofar jin ya ambaci sunnan ciki ya sa gabanta faduwa warwasss a take gabanta ya shiga lugudan faduwa saboda ta san yanda Bashir yake tsananin son haihuwa hakan ya saka shi kara auri saboda ya tara zuri'a .......
11/11/2022 脿 01:31 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
Yar Tela
And New Gidan doctor's


9


Zagaye tafara yi a daki gabanta na dukan tara tara ganin hakan ba zai fisheta da komai ba ya sa ta yi zaune kan gado tare da tabe baki ta yi kwanciyarta .''


********

Zagaye yake yi a filin asubitin dan kana ganinsa kasan baya da natsuwa Doctor ne yafito da sauri ya nufa sa ya ce'' Doctor ina fatan lafiya dai ko.''

Ajiyar zuciya ya sauke tare da kallon Bashir ya ce'' ka biyo ni office dina.''

Babu musu ya bi bayansa har suka karisa office din wajen zama ya bashi sannan ya tattara natsuwrsa waje gudu ya ce'' Bashir kayi hakuri duk abin da ya samu bawa mukaddari ne daga Allah wanan yana cikin kaddararsa kamar yanda ita ma ta bama zuciyarta ruwan sanyi duk da tafika shiga damuwa .''

Ban gane me kake son fadamin ba Doctor .''

Ina nufin cikin dake jikin matarka ya zube saboda faduwar da ta yi, har hakan ya buge bayanta sosai shi kuma cikin karamine sosai saboda ba zai wuce 2mnt ba kayi hakuri .''

Rufe idanunsa ya yi, wani abu ya tsaya masa a rai wanda shi kansa ya rasa gane ko menene yanzu yana shirin zama uba amma Rukaya ta boye masa Bata sanar da shi ba sannan ta yi ,amfani da hakan saboda ta zubar masa da ciki Kansa ya dafe saboda wani irin sarawa da ya yi , masa kallon Doctor ya yi, da idanunsa jajir ya ce'' Doctor na gode sosai zamu iya komawa gida .''


Tana bukatar wutu sosai a yanzu sannan ga wanan maganin ka siya mata dashi zata din ga amfani .''

Karfa ya yi, tare da ficewa daga office kai tsaye Parmacie 17 porte ya nufa ya sayo maganin sannan ya wuce wani restaurant ya sayo abinci ya dawo asubitin lokacin tafarka idanunta jike da hawaye a hankali ya turo kofar fuskarsa a tamuke ya yi mata sallama cikin muryan kuka ta amsa nan ya ajiye mata abincin ya ce'' ga wanan ki ci idan kin gama kukan sannan ki sha magani .''

Da mamaki sosai take kallonsa me ta yi, masa a yanzun wanda ta zama mai laifi a wajensa sake fashewa da wani sabon kuka ta yi ,ta ce'' Ch茅ri me..........

dakatar da ita ya yi ,ya ce'' me zaki fadamin Rukaya ni zaki nuna kina so amma banda abin da zaki haifamin me nayi maki zaki zubar min da ciki ne iyehhhh .''


Ch茅ri wallahi tsautsayi ne na fito daga madafar abinci ne naji akwasheni an zubar kasa kafin na anzakara ma.........

Sake dakatar da ita ya yi , ya ce'' kafin ki Ankara kika zubar min da ciki ba Ashe soyayya tana juyewa ta zama kiyaya Rukaya ki fadamin me nayi maki a wanan rayuwar wanda zaki danganta shi da gudan jinina .''


Ch茅ri sam ka hanani magani bare ka saurari abin da zan fada ba laifi na bane wallahi .''

Hmmm ni ne mai laifi ko saboda nayi rapport dake shine zaki danganta maganar a hakan me yasa zaki zubar min ciki me ya sa baki fadamin kina dauke da ciki ba .''

Wallahi ch茅ri ban san da cikin nan ba sai jin zubewarsa kuma ni bani da niyyar zubar da shi tun da bansan yana a jikina ba .''


Ohhh haka zaki ce shikenan ke da nake tunanin zan samu farinciki a wajenki ke ce kika nuna min babbar kiyayarki Habsat dake nuna min tsantsan kauna a baya amma kishi ya rufe mata idanu idan ba mugunta ba babu abin da ta sani a ranta saboda ke ta tsaneni amma nayi banza da ita saboda nayi mata uzuri ke da nake tunanin samun sasauci a wajenki ke ce kika nuna min kinfi Habsat iya mugunta duk da ta kasance tana mutuwar son ta samu zuri'a dani duk irin yanda batason na kusance ta amma da zarar nayi mata maganar baby zata amince ko da ba zata tayani ba amma kin bani kunya.''


Sosai abin ya tsaya mata a rai taji wani irin zafi da radadi yanzu ita da tayi farin bata fadi hakan sai shi kuma har yake wani kushe ta yake yabon matarsa akan me to bai saurare ta ba taya zai san tsakanin ni da matarsa wane baya son tara zuri'a da shi wani marayen kuka ne ya zo mata ta ce'' Bashir kayi hakuri ka saurari abin da zan fada bayan faduwar da nayi ne Habsat ta tsare ni a gaba cewar sai na fadamata in da naje ni kuma zafin buguwar da nayi hakan ya haifarmin da sanyin jiki wanda ko da yankani zata yi bazan iya tashi ba ganin na kyale ta ya saka ta jumgamin duka.kamar an aiko ta wallahi Bashir yanda nake tsananin kaunarka haka nake fata kuma nake buri naga na haifi jininka wallahi bansan ina da ciki ba sai a yanzun kayi hakuri mijina .''


Wani zazafan iska ya fuzgar mai zafi sannan ya dube ya ce'' Ch茅rie dole raina ya bace me yasa da hakan ta faru baki kirani kin sanar dani ba .''


Wayar tana daki kuma a cikin Jakata dawowa ta kenan na tsarkake kaina na wuce cuisine shi ya sa .''


Ajiyar zuciya ya sauke tare da nufa inda take ya ce'' Ch茅rie dagaske kina son mijinki.''

Jinjina masa kai ta yi, tare da shigewa jikinsa ta ce'' iyayena ka dai har ba zan iya hadaka da su ba amma ina matikar kaunarka .''


Tom shikenan ki daina kuka amaryarta kin ji sannan zan sake baki sabon baby.''


Murmushi ta yi, tare da dago fuskanta shi kuma ya shiga share mata hawaye ta ce'' dagaske zamu samu beby.''

Insha Allah matar.''


Sosai ya kwantar mata da hankali kafin ya nemi takardar sallama suka koma gida ......
12/11/2022 脿 00:28 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
Yar Tela
And New Gidan doctor's


10


Habsat dake zaune kan salom ta rasa me yake yi mata dadi ta ji karar motar Bashir da sauri ta mike tsaye tare da bama kafafunta wuta sai cikin daki ta kargame kanta zufa na karyo mata ta ko ina Bashir suna shigowa kai tsaye dakin Rukaya suka wuce ya mata wanka da ruwan dumi sannan ya gyara mata jikinta ya Bata abinci da magani ta kwanta kallon ya yi, ya ce'' Ch茅rie ki jirani ina zuwa .''

Mikewa tsaye zai fita ta yi, saurin rike hannunsa juyowa ita kuma ta yi,sauri cewa dan Allah na hadaka da girman Allah in dai magana zaka yi wa Habsat karka tafi .''

Akan me kuma miye dalilin.''

Ch茅ri mai hakuri yana tare da Allah kuma ita ma bata taba tunanin ina da ciki ba shi yasa ta duke ni amma na yafe muyi fatan Allah ya bamu wani mai albarka idan kasan farkon masifa bakasan karshenta ba ko da Habsat ta dukeni ba ko ta zubar da mai 脿 kasa na fadi Allah ya kaddarta sai ya zube babu rabon ya zo duniya .''

Ajiyar zuciya ya sauke mai zafi sannan ya ce'' Ch茅rie ina son nayi ma tufkar hanci ne tun kafin tafi karfinmu kinsan gaba abin da zata kuma yi ne.''

Ko day ban sani ba amma tun da na ce kayi hakuri ka bar Allah komai tabbas idan Ance kayi hakuri an cucekane amma kuma yinsa zaka samu Riba a cikinsa .''


Tom shikenan Matata Allah ya maki albarka hakika ke mata ce da ko wane da namiji zai so kasancewa tare da ke shi yasa nake alfahari da yar Amana ta shagwafafiya.''


Kaima hakan mijina sannan ina son ko a fuska karka nuna mata hakan.''


Insha Allah ki dauka an gama matar so .''

Zaune ya yi,tare da ajiye hannunsa kan cikinta kallonsa ta yi, tare da jan kyakyawan sajansa ya yi sauri cewa washhh da zafi fa.''

Maimaita abin da ya fada ta yi, a shagwafe shi kuma ya shiga yi mata cakulkuli suna dariya cike da farinciki.''



Tun da taji shigarsu daki ya sa tafito gabanta yana dukan 30虏 jin dariyansu ya sa wani bakin haushi suka game mata zuciya ta .''


Bayan wata 1 


Zaune suke a falo ko wace da abin da take sakawa a ranta musanman Rukaya da ta hade fuska dan kar Habsat ta samu damarta wayarsa dake kan table  din T脡L脡 ( T.V) tafara ringing shi kuma yana daki wanka jin sonne din wayarsa ya saka shi fitowa zumdir Habsat dake shirin dagawa ce ya yi,sauri dakatarwa yana fadi karki daga min kira bani son rashin kunya .''

Ganin dai dagaske dauka zata yi, ya saka shi wani kukan kura zai nufi wajenta da yake terasse din sulfi gare ta sai da ya ji ya kwashe sa sama sama an watsa sa da kasa a take Rukaya da Habsat suka tsintsire da dariya hakan ya saka shi jin haushi da kyar ya mike tsaye ya koma daki ganin hakan ya sa Rukaya bin bayansa tana kiran ch茅ri ka tsaya kaji mana ina fatan sweet di ta Bata samu matsala ba tafada tana kara kecewa da dariya jiyowa ya ce'' ohhh dariya ma zaki man ba zaki man sannu ba .''

Tom sannu mijina kaima ka cika rigima sosai ta ya zaka fito daga toilet da kunfa a jikinka sannan ka ce zaka yi gudu mai karfi wayoo Allah cikina zai fashe.''

Dan duka ya kai mata a baya ta yi, sauri dafewa tare da kara bushewa da dariya ta ce'' ba laifi akwaye zafi amma zan daure muje na wanke sweet di ta ko.''

Hararan wasa ya aika mata tare da shigewa toilet din ya ce'' Banaso na hutar dake ,yafada tare da rufe kofar.''


Tana fitowa kawayenta  Zainab da Salsabila ta gani da gudu ta nufe su tana fadin oyoyo kawayena kwana diyawa kuzo mu zauna .''

Hmmm rabu damu ke da kin manta da mutane ,cewar Salsabila.''

Ba haka bane kawataaaa aiki ne ya min yawa wallahi yau ma ina gida sai da yamma zan tafi ni da Habibi da'imane kinsan ba mu cika zaman kashe buje ba .''


Shegiya tawa kin ga yanda kika kara kyau da haske sai wani sheki Kika yi miye sirrin,cewar Zainab.''

Tom Inna uwar jarida so da kauna ce da nake samu hannun mijina ya saka hakan tare da zunzurutun lolipop din da yake bani kinsan madarar da dadi take wanda basu bukata ai mu gaba ta kaimu saboda tana kara ma nishadi kuma ta yi mani afki .''

Gyaran murya Habsat ta yi, dan Rukaya ta san tana wajen kar ayi gulmanta amma suka share ta sai ma dare ta da suka yi .''


Dan dukan wasa Salsabila ta kaima Rukaya ta ce'' ba wani nan fadamana gaskiya ko dai kina da ciki ne.''

Hmmm tom ba'a rasa ba dan yanzu ma dukan da kika man zan ce karki taba lafiyar Khalifa .''

Wanene Khalifa kuma ?"

Dan fari ta yi, da idanu ta ce'' yaron da zan Ha茂fa mana .''


Ki ce mun kusa shan biki buduri bure de mu gwangwaje mu sha shagali.''

Habsat da ta cika ta yi, bul bul kamar zata fashe ta mike tsaye tare da nufar cuisine ta dauko muciya katuwa tayo kan su Zainba da sauri suka tashi tare da fara zagayen falon wani uban naushi ta je zata kaiwa Salsabila ta duke ta daki bango da sauri Rukaya ta dafe kirjinta ta ce'' la'ilaaaa zata ji ma bangon da bai ci bai gani ba ciwo gaskiya bara na dauko kayan aiki na duba lafiyarsa da ta wacce ta dake sa dan kar atafi tafara cizon iska.''


Ba iska nake cizo ba kwalta nake cizo .''

Tom Abu ko bai maki dadi ba ikon Allah sai kallo kun ga mu tafi daki saboda mahauka ta karsu fara duka.''

Da sauri Zainab ta ce'' zamu tafi dama bayanku muka zo shine n'a ce bara mu kawo maki ziyara.''


Har Rukaya zata yi magana taga Habsat ta nufi su Zainab da gudu suma suka wanka a guje suna gudun ceton rai sai da ta kaisu har bakin get sannan ta dawo lokacin Rukaya har ta Shige daki tare da kullewa yanayin yanda ta shigo ne ya sa Bashir dake gaban computer ya ce'' Ch茅rie lafiya dai.?"

Wallahi ch茅ri wata mahaukaciya ce ta biyoni na tafi rakiyar su Zainab da suka shigo.''

Subhllahi me kike yi mata .''

Haka Kawai ta biyoni wai cizon kwalta take dan haka zata kasheni .''

Mikewa ya yi, ya ce'' bara na duba na gani.''

A'a ni dai karka fita haka wallahi da katuwar muciya take yawo kuma kasan fa babu shari'a da mahaukaci dan haka ka dauki sanda ka bude kofa kafin ta zuba maka muciyar ka sambada mata sanda kaga sai mu fitar da ita waje hankali kwance.''


Bai yi tunanin komai ba ya dauki sanda tare da fitowa Habsat da isowarta kenan kofar dakin Rukaya ya zuba mata wanan sandar da kafin ka ce me ta zube sumamiya murmushin mugunta Rukaya ta yi, ta ce'' Ch茅ri ashe matarka ce naga sai ihu take tana cewa cizon kwalta take tana gudu ita day .''

Da sauri ya yada sandar ya ce'' innalillahi Habsat tashi kin ji.''

Huumm kanku dai ake ji ,tana gama fadan hakan ta Shige dakinta ta barsa nan da Habsat sume 脿 kasa .....
12/11/2022 脿 01:05 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
Yar Tela
And New Gidan doctor's


11


Mikewa ya yi, tare da nufa cuisine ya dauko ruwa a frige yafito tare da sheka mata su da sauri a saki ajiyar zuciya tare da tashi zauna ta ce'' wai wai yau na leko lahira na dawo ashe haka ka kasance lokacin da muka ma duka .''

Ashe kin ji babu dadi kema .''


Sosai ma kuwa wai yanzu me ya sa ka dukeni.''

Ch茅ri ce ta ce'' taga mahaukaciya a gidan nan shine muka fito sai Kika ji saukar sanda gwaramm.''

Tabb ni za'ayi ma sharrin hauka ai kuwa zaku ga hauka tuburan.''

Bangane ba fa?"


Karya wuya ta yi, tare da kashe masa ido day ta wanka a guje ta dauko...

********


Cikin shirinsa na zuwa office yafito ita kuma tana daga kwance tana latsa waya sai murmushi take kamshin turarensa ne daki hancinta ta yi,saurin janye wayarta tare da dubansa ta ce'' ina zaka tafi kuma?"

A takaice ya ce'' Wajen aikin zan tafi.''


Ni na baka izinin tafiya ne kaga Malam d'Allah cire min wanan kazaman Kayan ka gyara min gida.''

Cike da mamaki ya ce'' Allah ko idan na zauna gidan uwar me zan yi maki ne. ''

Lawan ni kake fadama wanan maganar .''

Ke uwa ta ce da bazan fadamaki ba kin ga na tafi bani da lokacin batawa .''

Yana kaiwa nan ya fice daga gidan baki day,ita kuma dafe kanta ta yi, ta ce'' tabb dankari makiri bankari tawa ta kare gaskiya ya kamata na koma wajen boka tun kafin dare ya ritsa dani.''


Daki ta nufa tare da shiga toilet ta yi, wanka ta shirya har zata fita ta ji wayarta ta kara dauka ta yi,Bata kai ga yin magana ba ya ce'' Fadila ina son ki dafa min abinci anjima kadan zan dawo ni da abokina zamu zo wallahi Kika kuskura abincin nan bai yi dadi ba zaki gane baki da wayoo.''

Har zata magana ta ji ya katse kiran cike da takaici ta shiga cire kayan jikinta ta saka na zaman gida kamar ta fashe da kuka ta nufi cuisine.''


************


Cike da shakiyanki ta dauki T茅l茅 ta nufi Bashir da ita a guje ganin zata rafka masa ita ya saka shi nufarta tare da rike T.V din ita kuma ta gantsara masa ciwo mai zafin gaske da sauri ya kara rike t.v tare da mayar da ita wajenta ya ce'' ke wai baki da hankali ne .''

Hehehe kwalta nake cizo wallahi tallahi kwalta nake cizo yeeeehuuuu kwalta nake cizo .''

Girgiza kai ya yi, tare da kwala kiran Rukaya dake Lab茅 tana tikar dariya fitowa kamar bai bacci ta ce'' Ch茅ri lafiya irin wanan kiran.''

Ki sauke mata wanan Haukan kafin tafara tara mana mutane .''

Kallon zaki ci uwarki Rukaya ta yi, mata tare da nufarta ita kuma Habsat ta shakumi wuyan Rukaya tana fadin sai na kashe ki ,tana cikin fadan hakan Rukaya ta dake ta zage damtse ta takarkare ta dauki damara ta wanka mata mari lafiyaye har uku wanda ya sa Habsat gigicewa tana jin wani suuuuuuuuuuu a kunnanta wani jiri na dibarta tafadi saman salom kamar yar mayye ta ce'' laaaa yarinya ta gama rainaniiiiiii ,tana gama fadan haka bacci ya dauke ta
12/11/2022 脿 21:49 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
Yar Tela
And New Gidan doctor's


12

Suna ganin ta yi, bacci Rukaya ta dube sa ta ce'' karyar iskanci kaga Ch茅ri mu tafi daki bacci nake ji .''


Dan matsowa ya yi,daf da ita tare da kamo kugunta ya hade da nasa ya ce'' fadamin gaskiya ko dai kina bukatar wani dan baban ne .''

Kanta ta d'aura kan kirjinta ta ce'' sosai ma ch茅ri shi yasa bana son kana ne sa dani.''


Dagaske Ch茅rie na shi yasa nake tsananin kaunarki da muradin kasancewa tare da ke .''

Murmushi ta yi tare da hade fuskansu shi kuma ya damki bakinta nan suka shiga romance din junansu ganin kafafuwansu ba zasu iya daukarsu ba ya sa suka koma daki .''

**********

Lawan ne ya shigo shi da abokinsa nan suka tarar da abinci mai rai da lafiya bayan sun gaisa ta nufi danning cike da takaici ta zuba masu dan tasan ba karamin aikin Lawan bane ya lakadamata duka tana gamawa ta zo kamar zata dake sa gandandan babu wani ladabi ta ce'' na zuba abincin,sannan ta yi daki .''


Mikewa suka yi tare da fara cin abincin bayan sun kammalla ya yi masa rakiya sannan ya.dawo shima daki ya nufa lokacin har ta yi ,bacci shi ma ya yi shirin kwanciya bacci ya yi gaba da shi .''


WASHEGARI


A hankali tafara bude ido day ta kare ma falon kallo sannan ta karisa bude dayar da sauri ta Mike zaune tare da kara murza idanunta ta ce'' na shiga tamanin tara wanan mutane mugaye ne yanzu a falo suka barni nayi bacci .''


Da sauri ta Mike tare da nufa dakin Rukaya tafara nocking suna tsaka da bacci Rukaya ta ji nocking a hankali ta ce'' waye lafiya tun da sasafe.''

Ki bude kofar zaki gani ai .''

Jin muryan Habsat ya sa ta Mike tare da bude kofar ta ce'' kwaraka Kika zo abincin da muka ci jiya Kika zo karfa ko.''

Fuska ta hade ta ce'' shine dan kuna yan rainin hankali zaki kyaleni na yi bacci a falo salon wasu yan banzan bareyin su shigo su halakani tun ban ga ya'yana da jikokina ba .''


Kallon rainin hankali ta yi ,mata ta ce'' Mtssss kiyi hakuri mantawa muka yi saboda jiya mun shiga shagalin soyayya da mai gidana ne .''


Nabi mai gida da gudun bala'i.''


Ohooooo tun da dai bani kika bi ba .''


Hmm yanzu ina b茅b茅 din yake .''

Tana cikin uwarsa ai .''


Mtssss ke dakikiya Bashir nake nufi .''


Ahan ai yanzu na dau hanya na barsa a daki yana nasa dan wake.''


Ashe zamu ci dan wake muje ki bani rabona .''

 Kallon sakarai take aika mata amma Bata ce komai ba dan ta katse shirun ta ce'' wai menene dan wake ina muka same sa .''


Dariya ta bushe da ita ta ce'' to ina nufi bayan gida( kashi) yake yi to shine dan uwaken idan zaki ci sai na debo maki rabonki .''

Ya mutse fuska ta yi, tare da bude baki ta fito da harshe alamar tana kyankyami kenan ta ce'' Allah ya tsari gatari da saken shuka .''


Tana gama fadan hakan ta nufi dakinta ita kuma Rukaya ta kara dare ta kafin ta koma daki
13/11/2022 脿 19:10 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
Yar Tela
And New Gidan doctor's


13


Daki ta dawo tare da kallon Bashir dake sharar baccinsa murmushi ta saki lokacin da ta tuna irin soyayyar da suka sha a daren jiya lumsha idanu ta yi, sannan ta nufi toilet wanka ta yi, tana karisawa ta fito mai ta shafa sannan ta yi, shirin zuwa wajen aiki wajensa ta nufa tare da sunkuyawa ta manna masa kiss ta ce'' Ch茅ri na ka tashi mana na shirya zan tafi wajen aiki ,ta karashe maganar tana wura masa iska a idanu .''

Da sauri ya lumshe su tare da janyota ta fada jikinsa a hankali yafara bude idanunsa ya sauke kanta cikin muryansa mai dadi irin muryan bacci ya ce'' wai har kin shirya ch茅rie.''

Jinjina masa kai ta yi, ta ce'' E'ee har ma na kusan makara kayi sauri ka tafi dakin matarka ka ta ce na janye mata miji.''


Ba zaki bari na kai ki ba?"

Haba so kake na makara ba ni dai ka kulamin da kanka sai na dawo mijina.''


Janye jikinta ta yi ,tare da daga masa hannu alamar bye bye tafice kai tsaye wajen motarta ta nufa tare da yi mata key ta bar gidan Bata zame ko ina ba sai asubiti.''


*********

Rukaya na fita daga gidan Bashir ya mike a gajiye tare da nufa toilet ya yi, wanka ya shirya yafito tsaf da shi kamar wani balarabe fitowa ya yi ,daga dakin ya nufi na Habsat dake kwance kan gado suna message da Fadila sai murmushi take da sallama ya shigo a bakinsa tsan ciki ciki ta amsa ya ce'' ina kwana b茅b茅 ta .''

Hmmm da ban kwana lafiya ba ai da baka ganni ba .''

Allah ya wuci zuciyarki ina abinci na yake .''

Ban girka ba kuma bazan girka ba .''

Tom shikenan Allah ya maki albarka.''

Yana gama fadan hakan ya ficewarsa ganin yafita ya sa ta Mike da sauri ta fada toilet ta yi ,wanka bayan tafito ta shirya duk a gagauce ta fita tare da tsaida mai napep nan ta fadamasa in da zai kaita Sun yi tafi mai uban tsayi kafin suka iso gidan Fadila kudinsa ta Bashi sannan ta fito ta shiga gidan da sallama a bakinta ,amsawa ta yi, ta ce'' kawata baki sha ba nono ashe dagaske zaki zo .''

Gani kuwa kina ganina gabanki ya ake ciki ne .''

Hmm haba ban baki labari ba Habsat ai komai ya lalace na rasa ta ya aka yi aikin nan ya bace yanzu Lawan ya dawo kamar yanda yake a da bani da ikon na fadamasa zan fita sai ya shiga tambaya ta ina zantafi idan na fadamasa sai ya ce bara ya tsaya ya kaini .''

Tabb duk me ya sa hakan kawata ko dai ya gano abin da kike yi ne .''


Ko day dama tsan hakan yake abin da ya haifarmin zuwa gurin malumai yan tsubu da bokaye idan naki yarda ya kaini ina fita daga gidan daga zarar nayi Awa 2 zaki ga ya yi ,ta kirana sabanin idan ina gida ko sau day baya kirani sai da dalili hmm ni fa ya fara ban haushi n'a tsani mutume mai bin didigin asara kwara ya ce min bazan tafi ba akan ya din ga Abu kamar bai yarda dani ba haka fa jiya daga na fita gida ya ta kirana wallahi banza nayi mashi saboda ina daukar Kiran sai na fadamasa ba dadi amma hakan ya sa na share sa to ina dawowa sai na girka mana girki mai dadi kuma ina bukatar bredi na Kira sa daukar kiran da zan yi shine yanzu kika dawo sai naji kamar na fadamasa bakar magana Kawai sai na dake kan ina son zaka sayo min bredi sai ce min ya yi ai kwaye bredi a dakin kuma gaskiya ce mantawa nayi .''

Dan iska ta fuzgar kafin ta ce'' kawata duk da nasan mijinki bai san kina hulda da maza ba bazan ce zarginki yake ma saboda idan kinayi wallahi ko kece yar gold ba zai taba tunanin zama dake ba tuni ya harbaki waje idan Allah ya taimake ki kina gidansa zagi duka bakar magana hantara da kyama sune zaki din ga fuskanta a gidan nan kenan har ke kanki sai kinji zaman ya ishe ki ki gudu dan kanki wata kila yana da wata manufa kan hakan ko bayason kina yawon fita ko kuma yana kishinki sosai .''


Tom hakan nake yi masa ne taya ni ban takura sa ko maganar kishiya ya min nuna masa nake ban damu ba bare kuma shi ya tsare ni wallahi abin nan yana Bata min rai zame da zargi.''


Dan de kina aika ta abin zargin kike tunanin hakan amma ni a ganina ba wai na goyi bayansa bane a'a Kawai bayason kina fita bare ki tafi wani wajen.''


In dai hakane miye idan Abu ya taso a daginsa ko da wata zan yi ina fita ba zai hanani ba sai de idan ma nace bazan tafi ba ya nuna min bacin ransa ya matsa min sai na tafi ko kuma ya ce zai kaini kuma a hakan zai ce baya son ina fita .''

Tom sanin gaibu sai Allah Fadila ki yi hakuri kuma shawara ta a gare ki ita ce ki daina dukan abin da kike aikatawa a gidanki in dai ba Alkairi bane ki nisanta kanki zuwa wajen boka saboda shirka ce Bata da kyau saboda kin ga aikinta tun da har ta kai ki da aikata zina da aurenki ki tuba ki koma da Allah yana ji yana gani zai saka maki idan anyi maki ba dai dai ko ke kin yi ba dai dai ba dan Allah ki daure ki daina biyar maza da bokaye wanan duk aikin banza ne ko da aikin ya yi tasiri bai wuce na wucen gadi bane amma addu'a kuma duk Randa zata dawo maki sai kinfi kowa jin dadi da farinciki.''


Hakane kawata na gode sosai da shawaranki sannan insha Allah zan yi amfani da ita .''


Allah ya sa hakan kawata.''


Amin ,kin ga bara na tashi satan hanya nayi kafin Bashir ya dawo gida .''

Gaskiya dai kam dani na samu irin taki dana ji dadi ni fa dai dai da bakin kofa zan fita sai an sanar da shi .''

Tom wanan miji naki akwaye tsanani sosai bara na fece kafin nawa ya dawo nima mu d'aura dramer .''


Mikewa suke yi a tare suka fito bakin get ta kai ta sannan ta dawo ciki ita kuma ta Shige napepe ta fadamasa anguwar da zai kai ta suna cikin tafiya taga mai rake nan ta saka mai adaidaita ya tsaya ta saya raken ga zaki hakan ya sa Habsat tafara gabtar rake har aka shigo anguwarsu amma shiru Bata ma san an shigo ba hakan mai adaidaita ya gama shawagi da ita cikin anguwa amma Bata masa magana ba ganin yawon ya ishe sa ya saka shi yi mata magana amma shiru sai de ta ce'' na'am jirani .'' '' ganin tana son Raina masa da hankali ya sa ya kashe adaidaitar lokacin ita ma ta karisa shan raken ta ce'' mai nepepe lafiya ka tsaya a nan ai bamu ISO anguwar ba .''

Tun dazun nake ta yawo dake ina tambayar inda zan kaiki sai ki washe min baki ko kice tom  kina kiji shi yasa na tsaya ki fita Kawai ki samu wata.''


Kallon wayarta ta yi, taga lokacin dawowar Bashir ya wuce hakan ya sa gabanta faduwa ta dubi hanya taga ba wata adaidaita bare alamarta ta ce'' ka dubi Allah Malam nan kwana zaka sha wallahi ina cikin tashin hankali me yasa dana ce ka tsaya na saye rake baka ce a'a ba gashi yanzu ka jazamin bila'i .''


Ni kuma?" kin ga kina bata min lokaci ki fito n'a ce.''


Dan Allah n'a ce fa yanzu zamu Iso na dawo hankalina .''

Ajiyar zuciya ya sauke sannan ya koma cikin adaidaitar yaja suka tafi bai yi wata tafiya mai tsayi ba suka iso kudinsa ta Bashi sannan ta shiga ciki gabanta na dukan tara tara tana shigowa ta ci karo da Rukaya a kofa kallonta ta yi, cikin yanayin ban tausayi ta ce'' Rukaya ina B茅b茅 yake?"

A takaice ta ce'' bayanan tun da safe yafita bayan na fita nima.''

Kina nufin bai dawo ba kwata kwata .''

Tom ban sani ba ko kafin na shigo gidan ko ya dawo amma yanzu dai bayanan .''

Tana jin karishan maganar Kawai ta nufi Rukaya tare da bangazarta ta ce'' kin ga matsamin daga hanya .''


Da sauri ta kauce tana shiga taga Bashir zaune.........
14/11/2022 脿 12:38 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
Yar Tela
And New Gidan doctor's


14


Turo baki ta yi,tare da sunkuyar da kai tana wasa da yatsan hannunta ta ce'' kayi hakuri gidan Fadila na tafi ?"


Hankalinsa na kan T茅l茅 yana taunar pomme(apple) ya ce'' na tambaye ki daga inda kika fito .''


A'a Kawai naga kamar ranka ya bace ne .''


Ki tafi daki ganinan zuwa .''

Babu musu ta nufi daki jikinta har rawa yake duk sanyin da ke cikin dakin zufa ce ke karyo mata ta ko ina, yana ganin shigar Habsat ya dubi Rukaya ya ce'' ki d'aura min abinci kafin na fito .''

Hararensa ta yi, saboda kishin dake ta so mata ta ce'' nagaji sosai kuma ina da aikin da zan yi .''

Matsowa ya yi, daf da ita har suna iya jiyo bugun zuciyoyinsu ya ce'' Ch茅rie kishi kike yi ne ?"


A'a ai gaskiya na fada tun da kasan inda nake zuwa .''


Kenan baki kishi na kema baki sona kenan .''


Kanta dake sunkuye ta dago da idanunta ta dube sa 1second kafin ta mayar da su kasa ta ce'' dole nayi kishin abin da nake so kuma nake kauna saboda kai uban Yarana ne akan me bazan yi kishinka ba ka manta yau ba ni ce da girki ba kowa fa yana bukatar wutu .''

Hannayensa ya d'aura jan gefen fuskanta ya ce'' kenan tun da ita bata iya bani ke ba zaki bani ba.''

Zan iya Hana cikina ya ci domin ka samu ka koshi amma ni gaskiya bazan iya girki ranar da bana yi ba sai na gama Shan wahala wata ta kwanta da mijina haba kamin adalci mana kullum ni nake yi yau kuma tafito ta yi , idan har zata kwace min miji kuma na girka ta ci tabbas nasan ba faduwa nayi amma a yanzu dai kam tafito ni kaga tafiya ta daki.''


Har tafara tafiya ya yi,sauri riko hannunta ya ce'' Ch茅rie ki kara hakuri kin ji wata rana sai labari ki daure na dawo daga aiki na gaji sosai ko da ni kadai ne ki girka min dan Allah.''


Naji tom.''


Jin hakan ya sa ke ta ya nufi dakin Habsat tana daga zaune fuska a hade ya ce'' Habsat ni wane irin mutume a gare ki ?"

Da sauri ta dago da idanunta tare da kallonsa gabanta na tsananta faduwa sosai ta ce'' Mijina ne kai mana .''


Me ya sa kullum kike son ganin kin Bata min Raina ne ?"


Shiru ta yi ,masa Bata ce komai ba shi kuma ya ce'' gaba da cewa Habsat wanan ba halinki bane me ya sa zaki aron rigan rashin kunya kika sanya baki ragamin ba bare kuma Rukaya me muka yi maki a rayuwa ne shin Karin auren da nayi shine ya sa kika daura damarar yaki dani Kika daina kula dani kika daina bani kanki kika daina son ganin farincikina safanin da da ko bacin Raina baki bukata amma yanzu ke da kanki kike neman hanyar da zaki cutar dani kinsan irin wahalar da nake sha kinsan radadin da nake ji kuwa Habsat duk yanda zan kai ga son wata ya mace ba zata kai irin soyayyar da nake yi maki ba sai de matsayin ko wace ya banbanta ke ce kika mayar dani cikaken namiji kika bani farinciki a lokacin da nake cikin damuwa ke kika bani soyayya a lokacin da na rasa ta mahaifiyata shi yasa ko min naso na dauki mataki a kanki nake kasa yi Habsat kishi ba hauka bane a lokacin da kike yinsa na daga maki kafa ne saboda nasan yana da zafi amma yanzu kinfara wuce gona da iri nayi duk abin da zan yi ganin kin sauko daga kudurinki amma ke sam baki san ana zuba maki idanu ba Habsat yanzu nasan kema kinsan dalilin da yasa na kara aure ina son Rukaya saboda a lokacin da kika gujeni ita ce ta zama mai farantamin saboda haka duk ina sonku ina kaunarku babu wacce zan kawo a gidan nan wacce bana so a saboda hakan ina son ki dawo hankalinki ke ba yarinya ba ce a yanzu kin girme ma Rukaya sosai a yanzu wani kishi duk ba naki bane ina bukatar zaman lafiya a gidan nan banason sake ganin wani tashin hankali bare har wata ta kulla makirci saboda na daki day daga cikinku ina fatan kin gane idan ba hakan ba zan dauki mataki mai tsahuri a kan koma wacece saboda bazan din ka tashi na fita idan neman abin da zan cida ku da shi kuma a ce na dawo gida bani da wata natsuwa saboda haka a kiyaye .''


Tsaye ya Mike zai fita har ya fara tafiya ya ji Habsat kwance a gadon bayansa ta rumgume sa tana zubar da hawaye masu zafi har cikin ransa yake jin wanan zafi hakan ya sa ya rufe idanunsa sosai ita kuma cikin muryan kuka ta ce'' kayi hakuri sonka ne da kishinka suka yi mani yawa sannan a lokacin da ban yi tsamanin kara aurenka ba ka bijiro min da shi kasan irin tashin hankalin dana shiga kasan radadin da naji lokacin da ka tare a dakinta idan na dubi kan shimfida ta sai na ga babu kai bare na rabe ka har na kwanta a kirjinka bacci ya dauke ni rabon da nayi barci mai dadi tun da lokacin Rukaya ta shigo gidan nan tsanar da nake yi mata ce ta yi min yawa har ta kai ga ina aika ta abin da zan cutar da ku dan na wuce haushi na tabbas nasan dalili kuma ni ce na jawa kaina ni kazama ce sannan Babban ciwon shine bana haihuwa amma insha Allah daga yanzu zan gyara ka yafemin karka rabu dani dan Allah .''


Ai ita Bata tsane ki ba saboda har ciki kika taba zubar mata amma Bata ce komai sannan ta hanani daukar mataki a kanki Rukaya tasha wahala sosai a wajenki haka take hakuri saboda tasan irin kishinku na mata yanzu har ta kai ga bata tsoranki bata ganin girmanki bata shakkar fadamaki ko wace irin magana da ta fito daga bakinta amma duk hakan ta yi shiru da bakinta bata sanar da daginta ba bare kawayenta har wani ya samu labari daga gidansu saboda hakan ki shiga hankalinki ki san abin da kike yi a yanzun.''


Ciki kuma yaushe na zubar mata da shi ?"

Ranar da kika mata duka a gidan nan lokacin da ta girka sakwaran doya.''


Dan Allah ka bata hakuri wallahi bansan hakan tafaru ba insha Allah wallahi banzan kuma sake wani laifin ba .''


Murmushi ya yi, tare da janyo ta ta dawo gabansa ya share mata hawaye ya ce'' kenan yau zan ci abincin Matata Habsat sannan mu yi kwanciya a gado day a matsayin ma'aurata .''

Jinjina masa kai ta yi, tare da sakin murmushi ita ma .''

Sosai yaji dadi Sun dan taba soyayya kafin yafita lokacin Rukaya ta kammalla abincin har ta Shige dakinta yana gama ci ya shirya tare da ficewa daga gidan .''

Habsat najin fitarsa ta saki murmushin mugunta ta ce'' yaro man kaza duk da nace bazan sake tsokana amma yau zan yi ta karshe saboda ba zaku barni a falo na kwanta ni day sannan na kyale maka matarka ta zauna lafiya gaban madubi ta nufi ta dauko kayan Mata ta hade su waje guda ta shanye saboda yau ta shirya karfan mijinta saboda Sun jima basu hadu da juna ba a matsayin ma'aurata ba .''


Rukaya kuma tana ganin fitarsa ta fito cuisine tafara dafa wani tsumi wanda matar Abdoulaye ta hada mata su ta zuba ruwa masu yawa ta rage wuta sannan ta dawo falo habsat kuwa fitowa ta yi, daga daki dauke da wata katuwar dorina mai harshe biyu.............
14/11/2022 脿 18:32 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
Yar Tela
And New Gidan doctor's


15


Rukaya bata ankara ba taji saukar bulala mai shegen zafi ga tasha mai sai kamshi take wani uwar kara ta buga ta ce'' wayoo Allah na Mama ta da baba kuna ganin zalumci karara .''

Sake zuba mata ta yi, ai kuwa tsabar Rukaya ta firgice ta chakumi Habsat tare da daukarta ta nasa a kasa har sai da kanta yafashe mikewa ta yi, ta ce'' Rukaya ni Kika daka ?"

Kina Mamaki ne Habsat ke uwata ce da bazan dakeki ba an fada maki tsoranki nake da zaki rainamin hankali ki din ga dukana kamar an kawo maki horona to ki Farka daga yau sai yau ba zaki kuma daga hannu ki tabani ba sai na rama .''


Ke yarinya ki shiga hankalinki yanzu zan yi farfesun kan rago dake .''


Yarinya tana bayan uwarta saboda ni tuni sun man aure kin ga ba'ayi ma yarinya aure.''

Nufarta ta yi, zata dake ta ita ma ta daure kugu nan suka shiga dambe da juna har suka fito tsakar gida Habsat ta shiga neman duwatsu saboda ta daku sosai a hannun Rukaya ita ma Rukaya duwatsun tafara tsinta nan suka shiga jifar juna har Habsat ta jefi Rukaya a goshi ita kuma ta jefe ta a idanu hmmm fada dai suka yi irin na tashin hankali wanda ya wuce tunanin mai karatu suna tsaka da fadan Bashir ya shiga har ya samu kyautar dutse kan keyarsa har guda biyu da sauri ya shiga tsakaninsu tare da buga masu tsawa Rukaya na ganin hakan ta dafe cikinta tare da fashewa da kuka ta fadi kasa sai birgima take ai kuwa hankalin Bashir sosai ya tashi ya nufi wajen Rukaya da taimakonsa ta mike tsaye suka koma falo shi kuma ya kalle su ya ce'' zan tafi in dawo ku ci gaba da abin da kuke karku fasa .''

Yana gama fadan hakan ya fice daga gidan ya jima sosai kafin ya dawo dauke da Mahaifiyar Habsat da Mahaifinta ita ma Rukaya haka Habsat na ganin hakan gabanta ya bada dam dam saboda tasan Bata da gaskiya kuma ba karamin Mahaifinta bane ya lakadamata duka na gani na fada cike da mamaki Rukaya ta shiga kallon Bashir dake tsaye ya tamuke fuska baya ma kallon kowa daga cikinsu mahaifin Habsat ne ya yi gyaran murya ya ce'' Habsat ke da abokiyar zamanki miye ya hadaki da ita har kuka fara dambe dubi yanda duk ta ji maki ciwo a jiki tsabar jaraba ni wallahi ta min dai dai saboda kunnenki na kashi ne to wanan c'est la premi猫re et deuxi猫me derni猫re fois da zan fadamaki cewa karki kuskura a kara kawo min sha shaidar cewa kece kika fara ina jinki ki fadamin dan ubanki .''


Cike da rawar jiki har da ta murya ta ce'' Baba dukana ta yi, ina zaune ina shan fruit.''



Haka Kawai baki mata komai ba zata kawo maki duka.''


Kai yanzu Bashir kana ji kana gani ake irin wanan iskancin a gidanka matanka su din ga dambe da juna .''


Baba ina son kasan wani abu duk rigiman da kake gani ko kake ji Habsat ce ke hadasata saboda ko a yau fita ta yi, ba tare da nasani ba sau diyawa nasha kamata da hakan amma nake mata banza saboda wani dalili ganin batasan ina zuba mata idanu bane nan dai ya kwashe komai tun da shigowar Rukaya gidn har wanan fadan na karshe nayi mata magana na yi fada nayi masifar amma shiru Bata tsanza ba dan yau har alkwarin cewa ta yi ba zata kuma fada da kowa ba nayi hakuri wanan ma na kira ne saboda ayi ma tufkar hanci tun kafin Habsat ta kasa tankwasuwa saboda yanzu abin yafi karfina.''
15/11/2022 脿 15:41 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
Yar Tela
And New Gidan doctor's


16


Yanzu Habsat shakiyancin naki ya kai ga ki zubar mata da ciki ke wace iriyar sakarai ce .''


A'a baba kuyi hakuri bawai ina son shiga maganar manya bane tabbas Habsat ta zubar min da ciki amma ba rashin sani ba garin tsokanarta ne ta zuba min ruwa a kasa na fadi kuma ni na yafe dan banso ya sanar da ku wanan maganar ba ,cewar Rukaya da ke sunkuye da kai tana magana cikin ladabi.''


Ajiyar zuciya baban Rukaya ya sauke ya ce'' yanzu dai duk wani tone tone ya wuce tun da aikin gama ya riga da ya gama hakuri ne abin da ya da ce muyi abar tuna baya yanzu mu yi magana busa kan rayuwarmu ta gaba .''


Hakane Malam Abbas kayi magana ni dan tsokacin da zan yi bai wuce nasiha ba kallon Bashir da Rukaya da Habsat ya yi, tare da yi masu nasiha mai kashe jiki sosai ta ratsa dukan illahirin jikinsu jikinsu ya mutu muruss daga haka suka tashi suka bar gidan bayan sun yi masu rakiya suka dawo falo suka zauna kallonsu ya yi,ya ce'' Ch茅rie ke da B茅b茅 ina son ku bani hankalin kanku ku mata na ne sannan ni ne jagoranku a gidan nan saboda haka ku saurare ni daga yau sai yau kar wacce ta kuma tadamin masifa a gida idan ba zaku yi zaman lafiya ba tun kafin na dawo ki yi tafiyarki gidanku saboda gani nake ban Isa da ku ba.''

Habsat ce ta mike tsaye tare da nufa wajen da Rukaya take tana fadai haba haba haba Haba har Isa wajenta tare da rumgume Rukaya ta ce'' haba mana b茅b茅 ai daga yanzu mun zama day ko kanwata Rukaya .''

Jinjina mata kai ta yi, ta ce'' insha Allah har abada .''


Dariya suka saka a tare sannan Habsat da Rukaya suka shiga madafa suka fara girka abincin dare cike da nishadi shi kuma Bashir yafita waje suna kammallawa bayan sun jera kan danning suka Shige daki ko wace ta dau wanka duk Sun yi kyau sosai sannan suka zauna falo suna zaman jiran Bashir suna dan taba fira sama sama
19/11/2022 脿 00:28 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
Yar Tela
And New Gidan doctor's


17


Yana shigowa gidan a tare suka rugu a guje suka tarbesa tare da fadawa jikinsa nan ya rike abinsa kamar za'a kwace su tare da manna masu kiss a goshi sannan Habsat ta ce'' sannu da dawowa mijina ya gajiya .''


Lafiya lau yakk abin sona kuna ta jirana ko.''

A shagwafe Rukaya ta ce'' sosai ma ch茅ri tun da zun da ka fita fa ka barmu cikin kewarka .''


Nima a nawa bangaren haka yake da tunaninku nake wuni ko da na tafi wajen aiki.''


Tom b茅b茅 mu tafi ka zauna ga abinci tsan yana jiranka .''


Gaskiya dai kamar kinsani na kwaso yunwa .''


Hannayensu yaja suka dawo falo a kasan carpet suka zauna inda shine a tsakiyarsu nan Habsat ta zuba masu abinci a plate day suna ci suna dan taba fira ba laifi suna kammallawa suka sha jus sannan ya bude masu ledan kazar da ya shigo masu da ita nan suka fara aika ta a ciki sosai suka sakawa tunbinsu abinci suka koshi Sun jima sosai suna fira a falon sai wajen 00h sannan kowa ya Mike dan tafiya bacci .''


***********


Fadila ce a zaune gaban Lawan kallonsa ta yi, cike da dana sani ta ce'' Yaya Lawan kayi hakuri hakika na cutar da kai bansani ba ko zaka iya zama dani a hakan kayi hakuri nayi nadama sosai , tafada wasu Sabin hawaye suna gangarowa daga kan fuskanta.''


Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' karki damu Fadila komai ya wuce amma bazan iya zama dake ke day ba ina bukatar zan kara aure ki zamanki a dakinki kinman abin da ba zan taba iya rabuwa dake ba a duniyar nan kuma ki sani har yanzu ina sonki sosai .''

Na gode babu damuwa ka kara aurenka sannan kuma insha Allah baza'a samu matsala daga gareni ba .''


Allah ya sa tashi mu tafi mu kwanta dare ya yi .''


Babu musu ta mike tsaye hannunta ya kama suka Shige daki .''


********

Rukaya na shiga daki wani mahaukacin ciwon cikine ya murda mata da kyar ta karisa isowa wajen bed din ta zauna tare da mika hannu ta dauko maganin ciwon ciki ta sha amma kamar ta kara masa yawa sosai take shan azaba gashi dare ya yi ,da alama Doctor yanzu suna wutawa maganin barci ta dauko tare da sha amma da kyar ya dauke ta .''



Habsat suna shiga daki ta chanza Kaya zuwa na barci ta dawo kan bed ta kwanta ,shima kayan barci ya saka tare da kwantawa daga bayanta jin shiru baya da alamar taba ta kuma ga maganin da tasha yafara aiki a shagwafe ta ce'' B茅b茅 kana jin ciwon Mara har yanzu .''


A'a na daina lafiya dai.''

Tom irin wanan ciwon fa ?"

Shima Bana ji ni bacci nake da bukata yanzu .''

Tom idan ni fa ina bukata ya za'ayi .''

Cike da jin dadi ya yi, saurin tashi daga kwancen da yake ya ce'' B茅b茅 dagaske zaki bani irin wanan labarin nasha .''

Murmushi ita ma ta yi, ta ce'' ai daman kayanka ne na tabka babban kuskure dana ke hanaka kaina ka yafemin mijina .''


Kwantawa ya yi, saman jikinta tare da daura dan yatsansa a bakinta ya ce'' shittttt ai tun tuni na yafe maki .''


Bakinsu ta hade nan suka shiga holewarsu ,

ni kuma naja masu kofa na ce sai da safe .''


WASHEGARI


Rukaya kwance jikinta shimfide da zazafi mai mugun zafi sai rawan sanyi take ,shi kuma dawowarsa daga masallaci kenan ya shigo dakin wajenta ya nufa tare da zaunawa daga gefenta ya ce'' Ch茅rie kin yi sallah ne ?"

Cikin rawan sanyi ta ce'' a'a Ch茅ri bazan iya ba zazafi nake ji .''

Asha sannu tun yaushe hakan.''


Tun jiya bayan rabuwarmu ina shigowa na fara da ciwon ciki .''


Kayan aikinsa ya dauko tare da duba ta a karshe dai sai da suka tafi asubiti ya kara duba ta tare da bincike kan haka nan ya tabbatar da cewa Rukaya tana dauke da ciki wata uku sosai yaji farinciki ita ma ya sanar da ita hmm murna ranan ba'a cewa komai .''


Bayan wata 4


Yanzu kam alhamdulilah Lawan ya kara aure kuma matansa suna zaune lafiya sai ka ce abokai saboda Lawan tsayayen namiji ne a gidansa babu wacce zai zata karya shi ko da bai mata dadi sai de irin kishin mata da basu rabuwa da shi amma basu da wata matsala .''


********

Haka ma bangaren gidan Bashir yanzu Sun sauya sosai babu wace zata yi abu sai tayi shawara da yar uwarta sosai zaman nan yake ma Bashir dadi ya samu kwanciyar hankali har kiba yafara jumgawa sai ya kara kyau da sheki kamar balarabe haka rayuwa ta ci gaba da zuwa masu da dadi sai de mu ce Masha Allah a haka har cikin Rukaya ya kai Watan haihuwa in da Habsat take dauke da sabon ciki kuma sai yazo mata da laulayi sosai dan Rukaya ke dan kulawa da komai saboda ta dauki hutu aikinta sai bayan ta haihu.''
21/11/2022 脿 11:16 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
Yar Tela
And New Gidan doctor's


18


Zaune suke a falo suna firar yanda zasu tafi shopping din kayan b茅b茅 mikewar da zasu yi ai da sauri Rukaya ta zauna tare da dafe bayanta tana fadin washhh Allah cikina .''

Da sauri Habsat ta ce'' lafiya dai Rukaya?"

Cikina ne yake burdamin tun jiya .''


Sannu to ko mu tafi asubiti.''


Ki zamanki bara na kira Doctor tun da kema baki jin dadin jikinki.''


A'a karki damu ai na wartsake tun da zan samu b茅b茅.''


Har zata magana ta sake jin ya mata wata iriyar juyawa yar kasa ta fasa tare da faduwa kasa tafara birgima tana fadin danne min ciki dan yaron ya fito da sauri danne min ciki ki dawo ta bayana sannan ki tausa min shi .''


Habsat kuwa kiran Bashir ta yi, bayan ya daga take sanar da shi cewa mata ya yi su shirya gashinan zuwa yanzu .''


Dakin Rukaya ta nufa ta dauko kayan Roba da hijjab din  ta sannan ta r茅ponse ta zo ta saka mata zamanta keda wuya sai ga Bashir ya shigo nan suka dauke ta a mota suka tafi asubiti suna Isa nan aka shiga da ita dakin labour sai fadin a tausa mata cikinta da ya kusan fitowa take ,wasu ta basu dariya wasu kuma suna kallonta a rikicin nakuda ne .''


Sun dauki awanin da dama kafin Rukaya ta haihuwa nan ta santallo kyakyawan b茅b茅 murna ba'a magana sai godiya ga ubangiji nan suka kwana a asubiti sai safiya aka sallame su suka koma gida nan ta shiga kiran kawayenta da abokan arziki makauta suma ba'a barsu a baya ba suna ta zowa ganin b茅b茅 ana mata barka ba kunya take karban na gode an kwatsi bakinta amma sam taki ta daina shi yasa aka kyale ta hak suke ta shan sulma daga wajen Rukaya har satin biki yazo ranar ba laifi a kashe naira anyi hidima Masha Allah kowa ya ci ya koshi nan aka watse aka bar mai jego da Habsat da kuma mai tsaron Rukaya .''



Yau ma suna waje tsakiyar gida ana girka abinci Rukaya tafito da b茅b茅 nan suka zauna ana girki ana shan fira Bashir ya dawo gidan nan ya kawo masu kaza da wasu kudi ko zasu bukata sannan ta juya yafita waje ganin haka ya sa Habsat ajiye Key din dakinta a cinyar Rukaya tabi bayan mijinta tana fadin b茅b茅 ! b茅b茅 ! b茅b茅 ! Da yake a hankali take Kiran nasa a shagwafe sai bai ji ta ba har zai bude marfin mota ya ganta tare da washe baki ,dan turo bakinta ta yi, ta ce'' b茅b茅 shine zaka shigo gidan nan ba zaka yi man magana ba ko wane laifi nayi maka ne, duk a shagwafe take maganar ,"


Janyota ya yi, tare da jingita jikin motar ya shiga susunar huyanta dake dauke da kamshin turare mai dadi ya ce'' sorry matar ba ki laifin komai bana son na takura ki ne .''


Har zata yi magana nan ya cafki bakinta ya shiga tsotsarsa yana shafa albarkatun kirjinta zuwa saman ruwan cikinta yana shafawa ya gigice sosai ya fita hayacinsa kafarta day ya dage tare da daurawa jikin motar tare da saka hannu a gindinta yana fingiring nata har yanzu bai raba bakinsu ba ,ita ma shafarsa tafara yi daga bayansa zuwa kansa tana tusa hannayenta cikin sumar gashinsa sai sauke nunfashi suke Sun jima sosai dan sai da ya ji Kansa dai dai kafin ya jata zuwa bakin kofa ya ce'' ki kula da kanki sai na dawo .''


Tare da tura ta zata shiga daga ciki ,saurin dakatar da shi ta yi, ya tsaya nan ta saka hannu biyu ta kama Kansa tare da dankara masa bisous ( kiss) a goshi ta ce'' Allah ya tsare Babban mutume.''


Murmushi ya yi, ya jinjina mata kai sannan ya koma wajen motarsa ,bye bye ta yi, masa sannan ta Shiga cikin gidan nan kunya ta kamata duk ji take kamarsu Rukaya Sun san abin da suka yi a waje dan jikinta har rawa yake Key din ta dauka ita kuma Rukaya ta mika mata tomate 馃崊 ta ce'' ku kara wanan a girkin tun da ga kaji nan an kawo .''


A frige za'a kaisa ko a yankashi.''

Yankashi Zaki yi sai a sa a girki .''


Karfa Habsat ta yi, tare da daubo ruwa ta wanke sa sannan tafara yankawa tana tsaka da aikin ne wayarta ta yi, kara alamar shigowar sako dubawa ta yi,tare da sakin murmushi ganin sakon mai gida ne mikewa ta yi,saboda ta gama yanka tomate 馃崊 din ta kai ta zuba a tukunyar sannan ta duba sakon ,鈥光€光€光€� farincikina Habsat hakika naji dadin kasancewa ta dake a yau din kin faranta min da rai Allah ya maki albarka ina sonki鈥衡€衡€衡€�


鈥樷€樷€榢arka damu mijina tu m茅rite plus que 莽a m锚me moi je t'aime 馃拫馃拫鈥欌€欌€�


Yana gani shima ya mai do mata da sakon kiss sannan ya ci gaba da aikinsa ,ita ma hakan aikinta ta ci gaba da tayi tana kammallawa ta zuba ma Bashir abinci ta kai danning ta gyara wajen sannan ta zuba ma mai jego da mai tsaron ta kowa a plate din sa nan suka koma falo suka zauna suka d'aura sabuwar fira ganin Bashir ya kusan dawowa ya saka mikewa ta ce'' masu jego ina ganin sai da safe insha Allah .''


Tom ba damuwa Allah ya bamu Alkairi .''

Amin ,Habsat tafada tare da shigewa daki kai tsaye toilet ta wuce ta yi ,wanka Jim kadan sai gata tafito daure da towel dama tuni ta sha kayan more rayuwa ta dauko wasu mahaukatan kayan Riga da wando ta saka duk Sun kame ta komai na ta yafito tsaf da ita ta shafa da foda da jan baki ta shafa kwali a idanunta sannan ta yi, wanka turare gashin kanta ta gyara tare da sakinsa ya tafi baya tsaf da ita masha Allah falon Bashir ta nufa sannan ta zauna wayarta a hannunta tana wattsapp taji sautin muryansa ya dan jima sosai tsan kafin ya shigo dakin nashi yana ganinta ya saki murmushi ya ce'' b茅b茅 wannan wanka ya min kyau sosai duk ni kadai aka yi ma .''

Sosai ma mijina tun da ka yaba naji dadi naka ne kai day .''

Kiss ya mata a na shanunta da kuma saman cikinta ya ce'' fatan b茅b茅 na yana lafiya .''


Normal yake kamar babansa .''


Tsaye ya mike ya ce'' nifa yunwa nake ji kuma bata abinci ba dazun da kyar na iya sakinki saboda muna waje dan ma yamma ta yi,kowa ya shige gida da mun kwanshi yan kallo.''


Tom gani a gabanka mijina ka cinye ni son ranka .''


Haba idan na cinye ki gobe wa zai bani .''

Ni din de yanzu dai kayi wanka idan ka ci abinci sai inda mai ya kare .''


Babu musu ya yi, kamar yanda tafada yana kammalla cin abinci nan suka shiga babban aiki .''


***********


Fadila ce zaune tana yanka farce Lawan ya shigo kallonsa ta yi, ta ce'' sannu da dawowa .''

Yawa Fadila ana zaune .''

E'ee sweety na.''

Ina ita abokiyar zaman naki take .''

Tana daki bata jin dadin jikinta ne yanzu ta shiga .''


Cike da masifa ya ce'' haba Fadila ke dai kina Abu kamar wata karamar yarinya yanzu ace bata jin dadi amma ba zaki iya kirana ki sanar dani ba idan ita yarinya ce ke baki da hankali ne mtsss kin ga dan Allah tashi ki Kira min ita .''

Kamar zata fashe da kuka ta Mike ta nufi dakin Samira ta ce'' ya jikin naki ne .''


Tom da dai sauki dan har yanzu kaina ciwo yake man .''

Ok kizo Lawan yana kiranki.''


Ganinan zuwa .''


Fitowa ta yi, ita ma bata wani jima ba tafito tare da jin tsaye dan nesa da su hannu ya mika mata tazo tare da daura ta kan cinyarsa cikin tautausar murya ya ce'' angel shine baki da lafiya ba zaki sanar dani ba so kike na shiga cikin damuwa .''


Girgiza masa kai ta yi, ta ce'' Banaso mijina kayi hakuri ai nama fara samin sauki.''


A'a ban yarda ba tashi mu tafi asubiti a duba min lafiyarki sannan hankali zai kwanta .''

Uhmm tom mu tafi ka rakani dakin na dauko gyalena .''


dagata ya yi, sannan suka shiga daki Jim kadan sai gasu Sun fito kallon Fadila ya yi , ya ce'' mun tafi asubiti sai mun dawo babu abin da kike da bukata ne .''

Cike da dakewa dan zuciyarta tafarfasa take bani bala'in kishi yana taso mata ta ce'' A'a babu sai kun dawo .''


Ko a jikinsa yaja hannun matarsa suka fita basu zame ko ina ba sai asubiti bayan yan binciken da likita ya yi, ya ce tana da ciki tsabar murna har kyauta Lawan ya mashi sannan suka dawo gida bayan ya basu yan shawarwari
29/11/2022 脿 21:55 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
Yar Tela
And New Gidan doctor's



19


WASHEGARI


Tun da sasafe Habsat ta tashi saboda abincin break da zata shirya wainar flawa ce ta yi da taji kwai ta yi masa jus din mayonnaise tana gamawa ta zuba nasu a kula sannan ta zuba ma Rukaya da mai tsaron jego nasu bayan sun gaisa Habsat ta ce'' Mai jego ga abinci nan abin da kika fi so na girka maki dan haka daurewa zaki yi ki cinye sa duka .''


Kai Aunty so kike cikina ya fashe .''


Babu abin da zai yi, indai B茅b茅 na zai samu  ya koshi .''


Ohhh naki kadai kika sani ni ko ohoo


A'a ni dai ban ce haka ,amma nafison b茅b茅 dinmu ke kuma mijinki ya Soki.''


Hmm ba damuwa tun da Haka kika ce kin ja masa horon yunwa .''


Ba lafiya da ko kin kashe ni dan Allah yar kanwata ki Bashi ya koshi chocolat zan baki fa .''


Uhmm naki wayon banaso.''


Tom shikenan zan sayo maki alawar yara ki sannan nayi ta yi maki wainar flawa.''


Washe baki ta yi, ta ce'' ohh tom ba indai zan samu haka da gudu zan Bashi .''


Mikewa tsaye Habsat ta yi, ta ce'' to a kula da shi ,bara in na kyale ku kuci abinci na tafi kaima Oga na shi .''


Ok tom sai kin fito din.''


Mikewa ta yi, tare da shigewa madafa ta dauko masu abincinsu sannan ta wuce dakin Bashir,da sallama a bakinta ta shiga tana fadin mijina na barka kana jirana ko ?"


A'a ni da na barki kika sha aiki ke day, Anya ba sai nayi maki massage ba .''


Dariya ta yi, mai sauti ta ce'' A'a na wutar da kai wanan ai aikina ne .''


Duk da hakan dai baki son na samu lada ne .''


Ina so mana miji amma duk da hakan na wutar da kai.''


Zaune ya yi, ita ma ta zauna cinyarsa na bude masu abincin tare da zubawa nan suka shiga aika ma tunbinsu abinci suna dan taba firar soyayya har suka kammalla a tare suka yi wanka suna kammallawa shiryawa habsat ta dafe cikinta tare da fadin innalillahi washhh wayoo Allah .''


Da sauri ya janyota jikinsa tare da dago fuskanta ya ce'' lafiya dai b茅b茅 me yake damunki .''


A shagwafe ta ce'' b茅b茅 cikina zai fashe wayoo Allah na.''


Tom ko haihuwar ce tazo b茅b茅 .''


A'a Kawai murdawar ciki ce wata kila gudawa ( zawo) zan yi ka barshi an jima zai dain......


Bata karisa maganar ba ta ce'' b茅b茅 ka tare min cikina karya fado wallahi ji nake kamar zazafamin ruwan zafi a ciki Ganga na kadawa yan cikina suna Lilo ( wato rawa) .''


Tom sannu muje asubiti a duba ki .''



Hijjab ya dauko tare da saka mata sannan suka fito a falo suka tarar da su Rukaya zaune suna kallo kallonsu Bashir ya yi ,ya ce'' Kaka dan Allah ki taimakamin mu kaita asubiti kafin wani daga gidansu ya zo da alama nakuda ce take .''



Dariya Rukaya ta kece da ita ta ce'' uhummm su Anty a dakin nakuda wai waya ga raki yau akwaye tushe kunne dan kar ta fasa masu dodon kunne .''


Wani irin juyawa cikinta ya yi da karfi ta ce'' Bashir ka shushushe ni dama Ashe haka ake yi shine Rukaya baki bani labari ba na baki nawa cikin ajiya.''


haba Anty ai Kawai je ki danno yanda ake ji Allah ya sauke lafiya .''


Fita suka yi lokacin Kaka ta fito suka Shige mota nan Bashir ya ja masu sai asubiti suna Isa aka shigar da ita ciki nan suka fara tiyatre  da Habsat har da su mari ta sha tsabar ta bama wata norse haushi haka dai aka yi ta shan fama har Allah ya sauke ta lafiya aka gyara mata jiki sannan suka fito dakin wutu sai da komai ya Laba wanan norse din ta shigo ta kawo takardan magani Habsat ta Mike tare da Isa wajenta ta daga hannu har sai da ta tifo shi da yawu ( miyau) sannan ta wanka ma mata shi a fuska , tsabar gigicewa da tayi har sai da ta buga tusa ji kake burrrrrrr fritttt tare da antayawa da gudu .''


Dariya Habsat ta kwashe da ita ta ce'' Ashe ke karamar yar daba ce hhhhhh to ga karshen game min kawo .''


Habsat me tayi maki kika mare ta ne ? Cewar Mamar Habsat .''


Hmm Mama kenan lokacin da ina nakuda ne ta mare ni dalilin da yasa ban rama ba ina neman agaji ne amma yanzu normal nake shi yasa na rama dan taji ko akwaye zafi ita .''


Gashi kuwa ta ji ,tun da har da kyautar tusa ta baki ,cewar Kaka mai tsaron Rukaya.''



Fira suka sha sosai kafin aka yi sallama suka dawo gida
01/12/2022 脿 16:43 - Mom Star: 馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃

 *GIDAN DOCTOR'S*

馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃馃


Na 


Mom star 


Gajeran labari

Marubuciyar:

Farhat 
Wata gadara
Surukata
Ina ka shige 
Doctar Ilham 
Atu buddara 
Ni zan zauna da kai
Yar Tela
And New Gidan doctor's



20 


To masoyan gidan doctor's wanan shine Karshi馃槏馃槏 ina godiya da kulawanku da comment din ku Allah ya saka da gidan Aljannah ina yinku sosai 馃グ馃グ馃グ馃グ



Suna dawowa gida aka gyara mata inda zata zauna nan aka gyara b茅b茅 da ita kanta sosai jama'a suke kunno kai wajen barka yan uwa nesa dana kusa duk sun zo daga an ce Habsat Ashe an samu karuwa ,to Allah ya raya ,'' sai ta ce'' Amin godiya nake yaushe zaku bani kudin biki ne .''


Wanda suke da shi su bada wanda basu da kula su ce zasu aiko .


Yau ma tun da safe suka tashi za'ayi wanka jego suna shiga toilet ta ce'' Haba Hajiya ki juya baya na cire kayana mana sai kin kare min kallo dan zaki man wanka kuma wallahi banda sa'ido dan bazan dauka ba tom.''

Girgiza kai Hajiya ta yi, ta ce'' zancen burrr inji tusa ai da kin barni na gani Kawai saboda ni fa zan yi maki wanka to me zaki boye min .''


Dama gulmar dake kawo ku kenan tom ni dai banison sa'ido.''


Baki zan saka maki ba idanu ba.''


O'ooo dai na dai fadamaki .''



Karisa cire kayan ta yi, ta zauna zaman yar karamar kujerar nan ( tayani gulma) tare da mike kafa ta ce'' mu fara tom Allah idan kika konani ke da B茅b茅 .''


Ohhh ni Salamatu naga fitsara ganin idanu na yau ni naga duniyaaaaa .''


Tabe baki ta yi, har zata yi magana ta ji saukar ruwan zafin da sauri ta mike tsaye babu shiri tana fadin wayoooo Allah na na shiga ashirin na fita talatin da saba'in da tara innalillahi Hajiya zata konani ,wasu ta kara zabga mata ta sake kwalara kara ta ce ehhihuhu jama'a yau zata babakani da raina ban mutu ba zata binne ni duk lokacin aka zuba mata ruwan zata kwalara kara kamar wacce ake zarewa rai Hajiya kuwa share ta ta yi , har sai da suka kammalla ta ce'' bara in duba ko jikin bai Kone ba .''


Turo baki ta yi, tare da rufe jikinta da towel ta saka hijjab tafito waje sai hade fuska take , dariya Rukaya ta fashe da ita ta ce'' Anty yana ganki kalau bayan naji kina ta cewa kin Kone .''


Harara ta Balla mata ta ce'' baki ga jikina sai hayaki yake fitarwa ba .''


Haba nifa na ce gashinan gashinan sai suraci kike kamar kin fito daga cikin tukunya .''


To banason rashin kunya fa karki wuce gona da iri fatan kin gane tom.''


Allah ya wuci zuciyar uwar gida ran gida matar doctor Bashir yaya ga Rukaya .''


Dan girgiza kugu ta yi, ta ce'' wayoo Allah kanwar karki fasa min kai.''


Ai gaskiya nake fada .''


Hakane bara na tafi na shirya nayi zaman jiran karfan kudin biki .''


Tom a fito lafiya .''



WASHEGARI 


Yau ma suna toilet ana wanka yau tsanza harshe Habsat take tana hadawa da wani kalar yare ni dai naji tana fadi murkusudun markasukada musmuss jasisi 馃槀 Haka naji tana fada duk zafin ruwan zafi ne suke ratsa ta ,yau ba laifi Hajiya more dariya kafin su koma fada kamar kaji tsatsatsa har suka gama wankan tafito Rukaya in banda dariya babu abin da take sha har so take lokacin wanka ya yi.''


Haka dai har aka shiga satin biki nan aka yi rabaje yarinya ta ci sunnan Nuwaira kyakyawar dan ganinta har shiga rai take da shi sosai aka sha shagali aka watsa aka bar mai jego da Hajiya suna more wankan jego a tare Rukaya kuma Sun zamar mata kamar commedy dan kullum sai ta ci dariya wani lokacin har faduwa take kasa idan Habsat ta fito ta yi, tsokanarta har suka fita daga jego suka dawo yan mata gwanin birgewa suna zaman lafiya babu mai son ganin dan uwansa cikin damuwa Bashir kuwa zaman yana masa dadi tare da kawata mashi farinciki marar masultuwa yaransu a yanzu Sun fara girma sun zama jibga  jibga da su daukarsu sai ka nisa idan ka kallesu zaka ce sun kai shekaru biyu sai de mu ce Masha Allah.


Yau ta kama Laraba dan Haka zasu yi murnar zagayowar auren Rukaya sai shiri Habsat take ita da Bashir a dakinsa suka gyara komai sannan Habsat ta dauki yaron Rukaya Amir ta mashi wanka ta gyara shi tsaf shida Nuwaira Sun yi tsaf da su gwanin birgewa ita ma ta dauki wanka cikin wasu Riga da sket na shadda da Bashir ya dinka masu tare da Rukaya dan yau duk ita zasu saka bleu mai haske ce anyi mata kwaliyar bleu wanda ya Kona ( bleu bic) ta saka takalmi bleu wanda ya kona  sosai ta kyau ta sha make-up Masha Allah Kawai zamu ce .''


Rukaya kuma tayi shiri cikin doguwar rike ta kame ta ta zama dass a jikinta ta kara mata kyau ta gyara gashin kanta ta sha kwaliya dan yau gidan GIDAN DOCTOR'S HOUSE basu ganuwa tsabar kyau da kamshi da suke zubawa Habsat ce ta shigo dakin Rukaya ta ce'' Kanwar har yanzu baki karisa shiryawa ba ?"


Uhmm wai ina zamu tafi ne .''


Muje zaki gani amma kafin mu fita b茅b茅 yana jiranmu a daki .''


Tom shikenan mu tafi dama nima ina bukatar ganinsa .''


Hannunta Habsat ta kama suka nufi dakin Bashir budewa suka yi tare da shiga wajen duwu babu haske sai kara chanson da kake ji irin mai dadin nan da shiga ran masoya sai da suka kawo tsakiyar dakin wata wuta mai tsawar kala ta bayana Habsat ta koma wajen Bashir suna yi mata happy mariage suna tafa hannu.''


Wani sihirtacen murmushi ta saka tare da dauka hannunta a fuskanta irin na mamakin nan kamar zata yi kuka ta ce'' uhummm amma anty da Ch茅ri ina godiya sosai wallahi na manta da wanan rana ina alfahari da ku sosai ina kaunarsu Allah ya bar ku farinciki na.''


Wajensa suka nufo tare da rumgume ta suna taya juna murna sosai suka sha shagali a wanan daren suka yanka cake suka fara bama yaransu sannan Bashir suka shiga bama junansu dama Sun kira mai photo nan suka zauna an famille suka yi photo Sun saka Bashir a tsakiya Rukaya na dauke da Nuwaira Habsat na dauke da Amir aka yi masu pics masu yawa da kyau , kallonsu ya yi , ya ce'' mata duk kun zama yan lukutaye  wa zata goya ni a ciki .''


Uhmmm b茅b茅 ai duk girmanmu idan muka goya ka karya mana baya zaka yi .''


Wai Haka Ch茅ri ,jinjina masa kai ta yi, tana lafewa jikinsa shi kuma ya sakarmasu kiss a tare yana lankace masu hanci suka fashe da dariya 





Fadila P.O.V



Yanzu rayuwa ta sauya mata tana cike da farinciki ta samu soyayyar mijinta dama ita ce ta rasa amma yanzu normal Kishiyarta ta haihu ta samu ya mace Sun dauki son duniya Sun d'aura kan yarinyar sannan har ta fara tasawa Batasan wacece mahaifiyarta tsakanin Mamarta da Fadila suna zaman farinciki sai de dan kishin mata da ba'a rasawa amma basu yarda suyi shi a gaban Fatima wato diyar kishiyar Fadila






Alhamdulilah ! Alhamdulilah ! Alhamdulilah !


Ina godiya ga Allah daya bani ikon kammalla wanan Book din lafiya Allah yasa mu amfana da abin kwarai wanda bana kwarai ba mu watsar na barku lafiya sai mun hadu a sabon Book dina mai suna JIKOKIN MAI ADAIDAITA 馃槀馃槀  akwaye dramer a ciki karki bari a baki labari shi da IYALINA zasu fara zuwa maku a sabuwar shekara insha Allah 


Wasalam

Post a Comment

0 Comments