[10/10 16:10] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*NA*
*RABI'ATU BASHIR(Ummu Maher)*π
*π️⚔️ALKALAMI YAFI TAKOBI WRITER"S ASSOCIATIONπ️⚔*
*(A.Y.T.W.A)*
'Kungiyar da ta kasance ta marubuta masu fasaha da sanin ya kamata.
*Bismillahir-Rahmanir-Rahim*
*Pageπ¨1*
"Dasauri ta fanno da gudu ta nufi Rumfar Malam,Yana ganinta Yana ganinta yace kinyi tsi yar gidan Malam bakyajin magana.
" Tace Malam cu habu ne yake dukana Waina fita babu ando,kunsan dai maganar yara bakinsu Akwai tsami Kuma wai 'Nashiga dakinsu Nadauki wayanshi Nayi Game shine yabugeni.
"Ai Malam idan akwai abinda yatsana bai Wuce Adaki Dijaba Acewarshi baisaka Sunan 'Uwarshi don adaketaba.
" Yariko Hannunta yace zo mushiga Yau sauna bigeshi Kar ku dauka dukan wasa dukan Kato.
"Yana shigowa Yasamu Inna Uwargida Yacimata Mutunci Kuma Yace taja wa danta kunne kada yakara dukar Masa Uwa.Shiru Inna Uwargida tayi Tana mamakin Hali irin na Malam indai kana son kaga bacinran Malam kadaki Dije'Ta tabe baki tawuce tana gunguni tana cewa Yarinya daga ita har Uwarta basa laifi Mtse tayi tsaki Tashige dakinta.
**********
" Wa cece Dije,Sunan yadauko Asaline daga Sunan Mahaifiyar Malam,Malam Yanada Yaya goma sha shidda,Wanda Duk Mazane 'Dije ce kawai Mace Wacce Amaryar shi Aishatu Wadda Suke kira Da Indo, Kuma'Dije ce kadai Yarta, Ayanzu "Dije tanada shekara Goma Aduniya Wanda ko kai Idan Kaga tabarar datakeyi saika Rike Baki.
" Sannan Tanada Wata Halitta Mai Kyau Da tsari,'Dije dai farace tas Ga dogon hanci siriri gabakinta Dan karamai ga ta da gashi Irin na fulanin Asali.gata yar duma duma komai cas cas kamar andasa mata Sannan duk yawan gashinta sai Malam yazauna Akeyinshi.
"Sannan yana matukar Son mahaifiyar Wanda son dayakeyiwa Mahaifiyarta ne yadawo kanta.'Saidai duk son dayakeyiwa Indo ita ko kadan bata Sonshi,Tunda Aka haifi Indo Kulawar 'Dije tadawo Hannun Malam Don cewa tayi bazata shayar da itaba,Haka Malam Ya tattara Indo takoma Dakin Inna Uwargida Mata mai hakuri Da juriya duk suru tunda Malam Zaiyi badai Tadaga ido ta kalleshiba Saboda Hakurinta Da juriya,
'Ita Inna Uwargida tanada Yaya Tara Duk Maza Sai Haule Mai 'Yaya Shidda Itace Ta tsakiyar,Sai Indo Amarya Ita Kuma daya, Itace " Dije Uwar Yan Rigima,
"Malam Mahaifin Dije Asalinshi Ba fullatanine Dan Asalin Jihar Adamawa,Anan Aka Haifeshi Yagirma Wanda tun Yana karami Mahaifansa Suka mutu.sai Rokonshi Yadawo Hannun Mahaifin Indo Mahaifiyar Dija.Mahaifin Indo Aminin Mahaifin Malam ne.
Kibuyoni donjin cigaban Labarin✍π»
[10/10 16:10] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*NA*
*RABI'ATU BASHIR(Ummu Maher)*π
_______________
*π️⚔️ALKALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATIONπ️⚔️*
____*(A.Y.T.W.A)*__
'Kungiyar da ta kasance ta Marubuta Masu Fasaha Da Sanin Ya kamata.
*Bismillahir-Rahmanir- Rahim*
_________________
*Pageπ¨2*
'Malam Hamisu Dan Borno Shine Cikakken Sunan Mahaifin 'Indo.Mahaifin "Indo Matanshi Hudu' Uwargida Itace Surbajo Mahaifiyar Indo, Tanada Yaya Goma "Indo ce Kawai Mace,Sai Falmata Itace Ta biyu Ita Yar 'Uwar Malam Hamisu ce Sunkasance 'Yan Maiduguri Borno State.
"Sai Habiba Ita Yar Adamawace Yayanta Tara,Duk Mata "Sai Halima Mai "Yaya Shidda Ita Ma yar Adamawa ce.
" Malam Hamisu Mahaifin Indo Shine Ya karbi Abubakar Alokacinda Mahaifinshi Yarasu.Wanda Yakasance Amininshi Sosai.Abubakar tunda Yataso Saida Yayi Shekara Goma Sha Biyar Sannan Aka Haifi 'Indo Yanansonta Tun tana Karama,Alokacin Kuma Yayi Saukar Alqur'Ani Mai girma.
"Sanda Yakai Shekara Ashirin'Alokacin Indo Shekararta Biyar Kuma 'Alokacin Wani Abokin "Malam Harisu Maisuna Jabbama Yayi Sha'awar Hada Yarsa Da Abubakar.
" Malam Hamisu Yasan Asalin Jabbama Mutunne Mai Hakuri Da dattaku Sosai.Gashi Da Kyauta 'Shiyyasa Ma Da Ya Tuntubi "Malam Harisu Da Maganar Ya Yadda Akancewa Zai Kebe Da Abubakar Din Yaji Ta Bakishi.Haka Kuwa Akayi Sanda Ya nemeshi Da Maganar Ya Amince Batareda Yace Komai Ba Saboda Yanajin Kunyar Malam, Dan ko Kashi Yau Malam Yace Zai Hadashi Dashi Baijin Komai Don 'Yafi Karfin Haka Awajenshi.Babu Bata lokaci akayi Aure.Ta tare.
" Malam Abubakar Shima Yazama Babban Mutun 'Inda Haryanzu "Indo Tana cikin Ranshi. Ya Kara Aure Don Uwargidanshi Tazo Masa Da Cewa Kawarta Hadiza Batada Miji Kuma Dan Allah Ya Aureta. Ta Nada kirki Don Alokacinda Tahaifi "Mustafa Shine Danta Nafari.Ita ke zuwa ta taya ta Aiki da komai.Shiyyasa Take Ganin Mutuncinta'Malam Da farko Bai Aminceba Daga Baya "Ya Saboda Ya Matar Tashi Ta shiga Damuwa.Bayan Anyi Aurensu Ta Haifi Danta Namiji Hakilu,Nanfa Hadiza Tazage Tana Yiwa Kawar Tata Rashin Mutunci Tawa Uwa Da Uba.
" Ita Kuwa duk Abinda Zatayi Mata Bata Taba Kallonta Da Abinba.Hasalima Saidai Tayi Murmushi'Ana Hakane "Indo Ta Zama Budurwa Ayanzu Tanada Shekara Shadaya Daidai. "Malam Kuwa Yana ta Jiran "Indo Tagirma Dan Yanzu Har mafarkinta Yakeyi. Yana Sunbatu Uwargidanshi Kuwa Kuwa Kullum Yakanyi Mafarkinta Adakinta,Yanacewa Wayyo "Indo Kisoni Inbaki Soniba Zan mutu Abindai Yakai Malam Kamar Zaiyi Hauka.Hadiza Kuwa " Tace Saidai Yamutu don Wallahi Babu Abinda Yashafeni.Uwargida Kuwa Hankalinta Yatashi Sosai Matuka,Babu Bata Lokaci Tafadawa "Malam Hamisu halinda Mijinta Yake ciki.Babu Bata lokaci yazo don ganin jikin Nashi Yadda Yake.Ko da yazo Kuwa Alokacin Yana sunbatu 'Yana cewa Wayyo Allah Na "Indo ina sonki kisoni Dan Allah,Malam Cikin Dattaku "Yace Abubakar Meyayi Zafi hakane Malam Ya tsugunna Yaringa Yimishi Addu'O'i Amma kamar Ana turaashi.
" Malam zuwa Yanzu Yagane me "Abubakar Yake nufi Wato Yada de Yana son " Indo Yarshi Ya jin jina kai Bayan yaga yadda Abubakar yasamu bacci.
'Bayan ya Isa Gida yasamu Surbajo Uwargidanshi Da maganar,Surbajo Tayi Murna Sosai "Ta kai Amma fa Naji Dadi Yaro Mai Hankali Gashi Yakama Sa na'arsa Mai Kyau Ga Almajiranshi Yanzufa Malam Haryafika Almajirai Malam "Yace To Yanzu Dai Kinga "Indo shekararta Sha dayane da Rabi,Amma za,a iya Auren Daga baya Saita Tare Alokacin Tamara Kwari.
" Malam Hamisu Kuwa Yasamu "Indo Da maganar Nanfa "Indo Babu ko Kunya Ta Fulani Tace Bata sonshi Ita "Sani takeso almajirin Malam.
Share&Comment
Ummu Maher
✍π»✍π»✍π»✍π»
[10/10 16:10] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*NA*
*RABI'ATU BASHIR(Ummu Maher)*π
______________
*π️⚔️ALKALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️π*
____*(A.Y.T.W.A)*__
'Kungiyar da ta kasance Ta Maru buta Masu Fasaha Da Sanin Yaka mata.
*Bismillahir-Rahmanir-Rahim*
_________________
*Pageπ¨3*
"Indo ta ciga ba da magana Wallahi Malam Har 'Barkindo Muke Zuwa dashi.
" Abinda Ake nufi Da Barkindo Shine gidan sarkin Garin Adamawa ne,"Malam Hamisu 'Yace Ke tashi kibani Waje Sakarya.Shi Sani Din ko sana,ar kansa bashi Da'ita Saikice Wai Shi kike son Aura Shasha Kawai.
"Malam Hamisu Kuwa Har ya Gayawa Abubakar Basai Yayi Komai ba Kawai Ya kawo Sadaki,Abashi Matar shi'Abubakar Baiso Hakaba Yaso Ace Sungana Da " Indo ko da sau Daya ne,Amma babu komai hakan ma yayi mai.
"An kawo Kudin Sadaki Malam kuwa yasaka Aka Daura Auren " Indo Da Abubakar.
"Surbajo Ce tashigo Dakin" Mahaifiyar " Indo, Kenan ta hangota Tana ta kuka,Mahaifiyar ta ta Surbajo Ta matso Inda "Indo ta ke matso wa Ta yi ta dagota " Tace haba "Indo Meye zakizo Kisaka kanki Acikin Daki Kina kuka.
" Indo kuwa ta bare baki ta ringa sakin kuka Har dai 'Mahaifiyar ta ta taga ji tafita tana sababi.
"Aka Kai 'Indo gidan Mijinta Tana kuka Tana Tubu rewa Harda Suma Akan hanya.Kakar ta Sare tace Wallahi ko zaki Mutu ki far fado sai munkaiki Banza Kawai.
" Ko da suka kaita Suka taho Kuka ta ringa yi harda majina.Uwargida tagaji da lallashi har ta Hakuri Zata fita Saiga Ango Yashi go Bakinshi Har Kunne Yayi Kyau Cikin Shadda Fara Tas har tana wani sheki.
"Uwargida Tafita Ta kyaleta Hadiza Kuwa Cewa tayi Babu inda zatazo.Ko da ango ya shigo ya matsa kusa da Amaryarsa Ai " Indo Ta wafto Wani Kwano Nakusa Da'ita Ta buga mai Nan fa jini Yafara Tsartuwa,Yabata Mai Farar Shaddar sa.
"Uwargi dansa Taji Sanda Abu Ya fadi Kasa Saida ta tsorata Tafito Dayake Dakin farin labu lene saida ya Tasarto jinin Ai Kawai saita Shigo Dakin Yadda taga " Malam ta tsorata Yace Lauratu Kaini Asibiti.Ta jashi Ta kaishi Chemist.
"Ire- iren wadannan Abubuwan Sunsha faruwa Amma baita ba gigin Gayawa Malam Hamisu ba,Saboda kada Akwace mai " Indo Aishan shi.
'Ana wannan Rikicinne Harya kai shekara Daya Da Auren su Amma Bata Yadda Yata Ba mata Ko Da Hannunta ba.
"Har Allah Yasa Rannan Yazu ba mata Maganin Bacci Acikin Abinci Tasha.Kuma Aranar Ne Harta Samu Cikin Khadija Wacce Ake kira Dija Ko Dije,
" Da kyar Wannan Cikin Allah Yaraya shi Harta Haihu, Saida aka kaita gida Da Cikin Nata Ya tsufa.Saboda Zata iya Yiwa Kanta Lahani 'Alokacin Laure Yayan ta Shidda Takwas Saboda Tanada Saurin Haihuwa.Ita kuma Haule wadda suke kira Hadiza Yayanta biyar,"Hadiza sunanda babarta tasaka matane Shikuma Mahaifinta yasaka mata Haule Saboda shi Yace ga sunan da yakeso Harsuka Rabu Da Mahaifinta Sana diyyar Haka Hadiza Ta taso Cikin Bakar Rayuwa.
****************
Cigaban Labari
"Dije ce ta shigo gidan da gudu," Malam kuma Yafito Daga Bandaki da buta ahannunshi "Tace Malam Dan bature yazo Wadda Yake Zuwa Wajen Malam Duk Bayan Karshen Wata.
" Malam Ya fito Da saurinsa Ya hangoshi Yana Jikin Motarshi Da Kakinshi Ajikinshi,Fatar nan tasa Lallausa Takara Yin Laushi Da Sheki."Dije ce Tafito Daga gida taje Tana Taba Motarshi Aikuwa Tasamu Dotse Ji Kake Kiiiiiiii.
*Share&Comment*
Ummu Maher
✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»
[10/10 16:11] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*NA*
*RABI'ATU BASHIR(Ummu Maher)*π
________________
*π️⚔️ALKALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️π️*
___*(A.Y.T.W.A)*_____
'Kungiyar da ta kasance Ta Maru buta Masu Fasaha,Da sanin Ya kamata.
*Bismillahir-Rahmanir-Rahim*
________________
*Pageπ¨4&5*
"Dije kuwa bayan tayi wannan tasa asar ta debu Ruwan kwata ta zuba ajikin motar.
" Jamilu Dan Hadiza Kuwa Baiyi wata Wata ba Ya zu ba mata mari Jikake Tasss.Ai Malam Abubakar don yayi bakone shiyyasa da sai"Jamilu Ya Dan Dana Kudarshi.
"Haris Kuwa Yaga Abinda Yafaru Sai yayi Biris Kamar bai ganiba.Saboda Yaga Malam ma Yagani.Sai Malam Yace Innalillahi Haris Dan Allah Kayi Hakuri Yarinyar ce batada Kunya Kayi Hakuri.
" Haris Yace Babu komai Zankira Ola lekon,yakawo mun wata.
"Haris yana zuwa wajen " Malam Abubakar ne don Neman taima ko,Saboda Ana yawan kawo mai Hari Akan Aikinshi Na Soja.
*Wane ne Haris*
"Haris Shi ne A salin Sunanshi,Su Uku ne Awajen Mahaifinsu,
"Haris Shine Babba sai, Bashir Wanda Ayanxu shi likita Ajihar Kaduna State Yake Aikinshi Na likita Babban likita sosai Wanda bai fiya zama Akasar Ba yafi Zama Akasa shen waje,Sai Iklima Wanda Yarinya ce Shekararta Sha Uku daidai.
" Mahaifinsu Sunan shi General Abubakar Sadaa."Dan Asalin jihar Kano ne, Mahaifinshi su biyar Ya Haifa.
Aliyu,Abubakar,Usman,Umar,sai Autarsu Fadimatu Ayanzu Dukkansu Suna Kano A dorayi.
"Kuma Kowannensu Yana Aikinshi Mai kyau.
"Mahaifiyar Haris kuma Yar Asalin Garin Yolace Yar sarauta CE.Wacce Akasamata Suna Khadijatul Kubrah,Wacce Ake CE Mata Gimbiya.Ta Aureshine Don ganin dataimai Agarinsu
" Yola Bayan Yaje Wani Aiki Agarin Yaga Ddduniya Ba Wanda Ya Isa yahanashi Aurenta.Ita ma Kuma Tace Shi Takeso.
*Cigaban Labari*
******************""
"Haris Bayan Yakaro so gidanshi Yana shiga Sojoji Suka Fara Kamewa Suna Sara Masa Don Suna Girmama Ogan nasu,Don Yanada Kirki Da Sosai.
" Ola Lekon Yayi Saurin Fitowa Daga Motar Ya bude Mai Yafito,"Haris Saurayine Mai Kyau Da Haiba,Gashi Fari Dogo Kakkaura.Mai saje Da ya Kwanta Luf-luf. Kai sai ka ganshi,Don Ni Ummu Maher Nasan Shi.
"Kaltume Kuwa Ta Hango Mijin nata ta Window Ta bene.
" Ta Kara Fesa Tu rare Da Wani Sirri Na Mata.
"Kaltume Yar duniyace Sosai,Gata Lukuta ce Sosai Gata Farace Sosai Farinta Harya na wani Dau.
" Gata Gaje riya,idonta kuwa Kamar Na Chinese, Ga shinnan yasha Atarchment,
"Yashigo gidan nasa Yawuce Bangaren shi,Don shi Tsarin Shi Baya Neman Mace Saidai Ita Ta nemeshi......
Kuyi Hakuri banida charge nayi tyiping Kada.ππ»
*Share&Comment*
Ummu Maher CE
✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»
_______________
[10/10 16:12] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*NA*
___
*RABI'ATU BASHIR(Ummu Maher)*π
_________________
*π️⚔️ALKALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️π️*
_____*(A.Y.T.W.A)*____________
'Kungiyar Da ta Kasance Ta Maru buta Masu Fasaha.Da sanin Ya kamata.
*Bismillahir__Rahmanir__Rahim*
___________________
*Pageπ¨6*
"Kaltume Koda Taji Shiru Tasan halin mutumin nata ,Atsahon Shekara Biyar din dasu kayi Bai taba Nemantaba Saidai Ita Tanemeshi.Saboda "Haris Wani irin mutum ne da bashi Da wata sha,awa sosai mafi akasari idan" Kaltume ta nemeshi Wataran ma cewa yakeyi Ta fita Ta bashi wuri.
"Jan kunne gareku Matan Aure da wadanda Suka Kusa Shiga Da ga ciki.Zakiga Mace Har Mace Amma bata San yadda Zata Tada Mai Sha,awaba saidai Kiga "Yan mata awaje suna tada musu.Sabida Shigar Banza Da sukeyi.Kema Zai Hana Kiyi Mishi Dafatan kunji Fada Karwa ta.
" Ta tashi Ta bi shi Sa shen shi.Alokacin Ya fito daga Wanka ne Da ta wul Daure Aku gunshi,Sannan Akwai Wani awuyanshi ya goge sumar kanshi datayi Luf_luf, Bai Kalli Inda Take ba Yaci Gaba Da Abun Da Ya Keyi.
"Kaltume Ta Matso Ta Karbi Tawul Din Taci Gaba Da Go ge Mai.Sai Asanan Ya Kalle ta" Ta ce Yallabai Sannu Da Zuwa "Yace Yawwa Sannu,Nan fa Ta fara Yimai Kissa Irin Tamu Ta Mata Ayi wannan ayi wancen Nandai Shima Yabiye Mata.Ta tashi tabi Bayan sa Da tawul a k'ugunshi.
*Wacece Kaltum*
_________________
" Asalin Sunan Tane Kaltume,Yar Garin Minna ce, Mahaifin ta Sunanshi,
"General Umar .A.Yaro.
Duk Yan Asalin Garin Minna ne Wato Niger.Mahai finta Sha ha Rarren Mai Kudine Ita Kadai Ya Haifa,Da Mahaifiyar Hajiya Maryam Wadda Akece Mata "Ya wusa.
" Ta taso Cikin Gata Daso Da Kuna.Asangarce Ta taso.
"Mahaifinta Abokin Baban "Haris Ne Kusan Za,a iya cewa ma Amininsa Ta Fannin Aikinsu Na Soja.
" Wata rana Haris Da Mahaifinshi Sunje Minna Gidan General Umar,Anan suka Hadu Da "Kaltume Ta dawo Daga Ameri ca daga Karatu Nanfa Tayi Tsalle Tace Shi Takeso, Mahaifinta Ya biye mata Ya Tambayarwa Yarsa Dan Amininsa Ya yadda Har Yagayawa Mahaifiyar" Haris Da shi Kanshi Uban Gayyar Kuma"Yace Nanba Da dewaba Za,ayi.
"Shi kuwa Harga Allah Baya Sonta,Hasalima Shifa Baisan Wani So ba.
"Mahaifin shi yace Ko zaiyi Hauka Sai Ya Aureta.Haka Kuwa Akayi Donshi" Haris Yana Son Iyayen shi Kuma Yana Yi musu Biyayya Sosai.Shiyyasa Suma Suke sonshi.
*Cigaban Labari*
"Dije Kuwa Tana zuwa Gida Taringa Tuje Tuje,Babu Wanda Yayi Mata Magana.Can Sai ga Malam " Abubakar Yana Shigowa Yari ko Hannunta Yakira Jamilu Ya Ringa Zuba Mai Ruwan Bala'i Waizai Kashe Mai Uwa.Nan dai "Jamilu Ya bawa Malam Hakuri,Malam Ranar Har Chemist Yakai " Dije Wai An Yima Dukan Kawo Wuka Ita Kuwa "Dije Sai Wani Makale Kai Take yar Karamarta Da'ita Ta iya Kissaaa.
*Share&Comment*
Ummu Maher CE
✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»
______________
[10/10 16:13] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
AUREN DOLE
π°π°π°π°π°π°
*NA*
*RABI'ATU BASHIR(Ummu Maher*πππππ________________
✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»
*π️⚔️ALK'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️ππ️*
__*((A.Y.T.W.A.))*__
'K'ungiyar da ta kasance ta marubuta masu fasaha da sanin yaka Mata.
________________
*Bismillahir_ Rahmanir_Rahim*
______________
*Pageπ§7&8*
Bayan "Malam Abubakar yadawo daga Kai "Dija chemist yana cikin bata magani wani yaro yashigo d'aya daga cikin Almajiran "Yaron Yace wai ana sallama da Malam." Dije ce ta hau shure shure wai ita saidai yatafi da'ita "Yace to taso muje yar'gidan Malam.
" Malam yana fita ya hango "Haris Sanye da wani farin boyel fari tas ga hularshi ya kafa mai kyau da tsari.
Ai"Dije na hangoshi ta fanno da gudun gaske "Tana cewa lah'ga d'an bature ga d'an bature." Malam ne yayi saurin zuwa don yasan halin"Dije yadda yasha farin yadin nan yanzu zata b'ata mai.
"Malam Abubakar yana zuwa ya mik'owa " Haris hannu 'Yace sannu dazuwa"Haris yanzu kake tafe "Haris Yace eh Malam yanzu na'iso.Yace to shigo daga ciki.
Bayan yashigo ya shinfid'a mai tabarma,Yana ciki shimfid'a mai" Dije ta shigo "Tace Malam nima zan zauna" Yace A'ah "Dija bak'o nasawa yayan ki" Haris Tace A'ah Niba yayana bane'Su Jamilu ne yaya na wannan mai kamada Aljanun shine yayana.
"Haris kuwa bud'e baki yayi yana kallon ikon Allah Wannan Wacce irin yarin yace mai shegiyar tsiwa.Don shi Arayuwarshi ya tsani Mara tarbiyya wannan yarinyar daba zata wuce 12years ba Amma ta'iya tsara magana haka.
" Malam kuwa Yace"Mamana tashi kishiga gida don shima yafara gajiya da iskancin "Dija Tace A'ah bazan tafi ba sai ka goyani" Haris bud'e baki Yayi Yana mamakin wannan shegiyar yarinyar mai d'an banzan surutu da tsiwa.Ai baiyi aune ba sai yaga "Malam ya sunkuya " Dija ta d'ane Bayan"Malam Bayan yakaita yadawo ne "Yace Haris don Allah kayi hak'uri yaran nan nazamani sai da kula." Haris Yace babu komai Malam, Shikuwa "Haris shi kad'ai yasan tuk'uk'in da zuciyarshi takemasa Saboda abin yabashi mamaki Matuk'a." Malam ne yadawo mai da tunaninshi dai dai.Yace "Haris ya aiki kuwa dafatan komai lafiya.
"Haris Yace Malam komai Lafiya daman rubutun Nan ne nakeson asake banishi naji dad'inshi." Malam Yace babu komai Nasan daman za,ayi haka.
Bayan yahad'omai Rubutun Yad'aukomai yabashi.Nan "Haris yasaka hannu acikin aljihunshi yaciro kud'i masu yawa yabawa " Malam Abubakar Amma fir yak'i amsa.K'arshe dai "Haris ya ajewa " Malam kud'in yafita, Malam yayi godiya Sannan Malam ya rakashi Har mota.
"Hajiya ce zaune a taf keken fallonta na alfarma wato Mahaifiyar " Haris sai K'anwarshi wacce keda shekara sha hud'u cif_cif."Haris yana k'arasawa yabi tabayan "Hajiya yayi Mata kiss tabayanta." Tace our welcome son.I miss u,Shima yace I miss u2.
"K'anwarsa tagaisheshi Saboda shi idan ba Hajiyaba babu maiganin fara'arshi ko gidanshi zaishiga a sojanshi ya ke shiga.Bayan sungaisa " Hajiya ke tambayarshi Ina"Kaltume matarshi"yace tanan Hajiya"Tace gaskiya my son baida ce abinda kukeyi kaida kaltume ba.Ace Yanzu shekarar Kaltume d'aya da rabi kenan rabonta dazuwa gidannan hakan ai baida ceba. KO ba komai aimu surukanta ne KO."Haris Yace Hajiya Wallahi Ni nayi Iya yina batason zuwa baisan me take nufiba.Shi kuma "Hajiya Tace Dady d'inku babu damar mutun yafad'i laifinta sai yahau fad'a Yace Wai idan kaji shiru lafiya ce Haba.
"Haris ya Lallab'a Hajiyarshi don gudun b'acin ranta.
" Haris kuwa Bayan yadawo gida ya'isketa afallow Ana ta faman yimata gyaran jiki."Sai wuce Tace sannu dazuwa general 'Barkan da shigowa "Yace yauwa yawuce abinshi.
" Sakina kuwa maiyi Mata gyaran jiki Tace Tab,Wai haka mijin nan naki yake Yayi tashan k'amshi ke kuma kika K'yaleshi kina kallonshi Yadda Yake kamar baturen nan Amma kika barshi haka.
"Kaltum Tace to mezan mai" Sakinat Tace aikuwa zauna kiga yadda ake kallo. taringa ziga"Kaltum harta zugu.Don dama ita "Kaltume akwaita da tarkacen k'awaye barkatai.
" Nan tasameshi ad'aki yana cire kayanshi,Nanfa kaltum ta ringa yimai kissa DA kisisina.
Harta samu kanshi,Wayarsa ce ta hau ringing yad'aka.
"Bashir yagani kan screen d'in wayarshi,Wato d'an uwanshi likita." Yad'uka Yace "Bashir ya kake ya'paris " Yace normal Yakuke kaima.Haris Yace fine'Ya aikin naku "Bashir Yace Lafiya klau.Yace General nasamo Mata a France.Y'ar asalin k'asar ce Abokiyar aikina.
*Share&Comment*
*Ummu Maher ce*
✍π»✍π»✍π»✍π»
________________
[10/10 16:13] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN'DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*Written by*
Rabee'atu Ummu Maher.ππππππππ
*Pageπ§9&10*
"Haris yayi shiru Yace to Allah yasanya Alkhairi sukayi Sallama,Kaltum kuwa cewa tayi hmm" Bashir yayimun daidai Wallahi haka yafimai Wallahi.
KO kallonta"Haris baiyiba yayi fitarshi waje.
Yadad'e yanajin wani Abu agameda "Dijer Sosai don zaman hak'uri kawai yakeyi da" Kaltume i'ta gaba d'aya ma bata iya magana ba"Gashi babu jituwa"Tsakaninta da Mahaifiyarshi.
to meye amfanin zamada Irin wannan matar kwata kwata daman bason"Kaltum yakeyi ba "AUREN'DOLE akayi mishi,donshi Haris mutunne mai zurfin ciki,sab'anin k'aninshi" Bashir Akwai shi da fad'a saikace ma shine Sojan don shi"Shikuma Haris likita.
*******
yanason"Dijer sosai saidai yarasa yadda zaiyi da rayuwarshi na farko dai yarinyar k'arama ce bata wani da shekaru sosai balle harya furta Mata Kalmar so.
Gefe d'aya na azuciyarshi Yace kawai kafad'awa mahaifinta"Kada aje Amata Aure don yasan su"Fulani Akwai yiwa y'ay'ansu Aure da wuri.
Bayan"Haris yadawo daga Aiki ne yawuce wajen Mahaifansa don kullum yadawo daga Aiki sai yabiya Wajen iyayenshi Ya gaishesu.
Hajiya tace"Haris inason karakani Adamawa wajen Malamin nan naka inason amsar maganine.
Haris yace to"Hajiya yaushe zamuje'Hajiya tace kamar Ranar da baka da Aiki dayawa KO,KO kuma Weekend,"Haris yace to shikkenan babu matsala Allah yakaimu Hajiya ta amsa da Amin.
******
Ranar asabar kuwa da Auri"Hajiya ta shirya"Haris yazo suka tafi da wuri suka isa tunda jirgi suka hau.
Suna zuwa Suka Nufi hanyar gidan Malam Abubakar"yafito daga Sallah kenan Suka fito daga Mota.
Dijer kuwa tana ganin bak'i ta washe bakinta kamar gonar Auduga"Koda ta fuskanci"Malam baigansu ta k'arasa Ta kirawo"Malam Alokacin yana fitowa daga Masallaci tanunomai bak'in dasauri yak'araso Suka Fara gaisawa.
Dijer kuwa tagaida Hajiya ta amsa cikin fara'ah tagaida"Haris ma Ya amsa yana mai k'are Mata kallo,Gaskiya Dijer tayimai yarinta A soyayya Amman yazaiyi tunda yana sonta.
Hajiya kuwa sai kallon"Dijer takeyi yarinyar ta shiga ranta sosai,Hajiya tace Yaya "Tace Dijer Hajiya kuwa i'ta tasan abinda ta Ajje azuciyarta a game da" Dijer yarinyar tayi Mata gashi"Haris yana bata labarin Mahaifinta mutimin kirkine,Allah na taimakon"Haris Amman Malam yana taima kamishi da Addu'o'i da tofi da turare duka.
Haris kuwa sai satar kallon"Dijer yakeyi yana murmushi bak'in shi kamar gonar Auduga,Dijer ta zauna Rana shan Lemon b'awo kusada Malam.
*Ummu Maher ce*
*Share&Comment*✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»π✍π»
[10/10 16:14] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*NA*
*RABI'ATU BASHIR(Ummu Maher)*ππππππ
________________
✍✍✍✍✍✍✍
*π️⚔️ALK'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️π️*ππ
__*((A.Y.T.W.A))*__π
✍✍✍✍✍✍
___________
K'ungiyar da ta kasance ta Marubuta Masu fasaha da sanin Ya ka mata.
________________
*Bismillahir_Rahmanir_Rahim.*
*Page⬜11&12*
______π"Hajiya Kuwa tun da "Dija tazauna take raya wani Abu acikin Zuciyarta,Nason had'a dangantar ta Aure da d'anta "Bashir don taga idan bahaka tayi maiba bazai fito da matar da zai Aura ba.Momi tafad'awa Mlm Abubakar Matsalar ta yabata Tofi'cikin manyan jarakuna na Swan Manya guda biyar'da turare.Saida aka kawo musu Abinci Sannan Sukaci.
" Malam Abubakar Yayi mamakin mutanen da zasu fito daga birni suci Wannan Abincin Nasu.Bayan Sungama cin Abincinne"Hajiya Tace wa"Haris d'an fita Inason Magana da 'Malam Yatashi yafita babu Musu.Yana fita Ya hango"Dija dawani almajirin'Malam ta d'aura d'amara zasuyi danbe gashi ita ba k'arfiba sai son Rigima.
"Dija ta janyoshi Tana cewa k'aryarka "Sani Wallahi baka isa naji tsoron kaba.Yanzu inyiwa yaro duka." Haris kuwa komawa yayi ya jingina da bayan motarshi yana kallonta,Gwanin sha'awa yanason Yarinyar sosai baisan so ba sai akan"Dijaa'.
zuwa yayi yara basu ganin yana son yayi wa a barson shi b'arna'.
Ya ce haba"Dija ke fa macece ba namijiba kidaina fad'a da maza kinji"Tace to tashige gida."Haris Yace aransa haba My "Dija Ina cewa kinyi hankali kinfara nutsuwa,Yayi Dariya yarinyar tana burgeshi sosai.
" Hajiya Tace Malam Dan Allah idan da hali inason'Kabawa d'ana Auran "Dija muhad'a zumunci.
Malam kuwa bak'aramin mamakine yaka mashiba da jin zancenta.Hajiya" Tace Malam kayi hak'uri Inason"Dija sosai sonta nakeji harcikin Raina.
"Malam yakalli 'Hajiya tabbas Matar tanada kirki,Gashi tana son talakawa tana girmamasu,Malam Yace bawai inak'i bane" Hajiya Nima da kika ganni 'Inason y'ata"Dija sosai Zan Iya cemiki da "Dija zata mutu yanzu Wallahi da nima mutuwa zanyi.Amma inason jin tarihinku don naga Ku mutanan kirki ne.
" Hajiya tabashu tarihinsu tsaf,Ai Batak'arasa ba"Malam Yace yanzu damanke y'argidan "Barkindo ce Ma'ana Sarkin Adamawa.Malam Yace to" Hajiya bazan hanaki'Auran y'ata"Dija ba Amma inaganin kunfi k'arfinmu tunda Ku kunada kud'i da sarauta. kiyi hak'uri "Hajiya kunemi daidai ku. Hajiya Tace Malam Nidai da zaka bawa d'ana Auren " Dija to lallai zanyi farinciki" Sannan Da kud'i da sarauta aiduk na Allah ne KO.Yace hakane "Hajiya Na'aminta " Hajiya tayi murna sosai.Daza b'en datayiwa d'iyanta"Bashir Angon Baturiya France "Kai ni Ummu Maher nace Akwai Rigimaa.
Don Ita"Hajiya batasan wainar da d'an Nata yake toyawa ba.K'ara k'ara k'ak'a.
"Bayan sunyi Sallama da Malam" Hajiya tabashi kud'i masu yawa dakyar ya amsa.Sannan Tace wa" Malam zasuzo da yaron Nata.Yace babu komai ai munzama d'aya Sukayi Sallama da Malam Harzata tafi"Tace wa Malam akiramin Mutuniya ta muyi sallama.
"Malam Yakira'Dija Alokacin Tafito daga wanka 'Tana d'akin " Inna Uwargida tana saka kaya dayake ita komai Nata yana d'akin ta don Ba shiri suke da'Uwarta "Indo ba.Tsanar Ubanta Tasha feta.Tana gama saka kayan tayi saurin saka hija binta do go hark'asa Wanda Malam yasiyo Mata kwanannan.Ta shafa farar hoda.Da lipstick tayi parking da dogon gashinta surarta abin sha' awa tayi kyau tafito Ra's. da ita kamar ba" Dija rigima ba.'Sukayi sallama da "Hajiya akan zata dawo tak'ara ganinta.
" Bayan kwana biyu da dawo warsu daga Yola 'Hajiya takirawo d'an Nata awaa saida tayi ringing nabiyu sannan yaga kiran ya d'auka yana maicike da happy.
"Alokacin suna tare da zarah budurwarshi wacce yayi France.
"Bashir yace 'Hajiya barkanki da dare'Tace yauwa My son yakake 'Yace lafiya klau yakike kema yasu dady.Tace duk suna lafiya" Hajiya Tace My son Inason infad'a maka Nayi maka Mata ak'auye.
*Don Allah kuyi hak'uri Nayi typing kad'an bani da charge ne*.
*Share*
And
*Comment*
✍✍✍✍
*Ummu Maher ce.*
✍✍✍✍✍✍
[10/10 16:15] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*AUREN DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*NA*
*RABI'ATU BASHIR(Ummu Maher*ππππππ
____________,,,,,,,,
✍✍✍✍✍✍
*π️⚔️AL'K'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️π️*ππ
__*((A.Y.T.W.A))*__π
✍✍✍✍✍✍
______________,,,,,
_,K'ungiyar da ta kasance ta Marubuta Masu fasaha da sanin Ya kamata.
*Wannan Shafin Nakune Masoyana Baki d'aya*
*Special gift to Myπ©*
*π±π»♀️Nabeela Dikko*
*(y'ar mutan dikkawa*)
*Allah ya k'ara Mana basira Da zak'in Hannu Amin*
_______,,,,_______
*Bismillahir_Rahmanir_Rahim*
*Pageπ¨13π©14&πͺ15*
________➡️"Bashir dake tsaye ai sai yaji jiri na Neman d'aukarshi'Zahrah tayi saurin mik'ewa ta ruk'o maaoyin Nata tana tambayarshi me yafaru kawai sai ya zauna zaman y'an bori dab'as.
"Zahrah ta tashi ta d'auko wayar tashi'gashin kanta ya Rufe mata Ido tayi saurin gyarashi ta d'auko mai Wayar tasaka Hands free'
" Hajiya kuwa dataji shirun yayi yawa sai tace"Bashir kanajina'Kuma munyi Magana da Mahaifinta Yace idan kadawo muxo Tare dakai Don banason a d'auki lokaci Sam,Nafison ayi dawuri ka koma da Matarka.
"Hajiya tacigaba da cewa kuma kasan meye'Yarinyar tanada، Hankali da nitsuwa kenanda kunya'Ga Addini'gata Yarinya k'ara shagal don bazata Wuce Sha Ukuba Amma kafin ta tare zata zauna Wajena tak'ara kwari." Hajiya tasake Cewa My Son kanajina Kuwa naji kayi shiru.
"Bashir kuwa Yayi 'Zahrah inkiya da takashe Wayar takashe tana Wani zare ido'Fuskarta harta b"aci don ganin masoyin Nata cikin tashin hankali'a a ta ke kuma wani kishi ya bigi zuciyarta sosai jin Muryar mace maizak'in sauraro haka.
" Zahrah kuwa ganin har yanzu"Bashir baiyi Magana ba ta zauna "tad'ago fuskarshi 'Tace Bash sunanda take fad'amai kenan 'Tace haba Bash ya akayi meya faru,KO wani abune yafaru,Kuma sannan wacece Wannan wadda takiraka awaya.Cikin yaren France take maganar'Bashir tambayar ce tayi mishi yawa 'yace Ta b'allo mai magani yasha sai barci.
" Zahrah ta Lillib'e da bedsheet me kyau'ta tsiramai gwala gwalan idanunta kamar na mayu tana kallonshi cike da shaukin so,Tana cewa azuciyarta indai kuwa "Macece takirawoshi to ta b'allo wa kanta jaraba don zata iya komai akan " Bash d'inta.toh Wannan kenan!kome zai faru idan yatashi? kubiyoni don jin abin da zaifaru.
"Hajiya kuwa tabi wayardake hannunta da ido tana mamakin abinda yasa " Bash yakashe Mata Waya.Afili tace KO lafiya oho?
"Shikuwa Haris cike yake da farincikin da bai tab'a tsintar kanshiba, ya Danna hancin motarshi cikin gate d'in dake manne a jikin dank'areren gidanshi Wanda " Sojoji sukayi mishi k'awanya.
"Ola lekon ne yafito dasauri ya bud'ewa Megidannashi murfin mota yafito fuskarshi shimfid'e da k'aya taccen Mur mushi'Sosai. Haris Yace haba Ola'bana fad'amaka kada ka k'are bud'emin Murfin Motaba.Haba nima abarni in ringa excersice ko.Ola' yayi dariya Yace Sorry Oga.Ola'kuwa yana mamakin Ogannashi yaga yana cikin farinciki shima sai ya tsinci kanshi cikin farinciki.
" Wayar ola'ce tayi ringing Wanda ke mak'ale agefen Aljihunshi nakakin "Soja" Ya d'aga yana cewa 'Hellow madam Mrs Ola' Yayi wata dariya data dawo da"Haris daga hayyacinshi.
Haris kuwa yanajin yadda"Ola'yake Magana da matarshi Wacce sukayi "Auren soyayya" Bashi da akayiwa "Auren dole" Ba ata ke yaji wani irin haushi azuciyarshi"Haris yayi wata dariya"Yace babu komai na kusa "Auren Soyayya" Haris ya shafa gyemunshi yana murmushi mai k'ayatarwa.
"Haris kuwa yanashiga gidanshi ya wuce d'akinshi "A Alokacin 'Kaltume tana fallow ta zube kayan 'Mata'A gabanta Tana ta d'irka,Shikuwa " Haris baisan tana yiba ya shige cikin d'akinshi KO cire kayan"Sojanshi baiyiba ya haye kan gadonshi Yayi Ruf da ciki yana tunanin Masoyiyarshi"Dija.
"Malam Abubakar zaune A'Babbar kujerarshi Ya Tara matanshi duka'Yayi gyaran Murya'Yace Daman bakomaine yasaka nataraku ananba sai " Neman Auren Y"ata 'Dijaa'.
"Aiba " Inna Uwargida da"Raheela ba har'Indo saida ta d'aga kanta ta kalli "Malam fuskarta tana zubarda hawaye don ayanzu tayi Nada mar abinda taringa yiwa" Malam Abubakar da Y'arta tilo "Dijaa Wani son y'arta tane yak'ara shiga zuciyar" Indo tana mai Nadama da zubda kwalla sosai.
"Mlm kuwa ya kula da yadda" Indo ta firgita da jin za'ah Aurar da y'arta ta.Indo kuwa azuciyarta tana cewa yanzu da na kula da Y'ata da Mlm baitara min Kishiyoyinaba da tuni munyi Maganar mu kad'ai.
"Malam yadawo dasu daga tunanin da Suka Lula.Yace daku nake fa kunyi shiru KO Baku ji abinda na fad'aba.
" Sukayi Saurin cewa Munji Allah yasa ayi damu"Inji Inna Uwar'gida.Tana mamakin Aurarda "Dijaa da gaggawa haka. Bayan suntashi Duka matan Mlm yayi saura.Indo ce kawai Awaken" Mlm ya kalleta cikin sakin fuska yace"Indo Amarya lafiya tayi k'asa dakanta tanamai tsiyayar hawayenta ak'asa."Indo Tace Mlm yayi saurin d'ago kanshi yaji me "Indo zatace don yaga yau tayi wani lakwas babu Rashin kunyarnan. Ya kalleta yaga yadda tayimai Wani Kyau'Yarintarta yasake fitowa sosai.Mlm yashafa gyemunshi yayi wani Murmushi yana juya idonshi sosai kamar wani tsohon Maye.
" Indo ta taso daga inda ta ke ta matso kusada Mlm Sosai,Tarik'e gefen takalminshi cikin kukanta Mai ratsa zuciya."Tace Mlm don Allah don Annabi Mlm Yayi saurin Amsawa da cewa;(S.A.W) yana maishafawa harzuwa gyemunshi.
"Indo Tace Mlm Kayafemin kuskurenda nadad'e inayi'Maka Na tuba kayafemin.Mlm kuwa cike da farinciki da k'aunar Matarshi" Indo ya dago dakanta yana Mai gogemata hawayenta.Nandai Mlm da"Indo suka d'inke sunamai cike da kewar junansu.
Toh Wannan kenan"
*** *** ***
"Bashir kuwa yana tashi daga baccinshi Yaga " Zahrah agefanshi tana yimai Sannu'Ya tashi Yayi Brush yayi wanka""Zahrah tafita domin shi"Bashir yana kare mutuncin kanshi Da addininshi don baiyar"Zahrah tana d'akin yana wankaba.Bayan sungama cin abincinne yake cemata tafad'awa iyayenta ad'auramusu Aure'Take tanbayarshi me yafaru kuma.Yace shidai yafad'amata idan zaitafi"Nijeria π³π¬"K'asarshi ta gado yanason ad'aura musu Aure.
*No comment No typing*
✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»
π§‘❤️π€ππ
*Ummu Maher ce.*
πππ€π€π
✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»
_________
*Vote*
*Share&Comment*
[10/10 22:36] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
π°π»
*AUREN DOLE*
π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*NA*
*RABI'ATU BASHIR(Ummu Maher)*πππππππ
_________,,,,,,,,
✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*π️⚔️AL'K'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️π️*ππ
✍️✍️✍️✍️✍️✍️
____*((A.Y.T.W.A.))*___π️ππ
*K'ungiyar da ta kasance ta marubuta Masu fasaha da Sanin ya kamata*.
______________,,
*Ina mik'a sak'on gaisuwa y'an uwa da abokan arzik'i Baki d'aya inayiwa kowa barka da Sallah dafatan kowa yayi Sallah lafiya,dafatan matan Aure ba'azauna kaca kaca ba anyiwa megida make up maikyau*.π
π»π
π»π
π»π
π»π
π»π
π»π₯°
_____________,,,,,,,,
*Bismillahir_Rahmanir_Rahim.*
*Pageπ§16&π©17*
_________,➡️"Hajiyarsu Haris kuwa harta shedawa Dadynsu "Haris cewa tayiwa " Bashir Mata don taga idan bahaka tayi maiba bazaiyi Aure ba."Dady kuwa yayi A'Manna kuma Tayi Na'am dajin tarbiyyar yarinyar,don' yason "Hajiya baza tayiwa d'anta zab'en tumun dare ba.Sannan yace zasuje su tanbayar Auren.
" To haka kuwa akayi sunje Neman Auren"Dijaa inda suka k'arewa idansu kallo "Dijaa ta task gidan tarbiyya.Sunyi da" Malam Abubakar Akan cewa zasu kawo kud'in Sa Rana da sadaki da lafe gaba kid'aya.inda suka Ajiyewa"Malam dubu Hamsin Na nagani In a so,"Malam yace was"Dadynsu Haris Kud'in yayi yawa Yace"A'ah babu komai Allah yanuna mana Ranar.Donshi "Dadynsu Haris ba ya k'in talakawa shiyyasa unguwar dasuke suke sonshi sosai don halinsu d'aya Da Matarshi " Hajiya.
"Duk Wannan abinda Suke babu sanin Amarya da Ango.Don" Malam yace yajawa Matanshi Kunne karwanda yagaya "Dijaa Rigima don yanzu " Dijaa tana shan gata Awaken Mahaifiyarta"Indo.to Wannan kenan.
*** *** ***
Shikuwa "Bashir ayanzu Anyi maganar Aure da iyayen " Zahrah yasamu Abokanshi sunje don nemar mishi Auren Masoyiyarshi"Zahrah inda suka bada "Kud'i mai kauri donyin Al'adarsu ta k'asar" Inda aka d'aura Auren"Doctor Bashir Da Amaryarsa Doctor Zahrah Abinda yayi Sosai Sai wanda yagani.Ya sanar da iyayen "Zahrah zai tafi ganin gida da" Matarsa "Zahrah inda suka Aminta don sun San Halin " Bashir ba Mayaudari bane ga Hankali.Gashi sunga y'arsu kamar zata mutu akan haukar sonshi don su huta kafin takashe kanta.don kawai wata k'awar "Zahrah da akayi Mata Auren dole kashe kanta tayi.
" Yau take kuma Ranar d'aurin Auren" Amarya Dijaa da Doctor Bashir. hmm nace wai Akwai Rigima Tab'.
Inda Bayan And'aura Auren"Haris ya dawo daga tafiyar da yayi wani d'an yak'i Wanda saida sukayi wata uku cur.Don KO waya ba'abari su d'auka sai yak'i ake gabzawa.Adai dai lokacinda"Dadynsu suka dawo daga d'aurin Auren tareda k'annan Dadynsu da Abokanshi.Inda kusan sukayi parking Alokaci d'aya suka fito fuskokinsu d'auke da murmushi.
"Haris kuwa yayi wani Rama da d'an bak'i,Dady yasha babbar Riga Fara tas.Dady kuwa tana hango d'an nashi yasaki Murmushi'Yace Our wlcme My son saukar yaushe'Haris ma dariyar yakeyi dajin dad'in ganin Dadyn ,Saidai yaji jikinshi yayi sanyi Kamar zai Rasa wani babban Abu Arayuwarshi.Jikinshi Asanyaye Suka gaisa da" Dadynsu da k'annan Mahaifinshi da Abokan shi.
"Haris Kuwa yakasa tambayar" Dadynsu abinda yake faruwa,Saidai tasan"Dadynsu kawai hidima yanzu haka yace maka wani ya d'aurawa Aure shine waliyyin Ango.Dan KO a Unguwarsu yasha d'aurawa mutane Aure,Masu kud'i da talakawa to Wannan kenan.
"A daya b'angaren kuwa" Hajiyarsu 'Haris ta Tara jama'ah k'awayenta da y'an uwa Wanda Sukazo daga yola.Hajiyarsu Haris ce Zaune akan stool tana shek'a kwalliya da wata At and a Super'Dank'areriya maikyau Blue Mail Ratsin Brown colour&Red tayi kyau cikin shigarta mekyau.Inda tad'auko wayarta takirawo"Malam inda adai dai wannan lokacin Anfad'awa "Dijaa cewa an d'aura mata Aure'Wai zokaga Rigima duk da batasan Aurenba Amma taga k'awayenta in sun haihu babu dad'ewa idan takai musu ziyara sai tagansu da wani tulelen Abu kamar tulu suna Nishi su zauna dakyar kaga duk sunyi muni sosai.Sai kuna kaga sun haihu.To ita "Dijaa ba komai take tunawa A'auren ba sai wannan k'aton abun kuna suna gayamata Kuna idan akakaisu gidan Auren suna gayamata Angon zaiyi wa Amaryarshi sabuwar kaciya." Dijaa kuwa idan tatuno sai ta Rushe da kuka harda Shure Shure tana tuna azaba.Don ita "Dijaa batason taga KO kwaro yazu jikinta don kada yatab'a Mata lafiyar jikinta To Wannan kenan.KO cinnaka idan yacije ta to ranar babu bacci taringa ihu kenan har safiya.
" Hajiya suna wata da 'Malam Take tambayarshi ya Amarya kuwa .Malam yace lafiyarta klau Amma gata Ku gaisa Baysn ta amsa cikin shesheshek'ar kuna take cewa "Mamana wai gidanki za'ah kawoni KO " Tace eh bakison kizone tace in a so mana idan nazo zaki ringa kaini gidan"Barkindo tace'rh mana har kayan kwalliya Zan siya mini.Tace to zaki runga kawoni wajen"Malam'Tace eh "Dijaa Zan rings kawoki kinji," Dijaa ta share hawayenta"Hajiya tace keda zankawoki birni insiya miki waya KO bakiso" Tashare hawayenta tana dariya tace zanzo."Babu fake gefanta tayi mishi gwalo tace kaga nima za'ah bani waya "Habu Tayi dariya harda rik'e cikinshi yace yarinta dake wazai Baki waya.tasa ke yimai gwalo tace oho?Nandai" Hajiya ta Rarrasheta akan gobe zasuzo su d'auketa da D'anta Ango dayake sunyi waya"Da Bashir yace yau zaidawo. sukayi sallama da"Dijaa 'Hajiya ta'ajje wayr tanayiwa"Allah godiya.
"Turo k'ofar d'akinta yaji anyi tawai waya taga waye.Ai tashi tayi dasauri kamar zata fad'i k'asa tana cewa oyoyo my son saukar yaushe " soja"Yace wallahi 'Momi yanzu nasauka'Hajiya Tace shine baka Fara biyawa gidankaba "Haris munanan kullum munata Addu'ah Allah ya amsa yadawo min dakai lafiya.Saura" Bashir ango Dam gaban"Haris yaji mummunar fad'uwa "Yace Hajiya Ango kuma yaushe Tayi Aure bansaniba,Tace Bayan tafiyarkane son" Malam Abubakar ma tana ta tambayarka.Koda mujaje Kai kud'in y'arshi"Dijaa Amaryar "Bashir saida akayi hirarka my son kai naji kewarka my son sosai.
Ai " Haris baisan sanda yafara fad'in *Innalillahi wa'inna ilaihi Raji'un* Tim yafad'i k'asa A Sume.
✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»
π΄π π‘π£⚪
*Ummu Maher ce.*
✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»
π€π£π΅π’⚫
*Vote*.
*Share*.
And
*Comment*π³️
[10/10 22:41] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*AUREN DOLE*
π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*NA*
*RABI'ATU BASHIR(Ummu Maher)*ππππππππππ
_______,,,,,
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*π️⚔️AL'K'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️π️*ππ
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
___*((A.Y.T.W.A.))*π️ππ
*K'ungiyar da ta kasance ta marubuta masu fasaha da Sanin ya kamata.*
______,,,,,
*ππ₯° Wannan ma shafin na kune Reals*π
(Nabeeha Aminu)π§π»
&
(Nabeela Dikko)π§π»
*Allah ya bar zumunci Amin*
______,,,,,
*__Bismillahir_Rahmanir_ _Raheem*
_______________
*Pageπ§18&⬜19&π©20*
*** *** ***
"Hajiyarsu Haris kuwa a hargitse tayo kan d'an Nata tana kiran sunanshi tana girgizashi da k'arfi,Amma abinda tagani ne ya sata yin wani ihu tareda salati da k'arfi jinine ke zuba ta hancin " Haris da bakinshi da gudu ta fito parlonta tana Neman taimakon gaggawa,Dadynsu Haris ta hango da K'anninshi suna hira, ta nufo inda suke a hargitse tana nuna musu d'akin da hannunta bakinta yana kakkarwa idonta na zubar da hawaye mai zafi.Da gudu suka isa d'akin don ganin menene ai suma tuni hankulansu suka tashi sukayi gaggawar d'agashi suka fito dashi daga d'akin"Dadynsu Haris kuwa yana ta kwala wa mai gadi kira yana cemishi ya bud'e musu gate.
"Sun iso hospital d'in su K'anninshi" Bashir inda adaidai Alokacin"Bashir yadawo da Matarsa "Zahrah Saidai ya ajiyeta a hotel d'in da suka sauka kafin yazo ya gabatar musu da matar tashi Uwargidanshi.motarsu Dady na sauka shima ya shigo asibitin dayake ya Dade baishigo asibitin tunda suka mayar dasu Kaduna.
" Dady kuwa da k'anninshi da sauri suka fito da"Haris Wanda a yanzu baisan inda kansa yakeba saboda halin da yake ciki,"Bashir kuwa bai hangosu ba daga farko saida ya fito daga cikin motar sannan ya hangosu da gudu ya iso inda suke rik'e da"Haris suna kiciniyar fito da shi daga cikin motar yana zuwa yace Dady lafiya mai yafaru da "Haris lafiya shima hankalinshi ya tashi sosai da ganin d'an uwan nashi " Dady yace wa Bashir ba lokacin tambaya bane kaidai yi sauri mu shigar dashi, Da sauri suka kamashi suka shiga dashi"Bashir ya kirawo likitocin Abokanshi da saurin suka d'auko gadon marasa lafiya suka shiga dashi aka rufo k'ofar"Inda su Dady suka tsaya abakin k'ofar d'akin suna kukan zuci.
"Dady da k'anninshi kuwa sai kallon " Hajiyarsu Haris sukeyi cike da tausayinta don sunsan duk cikin y'ay'anta tafi son "Haris shiyyasa sukejin tausayinta sosai fiye da Kansu.
" Likitoci kuwa sun duk'ufa wajen bawa"Haris taimako inda yanzu sun gano matsalarshi kuma numfashinsa yadawo normal.Saida sukayi awa d'aya sannan suka fito hard a "Bashir Wanda yayi mamakin abinda ke damun d'an uwan nashi wayo cutar tunani. suna fitowa su Dady sukayo wajensu " Bashir suna tambayarshi'Yace wa
su Dady su ta ho office.sukayi yadda yace Bayan sun shiga suka zauna har Hajiyarsu "Haris yace daman abinda yasa nace muzo nan don infad'a muku abinda yake damun d'an uwa nane,Ba komaine yake damunshiba sai cutar tunani akwai abinda yake damunshi Wanda yazama dole abashi shi sabida azauna lafiya Wanda anayimai abinda yake damunshi zaizama tarihi.Dadynsu Haris da Hajiya bak'aramin Mamaki abin yabasu ba tome yake damunshi sukayi ta tunani a zuciyoyinsu.Nasamar d'annasu abinda yake so har yajazamai wannan matsala.
" Bayan sunfito daga Office d'in "Hajiyarsu Haris ta kirawo Wayar" Kaltume don tasanar da'ita halinda mijinta yake ciki.itama "Kaltume bak'aramin tashin hankali tashigaba don tana matuk'ar son Mijin Nata sosai." Bashir yace musu nanda awa d'aya zai farka suka ce toh cike da alhinin abin don sunasan Sanin abinda yake damun d'an nasu.
*** *** ***
Bayan awa d'aya "Haris yatashi yaji jikinshi yayi mai nauyi sosai,yana tashi Kaltume yafara gani kusa dashi yabita da kallo ya kalli inda Hajiyarsu take tana sallah,ya hango Dadynsu da k'aninshi 'Kaltume tacewa su Dady yatashi suka matso sunayimai Sannu.Hajiya ma ta idar da sallah tataso tana yimai Sannu.Dady yace ak'irawo likita Momi tafita don kirawo likitan.
" Bashir kuwa ya na Office da abokinshi ' doctor Faisal yana ce mishi Faisal kaga ga d'an uwana babu lafiya yanzu Yaya zanyi gashi nataho da Zahrah and'auramana Aure da ita,Gashi Hajiya tayimin AUREN DOLE, Yanzu Yaya zanyi Faisal ni narasa ma yadda zanyi wallahi abin yayiwa kwakwalwata yawa.
"Faisal yafashi Yace kayi Hak'uri abokina su " Hajiya zasu fahimceka.Bashir ya juya zai d'auki lapcort d'inshi idonshi yashiga cikin Na "Hajiyarsu cikin tsananin firgici,Ya Fara fad'in Allahumma Ajirni fi musibati Wa aklufni Khairan minha.
*Kuyi hak'uri Nayi tyiping kad'an Ina busyne*ππ»
*Ummu Maher ce*.✍️
*Vote*
*Share*
and
*Comments*
[10/10 22:41] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*AUREN DOLE*
π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*NA*
*RABI'ATU BASHIR(Ummu Maher)*πππππππππππ____,,,,,
✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*π️⚔️AL'K'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATIONπ️⚔️*ππ
✍️✍️✍️✍️✍️✍️
____*((A.Y.T.W.A))*π️ππ
*_K'ungiyar_ _da_ ta _kasance_ _ta_ _Marubuta_ _Masu_ _fasaha_ _da_ _Sanin_ _ya_ _kamata_*.
______,,,,,
*__Bismillahir_Rahmanir_Rahim_*_
_______________
*Pageπ§21&⬜22*
**** ***** ***
"Hajiyarsu Haris ta k'araso cikin office d'in ta kalli " Doctor Faisal tace Haris d'in ya tashi yace oky "Hajiya Bari inje Inga jikin nashi ya fice da sauri ya bar " Hajiya da Doctor 'Bashir "Hajiya ta kalleshi sosai tace " Bashir meyasa kayi min haka duk naji abinda ka fad'i sabida Kai kanka ya waye da Mata karasa wadda zaka Auro mana sai baturiya daman yawan da kake zuwa kenan to yau Allah ya kamaka sakarai kawai mara tunani taja tsaki mai k'arfi zata fita "Bashir Ya tsugunna gwuiwarsa biyu a k'asa yace " Hajiya kiyafemin matuk'ar biki yafeminba bazan tab'a samun sauk'iba a rayuwata "Hajiya ki tausayamin Ina cikin matsala wallahi,,,,,tunkafin ya k'arasa maganar tashi tace Kai ni zakamayar k'aramar yarinyar KO.Tace kabud'e kunnuwanka dakyau kajini KO kamayarda waccen kafirar k'asarta KO imyafewa duniya Kai sakarai kawai Mara tunani ta fita fuuuu abinta.
" Tana fita Bashir yayi shiru yana tunani,yanzu ya zaiyi da "Hajiyarsu yasan halinta idan taso Abu taso shi kenan,idan kuma ta k'ishi to ta k'ishi kenan.
ya buga hannunshi jikin yebur d'in dake manne ajikin Office d'in nashi cike da ta kaici.Daidai nan yaga misscalled d'in " Zahrahnshi ya kalli Wayar da ta ke ta faman Ruri,kamar ya sha re kiran kuma sai ya d'auka ya danna kiran yajiyo Murya "Zahrah na cewa My love inajin tsoro Aikinne haka kadawo gida mana cikin siririyar muryarta,wacce ta keyi da yarensu na " France" ya amsa dakyar yace ganinan zuwa d'an uwa nane babu lafiya ta ce oky sai kadawo Ina jiranka.tayo mai wani kiss mai shiga kwakwalwa, sai yaji kamar tana kusa dashi 'ya ka she Wayar yana tunani'Wai me yasa turawa sukafi matan mu nanan iya soyayyane sai kiga awaje Ana soyayya da Anyi Aure kuma shikkenan"Wai meye matsalarne?
To ga inda matsalar ta ke da farko dai mu Hausawa munada wani Abu d'aya za'ayi soyayyah kamar baza 'ah rabu ba saikiga da anyi Auren saikuma a sami a kasin haka laifin matanne KO na Mazanne,To gaskiya Zan iya cewa kowa yanada laifi ke mace da kunyi Aure saikiga y'ar kwalliyarnan da akeyi idan zakizo zance andaina yimai,D'an fa rinnan da akeyimai An daina shagwab'arnanma andaina kinzauna Ragajeje da ke babu d'an kallon kudannan da kukeyi kuna soyayyah babu komai,Haba y'ar uwa kigyara kiga abin mamaki,ba fa abin kunyabane don mace ta nunawa Namiji Soyayyabah,Wallahi y'ar uwa a duk lokacin da kikasaka Mijinki farinciki sai Allah ya Baki lada,Akwai wata macen da tayi haihuwa d'aya saikiga Nono ya zube ragwab babu kyaun gani to ta Yaya mijinki zaisoki Ahakan wallahi KO nice Namiji idan naga kindawo Iya Ragwab Wallahi kishiya Zan Dan kwaromiki.Don haka Mata mugyara gawani had'in gyaran breast ki gwada kigani da had'in gyaran gaban Mace.
*Gyaran breast*
daga littafina Auren dole.
1-gero
2-Alkama
3-Jar masara
4-Farar shinkafa ta tuwo.
*Yadda zaki had'a*
Saiki gyara ki had'a su waje d'aya kiwanke KO shanyasu Rana subushe,Saiki soyasu Sama Sama,saiki kijuye ki Kai a nik'a,Saiki dinga d'iban cokali d'aya da Ra bi kinasha da Nono KO yoghurt mai kyau.Safe da yamma:
2-Ko kuma kisamu garin Hulba kitafasa saiki rink'a Gasasu idan kingama saiki samu Man Hulba kinashafa musu,Wacce Zata yi Yaye zata i'yayinshi before and after yayen.
3-Ko kuna kisamu garin Alkama saiki samu Ruwan gyad'a ki kwab'a saiki Shek'a ruwan zafi koki zuba cikin tukunya kirik'a motsawa har sai ya dahu,A sauke A zuba madara asha safe da yamma:
4-Kisamu garin Dabino da Aya kinasha da peak Milk shima yanayi Sosai.
5-Ruwan kwakwa nik'ak'k'en Rid'i garin dabino madarar ruwa a had'a su Waje guda Kidinga sha Sau 1 Arana,Mijin kima zai iya sha.
*Matsalar Saurin kawowa*
Saurin Inzali ga Namiji,
-D'an Uwa kasamu y'ay'an bagaruwa kadakasu karink'a zuba garin A ruwa kanasha.
*Gyaran kanki*
zaki samu sauyar garafuni da sassak'en magarya saikuma Ka ma ruwa dashi,Sannan kisamu furen tunfafiya da furen zogale da Ganyen garafuni,saikibari subushe zai sakaki zama mail dad'in d'and'ano awajen Jima'i zai k'ara Matseku sosai koda kinjima da hauhuwa.
To wannan kenan kigwada Ku gani sai angwada zaki bani labari.
*Cigaban labarin*
"Haris kuwa ya warke Sosai kamarma baitab'ayin wani ciwoba,Saidai haryanzu yana yawan tunanin " Dijaa acikin azuciyarshi yana son "Dijaa sosai taso ya Gina Rayuwarshi ta har abada da'ita Amman babu yadda zaiyi Jolene ya bar wa d'an uwansa yayi tawakkali Addu'arshi kullum Allah ya cire mishi tunanin " Dijaa Baki d'aya.
"Ayanzu An sallameshi a'asibiti,Saidai abinda baiganeba Shine tun a'asibiti ya Lura cewa " Hajiyarsu tana fushi da K'anninshi"Bashir don KO gaisuwarsa bata amsawa to meye ya kawo hakan?Babu amsa.
"Suna dawowa daga asibiti yana zaune shida Ola lekon yana fad'amishi i'rin missing d'inshi dasukayi,Saiga" Bashir idonsa jajir ya shigo parlon "Haris babu KO sallama.
*Ummu Maher ce*.✍️
*Vote*
*Share*
and
*Comment*
[10/10 22:42] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*NA*
*RABI'ATU BASHIR(Ummu Maher)*πππππππππππ,,,,,,,
✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*π️⚔️A'LK'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️π️*ππ
✍️✍️✍️✍️✍️✍️
__*((A.Y.T.W.A))*π️ππ
*_K'ungiyar_ da _ta_ _kasance_ _ta_ marubuta masu _fasaha_ da _Sanin_ _ya_ _kamata_*.
_______
*Bismillahir_Rahmanir_Rahim*
______________
*Pageπ©23&πͺ24*
"Haris yayi saurin d'ago idonshi akan k'anin nashi" Bashir ya nufo inda "Haris yake ya zauna kusa dashi yad'ago idonshi Wanda yayi jawur" ya kalli "Haris yakasa magana sai " Haris d'inne yayi saurin cewa haba"Bashir sabida me zaka shigomin d'aki babu sallama me yayi zafi haka?
"Ola lekon ya tashi ya basu waje don su gana da d'an uwanshi" Bashir yace Bros Ina cikin matsala sosai bros "Kana da Sanin cewa 'Hajiyarmu tayi min " AUREN DOLE"
"Kuma wai y'ar k'auye gashi ni kuma Nayi Auren soyayyah da" Zahrata"Kuma yanzu tace dole saina saki'Matata 'zahrah'.
"Haris kuwa idanunshi ne sukayi jawur alamun ranshi yayi matuk'ar tashi'Don shi " Haris mutunne mai hak'uri idan Abu ya b'atamai rai to gaskiya abun yayi tsanani,"Haris ya d'ago Rinannun idanunshi ya kalli k'annin nashi dasu.
"Wai yau 'Dijanshi ce aka Aurawa k'anninshi 'Bashir har yake fad'in abinda yakeso akan ta,Lallai 'Bashir ya ci darajar d'an uwanshi da sai ya koya mishi Hankali don yadda yakejin " Dijaa wallahi gani yakeyi indai babu 'Dijaa to tamkar babu shine don yadda yake k'aunar "Dijanshi Amma babu yadda zaiyi k'addara ta Riga fata.zai rungumi k'addara ya zauna da matarshi Wacce akayi mishi " AUREN DOLE"Da i'ta wato "Kaltume.
" Yana cikin wannan tunanin zucine ya jiyo muryar"Bashir yana cewa don Allah Bros kashiga maganar nan Don Allah.
Haris ya dafa k'annin nashi "Yace Bashir Kai ka Riga da ka b'atawa iyayenmu Rai adalilin Auren da kayi babu Wanda yasani to Amma Babu komai zamuyi magana dasu," Bashir yace Nagode Bros shiyyasa Nake sonka.
"Hajiya kuwa Zaune ta ke tana karanta " Alqur'ani maigirma ta tsinkayo Sallamar y'ay'an Nata Ta D'aga kanta ta kallesu ta re dajin k'ara sonsu. Suka shigo Zauna suna zama zasu gaida "Hajir wayarta tayi " Ringing"Ta d'auka tareda cewa W/kslm "Malam daman yanzu nake shirin kirawoka.
" Malam muntaho yanzu 'Hajiya mutuniyarki fa Tana ta yimana Rigima,K'anwarki ke Rarrashinta fur-Tak'i yin shiru."Hajiya Tace to Bata Wayar "Malam ya mik'awa " Dijaa wayar'Hajiya tasaka wayarta"A hands free ta ke Zazzak'ar muryarta ta cika Wayar Tace "Hajiya kinga " Malam yace wai i'dan Zamu dawo bazai taho Dani ba.
'Haris kuwa wani irin Abu yataho yasa yamai a wuyanshi ya rasa yadda zaiyi da Rayuwarshi,Sai yanzu ya San ya tafka Babbar asara ta Rashin Sanar da soyayyarshi da baiyiba Yayi Zurfin ciki gashi yanzu yanaji yana gani tafi k'arfinshi, ya Runtse Idonshi ya na mai furzar da huci A fili.
"Hajiya ta juyo da kallonta wajenda " Haris yake ya Rame sosai duk da girman jikinshi mai siffan k'arfafa Amma kana kallonshi kasan yana cikin damuwa sosai kuma ta San halinshi da zurfin ciki sosai.'Hajiya Tace Haba son meyake damunkane gaba d'aya ka sauya haba Dan Allah meyake damun Kane eye?
"Haris yayi shiru ya kasa Cewa komai,Ta ke ya ji k'arfin hali Ya zo mai saka makon kiran sunan Allah da ya ringa Kira acikin zuciyarshi.
" Haris ya taso daga inda yake ya matso kusa da"Hajiya 'Yace Hajiya abinda yake damuna ba komai bane illah "Damuwar d'an uwana" Hajiya don Allah kiyafewa"Bashir matuk'ar kika yafemai to "Dady ma nasan zai yafemai tunda kin fishi d'aukar zafi." Hajiya ta kalli "Haris Ta ce son na yafemai d'an uwanka bayajin magana ta akanme na Auramai yarinyar da nake ganin y'ar mutunci wadda zaiji dad'in AUREN ta wadda batada wayewar da zata bijiremai'Yarinyar da sonda nake Mata kamar ni na haifeta haba ya bazanji ciwo ba,Saiya rasa Kuma wadda zai Aura sai " Baturiya"Ha Kuma bada sanin muba tunda shi ya d'auko k'arfi KO ganinshi yakeyi damu kamar sa'anninshi KO to Wallahi kaci Darajar d'an uwanka na yafema Saidai tunda kabi jiremin to dolene Nima kafarantamin'na Auren "Dijaa d'iyar mutunci da mutuntawa.
" Bashir kuwa tunda ta Fara magana yayi shiru batare da yayi ganaba ya sunkuyar da kanshi.Yana tunanin yadda zai zauna da Matar da baya sonta Kuma y'ar k'auye.
*** *** ***
Sai Dare sannan su"Dijaa suka i'so birnin kano,Tunda ga k'ofar gidan "Malam yake ta kallon i'Kon Allah don tunda yake bai tab'a ganin gida mai kyau kamar haka ba.Bai tsinke Al'amarin ba saida suka shiga gidan maigadi ya wangale musu gidan " Malam kuwa abinma sai ya Ringa bashi tsoro yayi galala yana kallon i'kon Allah saboda kyau da tsaruwar gidan."K'anwar Hajiya ta tashi "Dijaa daga baccin da ta keyi tana 'Dariya Ta ce Amarya mai Rigima munzo ko 'Inna Uwargida Ta ce lallai kam wannan Amarya da Rigima Ta ke y'an uwan " Indo Mahaifiyar "Dijaa kuwa sukace Lallai kam Amarya mai Rigima tayi da ce Amarya mai goshi.
" Ba'ah b'ata lokaci ba suka Shiga da "Dijaa gidan tareda gyaran mata lifayar da a ka sa mata." Hajiya kuwa najin tsayuwar motarsu"Dijaa ta sake kallon"Bashir da ke kusa da "Haris suna hirarsu ta y'an uwantaka,Sukayi" Hajiyarsu na cewa "Bashir ka nitsu kajini kada kasake " Kayiwa mutanannan wani Abu kanajina KO ya kalleta"Yace to "Hajiya zanyi yadda kikace'Yasha shaddarsa da kakkiya mai kyau shima " Haris haka yayi kyau da shadda skye Blue wadda ta dace da Clour d'in jikinshi chocolet colour shidaman"Haris ba fari bane shi.
*** *** ***
Suka shigo gidan su"Haris sukayi sallama Aka umarci'Dijaa ta shiga da k'afar dama.Bayan sun shigo"Haris da Ango 'Bashir suka shigo gaisheda surukan nasu'Bayan sun gaisane 'Hajiya ta rik'e "Dijaa da kanta ta kaita d'akin da yazama d'akin Dijaa ne da Angon Nata" Bashir da ya had'u sosai komai nasu yana cikin b'angaren masu d'akin"Bashir Dana"Dijaa yana kusada juna sai babban parlonsu da kitchen da band'aki sai Kuma wasu d'akunan manya gidan dai masha'Allah b'angaren nasu dai yayi kyau sosai."Hajiya ta saka aka kawo wasu"Malam abinci sukaci suka sha.Bayan sun gaman"Malam suka k'ara gaisawa da "BASHIR inda " Haris yayi musu sallama ya tafi gidanshi cike da tashin hankali Allah ne kawai yakaishi gida.
*Ummu Maher ce*.✍️
*Vote*
*Share*
and
*Comment*π³️π©π
[10/10 22:42] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*NA*
*RABI'ATU BASHIR(Ummu Maher)*πππππππππππ,,,,,,
✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*π️⚔️AL'K'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️π️*ππ
___*((A.Y.T.W.A))*π️ππ
*_K'ungiya_ _da_ _ta_ _kasance_ ta _Marubuta_ _masu_ _fasaha_ _da_ _sanin_ ya _kamata_ .*
_______
*Bismillahir_Rahmanir_Rahim*
______
*Page⬛25&⬜26*
Wani i'rin ciwon Kaine ya Kama"Haris bayan ya koma gidansa'Baisan i'rin son da yakeyiwa"Dijaa yayi yawa ba sai yau ko tabi kan "Kaltume baiyiba ya shige d'akinshi i'ta kuwa anshige d'aki anyi kwalliya Ana jiran oga shiru.
" Hajiyarsu Haris kuwa Ta cika su Malam da shatara ta Arzik'i kaya i'ri i'ri,y'an uwansu "Dijaa kuwa kowa acikinsu akwai abinda Hajiya ta bashi'Nan fa suka shiga fad'in i'rin kirkin " Hajiya sosai.Su Malam sukayi shirin komawa nanda"Dijaa ta ringa tuje tuje tana jaraba yadda kasan ance Mata Mahaifiyarta ta mutu KO ubanta Malam.
"Dak'yar aka b'anb'areta ajikin Malam tana ta rafsa kuka sosai.Malam ma saida yayi kukan rabuwa da y'arsa abin sonshi" Dijaa Rigima."Bashir kuwa yana hangota yana dariyar mugunta shi kad'ai yasan abinyi'don"Dijaa da kanta zata gudu garinsu saboda wahala"Yayi wani tsaki mai k'arfi ya fad'a azuciyarshi meza'ayi da"AUREN DOLE"Mutun da girmansa anyi mishi dole.Bayan sundawo cikin gidanne "Hajiya ta cigaba da rarrashin" Dijaa da k'yar tayi shiru.
**** **** ****
To zaman"Dijaa agidan "Hajiyarsu Haris yayi Mata dad'i don gaskiya " Hajiya tana sonta sosai da sosai"Bashir kuwa kota amsa baya yimata magana sam'Wani lokacinma i'dan tana kan hanya yazo wuce har bigeta yakeyi tsabar muguntarsa.
"A yanzu Hajiya ta Fara shiga kitchen da" Dijaa tareda Baby k'anwarsu Haris'tana son "Dijaa sosai komai ta gani 'Aunty Dijaa sai suka zama
kamar twince.Hajiya haryau ba ta cewa Bashir komai ba a game da" Dijaa ba abinda ta fahimta shine baya ra'ayinta saidai "Hajiya ta k'udurawa kanta baza ta Bari " Dijaa ta ga "Bashir ba sai ta k'ara kwari sosai don tana tausayinta don a'ayanzu bata San komai ba A'game da Aureba'abinda yasa " Hajiya ta had'a wannan Aure da wuri ba komai bane illa tasan mutanansu na Fulani da wuri sukeyiwa y'ay'ansu Aure shiyyasa tayi magana da wuri,Sannan Allah ya d'ora Mata son "Dijaa sosai gata tanada Addini sosai don duk abinda" Dijaa bata wasa da Addininta Sam shiyyasa ta ke k'ara sonta sosai.
**** **** ****
A'yanzu shekar "Dijaa d'aya agidansu" Bashir,I'nda duk sanda "Haris ya ganta sai gabanshi yafad'i,Kuma shi haryanzu bai daina Son" Dijaa A"yanzu ma son Nata k'aruwa ya keyi a cikin zuciyarsa I'nda "Kaltume takasa gane kan Mijin Nata sam.Saidai gaskiya abun ya i'sheta dolene ta nemowa kanta mafita Saboda KO mu'amalarsu ta " Aure ta canza Mata Amman dolene ta nemowa kanta mafita'Don Dan tafara yadda da mugayen k'awayenta akan tayiwa"Haris asiri a game da wulakan tata da yakeyi Adalilin rash in sonta da yakeyi haryanzu"Na AUREN DOLE da akayi musu.
"Haris ya kalli Hajiyarsu Yace Mata "Hajiya tunda dai " Bashir ya zama marajin magana i'na ganin kici gaba da yimishi Addu'ah akan ya kula da Matarshi yadawo gida yaje ya tare a k'asar da ba tashiba.A'kai "Dijaa makarantar" Boarding ta yi karatu sosai don i'tama ta amfana da bokonnan,Tunda shi Bashir ya fison wacce tayi Makaranta.Hajiya tayi na'am da maganarsa don daman tana son"Dijaa tayi makaranta.Shi kuwa "Haris da manufa biyu yace akai " Dijaa makaranta.
Na farko saboda yadaina ganinta sosai don i'ndai ya ganta sai gabanshi yafad'i,
Na biyu saboda tayi karatu saboda yana son yaga"Dijaa tayi karatu sosai.
" Hajiya ta kirawo "Dijaa alokacin i'ta da Baby harsunyi shirin kwanciya sleeping dress ce a jikinta mai k'aramin hannun i'ya guiwa pink ce tayiwa" Dijaa matuk'ar kyau sosai don haka ta d'auki k'aton hijab d'inta har k'asa ta saka Sannan ta fito.Baby nayi Mata dariya tana cewa "oh" Aunty Dijaa wannan i'rin k'aton hijabb haka saikace zaki tafi i'slamiiyya"Dijaa ta murgud'a bakinta Tace eh i'na ruwanki"Baby tayi shiru da bakinta don tasan halin mutuniyar tata a kwai saurin fushi.
"Hajiya ta cewa " Dijaa i'nason ki tashi ki gayawa "Baby ta had'o miki kayanki ke kuma ki boyoni d'akina kinajina'Dijaa ta ce toh bayan ta dawone ta tsugunna tacewa " Momi na fad'a Mata tace toh "Dijaa ta ta rik'o hannun " Dijaa ta ce kinsan meyasa na kiraki? tace A'ah Hajiya.
Hajiya tace "Dijaa duk da yarintarki nasan kinsan meye Aure KO " Dijaa ta sunkuyar dakai don kunyar"Hajiya ta keyi Sosai. Tace toh"Dijaa i'nason kiyi karatunki na boko Sannan Ki koma I'slamiyya don k'aro karatunki "Dijaa tayi murna sosai don dama tana son tayi karatu sosai ta zama likita.
*Ummu Maher ce*✍️ππ»π₯°
*Vote*
*Share*
And
*Comment*
[10/10 22:42] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*NA*
*RABI'ATU BASHIR (Ummu Maher)*πππππππππππ,,,,
✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*π️⚔️ALK'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️π️*ππ
*((A.Y.T.W.A)*π️ππ
*K'ungiyar da ta kasance ta marubuta masu fasaha da sanin ya kamata*.
_____
*Bismillahir_Rahmanir_Rahim*
*Pageπ§27&π¦28*
"Hajiyarsu Haris kuwa ta saka " Haris ya kirawo Mata"Bashir Amman sai yace Kawai akaita makarantar daman ai'gwara asakata amakaranta yadda ta ke y'ar k'yauye,Hajiya taji haushi Amman sai tace wani"Bashir yaushe zaka dawone KO badanni ba Kai bakasan matsayin Aurenda ke kankaba"Ehe'Kuma Kai ya kamata kazo ka kaita makaranta Amman bani ba.
"Bashir ya ce toh Hajiya Amman ransa baiso ba sam.
*Bayan kwana biyu*
" Dijaa na zaune a garding suna wasan b'oya da "Baby ta ci karo da wani Abu sai tayi saurin bud'e i'donta waza tagani " Bashir ne tsaye yana nufowa i'nda ta ke ya k'ara fari yayi kyau sosai shidaman gashi fari tas,Saidai shi Kuma"Haris Bak'ine Amman kyakkyawan gaskene. A'i saita juya zata Ara Ana kare ya fizgota ya had'ata da bango ya shak'e Mata wuya yana haki ya ce ke kin i'sa in biyo hanya ki Kama k'azamar k'afarki kice zaki gudu banza k'azama Kucaka kwaila kawai,In banda "Hajiya ma mezanyi da ke A haihuwar kare ma na haifeki banza kawai muddin kikaci gaba da zama dani saina kasheki i'nkashe banza ya jefar da'ita gefe yabi ta kan hannunta ya murza ya wuce.
" Dijaa tayi wata k'ara saidai babu damar A jita Tunda gidan ba k'arami bane gidane na masu gari.
"Hajiya na zaune tana waya taji shigowar" Bashir ya ce Hajiya sannu da hutawa "Hajiya ta kalleshi Sannan ta juya ta ce yauwa taci gaba da wayar da ta keyi.
" Dai dai nan"Dady ya saiko daga saman benan da ke manne a d'akin.Ya sauko da fara'arshi yana cewa oyoyo my son"Bashir ya k'araso ya gaida"Dady yana tambayarshi I'na Haris"Dady ya ce mai"Haris yayi tafiya zuwa'Cameroon wani A'ikine.Nandai sukayi ta hira tsakanin d'a da Uba.
"Hajiya kuwa k'arshe tashi tayi ta basu waje don haushinsa ta keji sosai akan halin KO i'n kula da yakewa" Matarsa Dijaa"Bashir kuwa bin"Hajiyarsu yayi da kallo Sam baiji dad'in abinda'Mahaifiyar tashi tayi mishi ba.Nan ta ke ya k'ara tsanar"Dijaa sosai.Don yasan bazai wuce tana jin haushin sha re waccen kwailar yarinyar da yayi bane.kawai yana zaune da matarsa wayayyayi Gata tana biyamai buk'atunshi kawai sai ace ya zauna da wannan kwailar,Kawai kamar shi ayimai Auren dole.
"Ya tashi zaibi Hajiyar tashi don ya bata Hak'uri'Dadynsu yace mai kakira womin Hajiyar kaji" Bashir yace to Dady.
Bashir yana shiga yaganta tayi shiru tana Jan charbinta sabo sai kyelli ya keyi.Ya matsa i'nda ta ke Yace Hajiya Dan Allah kiyi hak'uri kidaina fushi Dani.Hajiya ta jiyo ta kalleshi tace Kai kafita i'dona i'nrufe Kai kad'ai akayiwa AUREN'DOLE,Naga yayanka"Haris Wanda akayi mishi ma yafi naka zafi,yarinyar da ba tarbiyyace da'ita ba Sam Sai sangarci kawai ta i'ya.
KO donshi'Haris bai magana nane KO me KO ance maka bana sonshine'Kuma a haka yake zaune da'ita haryanzu shekarunsa da Aure sunfi biyar'To Kaine d'an zamani kenan ko.Saikai da nayi maka Auren gata kawai nace maka ga Mata na Aura maka sai ka maidani banza KO.
"Dai dai nan Dady ya turo k'ofar ya shigo Saboda yana sauri ya fita.Yana da meeting,Yasamu Hajiya tana ta faman fad'a,Ya k'ara d'akin yace yau Kuma me ya tab'a gimbiyata ne'Ya kalli Bashir Yace gaskiya Son baka kyautaba abinda kayi.Ka duba fa kaga d'an uwanka shida yake soja baik'i yimin biyayyaba saikai likita mai tausayi haba Son.
" Dady yace Hajiya na yanke hukunci Kuma i'dan na yanke bansan jin wata magana don shine dai dai.Ya ce Bashir i'dan zaka koma da matarka zaka koma cen France d'in.
*Ummu Maher ce❤️*
π§‘πππππ€π€π€π€
No Comments no tyiping
[11/10 11:47] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*NA*
*Rabee'atu Bashir Abdullahi*
(Ummu Maher)πππππππππ
_My_ *_Whattpad_* *_Rabi'atu222s_*
*Pageπ 29&30*
"Bashir fa hankalinshi yatashi akan maganar " Dady tayaya zaitafi da wancen kwailar matar yahadata da matarshi abar sonshi "Zarah kawai sai ace ya hadata da" i'ta wayayyiya ba wannan parrot d'in ba y'ar kauye'Yana cikin wannan tunaninne "Dady yace 'Bashir dakaifa nake'Yace " Dady babu komai Nagode yayi saurin fita waje don haushi'don idan yazauna awajen zai iyayin kuka.
"Yana tashi " Hajiya tace Amman Dady kana ganin hakan shine daidai wannan yarinyarfa yarinya ce karama dudu shekarta sha ta hudu ta ke fa kana ganin hakan zai yiyu ni da abarta ta k'ara kwari mana.Dady yace A'ah A'i matarshi babu komai hakan shine daidai A'i yanzu gobe zai koma ko ki gaya Mata ta shirya'Tace toh jikinta a sanyaye tana tausayawa"Dijaa yarinya karama.
tana tashi ta shiga d'akin "Dijaa tana shirin kwanciya barci tace" Dijaa kwanciya za'ayine"Tace eh wallahi"Hajiya tace toh daman i'nason yin magana dake y'ata "Dijaa ta Kara kallon Hajiya Tace toh inajinki" Hajiya Nanfa"Hajiya ta gayawa"Dijaa komai akan tafiyarsu"Dijaa tayi murna sosai don zataje garin turawa'Saidai batason rabuwa da"Hajiya tana sonta sosai'Kawai sai ta fashe da kuka mai k'arfi ta rungume'Hajiya tana cewa yanzu shikkenan zanbi wannan mai cin zalina Gaskiya "Hajiya Ina tsoron shi" Hajiya tace Kinga"Dijaa banason duk abunda Mjinki yayi miki kiringa gayawa kowa'kinji kidaina'Nanfa Hajiya taringa yimata nasiha akan Aure'Saida ta tabbatar'Ta ganar da'ita Sannan tafito daga d'akin.
*Washe gari*
'Tunda wuri"Baby ta hadawa'Dijaa kayanta acikin wata akwati mai kyau tayiwa"Dijaa kwalliya mai kyau kamar zataje party.
"Dijaa na sanye cikin wata arabian gown dark blue tayi kyau takalminta 'toms' fari tarik'e y'ar fos d'intama Fara tayi kyau, d'an kunnenta ma fari gashinnan yasha gyara'kai abundai sai Wanda yagani.
" Suna fitowa "Hajiya tace Masha" Allah'Dijaa kinganki kuwa Dan Allah kiringa kwalliya kinji A'i kwalliya i'tace mace.
"Bashir yana ta faman Dan Danna wayarshi KO kallon" Inda suke baiyiba yanata faman Danna wayarshi daga karshe ma yatashi ya fita.
"Hajiya ta rik'o hannun 'Dijaa ta kaita d'akinta nanfa ta dauko turaruka masu kyau da kanshi mai sanyi mai had'e da sirrika kala Kala.ta dauko Mata wasu sleeping dress masu kyau kamar an gwadasu da" Dijaa ta bawa Dijaa tace Kinga ki kula da kanki kinji idan zaki kwanta kiringa sakasu ki shafa wannan turaren kinji,tace toh.
"Har bakin mota " Hajiya ta rakasu tana daga musu hannu.Dijaa fa an nausa looooooooooooooπ¨π€ͺπ€£
*Kuyi hak'uri nayi tyiping kad'an banida lafiyane*
*Kuma Dan Allah kwana biyu bazan hau online ba kuyi hak'uri.please,*ππ»ππ»
uzirine
*Vote*
*Share*
And
*Comment*π¨ππ§π³️
[11/10 11:47] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°πΌπ°πΌπ°πΌπ°πΌπ°πΌπ°πΌ
*AUREN'DOLE*
π°πΌπ°πΌπ°πΌπ°πΌπ°πΌπ°πΌ
*NA*
*Rabi'atu Bashir Abdullahi*
(Ummu Maher)πππππππππππππππππππππ
*π️⚔️AL'K'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️π️*πππ
_____*(A.Y.T.W.A)*ππ️
♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️
*~K'ungiyar~ da ta kasance ta marubuta Masu fasaha da sanin ya kamata*
~~~~~~~~~~~~~~~
♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️♠️
*Bismillahir Rahmanir Rahim*
~~~~~~~~~~~~~~~~
*Pageπ¨31&32*
_______π️"Dijer kuwa kuka tasaka bayan sun shiga mota'Bashir kuwa banza yayi Mata yanajin kamar ya shaketa ta mutu Saboda haushinta da ya keji shi yanzu baisan ma me zai cewa da"Zahranshi yana cikin tunanin ya K'ara jiwo kukan"Dijer tana kukanta harda majina'tsawa ya buga mata yace ke bakida hankali ne da zaki bud'e kazamin bakinki kina mawa mutane kuka idan baki daina kukan nanba Zan yardake akan hanya inyada banza yaja tsaki yaci gaba da tukinshi.
"Nayi shiru kamar an dauke wuta don furucinshi na k'arshe da yace zai yadani akan hanya yayi tafiyarsa,tuni na saka hannuna na Kama bakina gam.
" Muna i'sa Airport A'i saina Saki baki Ina kallon ikon Allah gurin ya tsaru sosai kowa yanata harkarsa na hango wasu Mata da miji sunyi kyau da yaransu y'an biyu duk Mata,ta ke naji sun burgeni sosai.
"Bashir yayi nisa sosai don jirgin saura mintina ya tashi juyawar da zaiyi,ya hango mutuniyar'Dijer tasaki baki da hanci tana ta kallon ikon Allah Tayi galala harda jinginuwa da bango wani in tagani tayi dariya wani Kuma tayi shiru.
" Bashir kuwa cikin jin haushin"Dijer ya nufo inda take saiji tayi anfigota da k'arfin gaske tsoron "Bashir ya Kara Linkuwa a zuciyarta Amman duk da haka da ta hango Jirgi saida taji tsoro tayi saurin'Rungume " Mijin Nata Bashir A'i Bashir wani irin shorck yaji ga wani d'umin da baita ba jiba koda da matar shine Zahrah saiyaji yana son su kasance A haka.
"Ga wani feeling da yaji ya tasomai'Amman daya tuno da wacce yake saiya cireta daga jikinshi'Bayan sun shiga cikin 'Jirgi'π
✈️"Dijer ta Kara rik'e mijinta GAM ta rungimeshi ta yi lamo A kirjinshi'Bashir kuwa saiya rasa ya zaiyiwa" Dijer don haushi yarinya k'arama Amman tasan ta fitine Mijinta.
"Dijer kuwa wani Baccine yayi Awan gaba da i'ta kawai sai taji " Bashir yana dukan kafadarta yana cewa" ke!ke!!ke!!! yafad'i hakan sau uku Sannan natashi Ina muzurai.ya rik'o hannuna muka fito daga cikin jirgin Ina cike da tsoron jirgin,Muna fitowa muka shiga wata motar Nan mafa sakin bakina nayi Ina kallon ikon Allah,ga wani i'rin. sanyi da bantab'a jinshiba'mafi akasarin mutanen wajen sanye suke da manyan rigunan sanyi tare da hula ga garin duk k'anka'ra.
"Muna shiga mai motar yaja muka tafi'Wajen wani gida plat mai kyau muka sauka anyi mishi farin penti yayi kyau gidan,yajoyo yacemin inkin gama kallon y'ar kyauye kitaho mutafi.
kusan kofofi biyu muka shiga kafin mukazo wani dankareren parlo mail kyau,Yace min zauna nan.
'Na zauna Ina k'ara kallon parlon'A tare naga sun fito shida wata siririyar mace kamar zata balle,tasaka Riga da wando' Rigar i'ya cibiyarta ta tsaya da wani wando i'ya guiwarta gefe_gefenshi an tsagashi,kanta babu Dan kwali Tunda ga kan benen naga ta wani gwalalo mun kwala kwalan idanuwanta,kallo takeyi sosai kamar tasamu'Tv.
*Ummu Maher ce*✍️✍️✍️✍️
*Vote*
*Share*
And
*Comment*π³️π§ππ¨π©
[11/10 11:48] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π»π°π°π»π°π°π»π°
*AUREN'DOLE*
π°π»π°π°π»π°π°π»π°
*NA*
*_Rabee'atu_ .B. __ _Abdullahi_*
( _Ummu_ _Maher_ )πππππππππππππππ
*Pageπ¨33&34*
"Ni kuwa dariya ma suka bani daga shi har wannan y'ar tsanar da suka taho'a ta ke na tuno da labarin da 'Hajiya ta bani Nacewar yayi Aure kuma baturiya'Nace Kai Amman kuwa i'ndai wannan ce matar mai gwala-gwalan idanuwa kamar Aljana'gaskiya baiyi sa'ah ba Ina cikin wannan tunanin Naji tana yimun Wani yare da ban sanshiba'Kawai sai na bud'a baki Ina kallonta.
Na ce toh i'ta kuma wannan haka yaren Nata yake kamar wata'bagwariya tab' nace ikon Allah'Na Kara sakin'Baki na Ina kallonta" Daidai nan Bashir ya kalleni ya kalleta'ko tambaya tayi ni wacece sai yace Mata waini kanwarsa ce'da yaren nasu'ya juyo ya kalleni da nayi wurk'i-wurk'i da i'danuwa Ina kallonsu'Yace to Kibude kunnuwanki kijini Nagaya Mata ke kanwata ce na daukoki a kauye don kiringa ta yamu Aikin gida idan muntafi Aiki.
"Kuma wannan da kike gani matata ce'Sunanta Zahra'don haka kibita lafiya kuzauna lafiya kina jina ko'don haka kada ki sake kiyi abinda zai b'ata mata rai'Kina jina ko'Na kalleshi kamar zanyi magana sai kuma nayi shiru'Yace min yanzu tashi in nuna miki dakinki na tashi na bishi wani d'aki ya kaini plat ne shima yayi kyau da gadonshi D'an madai-daici mai kyau.
" Na zauna Ina bin ko'ina da kallo na tashi na shiga bandaki nayo wanka nayi Alwala nayi sallah,na bud'e kayana na shiryasu cikin drawer na fito da wata doguwar rigata ta Bacci na shafe jikina da turarenda "Hajiya ta bani Ina cikin shafawa naji Ana bugamin k'ofata nayi sauri nasaka'dogon hijabina harkasa Sannan nazo na bud'e, Ina bud'ewa naga" Bashir ya canza kayanshi zuwa jallabiya yayi kyau sosai ga sajanshi ya kwanta luf,na shagala da kallon shi sai naji yana cewa'Keh me kike kallo Ina miki magana ga abincin kinan'Na kalli abincin ba irin Wanda na Saba ci bane Anya kuwa zanyi i'ya ci kuwa'ina cikin tunanin naji yana cewa yauwa daga yau kinsan"Kuma kece zaki ringa yimana komai a gidannan don na kori duk wasu masuyi mana aiki don haka kece zaki d'auki komai kina jina na bishi da kallo'kamar sokuwa'Nace a zuciyata daman haka Auren yake indai haka Auren yake gaskiya bana sonshi Sam gwarama yasakeni inzama y'ar Aikin.
"Wani turare yaji mai dad'in kamshi ga wani kyau da yaga"Dijer ta sakeyi mai na daban.Shima ya shagala yana kallonta cike da wani Abu da yaji yana fisgarsa,A take yayi saurin dauke kanshi daman haka yarinyar nan take yayi saurin wucewa daga wajen.
" Bayan na amshi abincin na zauna i'nacinshi yayi dad'i sosai Amman ban tab'a cin irinshi KO agidan"Hajiya ba KO agidan Hajiya na koyi abinci Kala Kala Amman banda irin wannan.
"Da sassafe na tashi nayo wanka nayi Alwala nayi sallah na dauko Al'Qur'ani mai girma na karanta, Sannan na karanta Azkar don wannan dabi'ar " Malam ce duk yayanshi zai Tara bayan anyi Sallar asubah sai kuma ayi karatu.
"Bayan nagama Azkhar na bud'e dakina NA fito parlon babu kowa shiru don haka na shiga" kitchen na duba abinda suke dashi,na kwana filawa na dauko kifi nayi fish roll'bayan nagama na feraye dankalin turawa na hadashi da kwai na soyashi bayan nagama na Kai dining table na jerasu Sannan na koma na had'a tea da yasha kayan k'amshi Bayan nagama na zubashi"acikin plask,na ajje akan dining bayan nagama naje na gyara kitchen d'in tsaf.
"Har nafito basu tashi ba na koma dakina na Kara shiga wanka na dauko doguwar Riga ta atamfa mai colour yellow&brown tayi kyau anyi Mata dinkin zamani hannun ribom nayi daurina mai hawa hawa nasake fesa turare na koma parlon tsaf dashi Amman basu fitoba haryanzu nazauna nayi shiru har Bacci ya daukeni.
" Bashir kuwa Tunda ya dauko daga kan step ya hango"Dijer tayi tsaf cikin Doguwar rigarta mai kyau ga parlon sai k'amshi yakeyi gashi tsaf dashi.
"Karo na farko da yaji yarinyar ta burgeshi don yanason Mace mai tsafta, saidai kash bata cikin Matan da yakeso don yanason mace y'ar boko wayayyi ya.
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
And
*Comment*
[11/10 11:48] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π»π°π°π»π°π°π»
*AUREN'DOLE*
π°π»π°π°π»π°π°π»π°
*NA*
*_Rabee'atu_ .B. _Abdullahi_*
(Ummu Maher)πππππππππ
*Pageπ©35&36*
____➡️Yana k'arasowa yadinga jin wani i'rin k'amshi mai dad'i yana tashi ya i'sa wajen dining ya zauna anyi serving komai yadda ya kamata ya kallo wajenda "Dijer ta ke kwance cikin kwanciyar hankali ya juya ya d'auko plate saiyaji kamar da akwai kifi ciki Amman sai ya zuba.
" Fish roll ya gani aikuwa yayi saurin kallon inda "Dijer take Tunda uwarsa ta haifeshi baitab'a cin kifiba Amman shine wannan banzar yarinyar zata kawo mai kifi tashi yayi afusace kamar wani zaki ya finciko"Dijer a inda take ya watsa Mata ajikinta a firgice ta jiyo don ganin mai Mata wannan wulak'ancin don i'ta d'aukama KO mafarki ta keyi.
" Bashir ta gani kamar tshon zaki yace keh don bakida hankali KO tambayar mutanen gida bakiyiba sai kizo kice zaki dafa mana wannan k'azantar to ki bud'e kunnuwanki kiji ba'iya b'arna zaki dingayiba ga flowers can suna kiran kibasu ruwa,Sannan duk karnukan gidan nan kece zaki ringa ciyar dasu,kuma saina k'arshe kada ki k'ara dafa mana kifi a gidan nan ba don Kinga kifi ba ki d'auka na mune A'ah na kuliyar gidan nan ne don haka kika k'ara dafa mana kifi saikin gane kurenki.
"Ya tunkud'eni ya wuce yana cewa yo i'nbanda Iyaye Iyayene me zanyi dake da KO k'irgen dangi baki faraba kwaila kawai, yayi tafiyarshi d'akinshi Nikuwa tsayawa nayi Ina mamakin wannan wanni i'rin mutunne Mara tausayi sai kyau kamar Aljani to kodai Aljaninne " Oho.
"Naja k'afafuna na koma d'akina na fad'a kan gadona na rushe da wani i'rin kuka mai ban tausayi I'na tuno Mahaifina Malam,Ranar da muka rabu dashi yana cewa'Dijer Aure sai hak'uri zakici Karo da abinda ya tsab'a hankalinki domin Aure yafi gaban wasa,duk k'ananan shekarunki Amman na hango nasara acikin wannan Auren don haka duk abinda zaiyi miki kada kisa kashi aranki ma harya dameki,sau tari zakiga mu maza kana sane zaka dinga k'ular da mace Amman i'dan macen tasan lagon maza ko a jikinta harkokinta kawai takeyi,don idan Namiji yana abunsa daga i'nda kika kulashi tofa shikkenan mai kashe wannan wutar sai Allah.
" to Fah da wannan nasihar ne naci gaba da hak'uri da Bashir don yanzu abubuwan nashi k'ara gaba sukeyi'don Akwai watarana wacce bazan tab'a mantawa da i'taba,Wato bayan magana had'a Breakfast bayan sunfito shida Zahrah don i'ta Zahrah gaskiya bata tab'a yimun wani Abu ba don wataran ba'agidan take kwana ba tana wajen Aiki.
"Bayan sunzauna na gaishesu don yanzu na'iya gaisuwarsu, Na Fara d'iban ruwan shayi kenan zansha kawai sainaga " Bashir ya tofar da ruwan shayin da ya guntsa ya zubo minshi gaba d'aya ajikina na firgice saboda tsabar gigita A'i sulalewa nayi k'asa abun tausayi Ina wani irin kuka mai ban tausayi.
"Bashir kuwa tsayawa yayi kaina ya d'ora dacewa Keh don bakida hankali shine zaki zuba mana gishiri amadadin suger kaiconki Wallahi i'dan na kalleki wani i'rin bak'inciki nakeji,da nayi Auren wuri tsab Zan haifo kamar ki.
" Zahrah kuwa abun har tsoro yabata daman haka "Bashir yake da zuciyarshi kamar ta zaki ta ruk'o hannunshi tana bashi hak'uri kamar wani tsohon zaki yana wuci suka shige d'akin su.
" Dejer kuwa baiwar Allah harta Fara fita hayyacinta gaba d'aya Jikinta zafi yakeyi Mata saboda ruwan zafinda Bashir ya watsa Mata.
*Gaskiya fans Na Auren dole bakwa kyautawa gaba d'aya bakuyin comment duk yawanku.gaskiya daga wannan ne last inbabu Yawan comment Zan yi shara in zuba masu comments*
❤️π§‘ππ
*Ummu Maher ce* ✍️
πππ€π€π€
*vote*
*Share*
and
*comment*✍️
[11/10 11:48] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π»π°π°π»π°π°π»π°π°π»
*AUREN'DOLE*
π°π°π»π°π°π»π°π°π»π°
*Written By*
*Rabee'atu .B. Abdullahi*
*[Ummu Maher]*πππππππ
{Y'ar mutan Nigeria}π³π¬π³π¬π³π¬
ππ€π
*Page⬜37&38*
______π️"Dijer kuwa azaba ta isheta ta tashi tana bin bango harta fad'a d'akinta tafad'a kan gadonta,tana wani irin kuka mai cin rai.
"Daman haka Auren dole yake ayau ta yadda idan mutun yace baya sonka to tabbas baya sonka'ayau ta tabbatar da cewa wannan bayanin haka yake ta yadda da tsanar da " Bashir ya ke Mata lallai duk Wanda yasamu masoyi ya godewa Allah ta d'aga hannunta sama tana kuka tana son taji muryar "Malam don tasan yana tsanin jin muryar ta kamar yadda ta keson jin tashi.
" Washe gari da safe Dana tashi naji banajin komai ajikina gajiyar ma babu,Na tashi nayi wanka nayi brush Nayi Sallah Sannan na dauko Alqur'ani mai girma na karanta'ina tsoron fita inyi girki saboda Ina tsoron Abinda yafaru Ada yafaru yanxu.
"Dijer ta kalli wani waje adakinta lungune Ashe tasaman d'akin Nata benene'don haka tabi hanyar ba tare'da wani tunani ba'tana hawa benen taga yadda ya tsaru ta hau cen k'arshe tana wai waye'Sai naga benen d'an karami mai kyau gashi an k'awatashi sosai yayi kyau Na zauna akujerun dake wajen har da gado awajen yayi kyau sosai na koma gadon na kwanta Ina jin dad'i na lumshe idanuna Ina shak'ar sanyin wajen.
" Cen na hango wani gida mai kyau kusa da namu na Dan tsugunna a hankali'Sai na hango wata kyakyawar budurwa mai kyau koda zata girmeni bai wuce da kad'an ba,zata shiga motar tana shagwaba cikin Hausa tana cewa"Haba Aunty kullum sai kinci wannan abun Kuma likita yahanaki saboda D'an cikin ki kada yayi girma'Auntyn tata tace haba"Surayya Tunda i'nason asiyomin mana sai ahanani Abinda nakeso.
"Surayya tace Allah Aunty sai naga yawa" Yaya Farouk Tunda an hanaki"Auntyn tace to kifada mana kuma dole asiyomun KO cikin ya b'are'Sai naga Surayya tace'Lah Aunty da wasa nakeyi Bari driver yakaini in siyo miki ya hakuri kinji'Aunty kidaina cewa cikin nan zai zube bana jin dadi'Aunty Mahaifiyarmu mu biyu ta Haifa daga ni sai"Yaya Farouk Sannan kuma ta rasu sanadiyyar Haihuwa"Haba Aunty Kinga A'i dole naso naga Dan yayana.
Sai naga"Surayya ta tsugunna ta sumbaci cikin Nata Sannan ta shiga motar ta shiga.Ni kuwa Ina inda na lab'e na gwale muryata yadda zasuji nace musu sannunku bayin Allah hard a "Surayya da ta shiga cikin motar sai da ta fito ta cire glashin da ta kalleni sosai.
" Tace yauwa sannu fa Nace Mata Zan i'ya zuwa mu gaisa tace eh kibiyo ta main nace Ina kenan tace ta baya mana ta nunamun Ashe wata koface idan kanason kashiga gidan makwabcinka sai ka biyo don haka ban Ankara ba sai gani agidan su.
"Ina zuwa ta mika min hannu muka gaisa take tambayata ni kanwar " Bashir ce nace Mata A'ah Matar sace.
*Idan kun Fara comment fans na Auren dole ma cigaba*
*Ummu Maher ce*
*Share*
and
*Comment*
[11/10 11:49] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*_AUREN'DOLE_*
π°π°π°π°π°π°
*_Written_ by*
*Rabee'atu.B. Abdullahi*
(Ummu Maher)ππππππππ
Y'ar mutan Nigeriaπ³π¬π³π¬π³π¬ππ€π
*Pageπ§39&40*
_____π️"Surayya'Tace 'what'matar Bashir ce ke daman,Amman nayi mamaki suka jani ciki tafiyar da "Surayya ba tayi ba kenan ta dawo ciki muka yita hira tsaf nabasu labarin Aurena da" Yaya Bashir,Surayya da Aunty suka rik'e baki suna tayani bak'inciki.
"Aunty Sadiya tace Kai Amman Bashir bai kyauta ba don mutu min kirkine yana shigowa da maigidana muna gaisawa,Amman yabani mamaki gaskiya,Nanfa suka ringa bani shawara,Surayya tace Aunty Sadiya natafi siyo miki'Har zata fita,Tace Khadija natafi nayi dariya Nace to saikin dawo ,Surayya tana fita'Aunty Sadiya tace Khadija idan kika d'auki shawarata komai zai dawo kamar ba'ayiba kinji Sannan akwai wasu abubuwa da Zan baki Wanda zai k'ara miki kusanci dashi kinji Nace to inata ta Mata godiya.
" Ina shigowa gida na dinga sand'a sand'a na koma d'akina nayi Wanka nayi sallah,na d'auko doguwar Riga Ta atamfa nasaka nayi simple make_up Na saka lipstick nasaka kwalli nayi d'aurin Zahrah Buhari,nayi kyau sosai gwanin sha'awa na d'auko turarenda"Hajiya ta bani nasak sosai ajikina,na zauna na dauko Alqur'ani Ina karanta wa tuni naji zuciyata tayimun sanyi cikin jindad'i izuciyata tayi fes kamar babu wani Abu acikin raina.
"Bashir kuwa yana dawowa daga Aiki lokacin 'Zahrah bata dawo ba daga Aiki,ya gaji sosai'Kai tsaye cikin d'akin shi ya shiga,ya Fara rage kayan jikinshi bayan yayi wanka,ya fito ya koma parlo Kai tsaye dining Area yayi Amman babu komai awajen abun ya bashi mamaki sosai,me yarinyar nan take nufine yau girkinma baza tayiba kome,cikin k'asaita yayi hanyar d'akin,Dijer ya tura k'ofar nandanan k'ofar ta bud'e ta manta bata rufeba don tsoron" Bashir takeji sosai.
"Yana bud'ewa ya tsinkayo zazzak'ar muryarta tana karatu mai dad'in ji da sauraro,ga wani k'amshi mai sanyi da dad'i yashak'i k'amshin yana jin dad'i ya hangota akan gado tayi ras da i'ta gwanin sha'awa,Amman sai ya maze yace keh'Najiyo cikin tsoro,Yace ubanwa kika ajje da zaiyi miki girki da kika shigo d'aki kika zauna,cikin in Ina nace kayi hak'uri yace oya fito ki soyamin Banana pancake ki had'a min coffie sauran ki yimun k'azanta ya wuce gaba abunshi.
" Na tashi Ina hawaye na shiga kitchen na d'oramai'nan danan nafara na.
*Y'ar uwa ga yadda zakiyi Banana pancakes*ππ₯
_Ayaba nunanniya
_Flour
_Madara
_suger
_Milted butter
_Vanilla
_Nutmeg
_Kwai
feraye ayaba na nik'a ta ablenda na fito da ita,na dauko filawata na zuba cikin markad'ad'd'iyar ayabata na zuba milted butter,sugar,kwai,madara,vanilla,nutmeg,dika na zuba aciki na zuba ruwa acikin blender Sannan na markad'a suka had'e jikinsu,yadda zakiyi kamar zakiyi Wainar filawa haka zaki zuba ruwan YAFI na waina kauri.
"Saiki juye a kwano,ki d'auko prain pan kisaka mai kad'an kifara soyawa,kamar Wainar filawa,bayan kingama saiki samu π strawberry kiyankashi gida uku ki zuba agefe kamar kwalliya,idan za'ah ci sai aringa had'awa Ana ci.
***********
Bayan nahad'amai komai na kawomai Sannan na d'auki nawa na koma d'aki,Yanaci yana santi Kai wannan yarinya ta i'ya girki.sosai Amman saiya maze yana cewa aranshi Kai kuwa wannan ficiciyar yarinyar kake yabawa girki'Saiya ture ya ajje sauran ya haye sama,yana zuwa yaga kiran" Hajiyarsu ya d'aga yana gaisheta'Yajiyo Hajiyarsu nacewa yauwa"Bashir Ya Matan naka,saida yayi Jim Sannan yace "Oh duk suna lafiya,tace to madalla,Dijer bata kusa ne " Yace eh sunfita Unguwa da"Zahrah Hajiya tace oky to agaisheta sosai,Yace to zataji"Hajiya.
"Washe gari Tunda safe na tashi nayi wanka nayi sallah na fito parlo na d'ora girki,bayan nagama na jera a dining Ina cikin jerawa"suka fito na gaishesu da yaren'french ta amsa tace na zauna muyi tare,bayan mungama na kwashesu na wanke,inajin fitarsu wajen Aiki,da sauri na fito na shiga gidansu" Surayya.
*Yawan comment*
*Yawan tyiping*
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*share*
And
*Comment*
[11/10 11:49] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*π _AUREN'DOLE_ π*
π°π°π°π°π°π°
*_Written_ by*✍️
*Rabee'atu .B. Abdullahi*
(Ummu Mahe)πππππππ
Y'ar Mutan Nigeriaπ³π¬π³π¬π³π¬ππ€π
*Pageπ¨40&41*
_____"Ina shiga gidan'Muka gaisa da Mijin Aunty Sadiya'Na zauna muna ta hira da Surayya'Tace kinsan Allah"Dijer gaskiya baki da wayo idan kinason kija hankalin mijinki ya soki'yaji dake to ga wata hanyar da Zan lissafomiki matuk'ar kina haka to Wallahi kin gama dashi.
1_Na farko iya magana
2_Shagwab'a
3_Biyayya
4_Iya girki
5_Tsafta
6_Kula dakai'dashi kanshi mijin da kula da danginshi da dukiyarshi.
7_Hak'uri
8_Juriya
9_kula da addini
10_Kwalliya
"Surayya tace kinga wad'annan abubuwan su " Aunty Sadiya ta ke fad'amun don haka saiki dage wajen kwato naki mijin'Harme akayi wata farar fatar,Banza dame sukafi mu Hausa Fulani'To idan zaki farka ki farka'Naji Ana fad'in hakan abayana"Aunty Sadiya ce abayana tsaye da k'aton cikinta kamar zai fashe'Bansan sanda na k'el k'ele da dariya ba'Tace ke kinji mun wulak'anci"Dijer ni kikewa dariya ko'to ai dad'in abun kowa ma zaiyi sai muga yadda mutun zaiyi idan yagani ajikinshi"Ta rankwashi 'Surayya tace har ke munafuka da kika k'i futo da Mijin Aure'kinganta nan kullum'sai tsirfa sai Iyayi'Wallahi ki cigaba'AUREN'DOLE'Zan miki.
"Surayya tace haba Aunty nace miki fa ni duk basuyimunba harda fa'Wannan baturen fuska kamar ta kwai,Ni duk basuyimun ba'Tace mun Allah" Dijer wannan Hafiz'd'in da na gaya miki,Komai d'inshi yayi Amman d'an isakane lamba d'aya'Da yazo fa sai kiji yana cemun wai irinmune matan da akeso'yan duma_duma,sai kiga ya hau tab'amun hannu na ni kuma nan zankarta mai rashin mutunci murabu baran baran.
"Aunty Sadiya tace to Allah ya kawo Nagari, muka amsa da Amin muka cigaba da hirarmu,Cen Nace Aunty Sadiya bari intafi'Yaya Bashir sun kusa da wowa Tace to Ina zuwa.
Ta shiga d'akinta ta debomin wasu sleeping dress'Y'an ubansu da wasu skin tight,Sunyi kyau sai Body hok,Da har da Hularsu sunkai guda biyar kowanne da Hularsu'Kafin Inyi Magana'Surayya ma ta ajjemun irinsu masu kyau matuk'a da turaruka masu dad'i.
Na kalli " Aunty Sadiya,da "Surayya Nayi musu godiya suka bani shawarwari,Kala Kala Kama daga yadda Zan sanya kaya da yadda'idan naga" Bashir zanyi kwarkwasa da kissa da yadda zanyi da jikina inyi ta juyashi kamar maci jiya.
Ina zuwa gida na baje su akan gadona insaka wannan insaka wannan,daga k'arshe dai duk na linkesu kamar yadda suke na fito don d'ora girki,Abun yana bani mamaki wani lokacin sai nayi kwanaki bangs"Zahra ba sannan sai'inga kuma ta dawo,Abun yana bani mamaki Matuk'a.
Ina gamawa na jera akan dining bayan na jera,na k'ara gyara wajen,Sannan na zuba nawa naci bayan nagama na wanke kwanon da naci na kife sannan na koma d'akina,Na tsalo wanka kamar Zan Canza fatata'Bayan nagama wankan na gyara kaina da man wanke Kai,Nayi relaxer'Yayi kyau bayan nafito na k'ara gyarashi,sai k'amshi ya keyi gwani ban sha'awa gashi fa ya d'au k'el_K'eli gwanin sha'awa,Na shafa lotion mai dad'in k'amshi Nan danan fa jikina ya hau silb'i kamar Auduga,Hannuwana kuwa sai wani shek'i yakeyi ga laushi.
Na d'auko wani short nicker da wata Riga snglet'sai na d'ora Y'ar falmaran akai'Wow na fad'i Ina k'ara fara'ata ganin kyaun da nayi,Na d'auko nayi parking d'in gashina da Jan rebom'tunda kayan ma akwai ja'da fari ajiki.
Nan fa d'auko turarena na wajen Momi na saka,Sannan na kuma k'ara na wajen su'Aunty sadiya,Ai kafun kace me d'akin ya hau wani irin k'amshi kamar me,Na saka warwaro Na Red da Ring shima Red Wow fad'in irin had'uwar da nayi ba'ah magana gashi nayi wani irin fresh,gani y'ar Baby ta Dani y'ar k'arama sai iyayi .
Ina fitowa daga d'akina nafito da Qur'anina Ina karantawa sai naji an bud'e k'ofa da Sauri Na tashi zanshiga d'akina,Sai na tuno da Nasihar dasu Aunty Sadiya sukayimun,Sai na maze na tashi Nayi mishi sannu da zuwa,Wani Irin kallo ya Bini dashi Wanda na tabbatar shi kanshi baisan yanayi ba ni kuwa cikin salon da suka koyamun nafara tafiyata Ina murgud'e murgud'e Ina karairaya,Y'ar k'aramace ni Amman Inada halitta mai ban mamaki.
Na had'amai abincinshi na mik'amai na sunkuyo'Ai wani Abu ya gani bansanda yace Wow ba'Ni kuwa dariya kawai nakeyi ciki ciki,Ya muk'omin k'afarshi wai na cire mishi safarsa mamaki ne shimfid'e a fuskata yayimun Alamun da Incire mishi,Ina cire mishi yana wani Jan numfashi Ina gamawa ya k'ara ruk'o hannuna wai naci gaba,ni kuma nagane wayanshi Dana tsugunna babu KO kunya zai shaga yayi ta kallona.
Bayan mungama cin abincin,na kwashe kayan naje na d'auraye kayan Sannan na dawo na gyara wajen'Yana zaune da laptop dinshi yana ta danne danne,Na cigaba da Aikina inayi Ina rausaya kamar wata macijiya,Shi kuwa fad'Bashir fad'i yakeyi azuciyarshi Anya kuwa wannan"Dijer ce kuwa Dijer d'in da yasani y'ar k'auye wadda bata iya dressing ba anya kuwa itace.
********************
Da daddare kuwa na fesa wankana da wata sleeping dress mai d'an Karen kyau,Farace k'al Amman mai kwanciyace ajiki,tana da wandonta aciki doguwa ce Amman ta fi guiwa da kad'an Wani murmushi nayi na gyara gashina sai k'amshi ya keyi na k'ara duban kaina acikin madubi,Masha"Allah na fad'i.
Ina fitowa na hangoshi yana ta Aiki da laptop gashi gefanshi duk wasu ta kaddune'Maze zanwuce Sai Naji Yace"Dijer ki had'amun coffee ki kawo mun d'akina.
Hmmmπ€π?Wayyo Allah na "Bashir wato'Anfad'a tarko KO,to wai in Ankai coffenπ₯Mezai faruπππππto Nice first din Comment,Allah duk Wanda yakaranta Baiyi Comment Bazaiji me zai faru ba......
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
And
*Comment*✍️
[11/10 12:02] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*πAUREN'DOLE*π
π°π°π°π°π°π°
*__Written by_ ✍️*
*Rabee'atu .B. Abdullahi*
(Ummu Maher)ππππππππ
*Y'ar mutan Nigeria*π³π¬π³π¬π³π¬ππ€π
*Pageπ¨42&43*
Ni kuwa na tsaya sororo kamar wata doluwa'Ina kallonshi har ya shiga dakinshi"Cendai Nayi ta maza'Na koma kitchen na had'a mai coffee d'in'Sannan Nayi hanyar d'akin shi Ina tsoronshi waini yau "Dijer ni'ce Zanje d'akin " Bashir shida take k'enk'emina wai k'azama Amman yau harda kirana.
Ina shiga d'akin na murd'a a'hankali cikin tsoro nayi sallama na shiga'Hamdala nayi tareda sauke wani gauron numfashi da naji saukar ruwa a'band'aki alamu yana wanka kenan.
Naji dad'i sosai i'na ajjewa na fita da gudu,Na koma d'akina cikeda tsoro,Ina komawa d'akina na je nayo wanka'na shafe jikina da mai lotion mai dad'i sannan nayi Sallah nasaka rigar baccina wata pink doguwace Amman shara_Shara ce,Nayi kwanciyata hankali kwance.
Yana futowa daga band'aki yana goge jikinshi'Wani irin feeling yakeji'rabonda matarsa"Zahrah ta kwana agida yau kwana biyar kenan suna wani Aiki A"asibiti.
"Bashir mutunne mabuk'aci baya tunanin zai iya kwanciya,Bai cire feeling d'in dake jikinshi'wani Abu yakeji a game da" Dijer Sone KO sha'awa.
Ya jiyo ya kalli'Cofee D'in dariya yayi yashafa kansa wato ma Ajjewa tayi tatafi yazauna yanashan cofee d'in hankalinshi yakai k'ololuwa atashi'shifa bai iya Neman Mata ba kuma"Dijer A'i matarshi ce'Saidai yanaganin yarinyar tayi k'ank'anta dayawa,Amman yarinyar KO"Zahrah bata isa ta nuna Mata halittaba daman yarinyar haka take,Cen kamar Wanda aka zabura ya tashi yafita daga d'akin dagashi sai boxer da singlet.
Su"Dijer fa anyi d'aid'ai Ana bacci tsayawa yayi akanta ai saiyaga ta koma mishi wata babbar mace'Ita kuwa baiwar Allah baccinta takeyi.
Ai tuni yahau kangadon ya janyota jikinshi wani irin k'amshi yaji tanayi gawani irin feeling dayaji yanayi,Nandanan yafara fita daga hayyacinshi zancefa yasha banban.
"Dijer kuwa jin abunda bata tab'a jibi sai mik'a takeyi tanajin dad'in abun shikuwa dayaga haka sai yacigaba dayin abunda yakeyi tuni yasaka Mata k'arfinshi.
" Dijer kuwa wani i'rin kuka takeyi mai kamar ranta zai fita'Bashir kuwa cikin tausaya ahankali yake ribantarta Amman jin abun yafi k'arfinta kukanta takeyi kamar ranta zaifita.
"Tun tanaganinta aduniya harta daina jinta gaba d'aya,Nikuwa Ummu Maher tuni nayi fit,Sai muce" Dijer asuba tagari.
**********
Da safe kuwa "Bashir Yana zaune yana kallon'Dijer gaba d'aya tafita daga hankalinta gashinta duk ya hargitse ya d'aga hannuwanshi yayi Yana godewa,Allah da " Hajiyarsa da ta had'a wannan Auren.
Tausayin"Dijer yakeji sosai cikin Wahalallen baccin da takeyi,Ya tashi ya d'auketa gaba d'aya sai cikin Abin wanka Wata iriyar razana tayi da ihu da k'er ta bud'e idanuwanta waza tagani'Bashir ne ya tsugunna agabanta Wani kallon Banza tayi mishi tuno azabar da yagana Mata takeyi.
Shi kuwa maimakon yaji haushi saiyaji wani irin sonta yana fizgarsa ga tsanin sha'awarta,Yace KO inzo miki Watsa mishi ruwa tayi da sauri ya fito daga ban d'akin yacire zanin gadon yanayiwa'Allah godiya,Dijer kuwa wani irin kuka takeyi abun tausayi tana tausayin kanta sosai.
Bashir fa yaji shiru ya lek'a ban d'akin dakanshi yashiga sukayi wanka tare,tanata yak'ushinshi harda duka shi abunma dariya ya bashi da k'er tabari ya wanketa don KO tafiya ta kasayi kuka kawai takeyi ya kwantar da'ita akan gadon ya lullub'eta tuni bacci ya d'auketa shima ya kwanta abayanta,ya janyota ahaka sukayi Bacci kamar ba"Bashir ba daga shiga sai soyayya sai kace asiri,to"Dijer kodai Malam yajik'a yabakine tun kina k'arama to sai ince Allah yasa dai "Bashir yajefa kwallo araga.
" Bashir ne yafara tashi yana manne da'Dijer KO tari idan tayi sai ya k'ara manneta ajikinshi wani irin so da k'auna yake nunawa "Dijer tunda abunnan yafaru shikkenan yazamar da" Dijer kullum ad'akinshi take kwana,don "Bashir kamar maye tun" Dijer nak'in yarda"Da Bashir harta fara yadda don yanzu dakantama take zuwa,Kuma wani lokacin idan zai tafi Idan tambayeshi zuwa gidansu'Surayya yana yadda tashiga susha hirarsu'Aunty Sadiya tana bawa'Dijer sirrika kalakala kuma tana amfani dasu.
**********
Duk'ranarda "Zahra take gida saiya lallab'o yazo d'akina nima dayake jarababbiyarce irinshi,Har kishi nakeyi da" Zahra itakuwa dabatasan meyake faruwaba babu ruwanta,Yanzu har sati takeyi awajen Aiki.
Yanzu kullum da daddare sai munyi waya da"Hajiya tanajin dad'in yadda take ganina da d'an Nata da yake,Vedio Call mukeyi'Da'ita,i'ta kuwa"Dijer Yanzu bak'aramin son"Bashir takeyi ba shima hakantake ab'angarenshi jinta yakeyi,Kamar inbabu ita bazai iya rayuwaba.
Dijer kuwa cikin d'an lokaci tayi kyau ta k'ara fari tayi k'iba,ga cika datayi kamar ba"Dijer y'ar yarinyar ba,Bashir kuwa yana tunanin sanar da"Zahra cewar'Dijer matarshi ce,don haka Yayi wata dabara duk sanda zasu kwanta da"Dijer saiya bata i'ta kuma idan tashiga band'aki sai ta zubar baisani ba....
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
*And*
*Comment*✍️
[11/10 12:08] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN'DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*Written by*
Rabee'atu .B. Abdullahi.
(Ummu Maher)Y'ar mutan Nigeriaπ³π¬π³π¬π³π¬ππ€π
*Page 44&45*
Bashir fa yadage duk sanda zamuyi wata mu'amala sai yabani magani gudun b'acin ran'Zahra don yanzu kusan kullum kamar maye yana mak'ale Dani"Ga wata soyayya dayake Nunamun kamar me.
Nima ab'angarena inason Bashir sosai don ya had'a komai daza'a soshi,Saidai duk Ranar da yabani magani zuwa nakeyi in zubar dashi a band'aki hakan kuwa ba k'aramin dad'i yake bani ba,Don duk da banyi makarantaba nasan Tanada hatsari.
********
Rannan ranar Zahra'agida ta kwana da daddare Nayi bacci na tuni nasaka sleeping dress,Iya guiwa Red colour tayimun kyau har bacci yafara d'aukata.
Kawai sainajiyo an rungumeni ta baya dagashi sai jallabiya,Na farka atsorace yace My Dijer nine fa.
Cikin tsoro nace Yaya Dan Allah kafita mana,Don Wallahi haryanzu wahala nakesha ba kad'anba dad'in kad'anne.
Tuni yashiga yimun abunda yasa yimun dayake sakani in manta komai,Tuni yayi galaba akaina cikin Kuka nake cewa dan Allah"Yaya Bashir kayi hak'uri marata zata fashe.
Ina Aishi tuni yayi nisa sanbatu kawai yakeyi tuni na galabaita sosai Har bana gane me yakeyi Shi kuwa kawai abun shi yakeyi,Don kwata kwata baya duba yarinta ta Sam Ya d'auka da guzumar matarshi yakeyi.
Cikin galabaita yajanyoni jikinshi yana rarrashina"Yace My Dijer idan Ina tare dake bana iya controlling din kaina kwata kwata,Allah ya d'oramun matsanancin sonki da Idan babu ke bazan tab'a iya rayuwaba"Dijer Ada na wulak'antaki adalilin Auren dole da aka yimun dake.
Amman Dijer tun Ranar Dana Fara ganinki nafad'a wata iriyar rayuwa don tun Ranar nafara sonki Amman shaid'an yaringa ingizani Akanki.
Dijer kiyi hak'uri Allah ya had'aki da miji Mai son kanshi Amman dan Allah kiyi hak'uri kinada matuk'ar dad'inda bazan iya jurewa ba.
ya janyoni ya rungumeni mukayi wanka muka kwanta Nace mai katashi,ka koma d'aki saboda Yaya Zahra karta ganmu Yace yi baccinki saida Asuba kinji nayi lamo akan k'irjinshi,Inason Bashir nima so mai tsanani KO kallonshi nayi sai naji sonshi azuciyata.
Yace mun Dijer kinsan meye nace A'ah Yace Jiya fa munyi waya da Hajiya ta tace mun taje wajen Malam'Mamanmu ta haihu y'anbiyu Aitashi nayi da sauri inda na taune harshene don azabar da naji k'asana yanayi"Yace oh sorry Dijer Sannu kinji yi hak'uri dan Allah yayi Alamar rik'e kunnanshi kamar wani yaro.
Nace Yaya kana nufin Mahaifiya tace ta haihu yace kwarai kuwa don sati mai zuwa zanyi mana biza sai muje kiga yara Nima inje i'ngaishesu Don gaskiya ban kyautaba Sam Wallahi inajin kunyarsu.
Nayi dariya Nac Ai indai Malam ne babu ruwanshi"Yace duk da haka dai inason ingyara abunda banyi ba Ada.
Nan yajanyoni A k'irjinshi faffad'a dagashinshi kwantacce Mukayi baccinmu cikin jindad'i,Da Asuba kuwa ya tasheni nayi Sallah Shi kuma ya gudu d'aki gudun kar Zahra taganshi.
Ni kuma cike da kishi na juya baya na nafara Sallah Ina maicikeda Kishin Mijina,Kai kunjifa Dijer har Anfara kishin miji Y'ar gutsila da'ita.π
**********
Ya Fara yimana shirye shiryen tafiya Nigeriaπ³π¬ K'asarmu ta gado,Nafad'awa Su Surayya suka bani Number dinsu,Sai Aunty Sadiya ta haihu Sannan zasu dawo'Nigeria da zama Suka bani shatara ta Arzik'i nayi musu godiya sosai.
**********
Nayi Shirina Ina cikin Shirin nawa na kalli cikina da naga kullum k'ara fitowa yakeyi har yayi tudu,Ya d'an fito'Ko da nasanarwa dasu Aunty Sadiya Surayya ta dubani da yake likita ce Da kyer ta gano cikine Dani kuma Wata Biyar.
Ba k'aramin girgiza nayi ba dajin hakan don KO jiya "Yaya Bashir dayaga yadda cikina har yafara fitowa Ga tauri da cikin yayi" Ga wata k'iba danayi kamar anhurani Hips d'ina yacika sosai,Mamana kuwa da na bawani dad'ewa sukayi da Fara fitowa ba Sunyi Lumtsun lumtsun kamar balan balan gashi nayi fari fat Nayi wani irin kyau naban mamaki nazama lukuta Dani,Shi kanshi"Yaya Bashir Abun mamaki yake bashi duk da yana likita yasandai yawan mu'amala da yakeyi Da"Matartashi yasan Shine yake sakata wannan k'ibar Kuma yasan Maganin da yake bata yasan bazai Bari tasamu cikiba,Don ba komaine yasa yake bata magani ba Saidon yana ganin yarintarta a haihuwa Shekara Sha biyar bama ta k'arasa hakan ba.
*Kunga kun rage Comment fa Allah inbakwaso sai indaina tunda daman ni nafara karatun makaranta,Don Wallahi kada nayi ta k'arshen aji A Jami'ah akoroni,Don haka yasin inbakuyin Comment shiru zanyi.πππππ
*Ummu Maher ce*✍π»
*Vote*
*Share*
And
*Comment*✍π»
[11/10 12:10] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN'DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*Written by*
Rabee'atu.B.Abdullahi.
(Ummu Maher)Y'ar mutan Nigeriaπ³π¬π³π¬π³π¬ππ€π
*Page 46&47*
Bashir"yashigo alokacin nasaka doguwar Riga,Bak'a mai d'an fad'i hannunta dogone Ga stone ajikinta da
adon ja da fari.
Ya rik'e k'uguna ya juyo Dani muna fuskantar juna yace"Dijer gaskiya wani irin kyau kikeyi Nace Allah yace Wallahi.
Nace Yaya nagama had'a kayan yace to yad'agani sama yana juyi Dani yace kinsan me"Dijer nace A'ah Yace da munkoma zamu koma sabon gidanmu"Nace Allah Yaya Bashir yace kwarai kuwa.
Bayan munfito mukayi sallama da Aunty Zahra"ta d'auko wani gift ta bani Nayi Mata godiya"Yaya Bashir ya ruk'o hannun Zahra suka fito ya mannamata kiss agoshinta.
Nikuwa don haushi sainayi tafiyata Ina mai Kishin Bashir,Shi kuwa yana kallona ta gefen I donshi cikin kunshe dariyar shi,I'ta Dijer batasaniba idan tana waje baya kallon KO wacce Mace sai i'ta itakadaice acikin azuciyarshi domin i'ta ta dabance acikin Azuciyarshi.
Yana fitowa ya bud'e k'ofar motar yashiga"Dijer kuwa ta k'ame abakin motar tak'i shiga.
Bashir yafito yana dariya"Yace to yau kuma gimbiyata laifi nayine tace eh yace wani laifi kuma"Nace oho".
Ya lakuci hancina"Yana dariya yace "Dijer kishi'Nandai yaringa rarrashina" Har Hankalina ya kwanta"Muka tafi sai filin jirgi"Muna zuwa jirgi ya tashi Sai Nigeriaπ³π¬K'asarmu ta gado.
Muna fitowa daga jirgi najingina da Faffad'an kirjin Mijina Ina zuba shagwab'a shi kuwa sai biyemun yakeyi.
Hajiya kuwa cikin farinciki ta ke da ganin y'ay'an Nata cikin Aminci da k'aunar junansu.
Haris kuwa koda ya hangosu"Wani tukuki yaji har cikin ranshi saidai yazama dole yacireta aranshi tareda addu'oin kariya da Kai.
Suna zuwa"Dijer ta tsugunna ta gaida Hajiya da"Haris suka amsa cikin fara'ah.
Haris da Bashir suma suka rungume junansu suna maicikeda farinciki,Yau rabonda su"Had'u.
********
Munje wajensu Malam"Inda naga kannena yanbiyu yara kyawawa"Bashir kuwa yabada masu gyran gida kudi nandanan aka gyara gida aka Dora bene,aka saka kayan alatu iri iri gida yayi kyau"Kamar wani gidan minister"Nadingayiwa Bashir godiya sosai,Abunda babu muka shiga kasuwa nida"Indo mahaifiyata nasiyo Mata kayayyaki Kala Kala itadasu "Inna uwargida da haula.
komai iri d'aya nasiya musu sunata godiya,Saida nayi wata daya Sannan nafara shirin tafiya" Naga gata wajen iyayena"Naga gatan Mahaifiyata Domin gara ta had'amun tanunawa ajarida Kayan soye soye kuwa"hardasu,Diblan,Alkaki,Kantu,Da sauran abubuwa masu yawa,Malam kuwa Buhunan shinkafa"Sunkai guda Ishirin dakuma kayan masarufi.
Nadinga yi musu godiya,Sosai
Na zagaya danginsu"Hajiya gidan sarauta Nanma naga gaya"Suka had'oni da shatara ta Arzik'i,Naje gidan kakana Malam Abubakar shima nan naga gata,Suka had oni da shatara ta Arzik'i,Na basu tsarabarsu dangin"Hajiya ma Nabasu sukayi ta godiya dasaka Albarka.
Bashir yazo d'aukata Nanma yakara yi musu goma ta Arzik'i sunata yi,Shima yayi musu godiya agameda a ububuwan Alkhairi dasu ka yimana mishi godiya muka tafi"Munata hira maidadi har mukazo,Muna zuwa"Hajiya taga kayanda Iyayena suka hadomin ta bugawasu Malam tana ta yimusu godiya.
********
Bayan mundawo da kwana biyu Nanfa naringa zazzab'i da ciwonkai"Alokacin"Bashir sunfita da"Haris zuwa gidan Baba kabiru kanin"Mahaifinsune yana Sheka zooroad tareda iyalansa Maza da Mata.
Kuma zai Aurar da y'ay'ansa Maza da Mata su Hud'u zai Aurar..
Hajiya ta kirawo likita gwajin farko bai bada cikiba saida yakara yi ya tabbatar Inada ciki na tsawon"wata biyar.
Zo kaga murna"Wajen Hajiya kamar zata maidani ciki,Nikuwa nayi shiru inajin kunya gefe d'aya tsoron haihuwa nakeji.
Bayan su"Bashir sundawo"Hajiya ta tabbatar musu Inada ciki har na wata biyar"Haris cikin murna yafara Tasbihi tareda godiya da Allah.
Bashir fa ransa ya b'aci matuk'a Ashe"Dijer muna funtarsa takeyi baisaniba,Ya natura k'ofar d'akin ya isketa tana baccin Wahala yanufo yadamketa tabude idonta sai taga"Bashir ya makureta yana cewa.
Haba"Dijer me yasa kika yimun haka kinason cutar da Kankine nawa kike daza ki Haihu"Duk irin kwayoyin danake baki don karda kisamu ciki Ashe bakyasha.
Jiyayi andank'o anshara mishi mari harguda biyu kyawawa"Wazai gani"Hajiyarsu ce tana nunasa da yatsa,da alama ranta yabaci matuk'a.
Ummu Maher ce.
*Share*
and
*Comment*
[11/10 12:10] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN'DOLE*
π°π°π°π°π°π°
Written by
Rabee'atu(Ummu Maher Y'ar mutan Nigeria)π³π¬π³π¬π³π¬ππ€π
*Page 48&49*
Hajiya kuwa cikin fushi tafara Cewa"Bashir yanzu daman kwaya kake bawa yarinyarnan saboda karta haihu to ta Allah bata kaba ga cikinan harna wata biyar" Saikayi yadda zakayi dashi tunda dai kana jayayya da ubangiji.
Kuma sai Allah yasaka mata Azzalumi"Haris ya Dora da cewa a gaskiya "Bashir kayi rashin hankali dalili dame zaka ringa bawa matarka kwaya don kada tasamu ciki.
Bashir yace" Yaya Haris kaimafa bafa haka kake zaune ba kaima kana bawa matar.......
jiyayi antsinka mishi sabon Mari jikake tass Tass.
Hajiya ce Again takara kafamai mari"Tanunamai hanyar fita tace fita anan banason ganinka kuma kasani sai Allah yasakawa"Dijer.
Bashir kuwa dasauri yafice don bayason ganin bacinran mahaifiyarsu Kiri_kiri.
Yana fitowa yaje yayi"Bizza ya koma France cikeda Maraicin"Dijer gefe d'aya na zuciyarshi yana tuna yadda"Dijer ta Minafunceshi"shifa bawai"Bayason Dijer ta haihu bane"Shi kawai yanason "Dijer bayason abunda zai tab'a lafiyarta ne shiyyasa yake haka yafison ta k'ara kwari.
**********
Dijer kuwa kullum tunanin Bashir ya addabeta,Ga cikinta harya shiga wata na " Gashi tun yanzu cikin wani irin girmane dashi ga nauyi kamar dutse.
Baby tadawo daga hutun Makaranta k'anwarsu"Bashir.
Dijer kuwa ta bata labarin komai da komai"Baby ma har kuka tayiwa"Dijer yanzu da yasaka tayi B'arifa akananan shekarunta da Meza ice.
Nandai taringa rarrashina da ban baki,Gefe d'aya kuma na cikin zuciyata kishi da kuma k'aunar Mijinane araina yanzu yanacen tare da wata.
*********
Cikina yanzu yakai wata takwas da watanni"idan kagannin na zama wata rusheshiya gakaton ciki agaba kamar zaifashe.
Ina zaune" Hajiya tana matsemun ruwan lemo daye shine abunda nafiso tun cikina yana k'arami.
Hajiya tace"Dijer yaushe zamu koma asibitine nace"Gobene Hajiya"Tace to Allah ya kaimu.
Nace"Hajiya alale nakesonci,Baby ta kalleni cikeda zolaya tace"Hmm Allah_Hajiya Aunty"Dijer kullum katashi sai tasakaka Aiki"Daga tace wannan sai tace wannan.
Na harareta"Nace oho dai ke kikasani dole kuma adafamun"Hajiya tace kyeleta "Dijer inma bata dafa miki ba" Ai dole ni indafa miki.
Baby tatashi"Dasauri tace oh ni"Baby gwara nadafa Mata kada Adakeni"Dukkaninmu muka saka dariya.
Daidainan naji wayata na ruri"Wazan gani"Surayya naga ansaka'Nayi murna nadauka Nanfa take shedamun"Suna Nigeria"daman su y'an Bauchine.
Nace yaushe zakuzo"tace kibani address Gobe zamuzo"Aunty sadiya ta haihu watanta hudu da haihu.
So saida yaran sukayi wayo Sannan Mukazo.
Munsha hira kafun nan muka yi sallama.
Nake sahaidawa Hajiya makotanmune a France mutanen kirki.
*******
Tunda daddare nakejin ciwo nayi shiru da bakina"Nanfa ciwo yakaru inata salati "Ciwonda tunda nake bantabajin irinshiba"Cen naji wani Abu kamar zai fito,Baby kuwa dasauri ta tashi cikin bacci take jiyo nishina
dagudu taje ta kirawo" Hajiya ta tsayarda"Baby abakin kofa Sannan tashiga.
Tana shiga kand'a nafito"Hajiya tana zuwa tafarayiwa"Dijer sannu ga tausayinta yacika zuciyarta"Gefe d'aya kuma haushin "Bashir takeji matuk'a don Wallahi koyau yadawo" Saita wanashi sosai don yasan"Dijer tana da Gatanta.
Nanfa nahaifi yarona"Namiji nasakeyin sabuwar nakuda na haifi santalelen yarona Namiji.
Hajiya kuwa cikin murna tafara gyarani da yarana kyawawa.
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
and
*Comment*✍π»π
[11/10 12:11] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN'DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*Written by*
Rabee'atu(Ummu Maher)
*Y'ar mutan Nigeria*
π³π¬π³π¬π³π¬ππ€π
*Page 50&51*
Aka kirawo likita ya dubani"Yace komai Normal yarana ma Normal.
Nanfa gida ya kaure da samun labarin haihuwata,"Haris kuwa yana mak'ale da Yara yana godiya ga Allah"Koda baiga Nashi ba tunda yaga na d'an Broz d'inshi.
"Baby fa tayi saurin d'aukar wayarta ta turawa" Bashir hotunan yaranshi sunyi kyau sosai ahoton.
"Bashir yana cikin" Aiki A'office"Gaba d'aya tunaninshi yana kan"Dijer ne yau yagaji dolene yakirawo matarshi"Dijer abarsonshi koma me"Hajiya zatace saidai tace.
Gashi kuma wani irin son cikin"Dijer yakeyi ayanzun.
Ya shirya komawa gida don ya had'u da masoyiyarshi"Abarsonshi"Dijer.
Yana cikin wannan tunaninne yaji shigowar sak'o ta whatsapp yana dubawa"Yaga Sunan Baby"Ya ambata afili my sister.
Yaga ta Dora hotunan wasu yara kyawawa masu Kama dashi akan dp,Jikinshi yana rawa yafara dubawa.
_SLM_
My Broz ayau Allah yasauki"Aunty Dijer lafiya ta Haifi twin's.
Ai dasauri ya kalli hotunan yaran cikin murna sosai atake yafara hawayen murna yanzu da yayi Sanadiyyar yaranshifa da me zaicewa Allah lallai lamarin Allah da girma yake.
Yakai kusan awa d'aya Yana kallon hotunan yaran cikin happy tare da yimusu kiss.
Yazama dole yaje ga y'ay'anshi da Matarshi.
Zahrah tadad'e atsaye tana mamakin"Me Bashir yake Kalla haka daya d'auke Mishi hankali haka take wani kishi ya turniketa kardai wata yake kalla ta matso sosai don taga abunda yake kalla ya shagala haka.
tana zuwa"Tace wow"Gaskiya twince d'innan sunyimunfa sosai"Sai asananne yadago ya kalleta yaci gaba da kallon yaran.
Tace yaran waye wannan haka masu kyau"Kai tsaye yace yara nane
idan kundad'a Comment Na k'ara yawan Tyiping.
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
and
*Comment*
[11/10 12:11] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN'DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*Written by*
Rabee'atu(Ummu Maher)
*Y'ar mutun Nigeria*
π³π¬π³π¬π³π¬ππ€π
*52&53*
Zahra tayi saurin tashi tace"A'ah y'ay'an waye kace Yayanka.?tana mai zaro mishi kwalan kwalan idanuwanta.
Yace to bankai yin y'ay'an bane kome"Dijer da tazo ta zauna dake itace matata kuma kina gidan akayi cikin.
Don haka kada kibatawa kanki lokaci"inbazaki tayani murnaba to ki wuce kibani Waje.
Don Duk Wanda yace bayason Yayanka to tabbas kaima bayasonka.
Itakuwa "Zahra tagama zuciya don haka ta d'aga hannuwanta zata mareshi.
Shi kuwa yayi kukan kura ya hankad'eta" Domin adokar k'asar matuk'ar ka daki Mace ko ka mareta to saikayi zaman yari Shekaru aru Aru.
Ni Ummu Maher nace kaiππIna mune Nigeria ake haka"Yasin da Maza masu dukan matansu da annema an rasa.
Ta taso da saurin gaske ta rik'e wuyanshi"Tace daman Kai macucine Azzalumi,Har kayi Aure bansaniba"To kasani Al'adarmu bama zama da kishiya.
Don haka kazab'a koni KO i'ta"Bashir yace ke"Zahra bafa ragon Namijineni ba don haka banga Macen dazata Mareni ban kakkar
yataba indai ba"Dijer ba.
Kuma maganar inzab'a KO ke KO i'ta nazab'i"Dijer da dai in zauna dake kinji ya girgiza dan yatsanshi alamun kashedi.
Ya d'auko biro da takkada ya rubutamata ta kaddar Saki Sannan yaja hannunta zuwa ofishin masuyin Saki Nanma yayi Mata"Saki suka shaida kuma suka tabbatar Saki yasaku.
Zahara kuwa ta Rushe da wani matsanancin kuka Mai cin Rai"Don tasan tayi asarar"Miji acikin Maza tasan Cewa Bashir yanada Zuciya Amman harta d'aga hannunta da sunan Zata mareshi.
Shi kuwa"Bashir Yana komawa gida ya had'a kayan shi Sarai cikin trolly"Yayi wanka yayi shiryawarshi Yahau Motarshi"Sai Airport yagama komai Sai Nigeriaπ³π¬π³π¬π³π¬π³π¬π³π¬π³π¬
Cikeda jin dadi zaiga"Dijernsa da yaranshi koyaya"Hajiyarlrsu zatayi Idan taganshi....
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
And
*Comment*
[11/10 12:11] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN'DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*Written by*
Rabee'atu(Ummu Maher)
*Y'ar mutan Nigeria*π³π¬π³π¬π³π¬ππ€π
*Dedicated to my Nabeeha Aminu*π
*Page 54&55*
Ana kiran Sallar"La'asar"Bashir yasauka A'airport yakirawo"Haris yana shaida mishi yadawo yana Airport.
Haris kuwa cikin Jindad'i da begen d'an uwanshi Yayi saurin tashi"Da man yanagidan Hajiya. Yace Mata zaije d'auko "Bashir Hajiya kuwa ta juya kyeyarta" Tareda D'aukar Jikanta tana jijjigashi"Alokacin"Dijer tana bacci.
"Su Surayya da Aunty Sadiya motarsu ta kunno Kai"Shikuma Haris Alokacin Zai hau Motarshi.
" Surayya ce tafara fitowa'Daga Motar Tasha wankanta da atamfa Riga da siket"Tayi daurin Zahra Buhari tayafa mayafinta pink daman Atamfar fink ce da Fari.
Tasha takalminta high hill"Shima fink tareda Saka suwagarta i'tama pink Kai hatta Gidan wayarta pink ne"Haris fa tsayawa yayi kawai yana kallonta"Saida yaji Muryarsu suna cewa"Ina wuni.
Sukuma su Surayya sun dauka"Bashir ne"Dai dainan"Bashir yakara kiranshi yayi saurin amsa wayar.
Alokacin da ya juyo harsun shiga"Gidan Kai hatta ma takunta Mai kyau ne anutse gwanin sha"awa Ya lumshe idanunshi Sannan ya Sosa kyeyarshi yatafi"Cikeda Tunanin wannan yarinyar"Da ace Dijer ya Aura koda yaga wacce tafi kowa kyau bazai kalletaba don yasan"Dijer ta dabance Amman yasan dole ya hak'ura.
*******
Yana zuwa filin jirgi suka Rungume junansu Suna gaisawa"Har suka shiga Mota"Haris ya kalli"Bashir yace gaskiya bross munyi fushi Wallahi ace mutun bazai zo yaga y'ay'anshiba sai yau"Koda yake babu komai Susha kuruminsu ga Babansu agsbansu yanuna kansa.
Bashir ya kalli d'an Uwanshi Haris mutunne Mai mutunci da karamci"Ga hak'uri babu ruwanshi.
Bashir yaji dama shine Amman yazama Dole yakoyi irin dabi'ar yayanshi ta hak'uri kodon yaji dad'in duniya.
Suna isowa"Gidan gaban"Bashir Yafad'i"Ya kalli Haris Yace kasan Allah tsoron haduwa nakeyi da"Hajiya Amman yazama dole inje Inga"Dijer ta Abarsona.
Haris yace to Ai dole daman tasan zaka dawo don haka mushiga daga ciki.
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
And
*Comment*✍π»π
[04/11 13:20] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN'DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*Written by*
Rabee'atu (Ummu Maher)
*Y'ar mutan Nigeria*π³π¬π³π¬π³π¬ππ€π
Dedicated to My FAN'S"Inasonku Sosai wannan Shafin Nakune Masoya.ππππ
*Page 56&57*
Suna Shigowa"Hajiya tafito Daga d'aki tana Waya tana Waya d'aya Ahannunta d'aya abaya tagoyashi tana jijjigashi"Tace to Malam Allah yakawoku lafiya.
Tana Ajje wayar tahango"Bashir tayi kamar bata ganshiba"Yace Hajiya Ina wuni"Taci gaba da harkarta.
"Daidainan Hajiya tatashi tabasu waje gaba d'aya" Haris ya kalli D'an uwanshi cikin Tausayi yace kayi hak'uri zata sauko"Naga ma'Dijer kamar tayi bak'i D'azu.
Daidai nan"Dijer da"Surayya Aunty Sadiya sukafito"Daga D'akin'Sanye take Cikin Doguwar Riga Arabian gown tayi simple make_Up Tayi kyau sosai tacika b'am kamar ba"Dijer kwaila Ba.
Tayi fari sosai tayi mul mul gwanin sha'awa Tayi k'iba sosai,Tazama Y'ar lukuta Hips d'innan sai juyi yake"Ya juya kallon Nashanunta nanmadai Kamar anhura balo.
Wow Bashir yace abayyane"Duk suka Juyo"Har Haris da yashagala"Da kallon Surayya.
"Dijer kuwa mamakine sosai afuskarta'Zuciyarta taji wani dadi ganin Mijinta dayayi" Saidai gabaki d'aya Haushinshi takeji inda yayi buris da'ita waidon tasamu ciki.
"Bashir kuwa Yana zuwa ya kalli" Dijer kamar zai shige jikinta tanane Ajikin bango"Tana harararshi"Shikuwa yaja hannunta sai d'aki.
Tana tuje_tuje Dariyace ta kufcewa"Su Surayya da Aunty'Sadiya"Haris kuwa Yace sannunku dai"Surayya tace yauwa Suka zauna kafun kace me harsunfara hira sosai,Kamar sunsan juna.
"Dijer fa ta cukule fuskarta'Tamau" Bashir abun dariya yabashi'Ya tsugunna ya kamo hannunta ta fizge'Yace Dijer bansan da bakin da Zan baki hak'uri ba.
Ni me laifine'Don Allah kiyi hak'uri "My Dijer.
"Don Allah kiyi hak'uri nagane'Kuskurena akan abunda nayi miki Dana kasa'gane cewa Duk abunda Allah ya hukunta Ba yadda zakayi.
kiyi hak'uri Wallahi tallahi duk yadda zakiyi Dani" Dijer kiyi don na b'aranki sosai kiyi hak'uri.
Dijer tayi shiru harga Allah ta yadda Da'Bashir 100%100.
Ta tsinkayo muryarshi"yana cewa"Dijer ba komaine yasaka nayi hakaba saboda Inasonki Ina tausayinki inaganin kamar kinyi yarinyata da d'aukar ciki shiyyasa Amman kiyi hak'uri don Allah.
Yashafi kumatuna"Yace Ina yarana suke"Nacemai suna wajen'Hajiya baigama rufe bakinshiba"Saiga Hajiya tashigo d'akin .
Harara"Hajiya ta gallamai yataso dasauri ya amshesu'Yana cewa tubarkallah Masha'Allah,Hajiya kuwa don takaici,Fita tayi daga d'akin tana ganin wautar "Dijer na yadda Da Namiji.
*******
to su" Malam sunzo Inda nayi ta murna daganinsu"Harda Mahafiyata tadada kyau kamarme'Ga k'annena twins sunk'ara kyau sosai da girma da wayo Suna tafiya harda gudu sosai.
"Hidima akeyi sosai ta tako'ina su Malam suma sunzo da abubuwan Arzik'i Sosai.
" Uban gayya Bashir da"Haris kaya suke jidowa Sosai abun Har mamaki yake bani".
Inazaune bayan Nayi wanka"Hajiya tayi musu wanka"Tafita Saiga"Bashir,Yazauna kusa dani'Yana shafamun man muna hirarmu"Yace Dijer Na shigo dakaya suna d'akin Hajiya.
"Nace Kai Yaya" Bashir d'azunfa saida kashigo dakaya sosai yanzunma shine kasiyo "Yaya Kayan sunyi yawafa yace babu komai"Dijer ai Yayane" Babu komai.
Hajiya ce taturo k'ofar d'akin tace waini"Bashir Kai wani irin Mayene"Yarinya tana jego ka'nanik'emata sabida Allah ka kyeleta mana ta huta'Kai KO kunyama bakaji duk irin abunda kayimata .
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
and
*Comment*
[04/11 13:20] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*AUREN'DOLE*
π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*Written by*π
Rabee'atu.B.Abdullahi
(Ummu Maher)
*Y'ar mutan Nigeriaπ³π¬ππ€π*
*Pageπ©58&π§59*
"Bashir yatashi sum_sum yafita yana mai jinkunyar" Hajiyarsu,tabishi da harara"Takalli Dijer tace ke kuma kiyita biyemai k'arshe kezai cuta,baza kitsaya ki kwatowa kanki y'anciba'Nayi shiru Ina tunanin maganganun"Hajiya kuma gaskiyane.
******
Yau take suna anyi hidima Kala Kala sosai"Nayi kyau cikin wani boyel mai tsadar gaske,Fari k'al,Shima Bashir yasaka irin nawa"Duk kayanda zancanza tare muke saka shi"Yana manne Dani duk yadda"Hajiya take harararshi"Nikuwa kunyama nakeji sosai.
Surayya ma Tasha wankanta"Da lesi mai kyau tare sukayi anko"Da Aunty sadiya Da"Baby iri daya sukayi sai y'ay'an Kanin"Mahaifinsu"Bashir suma Y'an matane duk yawansu suma sunyi ankon gwanin sha'awa.
Kaltum ma tazo inda i'tama takawowa yara abubuwa Kala_Kala.
Yara sunci"Sunan Malam"Da Babansu Haris"Imran'da Imam"Yara kyawawa masu Kama da Babansu.
Haris fa yadage akan"Surayya Inda ayanzu Har iyaye sun shiga ciki ankai kud'i da sarana wata biyar"Kaltum kuwa batasan Abunda yake faruwaba tana ta shagalinta.
Bashir kuwa yananik'emun sosai"Inda Hajiya take ta huremun kunne akan kan inyarda dashi Saiyayi"Nadama,Haka kuwa akayi kullum idan yazo yanason,Ganina Amman babu dama saidai tatashi ta d'auko mishi y'ay'an shi"Amman babu damar ganina.
Bashir ya kalli" Hajiya Yace don Allah Hajiya kiyi hak'uri"Abunda nayi kiyafemun"Hajiya tace don Allah dakata"Malam dakai sanda kayi abun Ina hankalinka yake da zaka dunga Abu babu hankali.
toga y'ayannan tahaifa kakashesu kaji"Kallonka kawai nakeyi Wai Kai me Y'ay'a,Kana wani rawar k'afa KO.
Gafili Nan kakoma wajen waccen Banasariyar matartaka"Wai Kai memata baturiya KO gata gaka,Katafi ga hanyanan"Dijer kuwa takardarta zaka bata Munafiki Wanda baya amfani da hankalinshi.
"Bashir yace Haba Hajiya tayaya" Zakice inrabu da matata bayan'Inasonta Haba Hajiya kiduba mana don Allah kiyi hak'uri Wanda nayi ma abaya kuskurene Ayi hak'uri.
Kuma zancen"Zahra munrabu da'ita aranar da"Dijer ta haihu"Hajiya nayi danasanin b'ata muku danayi nayi Aure batare dasaka Albarkarku ba atare dani".
Shiyyasa Matuk'ar ka batawa iyayenka bazaka tab'a ganin daidaiba arayuwarka"Amman don Allah kiyi hak'uri yafara zubda kwalla.
Hajiya tace nayafe maka Allah yayafemana baki d'aya Amin"Amman KO roki matarka afuwa.
itakuma meyahadaku kasaketa alhalin zab'inkace"ehe.
"Bashir yafadawa Hajiya duk abunda yahadasu'Da Zahra.
Hajiya tace to Allah kasa mudace Bashir yace Amin.
Cikin zumud'i yatashi yayi hanyar d'akin" Dijer Alokacin tana waya da"Surayya tana bata labarin soyayyarsu da Haris"Nace nifa surraya inajin tsoron matarshi"Surayya tace'Dijer ni Allah kawai nake tsoro"Kuma matarshi babu ruwana da ita nidai nasan zan girmamata muzauna lafiya batare da munyi fad'aba.
Kuma da zuciya d'aya Zan Auri mijinta"Nidai inafatan Allah yahad'a kawunanmu Amin.
Bashir"nagani tsaye akaina yana dariya.
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
And
*Comment*
[04/11 13:21] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*AUREN'DOLE*
π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*Written byπ*
Rabee'atu.B.Abdullahi (Ummu Maher)
*Y'ar mutanen Nigeriaπ³π¬ππ€π*
*Pageπͺ60&π¦61*
_Slm_ _dafatan_ _kowa_ _yana_ _lafiya_ _kamar_ _yadda_ _nake_ __kada _kuga kwana biyu bana turo Auren'dole so Zan tsaya dashi ne zuwa wani lokaci_Coz saboda Wasu abubuwa'Bani da_ _kuma kwarin_ _guiwa_ .
__Na rashin comment dinku Aduka litattafaina.
Masuyin comment Ina godiya tnx so much' .
___Tnx u for supporting me.ππ»ππ»ππ»ππ»sai watarana.
By ummu maher
[04/11 13:21] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: ✍✍✍✍✍✍
*⚔️Alk'alami yafi Takobi writer's Association...*
(A.Y.T.W.A.)ππ️
✍✍✍✍✍✍
π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*AUREN'DOLE*
π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
Written byπ️
Rabee'atu (Ummu Maher)
*Y'ar mutan kanawan Nigeriaπ³π¬ππ€π*
*Pageπ¨62&⬜63*
"Kaltum tana d'aukar wayarta takirawo"Mamanta tafashe da kuka tana cewa" Mama nashiga uku kishiya za'ayimun.
"Mamanta tace ke'Kaltum to menene zaki d'aga hankalinki akan kishiya Har kina kuka haba" Kaltum.
"Kaltum kuwa ta k'ara b'are bakinta kamar k'aramar yarinya taci gaba da kukanta'tana cewa'haba Mama tunda kike" Da Dadyna yatab'a cewa zaiyi Aure ballantana har yayi miki kishiya.
Mamantata tayi "Dariyarta mai ciwo tace'Kaltum ke yarinyace bakisan cewa Hana miji yakara Aure don son kanki yana janyowa mijinki bin matan banza awaje ba.
kuma" Wallahi Kaltum Karuwa da kike ganinta kamar banza"Idan ta Kama miki Mijinki saidai wata bakeba"Saboda saita kanainaye miki shi sosai ta yadda zaki kasa gane kanshi Sam.
Mahaifiyar"Kaltum ta k'ara da cewa kuma kinsan Allah,Haris yarone d'an kirki don Wallahi Anayawan kawomun Maganarsa akan cewa shi gashi 'Soja'amman babu ruwanshi da Mata Sam to ki godewa Allah.
Saboda samun irinsu"Ayanzu Abune mawuyaci Wallahi,A k'arshe abunda Zan gaya miki indai nice na Haifeki ban yarda'Kibi boka KO Malam ba KO kuma kice zaki ciwa mijinki mutunci don za'ayi miki kishiya ban yafe miki ba.
tsit taji ankashe wayar"Kaltum tak'ara rushewa da kuka.
Ranar"Kaltum haka tayini babu abunda tasaka acikinta,daman haka take son"Haris Amman shi baidamu da'ita ba Sanadiyyar "AUREN'DOLE da akayi mai.
*************
Haris har ya shiga d'akinshi yajiyo kamar sheshshek'ar kuka ad'akin" Kaltum.
yana shiga ya hangota ta dunk'ule waje d'aya bakinta sai kakkarwa yakeyi Alamun zazzab'i.
Yayi saurin yaye bargon da ta lullub'a dashi yajiyo turirin zafi kamar me,Yayi saurin cemata daman baki da Lafiyane?
Kaltum takasa magana saboda ciwo'Da sauri ya d'auko mata Rigarta yasaka Mata sai Asibiti.
yana zuwa Allah ya taimakeshi'Bashir bai tafi gidaba yace mai yakawo"Kaltum Asibitine.
"Bashir kuwa tare sukazo da"Dijer za'ah duba twins .
" Bashir ya kalli"Dijer yace"Broz ne yakawo"Aunty Kaltum babu lafiya.
"Dijer tace to muje tare ko'suka taho tare.
" Suna zuwa'Dijer suka gaisa da'Haris tayi mishi ya mai jiki.
Sannan"Bashir ya duba Kaltum.
"Gwajin farko ya nuna'Kaltum tana da k'aramin ciki.
*Vote*
*Share*
&
*Comments*
[04/11 13:21] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: ✍✍✍✍✍✍
*⚔️Alk'alami Yafi Takobi Writer's Association...*
(A.Y.T.W.A.)ππ️
✍✍✍✍✍✍
(♡-_-♡)(♡-_-♡)
k'ungiyar da takasance ta marubuta masu fasaha ta da sanin yakamata Na Arewa❇️❇️❇️
(♡-_-♡)(♡-_-♡)
_________
π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*_AUREN'DOLE_*
π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*Written by*π️
Rabee'atu(Ummu Maher)
*Yar mutan kanawan Nigeria*π³π¬ππ€π
*Pageπ¨64&⬜65*
"Haris kuwa wata iriyar maurna ce ta kamashi'Ya rungume D'an uwanshi cikeda murna daso da k'auna.
" Bashir yace ina tayaka murna "Broz Allah ya inganta" Haris yace Amin.
"Dijer ma ba'abarta abayaba tace" To nidai Abban "Twince babu inda zani inanan nida" Aunty Kaltum Idan tatashi in kula da'ita.
"Haris yace A'ah baza'ayi hakaba gwara ai ni inzauna" Dijer tace A'ah kudai kuyi tafiyarku kawai.
"Bashir yana ganin'Haris yafita yace haba My" Dijer nifa Amatse nake wallahi kawai d'an romance d'in da'akeyimun inji dad'i sai ahanani gaskiya niko Ananne ayimun.
Dariya"Dijer tayi'Ta kalli Mijin nata ta sak'alo hannuwanta akafad'arshi tashiga yimai kiss sosai.
"Bashir fa yaji kanshi yayi zafi dayawa don haka ya sungumi'Dijer zai ajje kusa da gadon da'Kaltum take'Dijer tayi saurin tashi tana dariya tace haba'Abban twins Kayi hak'uri mana nanfa asibitine.
Yanzun da kake cewa zanfara zuwa makaranta kenan makatantar zakana bina ko'To gwara ma kasaba Wallahi.
" Dariya Bashir yayi datake k'ara mishi kyau yace Aini"Dijer bazan iya sabawa da rashinki ba dole kullum muna tare.
"Dai dainan Kaltum tafara motsi'Nayi saurin zuwa wajenta inayi mata sannu.
" Bashir ma yayi mata sannu ya tambayeta ko tana bukatar wani abu tace A'ah.
yabata takaddar sakamakon cikin dake jikinta.
"Kaltum ma farinciki tayi sosai,Tareda yiwa Allah godiya.
********
Hajiyarsu" Haris tace Amman'Haris sai matarka ta haihu zakayi Auren ko.
"Haris yayi shiru alamar bai gamsu ba'Yace'A'ah Hajiya.
kawaidai abarshi a yadda akasaka d'in kinga sauran wata biyu kenan yana sosa k'eyarshi.
" Hajiya tace to Allah ya kaimu'Yace Amin.
"Kwana biyu kenan da gama wankan'Dijer ma'ana tayi tsarki.
" Su 'Imam da'Imran sunyi bacci suna wajen'Hajiya.
"Dijer kuwa tashiga wanka tareda wasu tsume tsume nazama da turaren mata na Mallaka.da kakarta da" Falmata kishiyar Surbajo dayake ita Yar mai dugurice garinsu d'aya da Kakan"Dijer.
gasu"Da Aunty Sadiya ta had'amata'Ga na wajen"Hajiyarsu Haris wanda Hajiya bak'aramin kashe kud'i tayiba don agyaramata y'arta"Dijer.
"Dijer fa tayi wani luwai luwai da'ita ko ina fam tacika sosai'Tayi y'ar cif da'ita ga wani mayen k'amshi duk inda tazauna sai kaji k'amshi.
" Imam da'Imran basu da Rigima don haka idan bashan'Nono zasuyi ba"Suna wajen"Hajiya ko'Hanan.
Dijer tana shiga wanka'Bashir yashigo ta k'ofar baya'Alokacin tashinshi daga bacci kenan'Dagashi sai singlet'da trozer.
Yana shigowa wani k'amshi maidad'i ya bugi hancinsa,Wani irin dad'in k'amshine mai dad'i Sosai.
"Bashir yajiyo saukar ruwa aband'aki gawani k'amshi dayake fitowa.
Yayi murmushin jin'Dad'i tareda cewa Masha'Allah.
yasan tabbas" Dijer ce aband'akin Yana cikin wannan tunanin"Dijer tafito tana goge'Jikinta da gashinta da ta wankeshi'Sai kyelli yakeyi.
Ga wani k'amshi mai dad'in gaske.
Bashir kuwa ya kamo k'ugun"Dijer ta baya"Dijer tasan tabbas "Bashir ne don taji k'amshin turarensa ajikinsa.
ta tabbatar" Bashir ne wani dadi taji tundaga kanta har k'asanta.
Bashir kuwa ya juyo da'ita Tanasan ta kwace Amman itama wani dad'i takeji'Yafara lalabo harshenta batayi wata wataba tafara mayar masa.
"Bashir yana k'ara son " Dijer ne saboda yarinyar gata k'arama amman ta i'ya salo salo iri iri"Ko Zahra da take baturiya bata isa ta nuna mata iya kwanciya a shimfid'ar Mijiba.shiyyasa yake k'ara sonta sosai.
Nanfa"Oga Bashir yafara neman hankalinshi yarasa"Saboda wani irin dadi da k'amshi da yakeji yana fita daga wajen"Dijernshi.
Dijer fa antsuma anmanta da duniyar da'ake.
Shikuwa"Bashir yana sane"Da cewar'Dijer tayi wanka shiyyasa abun yafi bashi dad'i.
K'arar kwankwasa k'ofar d'akin sukaji'Alokacinda gaba d'aya hankalin"Dijer da "Bashir baya kansu sam sunyi nisa basa jin kira.
Afurgice suka tashi romance yayi zafi'Bashir kuwa ko ajikinsa dak'er" Dijer ta tashi Shikuwa"Bashir mayar da numfashi da k'er yakeyi saboda dad'in da"Yarinyar take bashi.
Tana wangale k'ofar taga"Hajiyace atsaye da"twins a hannunta.
"Hajiya naganin" Dijer tasan abunda yafaru don haka tace"Dijer karb'esu kibasu susha"Kicewa Bashir yazo inason ganinshi.
"Dijer kuwa cikeda kunya ta amshi yaran nata" Bashir kuwa ko kunya yaxo ya ya tura kofar bayan"Hajiya ta tafi.
*Ummu Maher ce*
*Vote*
*share*
&
*Comment*π️π️π️π️
[04/11 13:22] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: ✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*⚔️Alk'alami yafi Takobi Writer's Association*...
(A.Y.T.W.A,)ππ️
✍️✍️✍️✍️✍️✍️
(♡-_-♡)(♡-_-♡)
K'ungiyar da takasance ta marubuta Masu fasaha da Sanin yakamata Na Arewa❇️❇️♻️
(♡-_-♡)(♡-_-♡)
______
π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*_AUREN'DOLE_*
π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*Written by*π️
Rabee'atu(Ummu Maher)
*Y'ar mutan kanawan Nigeria*π³π¬ππ€π
*Pageπ¨66&⬜67*
"Bashir kuwa saida ya tsaya suka gyara yaran tare Sannan ya shirya yafito wajen" Hajiya.
"Hajiya ta kalli" Bashir tace wai Kai"Bashir bakada kunyane haka Yayanka yakeyi,Wallahi shi"Haris ba haka yake ba yanada kunya Toni bazan juri Rashin kunya ba.
"Dijer dai daman matarka ce" Don haka kutattara Ku koma gidanku yafi mun sauk'i tunda Kai Na Lura bakasan kunya ba,Hajiya ta tashi tafita daman unguwa zataje.
"Bashir yace Hajiya kitsaya mana na rakaki" Tace A'ah yi zamanka Nasa"Auwalu Driver zai kaini.
"Bashir had'a hannuwanshi yayi yaji wani dadi sosai,Daman abunda yake jira kenan kuma yasamu harda tsalle saboda Murna.
**********
Cikin kwana biyu aka gama komai" Bashir yasaka masu"Decoration suka yiwa gidan Cas gwanin sha'awa.
Gidane irin tsarin ginin turawa yayi kyau matuk'a ga Shuke_Shuke gwanin sha'awa.
"Dijer tana zaune" Suna waya da"Surayya akan wani had'in magani dazasuyi tare don yanzu"Dijer tazama Malama wajen had'a magunguna da kanta take sarrafa abunta.
Dijer tace Wallahi KO goron"Cula d'innan kika samu kina cinsa yana mayarda tsohuwa yarinya.
"Duk abunda takeyi" Bashir yana tsaye yanajinta.
yafara yimata tafiyar tsutsa abayanta da sauri ta katse kiran,tana mai fuskantoshi.
"Yace Dijer nadade inason in maki wata kyauta Amman yau zanbaki su don haka Rufe idonki.
tana rufe idonta ya Ajje Mata wasu ta kaddu,yace to bud'e idonki.
" Dijer kuwa ta bud'e mezata gani ta kadda ta gani jikinta yafara rawa'Don anafad'amata idon Namiji zai saki'Mace ta kadda yake bata Ma'ana ta kaddar Saki.
"ta bud'e da k'er ta kalli" Bashir tace'Baban twins ta kaddar mecece wannan'Dariya yayi yace"Dijer ta kaddace ta kyautar wani gidana mafi soyuwa araina nabaki shi halak malak.
"Sannan na bud'e miki Account da kud'i aciki,Sannan Zan ringa saka miki duk wata,Idan kinada abunda zakiyi dashi.
" Kasa magana nayi Ina dariya na rufe'bakina datafin hannuna Ina dariya had'e da kuka.
"Bashir ya k'ara da cewa'Kuma"Mmn twins yau zamu koma sabon gidanmu'Yau ba gobebe ba'Don nagaji gwara abarni inji dad'i da matata.
" Dijer ta Rungume"Bashir tana dariya tana cewa"Abban twins banida bakin da Zan gode maka Nagode Allah yabar k'auna.
"Bashir yace Amin'.
************
Munkoma sabon gidanmu'inda Hajiya ta had'ani da wata tsohuwa mai tayani Raino.
Gaskiya gidan yayi kyau sosai,kamar ba'ah Nigeria ba.
*********
Na koma makaranta ta'Inda har da maiyimun lesson babbar Macece'Kwakwalwata tana ja sosai.
Sauran kwana biyu biki'Munata shirye shiryen bikin"Haris da'Surayya.
Yau take ranar da za'ayi Dinner,Don haka tun wuri nake shirina'Da wani less'Arsh colour da adon stone pink yayi kyau sosai.
" D'inkin Riga da siket ne d'inkin yayi kyau sosai,gashi yanzu nad'andad'a k'iba sosai gwanin ban sha'awa.
"Tare akeyimana gyaran jiki da" Surayya munyi kyau sosai kamar d'awisu.
Aka kirawo mai kwalliya ta tsan_tsara mana kwalliya aka shirya yarana da Riga da wando,da t_shirt pink wandon fari an rubuta hoton I love u ajiki yaran Sunyi kyau sosai.
Harda Facecarp itama pink da adon stone"Akasaka musu Konbos da safa pink&whirt wow dagani har yarana.
gasu y'an kub'ul_Kub'ul kamarsu d'aya da Babansu.
************
Amarya da ango sunyi kyau kamar lasacesu"Kaltum ma da k'awayenta sunci adonsu da Ankon dasukayi na Uwargida.
"Wata k'awar Kaltum tace" Cab'π‘¬allai"Kaltum kinada Aiki Babba agabanki kiduba kiga Irin Amaryar da aka Auromiki kamar baturiya gashi sai wani rawar k'afa yakeyi gaskiya akwai matsala Babba.
D'ayar wadda suke cemata Zee ashana tace"Hmmπ€Ai wallahi Maza munafukaine don haka kitashi tsaye ki kwaci y'ancinki.
"Kaltum kuwa zuciyarta tayimata zafi sosai matuk'a.
gefe d'a kuma na zuciyarta tana tuno maganar Mahaifiyarta.
*Ummu Maher ce*
*Vote*..
*Share*..
And
*comments*.....✍️
[04/11 13:22] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*AUREN'DOLE*
π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
Na
Rabi'atu.B.Abdullahi
(Ummu Maher)π
~~~~~~~~~~~~
✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*⚔️ALK'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATIONππ️*
✍️✍️✍️✍️✍️✍️
_K'ungiyar da takasance ta marubuta Masu fasaha da Sanin Yakamata_
~~~~~~~~~~~~~~
*Pageπ¨68&69&70*
"Zee ashana tasake cewa tab' ai wallahi yadda yake rawar k'afarnan akan yarinyarnan saidai" Kaltum kintashi tsaye idan ba hakaba Akwai Matsala babba.
Tsabagen haushi"Kaltum takasa magana kawai huci kamar zakanya.
Cen nahango"Dijer tayi kyau cikin Ankwanta tayi fes da'ita tana tare da Mijinta abun sonta"Bashir Yace Dijer kinsan meye ta kalleshi da kyau tace inajinka'Cikin tsokana yace don Allah juya kiga"Kaltum yadda take cika tana batsewa har na hangoki lokacin dazan miki taki Amaryar"Bashir ya k'unshe dariyarshi.
Ai kuwa"Dijer fa ta gimtse fuska tare da cewa to su Amarya manya nidai indai bagida d'aya zaka had'amu ba to Alhmdh tai ta zuwa.
Cen kuma tace Hmm,Tunda na yarda dakaina Ai kowacce da halinta zata zauna.
"Bashir kuwa yasake tuntsirewa da dariya yace Hmmm su" Dijer kishi manya.
A'i Wallahi Dijer banida burin had'a mata biyu agidana saboda tension ne kawai ak'arasa ka abanza ka tsufa da wuri..
"Dijer kuwa meza tayi inba dariya ba tace hmmm su tsufa manya Ai tsufa yazama dole ayishi A'i.
" Bashir yace Amman ba yanzu ba saimun cinye Amarcinmu..Dijer tayi dariya .
*********
Bayan ankai Amarya"Haris ya kirawo"Kaltum ta zauna tana faman gimtse fuska kamar zatayi kuka.
Yayi gyaran Murya yace"Kaltum kece Uwargida don haka Inason insan kwana nawa zaku dingayi Atsakaninku.
"Kaltum tayi shiru tana wuci'Surayya kuwa tana cikin mayafinta mai d'an duhune Wata iriyar murna yau takeji tahad'u da masoyinta na Asali,don Haris yana sonta so Matuk'a gefe d'aya kuma wani i'rin k'amshi takeyi kamar Gidan turaren Aka bulbulemata Tasha gyara i'ya gyara.
Don bak'aramin gyaran jiki ciki da waje" Akayiwa Surayya babu irin gyaran da abayi mata ba.
kuma duk lokacin dazatayi tare sukeyi da"Dijer Don Dijer yanzun tazama "Don" Wajen had'a magunguna na gyaran jikin mata kalakala shiyyasa"Bashir yakeyin Nan nan da'ita kamar gwal.
"Haris yace kinyi shuru_Kaltum taja numfashi kamar wacce tayi gudu tace Kwana biyu ai yayi.
" Haris yace to shikkenan nan yatambayi"Surayya tace duk yadda"Aunty Kaltum tace shi za'ayi.
"Haris yaji dad'in hakan nan yashiga yi musu Nasiha na zaman lafiya.
" Kaltum kuwa ta tashi harda karkad'e siket d'inta tace toni natafi saida safe.
"Haria yace to ki kularmun da Babyna" Kaltum don haushi ko Amsawa batayi ba tatafi tana wuce kamar zakanya.
tana fita ta rufo kwafar da k'arfin gaske.
Bayan sunyi sallah Yakama goshinta yayi mata Addu'ah.
Sannan ya tambayeta wasu tambayoyi na mslnci kamarsu farillan Alwala Sunnuninta da sauransu.
Bayan sungama"Haris yace Surayya kice mayafin mana"Surayya tak'i cirewa"Haris baiyi wata wata ba yasoma cire mata mayafin.
Wani K'amshine yake tashi ajikin"Surayya kafun kace me"Haris yafara fita daga hayyacinsa.
"Surayya kuwa a tuntana nok'ewa tuni i'tama jikinta yafara Sanyi taji wani irin dad'in da bata tab'a jibi i'tama tafara tura mishi nata sak'on tafara yimishi wasu zafafan kiss.
A'i Haris yakusa haukacewa daman haka Auren yake baisaniba sai yanzun...
*K'ALU BALEN Ku MATA*
Gaskiya nifa Wasu matan suna bani mamaki Sai kiga mace tazauna akan bed bata iya komai ba kullum kwanciya d'aya kamar wata bagidajiya" D'an kiss dinnanma baki iya ba.
to wallahi gwara tun kuna ku biyu keda Mijinki ki gyara tun kafun wata ta shigo rayuwarshi ya Aureta yace shifa baisan menene Auren ba kamat"Haris da Kaltum..
"Haris kuwa godiya kawai yakewa Allah tareda tasbihi don'ya kwashi dad'i ba kad'an ba a take yaji son yarinyar matuk'a.
I'takuwa" Surayya babu bakin magana sai kuka Don tasha wahala Amman ba sosaiba tunda yabita asannu sannu.
*******
Washe gari da safe"Haris da kanshi ya had'a musu kayan breakfast sai Nan_Nan yakeyi da"Surayya.
Duk abunda yakeyi"Kaltum na kallonsa Hankalinta yayi Matuk'ar tashi.
tayi saurin d'auko wayarta takirawo zee ashana tana kuka tana fad'a Mata...
*Daga Alk'amin✍️{Ummu Maher}*
*Vote*
*Share*
&
*Comment*
[04/11 13:22] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*AUREN'DOLE*
π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»π°π»
*NA*
Rabee'atu.B.Abdullahi
(Ummu Maher)π
~~~~~~~~~~~~~
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
*⚔️ALK'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION..*ππ️
✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️✍️
_K'ungiyar da ta kasance ta Marubuta Masu fasaha da Sanin Yakamata ta Arewa_ ❇️♻️
~~~~~~~~~~~~
*Pageπ£71&72*
Zee π₯ashana tace A'i wallahi akwai matsala babba wallahi zanzo zamu samu fita Ai babu abunda yaga garemu.
"Haris fa ya gigicewa" Surayya koda sukayi breakfast abu d'aya sukeyi tun tana jin zafi har ta mik'a kai samata Albarka babu wanda baiyi mata ba.
"Suka shirya tare suka fito,Suna fitowa saiga Zee ashanaπ₯ta galla musu harara ta wuce harda tsakinta.
Wayyo zee Ashana ta manta wanene" Haris Tamanta cewa sojane.
Surayya kuwa tsorone ya kamata sosai gashi yau jikinta zafi yakeyi mata sosai don bak'armin jin jiki tayiba awajen"Haris.
"Haris ya kalli" Surayya yace lafiya kike my Surry,tayi dariyar yak'e tace "Am" babu komai.
yagane komenene yasaka ta jij tsoro.
"Haris yace D'an kwanta nan bari inje indawo tace to.
Cen'Saigashi yadawo ranshi ab'ace" Surayya tace Sojana yana ganka ranka ab'ace cikin kissa da kisisina tana wani magana tana lankwashe muryarta.
"Ai Haris tuni yamanta dawani bak'inciki yasungumi matarsa yaci gaba da shan dad'inshi.
**********
Bayan wata shida" Kaltum na zaune da k'aton cikinta Alokacin kuma"Surayya cikinta nada wata Hud'u.
"Surayya taci kwalliyarta cikin Doguwar rigar yadin nan da akecewa rariya gwanin sha'awa, da yake ba'ason Maiciki taringa saka Matsatstsen kaya.
" Kaltum naganinsu ta gimtse fuska tareda gallawa Haris harara.
Shikuwa"Haris inda sabo yasaba don haka baya kulata i'dan yaga tana abunta banza yakeyi da'ita.
"Surayya taraka" Mijinta ta dawo"Tace Aunty inawuni"Ko kallonta'Kaltum batayi ba tajuya tana cewa ke kinga bansan munafuncifa'Inbanda munafunci bayanxun kika wuceniba kin kalleni balle gaisuwa.
to don haka kitashi kibani waje banza munafuka.
"Surayya ta girgiza kai tatashi i'dan da sabo ta saba,don kusan kullum ne sai anyi.
" Ga kaltum da tara k'awayen banza sucika gida ayita zagin"Surayya.
********
Dijer na hango tayi kyaunta cikin kayanta Na Alfarma.
Wani dakakken les ne Fari da bak'i yayi kyau sosai anyi mata Riga da zani Rigar,Har guiwa D'inkin bumba.tayi d'aurin ture kaga tsiya yayi kyau sosai.
"Ga twins d'inta sunyi k'ibarsu' sosai sungirma abun sha'awa.
Cikin" Kaltum yakai Haihuwa"Surayya kuma da saura.
"Dijer tayi Sallama aparlon"Kaltum tana ta faman nishi kamar numfashinta zai d'auke.
" Dijer ta i'sa wajenta da sauri,tana cewa sannu"Kaltum yajikin naki daman bakida lafiya.
"Tayi sauri ta kirawo'Surayya awaya ta fito daga sashenta'Dayake i'dan"tashigo part d'in" Kaltum take fara shiga don kwatanta adalci.
"Surayya cikin k'ank'anin lokaci sai gata'Muka tafi kaita hospital,Muna kaita Asibiti aka shiga da'ita d'akin haihuwa.
" Kaltum tazama abun tausayi kamar kayi mata kuka.
*Daga Alk'alamin Ummu Maher*
*Vote*
*Share*
And
*Comment*
[04/11 13:23] Rabiatu.b.Abdull(ummMaher: π°π°π°π°π°π°
*AUREN'DOLE*
π°π°π°π°π°π°
*Written by*
Rabee'atu.B.Abdullahi
(Ummu Maher)πππ
~~~~~~~~~~~~~~~~
✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»
*⚔️ALK'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION..ππ️*
✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»✍π»
★(A.Y.T.W.A.)★π
_K'ungiyar da ta kasance ta marubuta masu fasaha da sanin yakamata ta Arewa__ ❇️♻️
~~~~~~~~~~~~~~
πππππππ
*Page 73&74*
"Likitoci suka duk'ufa akan" Kaltum suna aikinsu.
"Sunyi iya bakin k'ok'arinsu akan" Kaltum Amman shiru bata haihu ba gashi ta zubar da jini.
"Kaltum tasaka aka kirawo mata" Haris bayan yazo shima ya gigita da ganin"Kaltum yadda ta koma lokaci kad'an.
"Kaltum tace'Haris kayafemun abunda duk nayi maka nasani baka sona Amman dole ka Aureni ka zauna dani.
duk da k'inda nakeyiwa Mahaifiyarka Amman bai hana kazauna dani ba,Don Allah kayafemun abunda nayi maka.
"Haris yace na yafemiki" Kaltum Allah ya yafemana baki d'aya.
"Ta juya b'angaren" Surayya tace kiyafemun"Surayya hak'ik'a abunda naso yi akanki Allah yanunamun.
"Zee Ashanaπ₯ce ta zugani akan za'a rufe bakin mahaifarki I'dan kin tashi Haihuwa bakin mmahaifarki ya rufe k'arshe ki mutu.
Duk wajen babu wanda jikinshi baiyi sanyi ba" Dija tace"Kaltum Allah ya k'addara daman haka zata faru duk da son zuciyarki.
"Kaltum ta fashe da kuka tace'Surayya don Allah kiyafeni.
"Haris yace" Kaltum kincuceni kincuci kanki'Yanzu garin son zuciyarki waye aciki yanzun'Daman hausawa sunce k'aik'ayi koma kan mashek'iya.
"Yanzu kinga saiki zauna A'haka tunda kece kika janyowa kanki.
" Surayya ta matso ta kama hannun"Kaltum tace na yafemiki duniya da lahira.
Kuma"Insha'Allah"Kaltum baza ki mutuba zaki rayu'Dai dai nan"Kaltum ta fara wani i'rin numfashi ga jini yana fita daga jikinta"Surayya da"Dija sai kuka sukeyi.
"Dijer ta bugawa" Bashir i'rin halin da suke ciki.
Cikin k'ank'anin lokaci sai gashi yazo.
"Surayya kuwa kuka kawai takeyi tana rik'eda hannun" Kaltum.
"Bashir yana zuwa'Yafara Aikin da kanshi sai dai Duk yadda yayi ya kasa shawo kan matsalar.
" Surayya tace akawo mata ruwa,Aka kawo mata ruwa ta tofa wasu ayoyi Aka kaiwa"Kaltum.
"Ana bata baifi mintina ba ta haifi y'arta kyakkyawa mai kamada" Haris babu abunda ya banbantasu.
Nanfa wuri ya kaure da murna,Suna godewa Allah da "Surayya Da ta bawa" Kaltum wannan tofin tasha kowa sai tambayarta yakeyi wasu ayoyine.
"I'ta kuwa dariya kawai takeyi nanfa ta fara zayyano musu,Addu'ar.
gata kamar haka,I'dan mace maiciki tana nak'uda za'ah i'ya karanta wannan Add'ar.
" YA HAYYU YA K'AYYUM BI_RAHMATIKA ASTAGISU_ASLIHNI SHA'ANI KULLAH_WALA_TAKILNI_ILA_NAFSI_D'ARFATA'AYNI.
Wannan i'tace Addu'ar.ππ
Bayan likitan yafito yace sai an k'ara Mata jini.
"Surayya tace ad'ebi Nata i'dan zaiyi daidai.
" Haris yace A'ah agwada nashi"Dijaa da"Bashir ma sukace agwada Ana gwadawa yayi dai dai Dana"Surayya dakyer"Haris ya Bari aka d'ibi Nata.
*******
Ayanzu"Kaltum tayi ras kamar ba'ita ce Tasha wahalaba.
"Ta kalli" Surayya tace agaskiya"Surayya kinceci rayuwata da'ana Samun kushiyoyi i'rinki da Anji dad'i babu abunda zance miki saidai ince Allah ya biyaki da gidan Aljanna Allah ya saukeki lafiya.
"Surayya tace Amin,Ai yiwa Kaine i'dan nayi miki kamar nayiwa Kai nane.
" Don' haka kidaina gudemun ki godewa Allah,Nanfa"Surayya da"Kaltum suka zamo kamar y'an uwan juna.
Ranar Suna aka sakawa"Yarinya suna"Surayya Ana cemata'Inaayatullahi,Wato kyautar Allah.
"Anyu suna ansha budiri sosai" Inda Surayya tayi rawar gani sosai.
"Su Dijer Ansha anko anata budiri I'ri d'aya sukayi da mejego da" Surayya.
"Saiga Bashir ya shigo wai"Dija tazo sutafi gida,Nanfa wata y'ar gidan K'anin babansu" Haris ta shiga yimai tsiya tana cewa"Oh ni"Hajara wannan yaron KO namamajo haka jiyama muna cikin Aiki yazo wai sai Su tafi gida.
Yace 'eh nidai nace tataho mutafi.
Nanfa akayita dariya,Suna zuwa gida tunda"Dijaa taga I'donshi tasan yau masifar ta motsa tayi dariya ta wuce d'akinta tasaka tawul tayi wankanta.
tasaka sleeping dress'Daman su twins suna wajen"Hajiyarsu Haris tunda tafara laulayi aka kaisu.
"Shakararsu D'aya kenan Amman KO i'nasuna yawo gasu da wayonsu b'ul_B'ul dasu.
" Tana cikin saka kaya taji mutum abayanta"Bashir yace A'ah abani nasaka da kaina Dijaa ta shiga yimai dariya.
"Surayya ma ta haihu d'a Namiji,Mai kamada"Haris.
"Ansaka mishi suna"Bashir Anacemai" Amir.
"Surayya tana cikin bawa" Amir Nono taji'Sallamar"Haris ya zauna"Kaltum ma tafito.
"Yace Zasuje gaida" Hajiya sukace to, yanxun i'dan kaga"Kaltum da"Surayya sai kayi sha'awarsu sun had'a kawunansu.
"Haris yake basu labarin mutuwar zee ashana sanadiyyar had'arin Mota.
Sunyi jimami sosai sukayi Mata fatan Alheri yasa tahuta.
************
Dijer na hango Tasha kayanta na likita ta gaji sosai,Wanda Ayanzu tanada Asibitinta Na kanta.
Yaranta suka taho suna yimata sannu da zuwa kyawawa su biyar Uku maza biyu mata.
"Bashir Yau yanata murna zaiga Dijernshi,Watanshi biyu da lafiya America.
"Su'Dijer anyi gyara sosai ciki da waje Ana jiran oga" Bashir.
"Dijer da yaranta sukaje taro" Bashir yayi kyau cikin farin boyel."Dijer kuwa tayi kyau cikin Doguwar rigarta ta shadda.
"Bashir yana zuwa ya rungumi" Matarshi da yaranshi yana maijin dad'i har ranshi da ganin"Masoyiyarshi"Dijer Rigima.
"Imran ne yataho da gudu yana kuka,Yabiyo k'anwarshi "Munubiya Wacce akecewa Aisha.
" Yana zuwa yace"Dady wallahi kayiwa"Munubiya magana wallahi zan zaneta dana ajje book d'ina saita yagamun.
"Dijer ta kallesu'Azahiri dai I'ta munubiya halin" Dijer tayi"shikuma"Imran halin Babanshi zafin rai tayi dariya,Nandai"Bashir yayi musu sulhu,Aka cigaba da hira har dare yayi.
"Dijer taci kwalliyarta da wata doguwar riga Mai kyau ta bacci sai k'amshi ke tashi ajikinta.
Tana zuwa parlon taga" Bashir yana binta da wani shu'umin kallo,tana ganin haka taje takwantar da y'ay'anta tadawo tana zuwa taja hannunshi sai babban d'aki..Dijer fa ranar taji sambatu awajen"Bashir tare da saka mata Albarka kala kala.
Sukayi baccinsu cikin Annushuwa.
*************
Su Malam yanzu anhuta" Dijer tayi kud'i Ta bashi jari mai kyau"Haris da Bashir kuwa Wajen Sana'ah suka bud'e mai Wanda akasaka"Dijer Store.
*Tammat_Bi Hamdullah*
Ina godiya da masoyana ako I'na nagode Allah yabar k'auna Amin.
Sai mun Had'u asabon littafina maisuna.
*π K'addarar Rayuwaceπ *
Kubiyoni donjin wannan littafi.
*By Ummu Maher*
*Share*
&
0 Comments