[08/08, 14:11] Miss Green๐: _*๐BASMA*๐_
๐Littafi na 1
*UMMU MAHER*
(MISS GREEN)๐
*arewa book*
*PROFILE NAME* Rabiattu0444
๐๐ป๐๐ป๐๐ป๐๐ป
*LINK*
https://arewabooks.com/chapter?id=62d10b94e4924f3d434fb7f9
*Wattpad*
*PROFILE NAME*
Rabiatu333
๐๐ป๐๐ป๐๐ป๐๐ป
*LINK*
https://www.wattpad.com/user/Rabiatu333?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_campaign=invitefriends
*Matso kiji*
mu yawaita karatun alqur'ani mai girma don yana wankr cutukan zuciya dana bayyane.
------------------------------
2๐ข
A hankali Abeed ya zagayo ta gaban mahaifiyarsa ya kalleta sosai sannan ya ฦago haษarta ya ce"ya ke ma'abociyar ฦyau da haiba ina neman gafararki ya ke mahaifiyata abin tinฦaho na,ta gaban goshin sarki babu wani a gabanki ko a bayanki,ke ce agaba ke ce a farko babu wani mahaluฦin daya isa ya tsaya a gabanki ya ce bake bace don cikar izza da kuma ฦyau da ฦawa."dun gure kansa ta yi tana dariya ta ce"kai yarima gaskiya ka raina ni sai kace wata matarka?".murmushi ya yi sannan ya ce"ai babu wata mace a guna data fiki ya ke mahaifiyata babu wanda ya isa yaja da ke matuฦar ina wajen ba tare da na cire masa yatsanta guda ba,don haka ni ke ce abar ฦauna ta har abada".
wani irin jin daษi ne ya sauka a fuskar sarauniya Jidda don arayuwarta tana matuฦar son taga an yabe ta kuma duk abinda ta ce ayi to ya zama dole a yisa,don tun a masarautarsu ta sudan babu mai ษaga mata hannu ba tare da ta saka anyi mata maganinsa ba.sarauniya Jidda tana da izza da kuma mulki bata yadda a kawo wani abu a masarautar ba wanda ba ita ce ta kafa sa ba,don haka kishiyarta fulani Khadija binta ta ke sau da ฦafa don aฦwai lokacin da ta mari Fulanin akan ta karya mata doka,tun Abeed yana ฦarami ta ke sonsa tunda ita alokacin Allah bai bata haihuwa ba sai daga baya ta haifi namiji sai kuma mata 2 ฦดan biyu daga nan bata ฦara haihuwa ba.
Sarauniya Jidda kuwa tana da ฦดara guda5 ษaya namiji huษu mata ta aurar da biyu matan Hasiya da Husna,yanzu kuma aฦwai Hajara da Bilkisu.
Hajara ce kawai tayo halin Sarauniya Jidda saboda tana da izza da mulki da kuma wulaฦanta ษan adam babu ruwanta komai girmanka yanzu zata zageka ta saka aci maka mutunci.
Washe gari da sassafe Fulani da kanta ta isa ษangaren ษanta Yarima Abeed yana ta karatun alqur'ani mai girma ta shigo,ta kalli ษan na ta cikin burgewa aranta tana ฦara son ษan na ta don aฦwai addini sosai kuma kullun ba shida abokin hira irin qur'ani ya yi karatu a turai na shekara 15 amman ko da yaje ษin ma bashi da wani aboki sai wani abokinsa Al'amin shima Al'amin irinsu ษaya da Abeed don yana da matuฦar taka tsantsan sosai da addininsa.
tsayar da karatun Yarima Abeed ya yi sannan ya gaida mahaifiyarsa cikin girmamawa sannan ta ce"yarima anjima ฦดan matan nan na masarautu daban daban zasu zo gidannan ka zaษi wacce ka ke so daga cikinsu kaima ka yi aure ko ns ji daษi araina".ransa yaji ya yi masa zafi ammzn saboda mahaifiyarsa taji daษi sai ya ce"babu komai mai babbar fada insha'Allah ina nan ina jiran zamansu Allah ya zaษa min tagari a cikinsu."
murmushi ta yi sannan ta ce"Ina alfahari da kai ษana,saboda ban taษa baka umarni baka bi ba don haka ina maka fatan alheri a rayuwarka ta duniya ya wanke maka dukksn abinda ke damunka na zuciyarka ya cikamin burina na ganinka a matsayin Yariman ฦaisa babu abinda zai sani farin ciki irin ganin wannan ranar".
murmushi ya yi sannan ya ce"ummi na Allah ya kaimu lokacin yasa muna da rai da lafiyar gani".murmushi ta yi ta ce"amin".
tana fita yabi hanyar da tabi da kallo yana masifar son mahaifiyarsa amman kuma aฦwai wani mummunan hali irin na mahaifiyarsa wanda baya sonsa,yasha yi mata wa'axi akan hakan amman sai ta nuna masa fushinta don haka yana ji yana gani sai dai ya yi shiru ya ฦeleta don mahaifi yafi gaban wasa.
Kallon ฦaton mudubin da ke ษakinsa ya yi,ya kalli kansa ya kalli irin halittar da Allah ya yi masa,amman fa sai dai kash ya rasa wani abu a zuciyarsa wanda ya ke ji kamar ba zai taฦa samunsa ba.
Kash nasan masu karatu zasu so suji wannan wata irin matsala ce da Yarima,ku biyo ni ni miss green don kuji wata irin matsala ce haka.
****
Ina kitchen ina girki salimat ta shigo ฦanwar Maryam ta ce"ke kurma har yanzu baki gama girkin bane?yunwaqq muke ji?".ban ma san me take cewa ba na cigaba da girkina kawai sai ta ษebo ruwan zafin dana fara zubawa na shayi ta watsomin a kan kyalkyawar fuskata,tsananin zafin dana ji yatsa na ฦwala wani irin ihu ina yarfe hannuwa na don har hannu sai da ya zubar min,abinka da farar fata wajen ya tashi ya yi ja nan da nan,Mama da tazo wucewa ta kitchen ษin taji ฦara ta da sauri tayo kaina,tana tambaya ta me ya faru?kasa magana na yi saboda tsabar azabar dana ji na rungume Mama ina kuka mai cin rai.
Da sauri Salimat ta fita don tasan bata da gaskiya da sauri Mama ta janyo hannunta ta ce"ai wallahi babu inda zakije Salimat don wallahi na gaji da abinda kuke wa yarinyar nan,ana cikin hakan Hajiya Saratu ta fito tana cewa"to wata wainar kuma ake toyawa,nasan babu munafukar data haษa wannan abin sai kurma.
Faษa sosai akayi ranar agidan don duk da Mama bata ramamin ba amman fa anyi masifa sosai kuma Salimat tasha duka wajen Mama da ฦer Hajiya saratu ta amshe ta tana kuka tana tsine mana ni da mama.
Alhaji Tasi'u ransa ya ษaci sosai shine mijin mama yayar mahaifiyata dukanmu ya taramu ya kalli Salimat ya ce"idan na ฦara ganin wani mahaluฦi ya hantari Basma baiwar Allah marainiya,ku me yasa baฦwa tausayin yarinyar nan ne?da wanne zata ji da kurmanta ko da maraici ko da matsalarku,yarinyar nan a bata taษa ganin mahaifiyarta ba ballanta ma taji ฦuminta to wallahi bazan yarda a salwantar da rayuwarta ba,ke kuma hajiya saratu ki jawa mutumncinki don wallahi na ฦara jin wani abu ya faru to tabbas ran kowa sai ya ษaci".yana faษar hakan ya yi tafiyarsa,Abubakar ya kalli Basma ya yi mata alama da hannu ta yi haฦuri baza a ฦara yin hakan ba".ษan murmushi ta yi har ฦyawawan dimfil ษinta ya lotsa ฦyaunta ya ฦara fitowa.
Abubakar ma murmushin ya yi yana ฦara jin son yarinyar acikin zuciyarsa ga ta kurma amman Allah subhanahu wata ala ya yi mata baiwa kala kala.
Shima faษa sosai ya yi wa ฦannensa Maryam da Salimat,don su biyu ne yanzu yaran Hajiya Sara mata waษanda basuyi aure ba ta aurar da mata uku,Abubakar shi kaษai ne namiji shine kuma ษanta na biyu.
*Miss green ce*
[08/08, 14:11] Miss Green๐: _*๐BASMA*๐_
๐Littafi na 1
*Ummu maher(miss green๐)*
_Noticed๐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._
----------------------
*matso kuji๐๐ป*
Babu abin ฦyama a ha
littar Allah matuฦar shi ya yi halittarsa don haka mu kiyaye don muma bamu fi ฦarfin ikonsa ba.
---------------
Bismillahir Rahmanir Rahim
1๐
. . . .A hankali na ke share ฦaton gidan a zuciyata ina ta istigfari don ban taฦa yin shiru da bakina akan ambaton Allah,shiyasa ko da yaushe zaka ganni cikin nutsuwa da kamala,wata sharar naji an watso min na ษago kaina Maryam na gani a kaina tana ce wa"to uwar shara ga wata ฦarin sharar nan".bance mata ฦala ba na koma gefe na zauna don nasan tunda Maryam ta fara haka to tabbas tana son ษebo rigima ne.
Cikin fushi ta ce"ikon Allah yanzu don na kawo wata sharar ki haษa shine zaki koma gefe ki zauna ke ga ki uwar fushi ko?".sunkuyar da kaina na yi hawaye na bin kuncina Allah sarki baki yana da daษi wani lokacin,yanzu da ina da baki da tuni ko da wataran banyi magana ba to tabbas wataran zanyi don sha'anin mutanen gidan sai a hankali.
Ana cikin hakan Hafsat tazo ta sameni ina kuka ta ce"Basma me ya faru ki ke kuka kuma?".tasan halina ba lallai in gaya mata ba don aฦwaini da haฦuri kamar dutse don haka ta juya kan Maryam don taga alamar ni da Maryam ne don ta juya ฦeyarta ta yi irin ษaurin nan na ture kaga tsiya,don ฦarin neman rigima sai ce wa ta yi"to tsigarallahu to da kika zo rama mata zakiyi ko kuwa inji labari?".ran Hafsat ne ya ษaci sosai ta ce"kin san ai zan iya rama mata ษin saboda kin san Basma kurma ce shine ki ke mata duk abinda ki ke so don ki zalunce ta,to wallahi ba zaiyuwuba sai na tsaya tsayin daka na rama mata duk wani cin kashi banza kawai babbar kwabo".
Shaฦo Hafsat Maryam ta yi ta ce"ikon Allah yanzu Hafsa ni ki ke zagi saboda wannan kurmar banzar ko?ko da ya ke ฦดan ubanci za ki nuna min saboda ita ฦดar ฦanwar Mamanki ce dole ki nuna min haka?to wallahi ki maida hankalinki ko kuma inci ubanki hankali ฦwance".
hayaniya sosai su Hafsat suka fara ita da yayarta Maryam ni kuka babu abinda na ke sai kuka ina rabasu,muna cikin hakan Hajiya Saratu ta fito tana ce wa"ikon Allah ke Hafsat tsabar tsaurin ido ki rasa da wacce za kiyi faษa sai sa'ar yayarki?amman ke dai baki da kunya wallahi,ko da ya ke aikin munafukar uwarki ne mai zugaku a kan yi wa mutum rashin mutunci".babu abinda Maryam ta ษoyewa mahaifiyarta harda ฦarya da sharri duk ta haษa ta faษa.
Tafi Hajiya Sara ta farayi tana ce wa"ai ni daman nasan babu munafukar da ta haษo wannan faษan sai wannan munafukar kurmar.sai ana magana ta yi maka wuฦi wuฦi da idanu tana kallon ka kallon rainin hankali.
Ta yo kaina tana ce wa dukan da Hafsat ta yiwa ฦดa ta yasin akanki zan rama,da gudu Hafsat ta yo kaina tana ce wa"wallahi Hajiya babu wanda zai ฦara dukan baiwar Allahn nwn a gidannan,don ita ba jakar ku bace."tana faษar hakan taja hannuwa na muka nufi ษakin mama.
Haryanzu ban daina kukan ba,Hafsat ta buษe fridge ta ษakkomin ruwa mai sanyi ta ce"gashi kisha Basma,amsa na yi na hau shan ruwan nan sai da na shanyesa duka,Hafsat ta yi dariya sannan ta ce"ki yi haฦuri ฦดar uwata kowa da irin ฦaddararsa kuma indai ina gidannan babu shegen da ya isa ya bugeki wallahi sai na rama miki.
Wasu hawaye ne masu zafi suka zubomin na kalli Hafsat na yi mata alamun na gode,dariya ta yi sannan ta ษakkomin wani hausa book mai suna silar fyaษe na marubuciya Ummu maher.
Sosai naji daษin littafin har Mama ta dawo ta sameni ta ce"to uwar karatun littafi sana'ar a ke yi ne?ฦดar dariya na yi sannan na yi mata alama da hannu na ce sannu Mama dafatan kin dawo lafiya,ta ce lafiya ฦlau ษiyata.
Nan muka cigaba da hirarmu da Mama amman da hannu muke yi don sai kace ma ina jin maganar gwanin sha'awa.
*****
*ฦAISA PALACE*
abinda kenan aka rubuta a babbar masarautar wacce ta haษa abubuwa masu abin sha'awa shuke shuke masu ฦyau sanyin idaniya.
A hankali ya ke takawa duk inda yabi sai kaga an zube ana gaishesa,yana amsawa cikin kulawa tsaษanin Hajara ฦดar uwarsa don ta haษe fuskarta sosai kamar kunun tsamiya.
Yarima Abeed kenan yana da matuฦar mutunci ga mutane ba shida girman kai ko kaษan amman sai dai fa masarautar ta su aฦwai lauje cikin naษi don aฦwai abubuwa sosai waษanda suka kasance na zalunci da kuma kitimirmira kala kala.
Yana da ฦyau sosai wanda tsayawa faษar kyaunsa da kuma cikar izzarsa na dabanne,da yawa mata sun kamu da ciwo iri iri saboda shi,sai dai shi sam har yanzu bai ga wacce ta yi masa ba,don mafi akasarinsu ba don komai suke sonsa ba saboda kuษi da kuma ฦyau don masarautar ฦaisu masarauta ce masu ษinbin dukiya sosai.
Kai tsaye ษakin mahaifiyarsa ya shiga wacce ake ce mata,Jidda amman ana ce mata sarauniya saboda mahaifinta shima sarki ne mai zaman kansa don yana da kuษi sosai.
Zagaye ya same ta tana yi a cikin ษakin ya yi sallama ya shiga,ta ce"yanzu abeed abinda ka ke yimin kana jin daฦinsa in baka umarni ka ฦi bi,sai abinda kishiyata ta baka umarni shi ka ke yi,to yau na barka na yafe mata kai".
Cikin fushi ta juya masa baya wannan kuma yana daga cikin tarkon da ta ษana wa Yarima don ayanzu yana da shekara a duniya35 amman ko zancen aure bayayi shiyasa a wannan karen ta shirya yi masa aure ko ma me zai faru sai dai ya faru don ba za ta yadda kishiyarta ta dinga bawa ษanta shawara ba don ita bata yadda da kowa ba.
*Miss green ce*
[08/08, 14:11] Miss Green๐: _*๐BASMA*๐_
๐Littafi na 1
*UMMU MAHER(MISS GREEN๐๐)*
_Noticed๐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
*Matso kiji๐๐ป*
yin sallah akan lokaci yana ฦara kusantamu da ubangiji,sannan Allah yana shiryar da mutum da barin alfasha.
------------------------------
3๐ก4
ranar Hajiya Saratu ฦwanan baฦin ciki ta yi na yadda Alhaji ya ke banbanta su Salimat da kuma ฦดar ruฦonsa wato Basma,ji ta ke kamar ta kashe ta ta huta,ko a waje Basma tana da farin jini sosai a wajen mutane don kafin kaga an aiko neman su salimat to sai an aiko neman Basma,abin yana bata mamaki duk da yarinyar tana da ฦyau sosai amman kuma ai ba tada baki,to ta yaya zata yi zancen?ai kuwa bazai yiwu tana kallon wannan kurmar ta yi aure tabar ฦดaฦดanta ba,don haka idan sun san wata basu san wata ba.
Kuka sosai na ke yi idan na tuno da mahaifina yana raye amman ban isa yanzu inje gidansa inyi ฦwana ษaya bama,saboda wani shinge da ya gifta a rayuwarmu,na ษaga kaina sama ina tuno wani abu daya shuษe a rayuwata.
Mahaifina bai taษa ko da ฦwana ษaya ba tare da ya kawo mace gidansa ba,aฦwai Hajiya Tani ita daman ta zama kamar matarsa tun a zamanin mahaifiyata tasan da zaman Tani kuma ba aure sukayi ba,sai dai ba yin kansa bane aikin asiri ne.
Ban san mahaifiyata ba idan ba a hoto ba ayadda aka bani labari mahaifiyata sunyi auren soyayya da mahaifiyata mahaifina asalin shuwa arab ne dake yankin maiduguri ษan gatane sosai awajen mahaifansa,tunda Hajiya Tani taga mahaifina sai ta ฦwaษaitu dashi sosai ta dinga kashe kuษinta wajen bokaye amman abin bai taษa cinsa ba,da ta gano mahaifiyata ke karya komai ta hanyar addu'ah da kuma magani sai ta saka mahaifiyata sosai a gaba,ita kuma mahaifiyata fulanine na asali da ke yankin yola,don haka iyayensu suj tsuma su sosai da maganin tsarin jiki,sai da mahaifiyata ta yi shekara biyar da aure sannan ta samu cikina,nan fa mahaifina Alhaji Sa'eed ya dinga kula da mahaifiyata tare da tausayinta,don yana sonta sosai ana haka wataran ta fara naฦuda sosai aka kaita asibiti,tunda Hajiya Tani taji ankai mahaifiyata asibiti bata yi ฦasa a guiwa ba,sai ta nufi asibiti ta saka niฦabi a fuskarta ta yadda ba za a gane taba,ta shigo har cikin asibitin ta samu nurse ษin da ke duty,ta sakar musu kuษi ta basu ragama akan kashe mahaifiyata,saboda kuษi suka aikata abinda suka aikata suka shaฦe mahaifiyata ta mutu tana halin naฦuda,sai dai kash an kashe miciji batare da an sare kansa,ana cikin hakan mahaifiyata ta haifeni,suka ciro ฦดar sannan suka kashe ta,babu wanda baisan Hajiya Tani ce ta aikata hakan ba har ฦara aka shigar bayan likitocin sun tona mata asiri ammanfa Hajiya Tani mutum ce me shegen wayo da sanin makamar aiki na asiri don haka tuni ta kashe bakin kowa,don ko da kayi yunฦurin ta yarda maganar to tabbas sai ta kashe ka,yayan mahaifiyata ita ta kasheshi har lahira don ya tayar da maganar,shiyasa babu wanda ya tayar da maganar har iyau,da yayar mahaifiyata ta amshi ruฦona bayan ansha gwagwarmaya da mahaifina akan badani don son mahaifiyata ne ya shafeni,amman fa a yanzu ta manta na yana da wata ฦดa mai suna Basma don tuni ya manta dani don Hajiya Tani ta mallakesa sai yadda ta yi dashi.
Wani guntun hawaye na share don tuno da wannan labarin da Mama ta daษe tana bani,tabbas inason in zama lauya amman babu yadda za ayi in zama hakan tunda ni kurma ce,ina yawan kuka akan kasancewa ta kurma ammanfa idan na tuno shima jin wata ฦaddara ce ta rayuwa sai in share hawayena in cigaba da roฦon Allah akan Allah ya banni ma a hakan don wannan ma wani ladane na daban,don duk mutumin da Allah ya haliccesa da wata tawaya yasan abinda yasa ya barshi a hakan,don shi yasan kaษai abinda jin zai haifarwa wannan bawan na sa.
*******
Masarautar ฦaisa
Cikin takunsa mai ฦyau da kuma tsari ya shigo sashen Sarki Abdulhamid ฦaisa,sarkine mai mutunci da mutunta mutane kana ganin Sarki Hamid kasan shine mahaifin yarima Abeed don kamarsu ษaya sosai sai dai yarima Abeed yafi mahaifinsa fari da kuma yarinta.
"Allah ya ฦara maka lafiya ya Abee,ina gaisheka ina ฦara gaisheka Sarki mai adalci Allah dai ya barmu da kai cikin ฦoshin Lafiya".
ษan murmushi ya yi irin na Abeed ya ce"ina sonka ษana,Allah dai ya zaษa maka mata salihar baiwa wacce duk zamuyi alfahari da ita a masarautar nan,sai dai har yanzu baka kawo mana gimbiyar ba haryanzu, har mun gaji da zaman jira".
ฦan murmushi ya yi yana sosa ฦeyarsa ya ce"Abee ka tayani da addu'ah don yanzu samun mata ta gari shine komai". Fatan alkhairi ya yiwa ษan nasa mafi soyuwa aransa.
"Abee insha Allah gobe zan koma aikin nan namu atayamu da addu'ah Allah ya bamu nasara".ษan ษats fuska Sarki Hamid ya yi don arayuwarsa babu abin daya tsana irin aikin Hamid don aiki ne na hatsari wato aikin soja.
Ganin hankalin mahaifinsa ya tashi yasa ya zauna sannan ya ce"Abee agurinka kawai na ke samun fatan alheri na wannan aikin nawa,saboda Ammi babu abinda ta tsana irin aikina,kuma babu yadda zanyi ne shiyasa,na tayin addu'ar Allah yasa idan ba alkairi bane aikina Allah yasa inji ya fita daga raina amman kullum ฦara kusanta na ya ke".sai ya yi kalar tausayi don haka Abee ya ce"babu komai Yarima Allah ya dafa maka ya baka abinda ka keso duniya da lahira,ya tsareka da dukkanin wani sharri".murmushi Abeed ya yi don jin daษin addu'ar mahaifinsa ya ce"Amin Abee na gode.
Wannan abinda Sarki Hamid ya saba bawa Abeed yauma shi ya bashi yana ฦara ja masa kunne akan ya kula dashi sosai kamar yadda zai kula da kansa.
*miss green ce*
[08/08, 14:11] Miss Green๐: _*๐BASMA*๐_
๐Littafi na 1
*UMMU MAHER(MISS GREEN๐๐)*
_Noticed๐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
*Matso kuji๐๐ป*
mu kasance masu rintse ganinmu da jinmu yin haka zaisa mu ragewa kanmu zunubi musamman yanzu da mutanen duniyar suka taฦarฦare,Allah ya tsare mana imaninmu amin.
----------------------------
5⚪6
. . .tafiya na ke cikin nutsuwa na saka hijabina kalar ruwan makuba,kasance wa ta mai hasken fata sai hijabin ya yi min ฦyau sosai,dai dai ฦwanar makarantarmu wata mota ta shawo ฦwana da gudu na yi gefe don saura kaษan ta bigeni,tsoro ya shigeni na kama makyarkyata saboda tsoro bakina yana rawa.
dai dai lokacin na cikin motar ya fito yana faษa na rufe fuskata don tsoro,Salimat ma alokacin sun taho zasu tafi islmiyyar don ita daman sai ta gama biyawa ฦawayenta na iska sannan suke tahowa ita kuma Hafsat ba tada lafiya.
Ai kuwa ganin wannan mai motar yana faษa sai itama Salimat ta fara faษan ฦawayenta na biye ta."Hmm wannan yarinyar ta saba wannan rashin mutuncin da ma ka bugeta ka buge banza don daman musaka ce,bata ji kurma ce don haka ka ga sai ta dawo babu hannu babu ฦafafu babu ido musaka sak".
wani tsananin tausayi ne ya kama Ahmad ya kalli inda Basma take ta takure kanta sosai saboda tsananin tsoro da fargaba,a take yaji yarinyar ta ฦwanta masa saboda ko da ganin yadda Allah ya yi ta haฦiฦa ya yi mata baiwar da ba kowa ne ya santa ba.
Kasa ฦarasa tunanin nasa ya yi ganin fuskar Basma yaji numfashinsa ya kusa ษauฦewa.ga ta dai kurma amman Allah ya tsara mata halitta mai ฦyau da tsari babu wanda zai ce kurma ce saboda yadda Allah ya tsara baiwarsa.
Ta kowa ya yi a hankali ya ce"yi haฦuri kinji wallahi ban san ba ฦya ji ba".ya haษa hannayensa alamar ban haฦuri.a take fuskar Salimat ta sauya don ganin mutumin ya biyewa Basma yana ta wani rawar kai,gashi ฦyaฦฦyawa dashi ษan manya don daga ganinsa kuษi sun zauna masa sosai.
Cikin fushi ta yi hanyar makarantar ฦawayenta na ta ฦara zuga ta,ita kuma tana ฦara hawa kamar ko gi.
Babu yadda baiyi da Basma ta faษa masa inda gidansu ya ke ba amman taฦi,ฦarshe ma ta yi wucewarta makaranta,jikinta sai rawa ya ke.
Wani yaro ya samu ya tambayesa ina ne gidansu Basma tiryan tiryan yaron ya rakasa,Ahmad ya zaro kuษi ya bawa yaron,cikin murna yaron ya ce"na gode".
"don Allah shiga nan gidan kace wai ana sallama da maigidan idan yana nan kaji"?cikin murna yaron ya ce "to".sannan ya shiga gidan.
Allah ya taimaka lokacin Alhaji yana Alwala ya shigo ya ce"wai ana sallama da maigidan".
To Alhaji ya ce sannan ya fito,hango mai danฦareriyar mota ya yi yana mamakin wannan waye?donshi babu wanda sukayi dashi zaizo wajensa.
Bayan sun gaisa Ahmad ya ce"daman Baba zuwa na yi in nemi izininka wajen neman aurar ฦดarka don kada in tsaya da ita ba tare da anyi min ixini ba,idan muka daidaita sai in turo magabata na."
sosai yaji daษin jin maganar yaron don dama haka addinin musulunci ya tanadar mana idan ษayanku zai nemi aurar yarinya kafin ya fara tsayawa da ita to ya nemi ixinin iyayenta.
"Wacce daga ciki ษan samari"?.
"baba yarinyar kurma ce amman ban san sunanta ba?".
wani murmushin jin daษi Alhaji ya yi sannan ya ce"to to Basma zaka ce min yarinyar kirki indai Basma ce na baka izinin tsayawa da ita don kaima na yarda da hankalinka da tunaninka don haka babu komai na yarje maka,idan kuka sasanta sai ka turo iyayenka,amman ni mariฦinta ne Babanta yana maiduguri da zama idan cen ษin zakuje ma babu komai,mudai fatanmu kariฦe mana Basma da amana don marainiya ce".
"Babu komai Baba insha Allah bazan taษa tozarta Basma ba ina fatan Allah yasa ta soni kamar yadda na ke sonta".
fatan alheri Alhaji ya yiwa Ahmad sannan ya ษakko kuษi a mota ya bawa Baba masu yawa yaฦi karษa dole ya mayar dasu cikin motar.
Babu abinda ya ษoyewa mama ta dinga murna tana sanya alheri,babu yadda Alhaji ya iya dole ya faษawa Hajiya Sara.
Ranar ฦwana ta yi bata yi bacci ba saboda tsabar baฦin ciki da kuma hassada,da sassafe ta fara shirin tafiya ฦyauyensu don baza ta yadda tana ji tana gani wannan kurmar ta samu miji ฦดaฦดanta basu samu ba.
*don Allah kuyi haฦuri typing ya yi min yawa shiyasa na yi kaษan*
*miss green ce*
[08/08, 14:11] Miss Green๐: BASMA:: https://arewabooks.com/book?id=62d10b4de4924f3d434fb605
_*๐BASMA*๐_
๐Littafi na 1
*UMMU MAHER(MISS GREEN๐๐)*
_Noticed๐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
*Matso kuji๐๐ป*
Mu rage yawan cin naman mutane domin yin hakan yana haifarwa rayuwarmu tangarษa sosai,kuma yana rage maka ฦima har awajen Allah.
------------------------------
7๐ข8
. . .Abin tsautsayi Hajiya Sara ta yi hatsari a hanyar garinsu,ina zaune ina yankan salad sai ga Maryam ta shigo kitchen kai tsay,ta shaฦo min wuya tana ce wa"shegiya mayya kin lashe mana kuruwar uwarmu yanzu gashinan ta yi hatsari akan hanya wallahi bazamu yarda ba,daman tunda za ta yi tafiya ta ce ta yi mafarkin kin biyota tana gudu kina gudu to wallahu ba zamu yarda ba".kuka na fara yi ina buษe bakina kamar zanyi magana duk hankalina ya tashi sosai saboda tsabar masifarsu yanzu duk na koma ฦashi saboda azaba.
Ga shi babu kowa a gidan,don haka tuni ta fara wanka min mari tana ce wa"shegiya munafuka tunda ki ka zo gidannan baki ษaya kin hanamu da uwarmu zaman lafiya saboda tsabar masifarki da kuma maitarki sai anyi magana ace wai ke kurma ce ana jin tausayinki daga haka ki cinye mutane."
Fuska ta ta yi jawur saboda shan mari ta kumbura ga kuma farar fatata da ta yi ja ษau,don kanta ta gaji ta fita badon ta gaji da dukana ba,tunda ni dai ba ramawa zanyi ba.
Ina zaune a kitchen ษina ina ta kukan maraici,tabbas rashin uwa arayuwa ba ฦaramin tasiri ya ke takawa arayuwa ba,to ni banma santa ballanta ma inganta in faษa mata abinda ya ke damuna tunda mahaifina ma ya manta yana da wata ฦดa ma.
Wannan abin ba ฦaramin damun zuciyata ya ke ba,duk da mama bata taษa barina na yi kukan rashin uwa ba,komai da uwa za ta yi wa ฦดaฦดanta mama tana yimin,wani abinma kafin ta yi wa Hafsat ni ta yi min.
Ina nab zaune sai ga yaya Abubakar ya shigo hankalinsa atashe don yanzu a ke faษa masa hatsarin da ya faru da mahaifiyarsa,sai ya haษu dani ina fitowa a kitchen ษin fuskata ta yi jawur da ruwan hawaye.bakina ya kumbura har jini ya taru ba tare dana sani ba.
"Subhanalillah,Rabi'atu me ya faru da bakinki kuma ya yi ja haka?".ษan taษa bakin na yi naji zafi sosai sai ga hawaye shar.
"Me ya faru wa ye ya yi miki haka?".ban basa amsa ba yasha gaba sannan ya ce"Rabiatu ni ba yaro bane ki gayamin abinda ya faru da bakinki ko kuma wallahi babu ruwana da ke".
da sauri na shige ษakinmu ina kuka,yabi bayana da kallo yana tausayawa rayuwata,yana shiga ษakin Hajiya Sara yaga Maryam ta yi zuru2 na rashin gaskiya ga tsoro fal idanuwanta don tasan Yaya Abubakar dukansa dukan mutuwa ya ke,sosai ya fuskance ya kuma fahimce ce wa ita ce ta yi wa Rabiatu wannan abin.
Bai ce mata komai ba ya shige ษakin yana dariyar mugunta ya je ya kulle ฦofa ya fara jibgarta sai da ya haษa mata jini sosai a bakinta sannan ya ce"to dabara ta rage ga mai shiga cikin rijiya ko yau ki ka ฦara yi mata haka nima fa bazan gaji ba,mu zuba mu gani."
yana faษar hakan ya barta a wajen tana kukan neman taimako,Hajiya Sara ta karye a ฦafarta don haka sai da a kayi mata gyaran ฦafar sannan suka dawo da ita gida,ganin bakin Maryam duk ya kumbura ta tambayeta me ya faru?ta ฦwashe ฦarya da gaskiya ta faษawa Hajiya Sara,ai kuwa da Abubakar yaxo ce wa ra yi"to sallamamme ษan gidan hajiya hasiya ni dai yau wallahi na yafewa hasiya da Basma kai,tunda ka nuna a fili wancen kurmar ta fi ฦannenka mutunci,idanma wani abin ka ke nufi da wannan yarinyar kasani sai dai ka mutu don wallahi ba zaka auromin kurma agidana ba,daman Maryam duk ta faษamin yadda ka ke tsare yarinyar a lungu kana tsara mata xance,kana nan tuzurun ฦato duk ฦannen bayanka sunyi aure kai ka zauna gantalewa,ayi dai my gani na yafewa hasiya kai".
babu yadda ya iya haka ya zauna yana ta nunawa mahaifiyarsa yadda zancen ya ke ammanfa sai ta toshe kunnuwanta tana yi mai kallon banza.daga ฦarshe dai tashi ya yi ya tafi ransa a ษace da zaluncin da mahaifiyarsa ta ke yi.
Cen ma ษangaren mama masifa ta ke sosai na abinda a ka yiwa Rabiatu Alhaji yana dawowa ta fashe mishi da kuka tana faษa masa ce wa ya yi musu katanga dasu Hajiya Sara don bayan kurmanta so suke su kashewa yarinyar halitta ta dawo na ฦasashshiya,sosai ran Alhaji ya ษaci ya bawa Mama haฦuri sannan ya yi mata alฦawarin kawo ฦarshen abin ฦwanannan gidan zai raba biyu yaga ta tsiya,sosai mama ta yi murna da hakan don idan da ita kaฦai ne ba za ta damu ba don matuฦar hajiya sara ta yi mata ita ma ramawa ta ke to shiyasa ba za ta yi mata hakan ba.
****
Sosai gaban Yarima ya faษi ganin modesta a ฦangarensa,ta matse sosai cikin kayan bacci,ya dafe kansa tunawa da ya yi mukullin ya barsa a wajen mai aikinsa,banza ya yi mata ya shige ษangarensa dai gata ta buyosa tana wani rungumarsa,wani irin abu yaji yana yawo a jikinsa ya juya da sauri ya dafa wannan tsarin da mahaifinsa ya basa yana kiran sunan Allah,sai ga Modesta a ฦasa wanwar ta bugu sosai,wannan manyan hips ษin na ta sun bugu,ta fasa ฦara.
*Miss green ce*
[08/08, 14:11] Miss Green๐: _*๐BASMA*๐_
๐Littafi na 1
*UMMU MAHER(MISS GREEN๐๐)*
_Noticed๐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
_MT COLLECTIONS๐ฟ☘️_
_Ina kuke mata ฦดan ฦwalisa masu son ado na kece raini๐๐ kiji next year Alhaji yayi mai kyautar ฦดar moton nan ko yace Hajiya na biya Maki kujerar Hajj๐คช nan dai ko wa ke fatan yagan sa yaje๐๐๐ถ♀️๐ถ♀️ Kuzo ga kayan gyarar Aure daga taskar mu MT, matsalar ki yamushewar jiki , rashin ฦiba kema so kike duk inda kika je ace ga Hajiya tazo ku bata wuri๐ , ko matsalar infection ke damunki , rashin ฦarfin ษa namiji saurin gajiyawa ke Kuzo akwai ingantattun kayan mata dana gyara Suplement wanda zai gyaraki kiyi caras abunki , idan ฦiba ne tayi maki yawa kisha kiga kin koma dai dai ษaukar oga๐๐ ._
_Infection na buda gaban mace taciki yabar wajen a tsuke a matse kullum kina zaune kina cewa kefa a matse kike alhalin Mai gidan hkr yake๐๐ป♀️_
_Ina macen da batada shaawa kwatakwata ke bakijin feeling toh wlh kixo Kisha infection set dinmu Dan girman Allah inkinsha kitafasa ma oga infection flusher kibashi ya subhanalillahi Ranan kam saidai kukawomun yarana ajiya๐
in ana sallah baa magana daga wanan ranan zakisa mene ne wanga Abu kenufi kinji_๐๐
_Infection nasa ruwa agaban mace tsinkakken ruwa Wanda shi Sam baida yauki toh wanan fa ba ruwan niima ba ne ruwan niima shine Mai yauki hajaju kizo Kisha infection set kirabu da sharrin infection Dan Allah_
_infection set dinmu zai wanke miki Mara zai share yakwashe duk wani sanyi na jiki dana mara_
_ina mai famada ciwon Mara mai tsanani lokacin alada zokisha toilet infection dinmu wannan ciwon yazama tarihi.._
_Ba'anan Mt collections ta tsaya ba , muna sai da liquid soap mayuka na haษi , turaruka ,shu'umin humra , colecture shampoo conditioner da dai sauran su ...mayukan Suplement wanda zasu dawo maki da martaban fatar jikin ki yasa jikin ki tayi sumul kiga fata na sheฦi yana glowing ,kar ku manta ku biyo mu a shafikan mu na๐_
_INSTAGRAM๐ฏ #MT COLLECTIONS_
_FACEBOOK #MT COLLECTIONS_
_WHATSAPP๐ช 08081202932_
CALL☎️ _09060703187_
_Muna bada sarin kayan mu a ko'ina ษaya ko sari... Zaku samu shagon๐️ mu a nan cikin garin Zaria City babban dodo benen Yahya Aminu #MT COLLECTIONS 015_
_MT COLLECTIONS TAKU CE☘️_
9๐ข10
Da ฦer modesta ta tashi ranta na matuฦar yi mata suya ta ce"yanzu Yarima saboda na nuna maka so da ฦauna shine zaka yimin wannan abin to wallahi zaka san ka yi min haka sai ka zo kana roฦona in soka".
ษan murmushin ฦarfin hali ya yi sannan ya nuna mata ฦofar ษakin da hannunsa ya ce"ku fita banason in ฦara ganin wannan mummunar fuskar ta ki don Allah,ke ko kunya ma bakiji ba?shin shi addinin na ku bai hanaku zina bane?kin daษe kina yaudarata da salonki ada cen baya ma dana biye miki yanzu Allah ya shiryar dani,don haka kada ki yadda in ฦara ganin fuskarki anan."
yana faษar hakan ya yi shigewarsa ciki ya batta anan,kuka sosai modesta ta yi a wajen gani ta ke kamar ba Abeed ษin da ta mayar dashi mayen mata bane,tabbas Abeed mutunne mai mutunci da karrama ษan adam,ya ษauketa aiki ne ba don komai ba sai don tausayinta da ya ke ji a matsayinta na mace kuma talaka,har yau har gobe shine ya ษauki nauyin ciyar da iyayenta,da ya ke suma anan pataฦwat ษin suke.
Tun fara aikinta a gidan ta ke matuฦar sonsa da ฦaunarsa ta gwadasa ta fanni da dama ba tare da ya taษa ko da kallonta ba,rana ษaya bosayo wata ฦawarta ta bata shawarar yi wa Abeed asiri,da ya ke mutum ne mai tsoron Allah da ki ya ye dokokinsa,a wanan lokacin bai kamasa ba,sai ta koma kan abincin sa anan ne ta samu dama,ta zuba masa maganin mugun sha'awar mace,ai kuwa awannan ranane ranar da Abeed bazai taษa mantawa da ita ba,ya fara saษawa mahallincinsa suna holewarsu da Modesta,aฦwai lokacin da modesta ษin taja garinsu kasa haฦura Admiral B.ya yi ya.ษakko bosayo wato aminiyar modesta suka tare,aฦwai wanda mahaifin Abeed ya ษora wajen kula masa da ษan na sa duk da ba yaro bane,amman zama irin wannan babu mata,ga kuma matan da kansu suke kawo kansu,don haka yasa a kula masa da duk motsin da Abeed zaiyi.ai kuwa wannan mutumin ya gano Abeed yana kawo mata gidansa,lokacin da mai martaba yaji wannan ba ฦaramin baฦin cikin abin ya yi ba,kuka babu irin wanda baiyi ba yasan halin ษan sa da bin dokar ubangiji bazai taษa yin hakan cikin hankalinsa ba,dole aฦwai wata a ฦasa.
Babu shiri ya kira Abeed ya ce ya dawo gida,ai kuwa aranar ya dawo yadda yaga ran mahaifin na sa ya tashi ba ฦaramin ษaga masa hankali ya yi ba,babu abinda Mahaifinsa ya ษoye masa na daga cikin abinda aka faษa masa akansa.
Sosai Abeed ya yi nadamar abinda duk ya aikata haka kurum dai yaji bazai iya rayuwa idan babu mace ba,kai tsaye ya faษawa mahaifinsa abinda ya ke ciki.
Cikin ษacin rai ya ce ai kuwa aure ya kamata ayi maka don bazan yarda ana zubar min da mutunci ba,faษin wannan maganar har zazzaษi sai da Admiral B.ya yi donshi fa har yanzu baiga macen da ta ฦwanta masa ba.
Ana haka Sarki ya haษawa ษan na sa maganin tsari da kansa sannan ya koma,sannan sarkin yasa wannan mutumin ya ฦara zuwa ya yi masa ษoyen sirri,anan ya gane yanzu Admiral B.ษin ya daina bin mata ya nutsu aikinsa ne kawai a gabansa.
Sosai Sarki yaji daษi ya kuma yi wa ษansa fatan alkhairi akan Allah ya bawa ษan nasa mata tagari sanyin idaniyarsa.
Duk wannan abin da ake yi Sarauniya jidda bata san me ake ciki ba,ita hankalinta yanzu ya koma kan nemowa ษan ta mata ta nunawa sa'a ฦดar sarauta don ita a tsarinta idan ba ฦดar sarauta ba,to lallai ba matar yarima ba ce.
****
Muna dawowa daga makaranta ina bitar karatuna hankalina aฦwance na ruฦo qur'anina a ฦirjina kaina a ฦasa,kunya,kamala,hankali,duk kana kallona ba sai angaya maka ba kasan ce wa na tattara duk wannan nasabar.
Dai dai wata mota mai ฦyau na wuce ko kallon inda take banyi ba sai kawai naga mai motar ya biyoni,yasha gabana,saurin ษaga idanuna na yi na kallesa,masha'Allah ฦyaฦฦyawa ne sosai babu ฦarya kuma saurayi ne bazai wuce 28 years ba,gaba ki ษaya ya saki hanci da baki da komai yana kallona,ya ce assalamu alaikum duk da bana ji kamar ya sani ya ษaga hannayensa ya haษa biyu alamar gaisuwa,nima amsa masa na yi da hannuwa na ya ce"yaya sunanki"?.yana maganar yana dariyarsa mai tsayawa arai,ganin ban basa amsa ba ya ษakko wani ษan littafi a aljihunsa sa bairo,babu yadda na iya na rubuta masa sunana Basma.
Ya karษa ya ce nice name Basma,ya rubuta min sunansa Zaidul abidin,na ษaga masa hannu alamar na tafi don tsoro ne fal a zuciyata gashi zuciyata sai bugawa ta ke ban taฦa jin son wani ฦa namiji ba,irin abidin kawai lokaci ษaya naji ina sonsa.
Yasha fa gashin kansa ya yi ya shiga motarsa ya biyo Basma har ฦofar gidansu,don abaya ya biyota ba tare da ta sani ba.
Ya ษauki wayarsa yana murmushi ya ce"Ammi na yau dai addu'arki ta amsu ayau na samo miki suruka Basma".
murna sosai mahaifiyarsa ta yi don aabidin shi kaษai ne ษanta aduniya shiyasa ta ke matuฦar sonsa kuma ta ke son ya yi aure da wuri,musamman saboda matsalar da ya ke da ita ta ciwon zuciya.
*Miss green ce*
[08/08, 14:11] Miss Green๐: _*๐BASMA*๐_
๐Littafi na 1
*UMMU MAHER(MISS GREEN๐๐)*
_Noticed๐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
*Matso kiji*
Yin sallah akan lokaci yana da matuฦatar tasiri acikin rayuwarmu,na hanamu alfasha da kuma kariya daga ubangiji.
---------------------
11๐ก12
Ina zaune ina karatun alqur'ani a cikin zuciyata mama ta nufo inda na ke tana dariya ta ce"Basma anjima zaki yi baฦo ya ce wa babanku anjima xaixo wajenki to don Allah Basma kada ki ba da ni,ki bawa mara ษa kunya kinga dai halin da muke ciki daga ni har ke,aurenki ayanzu shine zai kawo warwa rewar matsalar gidan nan don daman ke ce basa son gani agidan don haka duk baฦin cikinsu sai kin riga ฦดaฦดanta aure muna nan dasu.
ฦaga kaina na yi cikin biyayya,mama ta ce"Allah ya yi miki albarka Basma ya haskaka miki rayuwarki Allah ya baki masu yi miku biyayya ke ma".
Hafsa ce ta tsantsaramin ฦwalliya,na yi ฦyau sosai kamar ka ษaukeni don ni ba ma'abociyar ฦwalliya ba ce iya ka in saka hoda da lipstick shikkenan,ni adole na yi ฦwalliya kuma ko ina akace in shiga zan shiga.
Mama ta ce"Basma baฦon fa yaxo har yanzu baku gama ฦwalliyar bane?yana ษakin babanku kinga babu daษi yana jiranku fa?".
Hijabina na ษakko a wanke a goge ruwan skye blue na saka,ai kuwa Hafsa ta tirษune fuska wai dole sai dai in saka mayafi,duk abinta ฦin sakawa na yi na noฦe ฦeyata alamar ba zanyi ba,dariya Mama ta yi ta ruฦo hannu na tana ce wa"ko turare baki saka ba Basma bari asaka miki".
war na yi da idanu na kamar zanyi kuka ta sani sarai bana saka turare don duk matar da ke saka turare tamkar tana yaษa zinane don wani ฦamshin kawai zaiji ya ji yana sha'awar mace don haka dole mutum ya kiyaye dokokin ubangiji.
Ina shiga ษakin kaina a ฦasa na tsugunna na gaishesa ba tare dana kalli fuskarsa ba,ษagowa ya yi yana kallona sosai yana jin ninkin son Basma acikin ransa,tabbas auren Basma ayanzu shine babban burinsa na rayuwa,yana sonta da dukkanin gaskiyarsa.
Na samu guri na zauna a lallausan kafet ษin idanuna a ฦasa yana wasa da ฦดan yatsun hannuna ya ce"Basma ni sunana Ahmad nasan baki sanni ba,amman na sanki ni na nemi ixinine tun daga wajen mahaifinki kafin inzo,na yi hakanne don kare hukuncin Allah wanda ya horar damu,idan zakuyi aure ku fara neman izinin mahaifin mace ba kawai ka tsare yarinya akan hanya ka ce kana so ba".
"Basma ina ฦaunarki da dukkanin gaskiya ta,ina sonki don Allah badon komai ba,sai don addininki da hankalinki,tabbas duk wanda ya aureki a matsayin matar aure to tabbas ya samu mata tagari,ina fatan yadda na ke sonki ki soni ko da bai kai yadda na ke sonki ba".
ษoye fuskata na yi waini kunya,ya kalleni ya ce"Basma ba zanyi miki dolen so na ba,zan baki nan da ฦดan ฦwanaki har ki saba dani.
Nan dai ya dinga yimin hira ni kuma ina ta ษoye fuska ta,don matuฦar kunyarsa na ke ji,da zai barni da tuni na daษe da guduwa,don muguwar kunyarsa na ke ji.
Shima ya fuskanci hakan sai ya tsagaita hirar tamu ya ce"to Basma zan tafi da ฦaunarki da kuma sonki,don Allah kimin abinda zan ta tunaki har in ฦara dawowa."
to fa rasa me zanyi masa na yi,kunya ta isheni na juya fuskata. Ya ce"Basma kenan kunya ta hanaki sakat amman na gode don kunyarma ai tana da daษi a wajen mace,don haka ni zan tafi insha Allah wani satin ranar jumma'ah kenan zan dawo".
yana fita na ฦan rakasa ฦofar gida,nan muka haฦu da maryam a hanya har tana neman bugeni,ta saki hanci da baki tana kallon Ahmad wanda bai ma san tana yi ba.
Mamakin ganina atare dashi ta yi,wani malulun baฦin ciki ya tsaya mata a zuciyarta,ta kalli bayan Basma ษin ta gallara mata harara ta wuce tana ce wa in kinsan wata ai baki san wata ba,don wallahi bazamu yarda ki yi aure agidannan mu bamu yi ba.
"Hajiya wallahi da idona na ganta sun fito daga ษakin Abba na ฦasan bene,wallahi Hajiya sai munyi da gaske kan yarinyar nan don na ga alamar nan ba da daษewa ba za ta bar gidannan ta barmu."
"ina ai wallahi bata isa ta yi aure a gidannan ba,ke bari ma ingaya miki Basma indai ina raye babu wanda zai so ta don wallahi bama ta Isa ta yi auren ina raye ba".
muna sallama da Ahmad ya shiga cikin motar ni kuma ina bakin ฦofar motar,sai ga Yaya Abubakar nan na gaishesa ko amsawa baiyi ba ya shige cikin gidan.
Na koma gidan duk guiwa ta asake,ina ji araina ko na yi masa laifi ne ban sani ba?babu wanda zai bani amsar don haka na shigo cikin gidan.
***
Bayan Yarima Bilal ya samu hutu ya dawo gida,gidan ana ta hidimdimu,duk da yasan duk sanda zai dawo Sarauniya jidda tana gabatar masa da walimu kala kala,amman sai yaga na yau kamar yafi na kullum,kai tsaye mangaren mahaifiyarsa ya nufa yana zuwa ya rungume ta yana ce wa"Gimbiyata na dawo dafatan na sameki lafiya"?.
itama cikin farin cikin ganin ษan na ta ta ce"lafiya lau ษana yariman gobe,kuma ango".
da mamaki ya ke kallon Sarauniya jidda da taga mamakin hakan ya ke sai ta ce"jakadiya Ramlat ku fito tare da Khadija".
ฦyaฦฦyawar yarinya ce a gabansa ta tsaya wacce tasha ฦwalliya cikin kayanta na sarauta bayan ta zauna ta gaishesa ya amsa yana mamakin wannan wacece?.
"na san baka santa ba amman yanzu zaka santa wannan matarka ce ayau aka ฦaura maka aure da ita,aฦwai gimbiya abida ma itama matarka ce yau aka ฦaura muku aure ita a sudan ta ke ฦณar masarautar mu ce"
da sauri ya tashi yana mamakin wannan yanke hukunci irin na mahaifiyarsa sarauniya jidda,yaya zaiyi da mata biyu a yanzu kuma?.
*miss green ce*
_MT COLLECTIONS๐ฟ☘️_
_Ina kuke mata ฦดan ฦwalisa masu son ado na kece raini๐๐ kiji next year Alhaji yayi mai kyautar ฦดar moton nan ko yace Hajiya na biya Maki kujerar Hajj๐คช nan dai ko wa ke fatan yagan sa yaje๐๐๐ถ♀️๐ถ♀️ Kuzo ga kayan gyarar Aure daga taskar mu MT, matsalar ki yamushewar jiki , rashin ฦiba kema so kike duk inda kika je ace ga Hajiya tazo ku bata wuri๐ , ko matsalar infection ke damunki , rashin ฦarfin ษa namiji saurin gajiyawa ke Kuzo akwai ingantattun kayan mata dana gyara Suplement wanda zai gyaraki kiyi caras abunki , idan ฦiba ne tayi maki yawa kisha kiga kin koma dai dai ษaukar oga๐๐ ._
_Infection na buda gaban mace taciki yabar wajen a tsuke a matse kullum kina zaune kina cewa kefa a matse kike alhalin Mai gidan hkr yake๐๐ป♀️_
_Ina macen da batada shaawa kwatakwata ke bakijin feeling toh wlh kixo Kisha infection set dinmu Dan girman Allah inkinsha kitafasa ma oga infection flusher kibashi ya subhanalillahi Ranan kam saidai kukawomun yarana ajiya๐
in ana sallah baa magana daga wanan ranan zakisa mene ne wanga Abu kenufi kinji_๐๐
_Infection nasa ruwa agaban mace tsinkakken ruwa Wanda shi Sam baida yauki toh wanan fa ba ruwan niima ba ne ruwan niima shine Mai yauki hajaju kizo Kisha infection set kirabu da sharrin infection Dan Allah_
_infection set dinmu zai wanke miki Mara zai share yakwashe duk wani sanyi na jiki dana mara_
_ina mai famada ciwon Mara mai tsanani lokacin alada zokisha toilet infection dinmu wannan ciwon yazama tarihi.._
_Ba'anan Mt collections ta tsaya ba , muna sai da liquid soap mayuka na haษi , turaruka ,shu'umin humra , colecture shampoo conditioner da dai sauran su ...mayukan Suplement wanda zasu dawo maki da martaban fatar jikin ki yasa jikin ki tayi sumul kiga fata na sheฦi yana glowing ,kar ku manta ku biyo mu a shafikan mu na๐_
_INSTAGRAM๐ฏ #MT COLLECTIONS_
_FACEBOOK #MT COLLECTIONS_
_WHATSAPP๐ช 08081202932_
CALL☎️ _09060703187_
_Muna bada sarin kayan mu a ko'ina ษaya ko sari... Zaku samu shagon๐️ mu a nan cikin garin Zaria City babban dodo benen Yahya Aminu #MT COLLECTIONS 015_
_MT COLLECTIONS TAKU CE☘️_
Ga group
Na face book
ak saraki
&
Ummu maher miss green๐
Ummu maher palace
๐๐ป๐๐ป
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=pfbid02Bi3dtp6ftDQ6vyRa5mVewzSiNsXA6N97Uq2Qeypf7j5g2FpN5XsRjsKqXGi3D2gal&id=100082587072617&sfnsn=scwspwa
Ak palace
๐๐ป๐๐ป
https://facebook.com/groups/943534712916776/
[08/08, 14:11] Miss Green๐: _*๐BASMA*๐_
Na๐
*(UMMU MAHER)MISS GREEN๐๐*
_Noticed๐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
13๐ข14
. . . . . Kasa magana Abeed ya yi kawai ya sunkuyar da kansa don hukuncin da mahaifiyarsa ta yanke akansa ya yi masa tsauri mata biyu alokaci ษaya?bai gama tunanin ba ya ji ta ce"babu abinda za ka nema sarkin gobe komai na saka an tanadar maka shi need,shahararren ษangaren mai martaba wanda ya tanada saboda kai,don haka part ukune aciki sai ka zauna aษaya matanka a biyu."
kanshi ya kulle sosai ya kasa gane komai don haka bai ฦara ce wa komai ba,ya nufi sashensa yana jin zuciyarsa ta cunkushe sosai,sam baya son auren dole ko kaษan amman mahaifiyarsa sai da ta dage ta yi masa,shi fa haryanzu baiga irin macen da ya ke so ba,yana son mace mai ilimi,mai kunya,mai kare dukkanin haฦฦoฦin ubangiji akanta,waccs bata damu da rayuwa da abinda ke cikinta ba,kuma wacce bata fiye magana ba,infact ma da zai samu kurma da sai ya fi jin daษin rayuwarsa sosai.
Don shi ba mutunne mai yawan yin magana ba don haka ya fi son zama shi ษaya ma wani lokacin.
Yana shiga ษangarensa ya shiga banษaki ya saki shaya tana ฦwarara a jikinsa,sam bai shiryawa aure yanzu ba,idan ma ya shirya yafi son ya zaฦi matar da hannunwansa.
Gaban mudubi ya tsaya yana goge jikinsa ya kalli jikinsa sosai,a zahirin gaskiya shi namiji ne mai karsashi,chest ษinsa yana da faษi sosai Allah ya yi masa halitta mai ฦyau da haiba,babu macen da zai ce yana so ayau ba tare da ya samu ba,sai dai lalurarsa kawai ya ke tunani.
****
"Hajiya Saratu wallahi na yi mamaki sosai da har ki ka bari wannan yarinyar ta samu saurayi ke baki samu ba,ni dai idan zaki yadda da na baki wata shawara wallahi idan har za ki ษauka".
"haba Hajiya Lantai ai kinsan tun muna yara ke aminiya ta ce,don haka ki faษi shawararki kai tsaye don na san ba zaki bani shawara mara ฦyau ba".
"idan kin yarda ina son ki binciko gidansu wannan yaran muje mu samu mahaifiyarsa mu gaya mata duk abinda ke wakana,cewar wannan yarinyar kurma ce kuma an taษa zubar mata da cikin shege".
tafa hannu sukayi Hajiya Sara ta ce"kai lantai kin iya mugunta iri iri wato idan Hasiya tasan wata bata san wata ba,wai ita mai ฦดar ฦanwa don na ga alamar ma tafi son shegiyar kurmar da ฦดaฦดan cikinta."
"Hmm ai kuwa dai na gaya miki haka za ayi don kinga ba a bori da sanyin jiki gwara ma musan abinyi tun yanzu". Nan dai suka cigaba da tsinewa baiwar Allah Basma wacce ma bata san wainar da ake toyawa ba,dukkaninsu da zaka tambayesu tambaya ษaya ba zasu iya amsa maka ba?me Basma ta yi musu suka tsaneta?ba za su taฦa gaya maka ba,kawai dai hassada ce da kuma ฦiyayya.
Bayan wannan zuwan sau uku Ahmad yana zuwa,duk zuwan da zaiyi sai ya aikomin da abubuwa sosai har mama tana faษan abubuwanda ya ke kawowa sunyi yawa.
****
Gimbiya Bilkisu da kuma gimbiya Abida,sun ci ฦwalliyarsu irin ta ฦดaฦดan sarauta,suna zaune kan lafiyayyun kujeru waษanda suka amsa sunansu kujeru,irin ฦirar faransa ฦasan ฦafafunsu an saka tumtum sun ta ka tumtum ษin da ฦafafunsu.
Ammanfa ko waccensu hararar ฦดar uwarta ta ke,don mabanbanta yare ne kuma ba ฦasa ษaya ba sai gashi sun haษa miji da juna,ita gimbiya bilkisu balarabiya ce ฦดar ฦasar masar wacce mahaifinta aminine ga sarkin ฦaisa mahaifin Yarima Abeed,don haka suka ฦulla alaฦa tsakanin ฦดaฦดansu don aminintakarsu ta ฦara samun gindin zama don tun suna makaranta a merica suka shaฦu da juna gasu kuma ฦดaฦดan sarakai,tun daga nan abota mai ฦarfi ta shiga tsakaninsu,kuma haryanzu suna yin amintakarsu don idan ษaya abu ya shige mai duhu ษaya kan kira ษaya don su samu solving ษin matsalar.
Gimbiya bilkisu tun ba yau ba tasan yarima Abeed alokacin da suka je masar shi da mahaifinsa da kuma ฦaninsa sufyan ษan gidan fulani don shi Abeed ba shida aminin daya wuce sufyan ฦaninsa ษan gidan fulani khadija,saboda son da mahaifiyarsa ta nuna masa tun yana ฦarami har kawo iyanzu,bayan sufyan sai Mohd shi kuma makaranta sukayi tare.
To fa tun anan take matuฦar son Abeed don har ciwo ta yi saboda yarima Abeed anan ne fa Mahaifinta ya ti tsiye ta har ta faษa masa gaskiya to tun daga lokacin ya yi wa amininsa magana,ko da ya faษa masa ba ฦaramin daษi yaji ba to shine aka fara shirin auren ba tare da uban gayyan ya sani ba wato Admiral B.
Sarauniya jidda tana jin hakan ta ti tsallen baษake ta ce itama sai an auri ฦดar ษan uwanta,babu yadda sarki ya iya dole ya bata haษin kai aka aurawa Yarima mata zankaษa zankaษa har guda biyu.
***
"Hajiya wallahi abinda muka faษa miki babu sharri ko ฦage acikinsa idan har ma baki yadda ba to kije unguwar ki tambaya".
ran Hajiya Salamatu ya ษaci sosai don a ganinta duk abinda Ahmad zaiyi bai taษa ษoye mata ba,sai yau saboda wata lalatacciyar yarinya kuma kurma ya ne mi aure ba tare da ya gaya mata ba?.
gaskiya ta yadda da maganar waษannan mutanen don idan ba haka bane me yasa tunda Ahmad ya fara neman auren bai gaya mata ba?.
Hajiya Salamu ta ce"ina zuwa bari in hau sama in dawo,ku dai ba gode muku da wannan ฦauna da kuka nuna wa ahalina".
tana hawa Lantai ta ce"Hmm kinji fa wannan gidan dukiya tsububu ace muna ji muna gani mubar yarinyar nan ta ฦwashi irin wannan daษin?".
*miss green ce*
kada kuga bana typing da yawa ina zuwa skull abubuwa sunyi min yawa aษan rage da wannan.
_MT COLLECTIONS๐ฟ☘️_
_Ina kuke mata ฦดan ฦwalisa masu son ado na kece raini๐๐ kiji next year Alhaji yayi mai kyautar ฦดar moton nan ko yace Hajiya na biya Maki kujerar Hajj๐คช nan dai ko wa ke fatan yagan sa yaje๐๐๐ถ♀️๐ถ♀️ Kuzo ga kayan gyarar Aure daga taskar mu MT, matsalar ki yamushewar jiki , rashin ฦiba kema so kike duk inda kika je ace ga Hajiya tazo ku bata wuri๐ , ko matsalar infection ke damunki , rashin ฦarfin ษa namiji saurin gajiyawa ke Kuzo akwai ingantattun kayan mata dana gyara Suplement wanda zai gyaraki kiyi caras abunki , idan ฦiba ne tayi maki yawa kisha kiga kin koma dai dai ษaukar oga๐๐ ._
_Infection na buda gaban mace taciki yabar wajen a tsuke a matse kullum kina zaune kina cewa kefa a matse kike alhalin Mai gidan hkr yake๐๐ป♀️_
_Ina macen da batada shaawa kwatakwata ke bakijin feeling toh wlh kixo Kisha infection set dinmu Dan girman Allah inkinsha kitafasa ma oga infection flusher kibashi ya subhanalillahi Ranan kam saidai kukawomun yarana ajiya๐
in ana sallah baa magana daga wanan ranan zakisa mene ne wanga Abu kenufi kinji_๐๐
_Infection nasa ruwa agaban mace tsinkakken ruwa Wanda shi Sam baida yauki toh wanan fa ba ruwan niima ba ne ruwan niima shine Mai yauki hajaju kizo Kisha infection set kirabu da sharrin infection Dan Allah_
_infection set dinmu zai wanke miki Mara zai share yakwashe duk wani sanyi na jiki dana mara_
_ina mai famada ciwon Mara mai tsanani lokacin alada zokisha toilet infection dinmu wannan ciwon yazama tarihi.._
_Ba'anan Mt collections ta tsaya ba , muna sai da liquid soap mayuka na haษi , turaruka ,shu'umin humra , colecture shampoo conditioner da dai sauran su ...mayukan Suplement wanda zasu dawo maki da martaban fatar jikin ki yasa jikin ki tayi sumul kiga fata na sheฦi yana glowing ,kar ku manta ku biyo mu a shafikan mu na๐_
_INSTAGRAM๐ฏ #MT COLLECTIONS_
_FACEBOOK #MT COLLECTIONS_
_WHATSAPP๐ช 08081202932_
CALL☎️ _09060703187_
_Muna bada sarin kayan mu a ko'ina ษaya ko sari... Zaku samu shagon๐️ mu a nan cikin garin Zaria City babban dodo benen Yahya Aminu #MT COLLECTIONS 015_
_MT COLLECTIONS TAKU CE☘️_
Ga group
Na face book
ak saraki
&
Ummu maher miss green๐
Ummu maher palace
๐๐ป๐๐ป
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=pfbid02Bi3dtp6ftDQ6vyRa5mVewzSiNsXA6N97Uq2Qeypf7j5g2FpN5XsRjsKqXGi3D2gal&id=100082587072617&sfnsn=scwspwa
Ak palace
๐๐ป๐๐ป
https://facebook.com/groups/943534712916776/
[08/08, 14:11] Miss Green๐: _*๐BASMA*๐_
Na๐
*(UMMU MAHER)MISS GREEN๐๐*
_Noticed๐:wannan littafin labarine akan wata yarinya wacce ta kasance kurma ce._
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
15๐ฉ16
Cikin murna sosai su Hajiya Sara suka dawo suna wa su Basma dariya Hajiya Lantai ta ce"Hmm kin san Allah ni har na fara jin tausayin mutanen nan don wallahi na hango tsagwaran masifa a fuskar wannan hamshaฦiyar matar."
dariya Maryam ta yi sannan ta ce"Hmm wallahi Umma kin burgeni da kuka je gidansu wannan Ahmad ษin,ai wallahi idan tasan wata bata san wata ba,wai su sn baza hanci da baki za a wuri ษan mai kuษi,ai wallahi tallahi sai Basma ta bar gidannan tunda ba gidan ubanta bane."
Hajiya Sara ta ce"Hmm ai ni dai tunda har suka shigo gona ta sai sun san sunyi da ฦดar halak,haifaffiyar ฦดa haka kwai ina ji ina gani kurma naฦasashiya ta riga ฦดaฦดana aure ai ba ma zai yiwuba."
****
har dare Admiral B.yana kaiwa yana komowa a ษangarensa ya rasa yadda xaiyi da wannan hukuncin da mahaifiyarsa ta yanke,yana son mahaifiyarsa kuma yana jin maganarta,amman sji baisan ta yadda zaiyi ya zauna da mata har biyu ba".
kai tsaye ta baya yabi ya isa sashen Fulani Khadija don duk da ba itace ta haifesa ba yana matuฦar sonta,don matar ta yi ta ko'ina don bata taษa bashi muguwar shawara ba tun yana ฦaraminsa har zuwa yanzu da ya yi wayo,ta haษa kansa dana ษanta sufyan saboda haka kansu ya haษu sosai duk da shi bai kai saba,ayanzu yana da shekara ashirin da biyar,don haka ya basa wajen shekara goma don sanda aka haifi Sufyan yana da wayonsa sosai.
Tana zaune da bayinta suna hira,ya tsaya yana kallonsu abin sha'awa abinda tunda yana ฦarami bai taษa ganin mahaifiyarsa da bayi suna hira ba,saboda mahaifiyarsa tana amfani da sarauta ta ganawa bayinta azaba sosai shiyasa kowa a masarautar tsoronta ya keji,ko da ฦดaฦดanta su Hajara bata hira sji kaษai ne take hira dashi sosai harda dariya sai kuma mahaifinsa Sarkin ฦaisa.
Tana hangosa ta kama dariya tana ce wa"oh ango yaushe rabonda na ganka a ษangarena har na manta saboda kunya ko?".
A shagwaษe ya fara magana kamar ษan yaro"ya ce da kuka yi min auren dole ba".?
mamaki sosai Fulani khadija ta yi ta ce"duk ษa nagari baya kaucewa abinda iyayensa suka ce ya yi,don haka bana son in ฦara jin maganarka akan hakan,ka yiwa kanka fatan alkhairi akan wannan auren kada ka duba ce wa kaima yanzu fa ka kawo ฦarfi(ma ana ka girma)don haka ka yi a hankali don ka rabu da duniya lafiya.
"Kada ka taษa ษaukarwa kanka haฦฦin wata ka danne acikinsu kowacce ka ba ta haฦฦinta,Allah ya yi maka albarka ya sakawa aurenka ma albarka".
Sosai yaji daษin addu'arta suka yi hira sosai tuni ya ji hankalinsa ya ฦwanta,ษangaren Abida ya fara nufa tunda ita ce amarya yana jin yadda gabansa ke faษuwa,ya taษa dai dai saitin zuciyarsa yana jin adadin bugawar zuciyarsa,ya kama addu'ah ba wai tsoron auren ya ke ba,amman rashin lafiyarsa ya ke tunawa ba,don yasan tabbas idan bai samu mace mai mugun dauriya ba ba zata iya zama dashi ba.
****
Tun da Ahmad yazo zuwan ฦarshe ya yi min alฦawarin kawo kuษi,ya ce in sanar da Baba ban ฦara ganinsa ba.
*miss green ce*
kada kuga bana typing da yawa ina zuwa skull abubuwa sunyi min yawa aษan rage da wannan.
_MT COLLECTIONS๐ฟ☘️_
_Ina kuke mata ฦดan ฦwalisa masu son ado na kece raini๐๐ kiji next year Alhaji yayi mai kyautar ฦดar moton nan ko yace Hajiya na biya Maki kujerar Hajj๐คช nan dai ko wa ke fatan yagan sa yaje๐๐๐ถ♀️๐ถ♀️ Kuzo ga kayan gyarar Aure daga taskar mu MT, matsalar ki yamushewar jiki , rashin ฦiba kema so kike duk inda kika je ace ga Hajiya tazo ku bata wuri๐ , ko matsalar infection ke damunki , rashin ฦarfin ษa namiji saurin gajiyawa ke Kuzo akwai ingantattun kayan mata dana gyara Suplement wanda zai gyaraki kiyi caras abunki , idan ฦiba ne tayi maki yawa kisha kiga kin koma dai dai ษaukar oga๐๐ ._
_Infection na buda gaban mace taciki yabar wajen a tsuke a matse kullum kina zaune kina cewa kefa a matse kike alhalin Mai gidan hkr yake๐๐ป♀️_
_Ina macen da batada shaawa kwatakwata ke bakijin feeling toh wlh kixo Kisha infection set dinmu Dan girman Allah inkinsha kitafasa ma oga infection flusher kibashi ya subhanalillahi Ranan kam saidai kukawomun yarana ajiya๐
in ana sallah baa magana daga wanan ranan zakisa mene ne wanga Abu kenufi kinji_๐๐
_Infection nasa ruwa agaban mace tsinkakken ruwa Wanda shi Sam baida yauki toh wanan fa ba ruwan niima ba ne ruwan niima shine Mai yauki hajaju kizo Kisha infection set kirabu da sharrin infection Dan Allah_
_infection set dinmu zai wanke miki Mara zai share yakwashe duk wani sanyi na jiki dana mara_
_ina mai famada ciwon Mara mai tsanani lokacin alada zokisha toilet infection dinmu wannan ciwon yazama tarihi.._
_Ba'anan Mt collections ta tsaya ba , muna sai da liquid soap mayuka na haษi , turaruka ,shu'umin humra , colecture shampoo conditioner da dai sauran su ...mayukan Suplement wanda zasu dawo maki da martaban fatar jikin ki yasa jikin ki tayi sumul kiga fata na sheฦi yana glowing ,kar ku manta ku biyo mu a shafikan mu na๐_
_INSTAGRAM๐ฏ #MT COLLECTIONS_
_FACEBOOK #MT COLLECTIONS_
_WHATSAPP๐ช 08081202932_
CALL☎️ _09060703187_
_Muna bada sarin kayan mu a ko'ina ษaya ko sari... Zaku samu shagon๐️ mu a nan cikin garin Zaria City babban dodo benen Yahya Aminu #MT COLLECTIONS 015_
_MT COLLECTIONS TAKU CE☘️_
Ga group
Na face book
ak saraki
&
Ummu maher miss green๐
Ummu maher palace
๐๐ป๐๐ป
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=pfbid02Bi3dtp6ftDQ6vyRa5mVewzSiNsXA6N97Uq2Qeypf7j5g2FpN5XsRjsKqXGi3D2gal&id=100082587072617&sfnsn=scwspwa
Ak palace
๐๐ป๐๐ป
https://facebook.com/groups/943534712916776/
[08/08, 14:11] Miss Green๐: ๐๐๐๐๐๐๐
*BASMA*
Na Ummu maher
(miss green)๐
https://facebook.com/groups/943534712916776/
Masu amfani da Facebook sai kuyi join wan nan link din๐๐ฝ.
17๐จ18
. . . .Abin ya dameni sosai na rasa wanda zan gayawa inji daษi,Hafsat tana kallo a tv tana kallona don abin Basma yanzu ya daina ba ta mamaki don ฦwana biyun nan tambayar duniya ta yi wa Basma amman ta ฦi gaya mata,ina cikin wannan halin ne Mama ta kirani ษaki don taji abinda ke faruwa akan maganar Ahmad don ta ga ฦwana biyu baizo ba? Nima ban iya ba ta amsa ba don nima ban san abinda ya hanashi zuwa ba.
Hankalin mama sosai ya tashi,ta samu Baba da daddare take faษa masa halin da ake ciki,sosai ya yi mamakin abin yana ta murnar Basma ta samu miji kuma sai ga abinda ya faru.
Har gidansu Ahmad Baba ya je sai dai masu gadin gidan sub hanashi shiga,babu yadda zaiyi dole ya koma sai dai tun kafin yasha ฦwanar gidan hancin motar Ahmad ya shaho ฦwana Ahmad ษin ma yaga Baba don haka ya yi parking ya fito suka gaisa cikin mutunci da mutuntawa Baba ya ce"Mlm Ahmad ko da baka faษa ba nasan ba lafiya ba don gashinan na ga duk yadda karame sosai,Allah dai yasa lafiya".
"Baba ฦwana 2 banji daษi bane wallahi,amman insha Allah gobe da safe xanzo har gida in sameka aฦwai maganar da na ke son muyi."
gaban Baba ne ya faษi sosai duk da bayasan takurawa Ahmad ษin amman sai ya ce"Allah ya baka lafiya insha Allah zan jira ka duk da nima gobe tafiya zanyi amman kafin nan Insha Allah zan jira ka".Sallama sukayi cikin mutunci da mutunta wa sannan Baba ya tafi,Ahmad shiru ya yi yana kallon Baba har ya bar get ษin layinsu yana kallonsa zuciyarsa tana buga masa da sauri da sauri,baisan abinda zai faษawa Baba gobe idan yaje ba?ce masa zaiyi mahaifiyarsa ta hana sa auren Basma?ko kuwa ce masa zaiyi ya fasa aurenta?.
Haka dai ya gama shawararsa babu mai basa amsa don haka ya shiga motarsa ya yi riverse ya tafi zuciyarsa a tunฦushe fal tunanin Basma yana matuฦar son Basma da zuciyarsa harma da gangar jikinsa,amman mahaifiyarsa ta yi masa katangar ฦarfe da ita hawaye ne masu zafi suka zubo masa ya share hawayen na tausayin Basma,ko da ace bai aureta ba yana mata fatan alkhairi a cikin rayuwarta.
Tabbas yasan Rashin Basma tamkar rasa rayuwarsa ne,don shi da kansa mamakin irin ฦaunar da ya kewa Basma ne,don Allah ya jarabcesa da mugun jin tausayinta don lalurarta tana buฦatar a tausaya mata sosai a bata kulawa acikin rayuwarta uwa uba kuma ga ta marainiya lada biyu kenen.
Yana shigowa har zai wuce ษangarensa yaji Hajiya ta ce"lallai Ahmad yanzu haka ka koma zaka wuce ษangarenka ba tare da ka shigo mun gaisa ba?na fuskanci tunda na yi maka maganar wannan shegiyar gantalalliyar yarinyar raini ya shiga tsakani na da kai,saboda na yi maka tsakani da ajalinka shine zaka gujeni,tun yanzu Ma an fara yimin haka ina ga nan gaba kuma?ai sai abinda na gani,tunda ta gama sanin maza idonta ya buษe duk an zubar da ฦดaฦดan a ฦwararo".
ษan saka hannunsa ya yi ya share hawayen fuskarta jin irin zagi da cin fuskar da mahaifiyarsa ke yi wa Basma,tabbas mahaifiyarsa bata ฦyauta masa sam,don ko ฦดaฦดa matan da ta aurar ba ta yi musu auren dole ba,ammanshi ga shi ko bincike bata yi ba anzuga ta ta hau kai,bai ce mata komai ba ya shige sashinta duk jikinsa ya yi sanyi sosai.
Riฦe baki Hajiya ta yi tana ce wa"ikon Allah sai kallo yanzu dai Ahmad saura kaษan a bamu fili ka zaneni ko?saboda na yi maka magana shine harda kuka akan ฦดar iska tambaษaษษiya,wa iya zubillah ji ya yi kamar ta ษana masa wani mashi acikin zuciyarsa yana ji dama ace shi ta zaga ba Basma ba,da wani ne ya zagi Basma da yau sai ya yi ฦwanan baฦin ciki kamar yadda ya saka Basma aciki amman babu yadda zaiyi don mahaifiya ta wuce gaban komai a rayuwa.
Cokali ษaya biyu ya yi ya cire pork ษinsa yana goge bakinsa sa tissue yana shirin tashi yaji Hajiya ta ce"ikon Allah abincin ma yau baza kaci ba?tunda na taษa ฦดar gwal da gwalagwalai shiyasa zaka caccakamin abinci kabarsa awajen?ni dai yau na ga ฦaddara wallahi wannan wani irin so ka ke yi wa wannan yarinyar?".
Fatima ce ta kalleta ita da Afrah suna mamakin yadda ta takurawa yayansu akan abinda bai kai ya kawo ba,Babu yadda ya iya haka ya zauna yana ta turawa ba don yaso ba daga ฦarshe ta ce"Ahmad idan ka gama cin abincin ka sameni a sama aฦwai magana mai mahimmaci da zamuyi da kai don na ga alama sai na tashi tsaye kamar yadda aka asirceka nima in tashi tsaye muyi yaฦi dasu,don ni ba sallamammiya ce irinka ba."
Babu yadda ya iya haka yana ji yana gani ya ajje abincin yana ta juya cokali,ya jiyo muryar Fatima ta ce"Yaya ka yi haฦuri da halin Hajiya insha Allah za ta sakko har ta yadda kuyi aure".
ษan murmushi ya yi ya shafa kan Fatima sannan ya tashi yabi Hajiya gabansa na dukan uku uku,yana zuwa ya isketa akan ษan wani ฦaramin stool ya tsugunna cikin sanyi kamar ba ita ce ta gama masifa ba ta ce"yanzu Babana don na yi maka magana akan wannan watsatsiyar yarinyar shine zaka watsamin ฦasa a ido?kai yarone Ahmad haryanzu baka san abinda ya ke maka ciwo ba,shiyasa za ta haษa baki da uwarta su cuceka,wataฦil ma da cikin shege za'azo maka kaga wa gari ya waya dole mu karษa tunda za ace aure ya ba ka".
"Hajiya inason ki yi bincike sosai akan yarinyar nan kafin ki yi mata hukuncin wannan ฦazafin".sosai Hajiya ta waro idanu tana kallon Ahmad kamar yau ta fara ganinsa,mamaki sosai a fuskarta ta ce"gaskiya Ahmad sai yanzu na yadda ba ka da hankali sam arayuwarka hankalinka da na ke gani ashe duk shirmen banza ne,to ba zanyi binciken ba ka ji?idan kuma ฦarat za ka bi kaje duk inda zakaje ka faฦa ni dai na ce ba zaka aure ta ba".
Nan da wata biyu ma masu zuwa ka shirya aure don daman ฦดar gidan ฦanwata Hajiya jummai wato Samira ta daษe tana sonka kana wulaฦanta ta,to wallahi ni dai ba zan yarda ka auri wanman yarinyar ba".
sunkuyar da kansa ya yi sam baison auren Samira don sam bata da tarbiyya balle kunya,shi sam ko da auren ma zaiyi ba xai iya auren Samira ba.
"Yanzu Aliyu daga dawowarka babu hutu zaka tafi ganin Basma?ina laifin ka huta kaci abinci ko?.ฦดar dariya ya yi sannan ya yi wa Hajiya Meena Kiss a kumatu ya ce dont wait again My ammi na yanzu zanje indawo,don wallahi tunda naje Canada tunanin Basma kawai na ke na kasa komai wallahi."
babu yadda ta iya da ษan na ta abin sonta a kullum duk abinda ya ke so to tabbas ko da ranta baya so dole sai ta soshi,don lalurar Aliyu bata son damuwa dole ta rakasa kawai da addu'ah.
Yau ma ina dawowa a hanya na ji horn ษin mota a bayana,da sauri na juyo ganin Aliyu ban san lokacin da na fara fara'ah ba,don ban san me yasa duk sanda naga Aliyu na ke jin wani abu a game dashi ba,ko akan Ahmad bana jin hakan amman akan Aliyu ina jin wani abu can cikin zuciyata.
Kuma ko matsanta kaina dana ke yi ฦwana biyu da ฦarin tunanin Aliyu don tunda muka yi haษuwar farko bamu ฦara haษuwa ba.
Murmushi ya yi min sannan ya ce"Basma kenan na rasa me yasa duk lokacin da nazo unguwar nan muke haษuwa a ฦwanar makaranta?.
_MT COLLECTIONS๐ฟ☘️_
_Ina kuke mata ฦดan ฦwalisa masu son ado na kece raini๐๐ kiji next year Alhaji yayi mai kyautar ฦดar moton nan ko yace Hajiya na biya Maki kujerar Hajj๐คช nan dai ko wa ke fatan yagan sa yaje๐๐๐ถ♀️๐ถ♀️ Kuzo ga kayan gyarar Aure daga taskar mu MT, matsalar ki yamushewar jiki , rashin ฦiba kema so kike duk inda kika je ace ga Hajiya tazo ku bata wuri๐ , ko matsalar infection ke damunki , rashin ฦarfin ษa namiji saurin gajiyawa ke Kuzo akwai ingantattun kayan mata dana gyara Suplement wanda zai gyaraki kiyi caras abunki , idan ฦiba ne tayi maki yawa kisha kiga kin koma dai dai ษaukar oga๐๐ ._
_Infection na buda gaban mace taciki yabar wajen a tsuke a matse kullum kina zaune kina cewa kefa a matse kike alhalin Mai gidan hkr yake๐๐ป♀️_
_Ina macen da batada shaawa kwatakwata ke bakijin feeling toh wlh kixo Kisha infection set dinmu Dan girman Allah inkinsha kitafasa ma oga infection flusher kibashi ya subhanalillahi Ranan kam saidai kukawomun yarana ajiya๐
in ana sallah baa magana daga wanan ranan zakisa mene ne wanga Abu kenufi kinji_๐๐
_Infection nasa ruwa agaban mace tsinkakken ruwa Wanda shi Sam baida yauki toh wanan fa ba ruwan niima ba ne ruwan niima shine Mai yauki hajaju kizo Kisha infection set kirabu da sharrin infection Dan Allah_
_infection set dinmu zai wanke miki Mara zai share yakwashe duk wani sanyi na jiki dana mara_
_ina mai famada ciwon Mara mai tsanani lokacin alada zokisha toilet infection dinmu wannan ciwon yazama tarihi.._
_Ba'anan Mt collections ta tsaya ba , muna sai da liquid soap mayuka na haษi , turaruka ,shu'umin humra , colecture shampoo conditioner da dai sauran su ...mayukan Suplement wanda zasu dawo maki da martaban fatar jikin ki yasa jikin ki tayi sumul kiga fata na sheฦi yana glowing ,kar ku manta ku biyo mu a shafikan mu na๐_
_INSTAGRAM๐ฏ #MT COLLECTIONS_
_FACEBOOK #MT COLLECTIONS_
_WHATSAPP๐ช 08081202932_
CALL☎️ _09060703187_
_Muna bada sarin kayan mu a ko'ina ษaya ko sari... Zaku samu shagon๐️ mu a nan cikin garin Zaria City babban dodo benen Yahya Aminu #MT COLLECTIONS 015_
_MT COLLECTIONS TAKU CE☘️_
Ga group
Na face book
ak saraki
&
Ummu maher miss green๐
Ummu maher palace
๐๐ป๐๐ป
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=pfbid02Bi3dtp6ftDQ6vyRa5mVewzSiNsXA6N97Uq2Qeypf7j5g2FpN5XsRjsKqXGi3D2gal&id=100082587072617&sfnsn=scwspwa
Ak palace
๐๐ป๐๐ป
https://facebook.com/groups/943534712916776/
*Ummu maher ce*
[08/08, 14:11] Miss Green๐: *๐BASMA๐*
NA๐
UMMU MAHER(MISS GREEN๐)
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
19๐ก20
. . . .Nima murmushin na yi ina kallonsa duk da bai furta min wata kalma da zan gane ce wa sona ya ke ba,amman na ga so na acikin idanuwansa,sai dai Ahmad ya riga daya shige masa gaba amman ni dai da za'a tambayeni wanda na ke so to tabbas shi zan zaษa.
ฦyautar wani ษan ฦaramin kit ya bani ya gaya min ce wa daga tafiya ya ke yanzu ko hutawa baiyi ba,amman tunda yanzu ya ganni zai wuce gida.
Waige na ya ke har ya shiga cikin motar ni kuma sai murmushi na ke masa ban san ya ya ake ba so ba,amman tabbas ina son Aliyu so kuma mai tsanani.
Kallon banza Maryam ta yi min ta saki tsaki ta ce"banza mara kamun kai kawai ko da wani bakin ma ake hira oho?".ko kallonta banyi ba na biyo hanyar gida tana yimin kallon hadarin ka ji baฦin ciki fal zuciyarta don arayuwarta idan da wanda ta tsana bai wuce Basma ba,yarinyar ga ta kurma amman aฦwai farin jini don ko ta ina ba tada makusa sai dai matsalar baki wanda shima Allah ya ne ya ฦaddara mata hakan a rayuwarta kuma kowani ษan adam da irin ta sa ฦaddarar.
"Hajiya wannan yarinyar idon masu kuษi gareta yanzu ma haka fa da wani mai mota na ganta a tsaye,wallahi wannan har ya fi Ahmad kuษi da komai wallahi,gaskiya Hajiya ni fa ina tsoron yarinyar nan ta yi aure mu bamuyi ba".
"haba Maryam ni fa bazan taษa yarda wannan yarinyar ta yi aure ku bakuyi ba,idan har na bari wannan yarinyar ta yi aure ku bakuyi ba ai na cuci kaina wallahi,don haka kuma daina tunanin komai insha'Allah bazan bari wani ma ya raษeta ba,dole in san abinyi tunda an rabata da wancen ta koma wani".
haka dai sukayi ta ฦulle ฦullensu na yadda zasu kassara rayuwar Basma,ita kuwa Baiwar Allah bata san wainar da ake toyawa ba.
Abba da kansa ya aika aka kirowoni ya shaida min halin da ake ciki a game da zancen aurena da Ahmad wai ya fasa,sosai naji baฦin cikin abin amman babu yadda zanyi haka tawa ฦaddarar take,ganin halin dana shiga yasa Baba yasa ni a gaba yana ta yimin nasiha mai ratsa jiki.
Mama ta yi baฦin cikin fasa aurena da Ahmad ya yi,ta yi min nasiha sosai da yadda da ฦaddara,Hafsat ta samu miji wani munir harma ya aiko an kawo kuษi,mama tana murna sai kuma ga abinda ya faru.
"Anya Aliyu haka kuwa zaiyuwu ace kana son yarinya amman kamar wani yaro ka kasa gaya mata kuma ka kasa zuwa gidansu ka gaya mata?gaskiya ka canza tsari ka fi kowa sanin yadda banason ษacin ranka ko kaษan,don Allah ka gaya mata ko kuma ni inje har gidan na su in tona komai don bazanso ษacin ranka ba?".
"Insha Allah zan gaya mata Hajiya ta".dariya ta yi sannan ta ce"gaskiya Babana baka da kirki".nan dai suka saka dariya dukansu abin sha'awa wanda haka ya kamata kowacce uwa ta kasance da ฦดaฦดanta,ko da yaushe ka gansu cikin annushuwa ba wai kaje gida ka gansu kamar gidan makoki ba,kowa yana danna wayarsa kamar gidan karuwai.
****
Babu yadda Abeed ya iya yana ji yana gani ya fara zuwa ษangaren Bilkisu gani ya ke kamar zai cuci yaranne don shidai babu yadda za'ayi ya ฦwana da mace ba tare da wani abu ya faru ba,kuma shi ga irin lalurarsa yana ganin ba kowacce macece za ta iya auransa ba,idan ba irinsa ba wacce ta kasance mai irin matsalarsa.
Bayinta suna kusa da ita suna mata fifita ya shigo,tsaษar sarauta ko da ya yi sallamar ma sai da taga damar amsawa sannan ta kori bayin na ta,shima abinda ta yi masa shi ya yi mata ya shige ษakin ฦwanansa ya barta anan.
Cixon yatsanta ta yi tabi inda yabi da idanu tana harararsa,ranta yana mata suya shifa namiji haka ya ke idan yaga ana sonsa babu abinda ba zaiyi ba don ya ฦuntata maka.
Tuno wani abu da ta yi yasa tabi bayansa badon ranta ya so ba,sai don wannan abin da ta tuno,yana cire kayansa ta samesa sai ta wayance sannan ta amshi kayan ta fara taya sa cirewa,wani abu yaji tun daga kansa har zuwa ฦดan yatsunsa,amman sai ya daure ya cije ya shiga wankan.
Yana fitowa daga wanka ta nufo inda ya ke ta rungumesa ta baya,yaji wani yar ajikinsa yana nema ya saki layi jin abinda ta ke masa.ya yi saurin janye hannayensa sannan ya ce"ke baki iya gaisuwa ba ko?".ษan turo bakinta ta yi sannan ta ce"ina wuni".?
"lafiya".
Kawai ya ce mata ya cigaba da saka kayan baccinsa sannan ya umarceta da ta yi alwala suyi sallah,babu yadda ta iya don ita wataran ma sai ta ga dama take sallah don haka ta turo baki sannan ta wuce banษakin,yana hangota ta cikin madubi shi kuma lokacin yana shafa body spray ya ce a zuciyarsa yanzu wannan har ita ce mace ta gari?kana saka ta bautawa Allah tana turo baki lallai aฦwai aiki a gabansa.
Wanka ta yi sannan ta ษauro alwalar tana wani kallonsa kamar mayya,yadda ya yi mata wani mugun ฦyau daya saka wata jallabiyya mai sulษi ruwan fari mai ฦyau da haiba.gashin kansa duk ya ฦwanta don kan Yarima Abeed ba ฦaramin gyara ya ke sha ba.
Gashin jikinsa ma duk a ฦwance gashinan da yawa kamar ka kitsesa,wani haษiyar yawu ta yi aranta tana cebwa gaskiya na yi sa'ar miji,tuna ba ita kaษai ba ce matarsa yasa ta wani turo baki,amman tuna wani abu yasa ta yi murmushin mugunta ta bi sa suka yi isha'i sannan sukayi nafila raka'a biyu.
Suna idarwa ya ษaga hannayensa sama yana addu'ah yana kukan Allah ya yaye masa irin lalurar da ya ke ษauke da ita.
Kallon ฦasa ฦasa Gimbiya Bilkisu ta ke wa mijinta Abeed daman ya iya wannan addu'ar haka?bata gama mamakin ba ya kama goshinta ya fara yi mata addu'ar da manzon Allah(S.A.W)ya koyar damu idan mutum ya yi sabon aure.
Mamaki sosai Bilkisu ta yi to wannan kuma wacce irin addu'ah ce oho?ni kuwa Ummu maher na ce ikon Allah ita kuwa Bilkisu tana ฦดar musulmi amman bata iya komai na musulunci ba?to Allah ya ฦฦดauta Allah ya shiryar damu Amin.
Yana gamawa ya janyo naman ษawisun daya shigo dashi ya ajje mata sannan ya yi addu'ah ya hau gado ya fara bacci,wani baฦin ciki ne ya ษarsu a azuciyar Bilkisu ta hararesa tsabar rashin son da ya ke mata shine ya hau gado ya barta anan?wato ita ce za ta shayar da kanta a matsiyanta na amarya.
Tashi ta yi tabar abin anan sanan ta saka wata tsaleliyar rigar bacci wacce da kanta ta siyo ta a ฦasar germany.
Sosai rigar ta yi mata ฦyau kasancewarta fara sol,kuma kalar rigar baฦace ta taje gashin kanta ta shafa turaren da Mahaifiyarta ta bata na janyo hankalin Abeed.
ฦamshin turaren yaji kamar daga sama nan da nan ya gigice ya janyo Bilkisu ya rungume yana addu'ah,sosai ta basa kanta musamman ma da taga Yariman kamar ษan hannune don ba dai sarrafa mace ba.
Sai dai da tafiya tayi tafiya tun talitainin dare ya ke abu ba har safiya kuma bashi da niyyae haฦura,ta yi kuka ta yi magiyar ammanfa abu yaฦi ci yaฦi cinyewa,har suma sai da Bilkisu ta yi babu yadda ta iya dole ta ฦyalesa,amman shiru bai kawo ba,ษan sauran ฦarfin daya rage mata ta ture sa gefe ta miฦe da k'er za ta shiga banษaki ya yi saurin wafto ta amman ta zame ta shige banษaki ta saka sakata.
Awajen ya tsaya yana riฦe da mararsa wacce ke murษa masa kamar zai mutu,anan ya fara murฦuฦusu yana magiyar ta buษe masa ฦofar amman shiru bata buษe ba.
Anan ya lallaษa ya hau kan gado duk da sanyin A c amman wani zazzafan zazzaษine ya yi gaba dashi ya hau rawar sanyi.
*Miss green ce*
[08/08, 14:11] Miss Green๐: *๐BASMA๐*
NA๐
UMMU MAHER(MISS GREEN๐)
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
*Matso kiji๐๐ป*
yawan istigfari yana kankare mana zunubinmu,yawan istigfari yana ฦara kusanta mu ga ubangiji.
--------------------------
21⚪22
. . . . .ina ษakko kaya acikin sif ษina na hango wannan ษan ฦaramin kit ษin da Aliyu ya bani na ษakko ina murmushi na buษe ,waro idanuwa na yi ganin sarฦar gold ษin da ke cikin ษan ฦaramin kit ษin,duk da ban san gold ba amman ko da ba'a gaya min ba sheฦi da walฦiyar da ya ke zai shaida maka hakan.
Hafsat da ke saka kayanta ta waro idanu sannan ta ce"Basma waye ya baki wannan sarฦar haka?".ka sa magana na yi sannan ta amsa tana dubawa ta ce"Basma kinyi shiru fa baki gaya min ba?" A hankali na fara ฦwatanta mata wanene ya bani da maganar kurame,na rungume hannuwana a ฦirji sannan na yi mata alamar zanen heart da hannu na.
Waro idanu ta yi ta ษala min duka sannan ta ce"lah!lah!! Mutuniyar a ina ya ke kuwa wannan wanda Ya yi dacen Mata Basma".
dariya na yi ina ษoye fuskata waini kunya ta ce"hmm yanzu zamuje gidan anty shamsiya idan yaso sai ki gaya mata tunda na ga kamar kunfi kusa da ita".
ฦดar dariya na yi sannan na ฦarasa saka rigata sannan muka haษa kayanmu cikin troly guda ษaya mukasha hijabanmu har ฦasa sannan muka fito.
Idris ne kawai a farlon ฦanin Hafsat sai Mama dake kitchen,ฦarasawa kitchen ษin na yi sannan na yi mata magana da hannu alamun zamu tafi kenan,mama ta tsame hannunta daga cikin yankan naman da take ta ce"to shikkenan idan kunje kuce ina gaisheta da yaran na ta da maigidan".da to muka amsa sannan muka fito muna ษan hirar mu Maryam da Salimat ne suka taho ganinmu da troly sai suka kallemu suka ce"Hafsat ina zuwa kuma?".
"inda kuka aikemu"?.sosai abin ya basu haushi musamman maryam da ta yi maganar Salimat ta ce"ai kinga Yaya maryam kin janyo ta gaya mana magana ni fa a harkata bana son raini kin san kuma wannan siririyar yarinyar raini gareta,balle yanzu tana ji da kanta waidon an kawo kuษinta,ai dole ta dinga ganinmu wasu ษai ษai,in dai aure ne ayi mugani".
tana faษar hakan taja hannun Yayarta Maryam suka wuce,sosai abin ya damu Hafsat duk da na ba ta baki sosai,saboda haka ma shiyasa bana kulasu sam.
Muna hanya ina tunanin Aliyu,yanzu dana taho ta ina zai ganni har mu gaisa kamar yadda muka sabayi,tabbas yanzu na yadda ina son Aliyu abinda ban taษayi a rayuwata ba,wai ince inason wani ษa namiji.
Sai dare sannan muka isa garin Abuja gari me daษi da ni'ima har tasha Anty shamsiyya ta aiko aka ษaukemu har unguwarsu,kallon gidajen unguwar ta su na ke masu ฦyau da kuma tsari,har muka iso na su katafaren gida mai ฦyau dashi,azuciyata na ce lallai anty shamsiyya ashe gidan da suka canza ษin haka ya ke".?
da ya ke adacen ba anan suke ba,kuma rabonmu da zuwa Abuja mun daษe sosai,gwarama Hafsa tazo alokacin tana da ciki har ta haihu shekara biyu kenan,Anty shamsiya ita ce ฦดar mama ta biyu Anty Atika ita ce ta farko,Atika itace babba sai Shamsiya sai Iklima sai Hafsat sai idris,Atika tana aure a Bauchi,Iklima kuma tana aure a lagos bata daษe da aure ba shekara ษaya kenan,sai hafsat sai idris ฦดaฦดanta biyar kenan.
Har cikin gidan aka shigo damu gidan gwanin sha'awa gidan sashe biyu ne sashen kishiyarta da kuma na ta.
Ina ganin anty shamsiya na rungumeta ina dariya,ita ma dariyar ta ke tana ce wa"oyoyo ฦดan matan Mama sannunku da zuwa".
Hafsat ta ce"ikon Allah na ga alama an manta da wata halitta Hafsat don haka wallahi yanzu sai in koma abina tunda ba a son zamana."
"autar mama ban manta da ke,lale marhabin amarya".ษoye fuska Hafsat ta yi sannan ta wuce da sauri tana ce wa"lah anty banga twins ba"?.
"twins suna skull anjima zasu dawo amman ilham da kausar suna ciki yanzu suka gama drama".
dariya dukanmu mukayi Hafsat tana cewa"lallai yarannan har yanzu basu daina faษan nan ba?ah lallai ki ce yau zan gyara musu zama".ta faษi hakan tana dariya ta shiga gidan.
Ai kuwa muna shiga suka taho a guje suka rungumemu ni kuwa mamaki ya kamani yadda na ga dukansu sun zama ฦดan mata,ilham tana da shekara 14 kausar 10,dukkansu suna sona sosai don idan muna hira dasu sai kice da mai jin magana suke don har dariya munayi dasu don su basufi shekara ษaya da zuwa kano ba,don haka mun saba dasu sosai.
****
"Ahmad wato dana ce maka kaje kaga yarinyar nan shine ka yi min kunnen uwar shegu ko?ni nan isa in zaษa maka abinda ya ke mafi alkhairi a rayuwarka ba ko?".
"Hajiya wallahi yarinyar nan bata dace dani ba sam bata da kunya balle tarbiyya shiyasa ni banso kika haษa aurenmu ba tunda halina da na ta ba ษaya bane?".
"ikon Allah lallai Ahmad na yarda wannan yarinyar ba iya asirin sonta ta yi maka ba,har da haษani da kai ta yi don adacen baya ba ka yimin musun duk abinda na sakaka."
"Hajiya ki yi haฦuri insha Allah zan aure ta in dai hakan zai sakaki farin ciki,amnan ki daina zagin Basma baiwar Allah wacce bat damu da duniya bama ballanta na. . . ."
"kai shasha rufemun baki dalla,tunda baiwar Allah ce ai mu ba yinka ne?ai insha Allah sain karya wannan mugun asirin da ta yi maka da ina faษa kana faษa".
ganin abin ba na ฦare bane yasa Ahmad ya tashi ya yi wa Hajiyarsa sai da safe sannan ya tashi ya tafi,harar bayansa ta yi sannan ta ce"zanyi maganinka ne ฦwanan nan don na ga alama kuruwarka ma ta cinye shegiya ฦดar matsiyata".nan dai Hajiya ta yi ta zagin Basma wacce bata ji ba bata gani ba.
*****
Sai da Gimbiya Bilkisu ta yi bikin jikinta sosai don ba ฦaramar wuya tasha ba,kana ganin tafiyarta kasan me ya faru,shi kuwa Yarima Abeed yana samun sauฦi ya fara shirin tafiya,ai kuwa wannan tafiyar anyi tashin hankali sosai don ita Gimbiya Abeeda ce wa ta yi ai Yarima abeed yana sane don ya ga ฦwananta yazo shiyasa ya shirya tafiya,don wannan maganar ai har bakin Sarauniya jidda ya je,ta kira Admiral B.tana tambayarsa abinda ya faru,wayo ya yi mata sannan ya ce mata an kirawosa ne agun aiki shima don babu yadda zaiyi ne.
Fatan alkhairi ta yi masa sannan ta kira Abida ta shaida mata abinda ke faruwa,amman duk da haka gani take ai cin fuska ne me yasa a ฦwanan Bilkisu ba a kirawosa ba sai akanta tunda ita aka fi tsana.
Shi kuwa Admiral B.tausayinta kawai ya ke ji don yadda ya yi wa Bilkisu abin har tsoro ya basa shiyasa ya koma don aฦwai likitansa da ya ke gani a yanzu haka kuma akan matsalarsa.
Bilkisu kuwa murna sosai ta yi da tafiyar mijin na ta don abin ya ba ta mamaki sosai,don ko a tarihi bata taษa ganin namiji haka ba.
*Miss green ce*
[08/08, 14:11] Miss Green๐: *๐BASMA๐*
NA๐
UMMU MAHER(MISS GREEN๐)
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
*Matso kiji๐๐ป*
Mu dinga ฦyautatawa iyayenmu kula da iyaye yana saka kyakkyawan ฦarshe.
----------------
23๐ฃ24
. . . .ina duba kayana na ษakko wannan kit ษin da Aliyu ya bani,na kalli Hafsat ita ma ni take kallo ta ce"au daman dashi ki ka taho?wallahi na ษauka a gida ki ka barsa?muna cikin wannan maganar ne Anty Shamsiya ta shigo tana tsokanarmu da ฦดan matan Mama.ฦดar dariya mukayi ni da Hafsat sarฦar da ษan kunnen suna hannuna ina juya su.
"Basma a ina ki ka samu ษan kunne da yarin sarฦar gold haka me tsada?".da mamakinta ta faษi hakan tana duba sarฦar da yarin.
Nima kallon sarฦar na ke yadda take ta walwali Hafsat ta ce"Anty itama Basma wani saurayinta ne ya ba ta wai sunansa Aliyu suna haษuwa hanyar makaranta,amman dai nima Allah baisa na taษa ganinsa ba."
"idan kun koma Basma ki ce ya turo kinji"?.ta yi min alamar hakan da hannu na ษaga mata kai da to.
rannan da yamma muka fita wani super market na ci ฦwalliyata cikin doguwar riga abaya baฦa tasha stone mai ฦyau na yafa mayafinta a kaina ban wani yi ฦwalliya ba amman na shafa hoda da kuma lipstick na yi ฦyau sosai Hafsat na ji kawai tana ษaukana a hoto da camera ฦaras ฦaras,ta ce"wow Babyn mama gaskiya kinyi ฦyau kin ganki kamar wata half case.
ฦณar dariya na yi na wuce gaba tana dariya itama,mai motar gidan yana tsaye yana jiranmu alokacin ya dawo daga kai Anty Shamsiya aiki da kai yara skull.
Kallona sosai Hamza ya ke yana ayyanawa aransa,ina ma dai ace ya auri wannan yarinyar da ya caษa wallahi yarinya sai ka ce wata matar shuguban ฦasa babu abinda ta rasa na mace a cike take ษam,shi babu ruwasa da wai kurma ce shi a haka ya ke sonta,amman fa yasan wannan tafi ฦarfin ajinsa matar manya ce.
Ko a mota ina lura dashi kallon tsaf ya ke min,sai in juya in kalli windows ษin motar,idanuwanta kawai Hamza ya ke kalla yadda suke a lumshe kamar mai jin bacci,leษenta kamar ta shafa jan baki.
Hafsat ta ce"don Allah Hamza ka yi tuฦinka ka daina kallon wani wajen?sai ka saka munyi hatsari"?.
"af Hajiya don Allah ki yi haฦuri insha Allah bazan ฦara ba".dariya Hafsat ta yi ta ce"ah to gaskiya dai ya kamata adaina don kada ayar damu.
Muna zuwa katafaren wajen muka shiga hankali fa gaba kiษ ษaya ya koma kanmu yadda kasan sun samu abin kallo,Hafsat ta ce kau gaskiya ni fa mutanen garin nan sun fiya kallo kamar zasu cinye mutane wallahi".
Kallonta na yi bance komai ba na yi dariya don ni tun shigowarmu na ga irin kallon da ake mana amman duk ban kula dasu ba sa yi har su gaji indai kallo ne,don ni dai duk inda na yi yadda kasan talabijin haka suke kallona.
Ko da muka shiga ma masifa Hafsat taks mutane suna ta kallonmu,ita fa dai da tasan haka ne da baza tazo ba,haฦuri na dinga ba ta amman fir Hafsat ta ce sai dai fa mu canja wani wajen nan an fiya kallon mutane.
Muna fitowa shima Hamza ya kafeni da idanuwa Hafsat na lura da hakan,daman Hamza yana jikin motar ya tsaya ya yi face ษin ฦofar wajen ta kalleshi ta kalleni ta ce"na shiga uku na wai su mutanen garin nan wasu irin mutane ne kamae mayu suyi ta bin mutum da kallo kamar sun samu talabijin?".
har muka shiga mota Hafsar tana ta mitarta babu wanda ya ce mata ฦala,shi daman Hamza ba shida bakin magana don kunya ma ya ke ji da Hafsat ษin ta kamasa yana kallon Basma.
To wajen da muka je yanzu daษan dama dama don wajen ba wajan kowa da kowa bane sai wanda ya amsa kansa sannan zai je wannan shahararren waje.
Shuke shuke ne suka cika wajen gwanin sha'awa ga kuma tables na cin abincin mai ฦyau da tsari,na kalli wajen ina murmushi Hafsat ta ce"Basma wajen ya yi ko?".ษaga kaina na yi alamar eh.
Hafsat ta ce"yauwa ko dai na ji wannsn wajen babu wannan saka idon nan kowa yana harkarsa ne,idan ma da saka idanuwan to fa babu yawa kamar na can".ni dai duk ina jinta bance komai ba ina ta kallon wajen gwanin sha'awa.
Na hango swimiming pool mai ฦyau Hafsat na danne danne a wayarta ba ta kula dani ba na tashi ina zagayen wajen har na iso wajen wannan ruwan,a hankali na janye fararwn ฦafafuna na saka ฦafata duka biyu acikin ruwan na zauna a bakin wajen ina wasa da ruwan ina jin wani daษi a cikin raina.
Na kalli wani yaro ya yo wajen ruwan mamansa da babansa na binsa da gudu zasu kama sa suna dariya kamar abin wasa,sosai suka bani sha'awa wasu hawaye suka zubomin na gogesu ina ce wa a zuciyata Allah sarki uwa tana da daษi duk da ban taษa ganin mahaifiyata ba,amman ina matuฦar sonta da ฦyaunarta na sha ษaukar hotonta inyi ta dubawa ina mata kiss,mace ฦyaฦฦyawa da ita kamar itace ta yi kanta tsabar ฦyau.sam bana tuna mahaifina a rayuwata sam bai damu dani ba bai san ciwona ba ko kaษan rabonda inga babana yau shekara 7 kenan alokacin ina da shekara10 mukaje ni da Mama da Hafsat amman har muka je muka dawo sau ษaya na gansa baya zama a gidan sam,kullum yana cikin yawo abin ya zauna min sosai a zuciyata,rannan na buษe fridge ษin ษakinsa kawai giya ce ฦwalabensu manya manya duk da ban iya karatu ba na ษauka na nunawa mama.
Sosai ta yi mamaki don bata taษa zata abin na sa ya kai har haka ba,ai kuwa washe gari yana dawowa mama ta ce tafiya zamuyi,to shima daman bai damu ba ta wani ษangaren ma gwara mu tafi ษin don nun takurawa rayuwarsa,don ya saba ษauko mata har suyi ฦwanaki a gidansa kamar matansa yanzu kuwa tun zuwanmu komai ya tsaya masa cak.
Kuษi ya bamu sosai don yana samun kuษin banza wajen Hajiya,don haka muka taho tun daga nan bamu ฦara zuwa maiduguri ba har yau.
Ina son in zauna tare da mahaifina ko don ganin idona wata ฦila zaisa ya ษan rage wani abin,ina ji masa mutuwa wacce ako da yaushe take zuwar wa ษan adam ko ka shirya ko baka shirya ba.
Wasu hawaye suka zubomin na gogesu yanzi mahaifina kenan ษan wuta ne?kai gaskiya inason in zauna tare da mahaifina don gani na ke tunda na rasa mahaifiyata bai kamata in rasa mahaifiba tunda yanzu a halin da ake ciki tunda ta rasu bai yi aure ba.
A hankali na tashi na hango Hafsat tana zaune kan tebir ษin tana yimin dariya tare da ษago min hannu,nima dariyar na yi cikin ikon Allah silษin wajen ya ฦwasheni luuu na faษa ruwan ji ka ke tsundum.
Da gudu Hafsat ta taso tana kirana tare da nemab taimko,amman kowa ya yi shiru a wajen saboda suma duk basu iya ruwan ba.
Jiniyar wasu motoci ne ta fara karaษe wajen kamar motocin ฦดan sanda sai dai ba na ฦดan sanda bane na sojoji ne.
Hafsat sai kuka ta ke harda majina,duk ta tayar da hankalinta ni kuwa sai facal facal na ke a cikin ruwan.
Dukkansu ฦamewa sukayi awajen suna sarawa ogansu ya fito a hankali cikin motar wow,sai da na yadda birona tsabar kallo.
Swiming ษin da ya ke zuwa ne duk ranar da babu aiki don yana matuฦar son yin wanka a swiming amman fa kowa sai ya bar wajen sannan.
Rigarsa ya cire daga shu sai boxer amman yana da ษan tsayi.
"Ranka ya daษe wai wata yarinya ce ta faษa cikin ruwan"?.da sauri ya kalli cikin ruwan ya tsaya kamar wani ba'adare yana kallonta,tunda ya ke aduniya bai taษa ganib surar da ta yi masa ฦyau kamar ฦดaฦดan lu'u lu'u irin wannan yarinyar ba,yana cen yana tunani shima silษin ya ฦwashesa ya faษa.
*Miss green ce*
[08/08, 14:11] Miss Green๐: *๐BASMA๐*
BOOK 2๐
BY
UMMU MAHER(MISS GREEN๐)
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
---------
SIRRINKI๐๐ป
ฦณAR UWA KI KASANCE MAI RUFE SUTURARKI AKO DA YAUSHE,RUFE JIKINKI YANA TAIMAKA MIKI WAJEN YIN RIGAKAFI GA MUTANE DA KUMA SHAIฦANU.
----------------------------------
*25๐ข26*
. . . . .numfashin Basma har ya fara ษaukewa saboda da ษewar da ta fara yi acikin ruwa,da sauri ya ruฦota ya rungumeta sosai kamar wani zai ฦwace masa ita,abin gwanin sha'awa kamar a india,mutane aka fara tafi awajen da sauri Hafsat ta taho ta rungume Basma tana kuka bayan ya ajje ta a gefen wajen,da kansa ya saka hannuwansa guda biyu a ฦirjinta,sai da yaji wani shork har cikin ฦwaฦwalwarsa ya daure ya fara danna ฦirjinta ruwan yana fitowa har dai ya gama fitowa,ya tsira mata idanuwa yana kallon fuskarta,ya shagala sosai da kallonta,ita kuma a lokacin ta buษe idanuwanta da sauri ta tashi tana kallon wajen kamar bata san tazo ba.
Da sauri ya tashi bayan ya dawo daga hayyacinsa ya amshi rigarsa daya cire ya saka yana kallon Basma kamar zai cinyeta,Hafsat ta ruฦo hannuwana muka fara tafiya.
Wani abu yaji mai kamada kishi saboda yadda mutanen wajen suke kalle masa matarsa,don shi har ya yi mata don tunda ya ke zai iya cewa bai taษa ganin macen da ta ฦwanta masa arai irin Basma ba.
Motar su ta sojoji ya shiga ya kafa glass ษinsa a fuska wato no respect suma sauran sojojin ganin ogansu ya shiga mota da sauri suka shiga suna sara masa.
Muna fitowa waje Hamza ya taho da sauri yana ce wa"iyayen ษakina lafiya me ya faru?naga Basma duk jikinta ya jiฦe tana rawar sanyi haka?.shiru hafsat ta yi masa ganin ya dage da tambayar sai ta ce"Hamza don Allah kaja mu mu tafi Basma ce ta faษa ruwa yanzu".
da sauri ya juyo yana ce wa"subhanalillahi sannu Basma,amman babu abinda ya sameta ko?shiyasa banji daษi ba da muka baro wancen wajen tunda na ga cen ษin babu irin abubuwa nasu hatsari".
har ya gama maganarsa babu wanda ya ce masa ฦala har ya gaji ya yi shiru,muna zuwa gida Anty shamsiyya ta dinga yi mana faษa akan mudinga kula da kanmu,daga cewa zamu super market shine muka tafi wani waje harda swiming pool,ganin ranta ya ษaci ne muka bata haฦuri tare da yi mata alฦawarin ba zamu ฦara fita ba har mu koma kano.
Sosai suke gudu a motar don su gano inda motarsu Basma take,amman sun duba ko'ina babu su babu labarinsu,dukan sitiyarin motar ya yi ya kifa kansa yana addu'ar da ma yana ษago idanuwansa ya ganta,tabbas babu abinda zaisa yabar Abuja idan har bai ga Basma ba.
****
Yau ake ษaura auren Ahmad da amaryarsa,amman fa kana ganin fuskarsa kasan ฦwata ฦwata baya cikin hayyacinsa don tunda ya rasa Basma gani ya ke tamkar ya rasa komai na rayuwarsa,tunda aka dawo daga ษaura auran na sa yaji baki ษaya kansa yana wani irin sara masa ya cire kayansa ya shiga wanka bayan ya fito yasha magani ya ฦwanta.
Yana ฦwanciya babu da ษewa Hajiyarsa ta shigo ษakin nasa,ganinsa ya rufu da blanket sai taji gabanta ya yi mugun faษuwa sosai,a hankali ta isa inda ya ke ta zauna a bakin gadon a hankali ta yaye blanket ษin ta shafa fuskarsa,wani zazzafan zazzaษi taji a jikinsa yana tashi harda huci.
Cikin tashin hankali ta kira sunansa tana haษa baki wajen ce wa"Ah.Ah..Ahmad tashi mu tafi asibiti ba kada lafiya jikinka ya yi zafi sosai.
"Mama ki barshi na fara jin sauฦi yanzu".ya faษi hakan yana dafe kansa"gaskiya Ahmad bakaji sauฦi ba,ga kanka nan har yanzu zafi zau kamar wuta."
babu yadda ta iya dolenta ta haฦura ganin ษan na ta ya dage,tana addu'ar Allah ya bawa ษanta abin sonta lafiya,tunda ta takura masa akan wannan auren shikkenan ya shiga ciwo yau lafiya gobe babu lafiya,ita kanta amaryar ta kasa gane kansa sam,don irin wannan zancen da ake zuwa shi ko sau ษaya bai je ba,sai dai ita idan har ta matsu tazo da kanta.
***
"Wallahi mama tunda Basma ta yi tafiya na kasa gane kai na baki ษaya,hankalina duk yana kanta Mama na rasa wani irin so na kewa Basma a tarihin rayuwata babu yarinyar da ta taษa shiga zuciyata irinta".
"Aliyu kenan ni dai duk wannan tatsuniyar na gaji da jinta idan har kana son yarinya to kaje gidansu kawai ayi komai a gama,don daman a addinance ma idan kaga yarinya kana so to babu abinda yafi sai kaje gidansu ayi maganar aure a wuce wajen,ba azauna kullum ana soyayya ba,iyayen yarinya su gaji har su ba ta wani".
da sauri Aliyu ya ฦwalalo manyan ฦyawawan idanuwansa ya ce"caษษi jan ai wallahi mama idan har aka aurawa Basma wani to fa ki siyo likafa ni ji ajje don tabbas margayawa zanyi".
dafe ฦirji mama ta yi ta ce"to Allah ma ya kiyaye Aliyu kai kaษai fa na ke dashi a duniyar nan?idan har ka mutu ni yaya zanyi da rayuwata,ni dai ina maka fatan akhairi akan Basma don insha Allah ina ji ajikina matarka ce insha Allah."
ฦan murmushi yayi sannan ya sumbaci goshin mahaifiyar ta sa ya fita,yana mata bye bye,ฦan murmushi ta yi tana kallon ฦan nata sannan ta tashi ta saka myafinta,don taga idan har ta biyewa ฦan nata to fa zaiyiwa kansa biyu babu ne gwara taje gidansu yarinyar da kanta ayi komai a wuce wajen.
Tana fitowa direbanta yaja ta sai gidansu Basma,da sallamarta ta shiga har cikin gidan,hjy saratu tana daga cikin ฦaki ta ce"Kai wannan wani irin sallama ce tun daga ฦofar gida kamar masu neman gafara".tana faษar hakan ta fito waje ta saman bene tana hango wata hamshaฦiyar mata tun daga kan suturarta har kan kayan jikinta babu na banza.
Da sauri hajiya saratu ta sakko tana ce wa"lale marhabun hajiya".tana washe baki kamar wacce aka yi wa albishir da shiga aljanna.
Kai tsaye ษakinta ta kai ta nan da nan ta saka maryam ta kawo mata lemo da ruwa a fridge sannan ta zauna suka ฦara gaisawa,jikin hajiyar Aliyu dai har yanzu ba a sake ya ke ba ta ce"don Allah hajiya ke ce mahaifiyar Basma"?.
Wani irin mummunar faษuwar gaba Hajiya saratu taji ta ce"eh.eh.amman ba ni ba ce".
ta faษi hakan duk hankalinta ya tashi don arayuwarta ta tsani taga arziฦi yana ฦetaro Basma ba tare da ya ฦetaro ฦดaฦดanta na cikinta ba.
Hajiya ta gane wani abu a dangane da matar sai ta ce"oky to don Allah a haษani da maman na ta".?
babu wanda ya yi magana acikinsu don faษuwar gaba sai maryam ce ta yi ta maza ta ce"am Hajiya gaskiya ba nan gidan bane ki dai nemi gidansu".
mamaki sosai ne akan fuskar Hajiyar Aliyu ta kalli Hajiyar Aliyu duk taga yadda idanuwanta ya yi zuru zuru saboda tashin hankali bata ฦara ce wa komai ba ta tashi ta buษe labulen ษakin a hankali ta fita,tana mamakin waษannsn mutanen.
Hango gilmawar mama ta yi ta shiga kitchen kuma sai taga kamarsu ษaya da Basmar Aliyu don yasha nuna mata hotunan Basma awaya don bashi da aiki idan ba kallon hotunan Basma ba.
da ษan sauri ta bi bayan mama kitchen ษin,mama taji tsoro don jin mutum a bayanta,da sauri Hajiyar Aliyu ta ce"sannu baiwar Allah nasan baki sanni bako"?.
ษaga kai mama ta yi sannan ta ce"eh amman lafiya kuwa baiwar Allah"?.ษan murmushi Hajiyar Aliyu ta yi sannan ta ce"yauwa don Allah ke ce maman Basma"?.ta faษi hakan tana kallon fuskar mama duk da ko da bata faษa ba kammanin da sukayi zai tabbatar maka da ita ce mamanta.
*Miss green ce*
[08/08, 14:11] Miss Green๐: *๐BASMA๐*
BOOK 2๐
BY
UMMU MAHER(MISS GREEN๐)
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
---------
SIRRINKI๐๐ป
*addu'ar samun lfy ga ko wani irin ciwo*
an rawaito daga Aisha (R.A),tace manzon Allah(S.A.W)ya kasance idan mara lfy yazo wurinsa da kokena rashin lfy ya kan ษauka hannunsa na tsakiya ya sanya a bakinsa sannan ya dangwali ฦasa sannan ya ษaura a inda kewa mutumin ciwo,sai ya karanta wannan addu'ar kamar haka;
"bismillahir turbati ardina biriqati ba'dina yashfa Taqimuna bi'izni rabbina".
------------------------------------
27๐ก28
. . .."eh ni ce mahaifiyarta amman lafiya kuwa"?.ษan murmushi Hajiyar Aliyu ta yi sannan ta ce"masha Allah daman nazo wajenki ne,amman dana shigo wancen ษangaren sai ta ce min wai ba nan gidan bane?".
ษan murmushi maman ta yi sannan ta bawa Hajiyar Aliyu damar shigowa,bayan sun gaisa ne da fara'a hajiya ta ce"yauwa,ฦณar uwa nasan baki sanni ba sunana Hajiya Aisha mahaifiyar Aliyu mai son ฦดarki Basma".
wani irin sanyi Mama taji tun daga ฦafafunta har zuciyarta,sannan ta ce"Allah sarki da ya ke yanzu sunyi tafiya ne,amman bata ko kafin su tafi bata sanarmin da zuwansa ba,amman a hakan ma ina godewa Allah kuma ina gode miki,da har kika iya tattaki ki ka zo gidannan,Allah yabar zumunci".
anan dai sukayi ta hirarsu gwanin sha'awa mama ta faษawa hajiyar Aliyu idan har Basma ta dawo taji daga bakinta insha Allah komai zaizo da sauฦi sai ayi bincike aturo a wuce wajen.
Sosai Hajiya Aisha taji daษi ta ce"to Hajiya na gode sosai Allah yabar zumunci kuma Allah ubangiji ya dawo mana dasu lafiya".sosai mama taji daษin addu'ar ta ce"Amin Hajiya na na gode a kuma gaidamin da surukin na wa,sannan ya kamata yazo mugaisa ".
murmushi Hajiya ta ce"ai in dai Aliyu ne yau ma sai ki ganshi don ba kunya ce dashi ba,musamman ma akan Basma".dukkansu sukayi dariya mama ta rako Hajiya suna ta dariyarsu kamar daman sun san junansu.
Wani malolon baฦin ciki ne ya cika zuciyar Hajiya Sara ta ษalla musu harara tare da ce wa"munafuka ita dai duk wanda yazo gidannan sai ta shige masa,Indai wannan kurmar ce insha Allah sai ta janyo muku zaman gidan yari ko kuma ta janyowa kanta zaman gidan kaso,tunda har hulฦa take da ฦณaฦณan manya."maryam da Salimat suna taya ta zagin Basma,Maryam ta ce"Hmm ni wallahi wannan matar dana gani duk ta tsolemin idanu so na ke kawau nasan me tazo yi gidannan?don wallahi wannan matar kana ganinta ba sai an gaya maka ba kasan irin mutanan nanne waษanda suka gaji kuษi gaba da baya,dama Allah zaisa inyi sa'a in auri ko da ษanta ne wallahi dana kerewa sa'a."
ta faษi hakan tana dariya,Salimat ta ce"to uwar ja wa kai jaraba idan kuma ฦดar mafiya ce fa"?.banxa maryam ta yi mata ta shige ษaki abinta don ba ta son ฦanwae tata ta ษata mata wannan farin cikin da take ciki,don tasan tun kafin taga ษan na ta tasan shima ฦyau zaiyi kamar uwarsa.
Muna ta shirin dawowa kano munyi tsaraba sosai Hafsat ta kalleni sannan ta ce"hmm wai yaya naga kina ta farin ciki ne Basma?kina murna zakiga Aliyu ko?".
rufe idanuwa na na yi wata kunya ta kamani da yake anty shamsiyya tana wajen ta ce"Hmm bari in tashi kuyi hirarku don ni dai adaina jin kunya ta,amman dai ku shirya Hamxa ya kaiku ku siyo sauran kayan kunji?" amsa mata Hafsat ta yi da "to".sannan muka fito don tafiya.
Pakistan ne ajikina na yafa mayafin pakistan ษin,"Wow"naji Hamza ya ce sannan ya ce"kai gaskiya Basma kinyi ฦyau wallahi,amman dai in dai mukaje wajan nan ba zaki fito ba ko?"
Mamakin maganarsa mukaji dukkanmu Hafsat ta ce"eh da yake mijinta ne kai ko ubanta ai dole ka hana ta zuwa?".ฦดar dariya kawai ya yi sannan ya buษe mana murfin motar muka shiga.
Hafsat jibgo kaya ta dinga yi tana ajjewa ni kuwa abu biyu na ษauka nawa na karan kaina sannan na ษaukarwa mama wanu mayafi mai masifar kyau,ina cikin ajje kayan na hango wani agogo mai shegen ฦyau naje na tambayi kuษinsa na siya sannan na fita ina jiran Hafsat,tana fitowa muka tafi.
Zuwansa kenan ya hango lokacin da suka shiga motar da sauri sauri ya hau motarsa ya bisu abaya,hankalinsa yana kan inda suke bi,sunzo shan ฦwana kenan wata mota babba ta shawo ฦwana,da sauri ya yi gefe har yana shirin faษawa cikin rami,kansa ya ษan bugu da sitiyarin motar,sosai yaji zafin buguwar amman baiji zafin hakan ba ya janyo motar a hankali amman sai ya tarar motar ta rufe wajen baki ษaya.
Dukan sitiyarin motar ya yi da ฦarfi sannan ya ce"oo shet me yasa bana samunku dream girl,wallahi matuฦae ban ganki ba bazan iya barin garin Abuja ba".
yana faษan hakan yaja motar ya bisu amman bai gansu ba,ko ฦasa ko sama babu su babu labarinsu,wasu hawaye masu zafi suka zubo masa ya saka hannunsa ya goge,yaji ฦarar wayarsa ya amsa kiran daga cen ษangaren Sarauniya Jidda ta ce"lafiyarka kuwa Sadauki me yake damunka"?.
"babu komai aiki ne ya yi min yawa".babu yadda ta iya dole ta katse kiran tana mamakin abinda ke damun ษan na ta.
Babu yadda Anty shamsiyya bata yi damu ba,akan mu hau jirgi ba amman tsorona ya hanamu hawa ai kuwa Hafsat sai mita take wai da tuni mun keta hazo amman na yi musu baฦin ciki,ko da muka hau motar ma faษan ta take ta yi na mita,don daman nasan halin Hafsat aฦwai faษan tsiya.
Tun tana mitar har ta yi baccinta,na shafi gefen fuskarta a zuciyata ina ce wa"Hafsat kenan sarkin faษa Allah dai ya bawa Munir haฦuri don zaisha mita.
Ni ban iya baccin mota ba haka na kafe idanuwa na ina jan carbina har Allah ya kawomu sai wajen ฦarfe 7 na dare sannan mukazo.
Alokacin Hafsat tana bacci ai kuwa ina tashinta daga bacci na ce mata sai yanzu mukazo ai kuwa sai ta hau mita tana miฦa,tana ce wa"ai kinga Basma shegen tsoronki ni wallahi yana cutata gaskiya, yanzu ba ga shi ba kin jawo mana tun safe muna tafiya sai yanzu mukazo kano Allah ma dai da yasa bamu haษu da ฦดan kidnapping ba?".dafe kaina nayi don wallahi mitar Hafsa har ciwon kai take sakawa.
"To Allah dai ya tsaremu ko ฦดan mata?".da sauri na juyo don ganin me yi mana wannan maganar
Sosai na yi mamakin ganin bawan Allahn tun da muka shiga motar ya kafa min idanu da kuma mun haษa ido sai ya sunkuyar da kansa kamar mai jin kunyata.
Ban kulasa ba sai Hafsat ta ti karaf ta ce"Hmm bawan Allah jirgi fa akace zamu shiga amman wallahi wannan ฦดar uwar ta wa taฦi yadda mu shiga saboda tsabar tsoronta wallahi".
ฦดar dariya ya yi sannan ya ce"hmm ai dole taji tsoro babbar yayarmu".da sauri Hafsat ta juyo ta ce"haba mlm yanzu ni ce babbar yayar ni fa shekarata 18 amman kace min babbar yaya?ai ido ba mudu ba yasan kima ai kowa ya kalle ka yasan ka haifeni a haihuwar kaji".dariya abin ya basa ya kalli Basma wacce ta haษe fuska tamau kamar zatayi kuka.
Ya yi murmushi ya taso har inda Basma take ya kalleta sosai sannan ya ce"wai wanan beauty ษin ba ta maganane?".
banza na yi masa ki albarkacin kalli bai samu ba na janyo hannun Hafsat,don na gaji da surutun ta ciwon kai ya ke sakani.
Tsabar maita wannan bawan Allahn tsabar naci har gida sai da ya biyo mu,abin mamakin Aliyu na hango a ฦofar gidanmu ajikin motarsa ya kafamin idanuwa,amman ganin wannan bawan Allahn ya biyoni a baya kamar maye sai magana ya ke min.fuskar Aliyu na kalla ya haษe girar sama da ta ฦasa,ko kafin in ฦarasa har ya shige cikin motarsa cikin fushi yabar wajen.
*Miss green ce*
[08/08, 14:12] Miss Green๐: *๐BASMA๐*
BOOK 2๐
BY
UMMU MAHER(MISS GREEN๐)
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
---------
SIRRINKI๐๐ป
1
*Yadda ake maganin ฦurajen fuska.*
Daga ummu maher
Asamu garin alim da ma'ul wardi cokali biyu a haษa arinฦa gogawa a fuska abarshi ya kai minti 15.
2
ko kuma a samu zuma da lemon tsami a dinga shafawa idan mutum zan ฦwanta bacci idan ya tashi ya wanke.
-----------------------------------
*31๐ข32*
Sosai abida tasha wahala a wajen gwarzon mijinta yarima Abeed,shima da kansa yaji jiki sosai don kullum shan magani ya ke amman kuma kullum abin ฦara gaba ya ke,ya sha zama a ษaki shi kaษai ya yi kuka sosai,don irin wannan matsalar ba kowacce macece take zama da miji a haka ba,sai wadda Allah yasa lalurarsu ษaya.
Abida tasha wuya don haka ko iya motsi ba ta iyayi da ษan yatsanta saboda tsabar wahalar da tasha,shi kuwa da wuri ya fice zuwa sashensa don baki ษaya jikinsa mugun ciwo ya ke masa.
****
Ta gumi sosai na yi ina tunanin Aliyu yau ฦwananmu biyu kenan da dawowa amman sam ya ฦi zuwa inda na ke,na yi kuka sosai don na saba da Aliyu sosai har ba na jin zan iya rabuwa dashi.
Mama tana gama wayar da take ta kalleni sannan ta ce"jiya Alhaji sunyi magana da iyayen Aliyu gobe insha Allah za'a saka rana har da sadaki".mamaki sosai na yi na fito da idanuwa waje ina mamakin hali irin na Aliyu.
"wallahi Basma kinyi dacen mijin aure da kuma dacen uwar miji sai dai inyi miki fatan samun zaman lafiya agidanki,Allah ya tsare gabanki da bayanki".murmushin jin daษin addu'ar Mama na yi cikin jin kunyarta na tashi da sauri na shige ษakinmu,itama Hafsat tana waya da munir.
ฦwanciya na yi na ษaga idanuwa na sama ina tuna wai yau ni ce za'a kawo kuษina harda na sadaki,rufe fuskata na yi ina dariya ni kaษai,Hafsat ta kashe wayar sannan ta ce"ikon Allah Basma me kuma ya faru ki ke dariya ke kaษai"?.biro na samu kusa dani na rubuta mata na miฦa mata.
"Wayyo Allah Basma gaskiya na ji daษi wallahi Mama kuma bata faษa min ba?na yi murna wallahi Allah dai ya kaษe duk wata fitina da za ta ษullo cikin wannan auren".Amin na ce a zuciyata sannan na tashi na shiga wanka don ina da waษanda muke karatu tare dasu,karatun mu na kurmaye na ฦware sosai a fannin koyar da karatun ta yadda zasu fahimta sosai kamar masu ji.
Wannan baiwa ce da Allah ya kewa bayinsa,sai kaga makaho baya gani amman kuma ya iya rubutu da karatu,ya Allah ka sa mu cika da imani amin.
Washe gari da wuri iyayen Aliyu sukazo a babban farlon gidan Baba ya tarbesu,ko da Baba ya timtiษi mama akan sanarwa da mahaifina ce wa ta yi a ฦelesa kawai da bai san da ฦดar ba sai yanzu?ya manta da ฦดarsa tilo a duniya ya biyewa sharrin ฦดan bariki suna kaษa masa ganga.
Baba bai ce komai ba ya wuce amman tabbas zai faษa masa ko da bayan an kawo kuษin sadakinne,an saka rana nan da wata 2 an kawo sadaki naira dubu ษari biyu,suna tafiya Baba ya shigo kana ganin bakinsa kasan yana cikin farin ciki,kuษin suna jikinsa ya wuce ษangaren Mama.
Hajiya Sara tana kallonsa ta biyosa tana ce wa"Alhaji lafiya naga kana ta murmushi haka?kamar wanda aka yi wa albishir da gidan aljanna?".murmushin ya ฦarayi sannan ya ce"ai dole kiga ina murmushi Saratu kuษin wannan yarinya Basma aka kawo harda sadakinsu tare kuma da tsayar da ranar aure.
Da sauri hajiya Sara ta da fe ฦirjinta tana zare idanuwa har ฦwallar azaba sai da ta fito mata ta ce"innalillahi wa inna ilaihi raji'un,yanzu Alhaji ina gidannan a rasa wanda zai faษa min za a kawo kuษin kurma sai da aka kawo sannan za'a faษa min?wallahi an zalunceni ai nasan duk wannan munafukar matar ce za ta hanaka to wallahi na ga ta yadda za'ayi wannan auren matuฦar ina raye".
tana faษar hakan ta taho kamar za ta tashi sama,sosai Alhaji Saminu ya yi mamakin hali irin na matarsa saratu tun tasowarta na ฦuruciyarta haka yasha fama da ita don macece mai nuna baฦin ciki da hassada akan komai musamman idan taga ya yiwa wani abu ba tare da ya nemi shawararta ba,sam Hajiya saratu ba zaษinsa bace zaษin iyayensa ne kuma tun kafin su mutu sun danฦa amanarsu a hannunsa don haka wannan ya ke tunowa ya ke ฦeleta a dukkan abinda za ta yi.
Girgiza kansa kawai ya yi ya wuce don idan da sabo ya saba da halin Hajiya Saratu na mugun hali,muna zaune a farlo kusa da mama tana bamu labari Baba ya shigo,ni da Hafsat muka gaishesa muna shirin ta shi ya ce"a'a ku yi zamanku maganar ai ta shafeku".dawowa mukayi muka zauna kanmu a ฦasa.
"Wannan sadakin Basma ne gashinan naira dubu ษari biyu ne,kuma an saka ranar aurenta nan da wata biyu kamar yadda aka saka na Hafsat don haka waษannan kuษin ki ajjesu a nemi mahaifinta yasan duk halin da ake ciki".
"Alhaji ba wai na ฦi ta taka bane amman fa sam a yanzu bazan faษa masa ba har sai biki ya taho don wallahi zai iya wargaza duk wani shirinmu don mu kullum so muke muga rayuwar Basma ta yi ฦyau ba kamar yadda ya lalata rayuwar ฦดarsa da kansa ba".ta shi Baba ya yi ya ce"to ni dai yanzu bari in fita wajen aiki daman ina shirin fita sai kuma ga su".
Adawo lafiya mukayi masa sannan na shige ษaki da sauri wai ni kunyar mama,Hafsat ta bini tana tsokana ta wai ke ki ka ce kina so da baki ce kina so ba da ba'a baki shi ba.
"Wallahi Maryam in dai har ina raye wallahi wannan yarinyar bata isa ta yi aure ba,sai na lalata abin ni Alhaji zai munafinta har a saka ranar aure ni ina gefe?wallahi ayau zanje wajen Hajiya Salamatu ayi duk wacce za'ayi don wallahi sai na saka an lalata wannan auren".
"hmm ni fa Hajiya kaina baki ษaya kullewa ya yi saboda mu an mayar damu ba abakin komai ba shine har za'ayi bidiri a gidannan har haka mu ba tare da mun sani ba?to wallahi bazai taษa yi yuwa ba.
Salimat ta ce"Hmm Hajiya ni jin zuciyata na ke kamar za ta buga saboda tsabar tashin hankali wallahi,Hajiya ko kin san Aliyu ษinnan dana tayar da hankalina akansa saboda sonsa ashe shine ya ke son Basma?ษazu na fita Aisha take faษa min wai ta taษa ganinsu suna zance hanyar makarantarmu."
"kan uban cen ai wallahi ba zai taษa yiyuwa ba,dole ne ma asan duk yadda za'ayi amman aure sai an fasa sa sai dai dukkaninku ku rasa wallahi,kurmar me?kurmar banza da wofi duk ta saka ฦดaฦดana dani kaina acikin matsala,to wallahi ki zanyi yawo tsirara dole ne ma inyi mai yiyuwa a fasa auren nan".tana faษar hakan ta figi mayafinta ta fita.
Aranar Aliyu yazo ansha sosai kamar babu gobe,na bashi haฦuri akan mutumin da ya ganmu rannan dashi,kallona ya yi sosai sannan ya ce"Basma a lokacin hankalina ya tashi sosai,ina sonki Basma bana son abinda zai rabani dake sai mutuwa,mutuwarma ina fatan ta ษaukemu tare,ayanzu babu wani tunanin da zanyi tunda ko ayanzu na riga dana bada sadakin aurenmu,don haka abinda ya rage mana sai mu cigaba da addu'ah har Allah ya kaimu ranar aurenmu".
ya faษi hakan yana kallon cikin idanuwa na,murmushi na yi ina kallonsa
ya yi min wani irin kallo mai tsayawa arai na tashi da sauri zan fita ya janyo bayan mayafina,sai ga Maryam ta zo wucewa ta saki ฦara.
*Miss green ce*
[08/08, 14:12] Miss Green๐: *๐BASMA๐*
BOOK 2๐
BY
UMMU MAHER(MISS GREEN๐)
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
---------
SIRRINKI๐๐ป
Mu yawaita yin addu'ar fita daga gida da kuma ta shigowa saboda samun kariyar Allah da kuma ta mala'ikunsa.
------------------------------
29๐ก30
. . .wani matsanancin faษuwar gaba naji yadda Aliyu ya tafi cikin ษacin rai ina addu'ar Allah dai ya kaishi gida lafiya ba tare da wani abu ya sameshi ba don a yadda yaja motar komai zai iya faruwa dashi.
Hafsat ta kalleshi sannan ta ce"haba bawan Allah yanzu meye amfanin biyomu har gida don Allah?".ษan murmushi ya yi sannan ya ce"so ne ya janyo komai ba don so ba da babu abinda zai saka in biyo ku".
ni kam tsabar haushin korar min masoyin da ya yi yasa na yi shigewa ta cikin gidan ina jan kayan na mu daฦer,Allah ya taimakeni har na shiga cikin gidan babu wanda na gani a tsakar gida na yi hamdala sannan na ฦarasa shiga cikin farlon mama,tana kitchen ษinta na farlo ta hangoni da sauri ta fito tana mana sannu da zuwa.
Da sauri na tashi na rungume mama kamar na yi shekara ban ganta ba,harda guntun hawaye na mama ta ce"ina Hafsat ษin kuma ta tsaya"?.ko kafin in bata amsa sai ga ta ta shigo tana mita.
Mama ta ce"ke kuma me ya faru ki ke mita haka"?.sai da ta ajje kayan hannunta sannan ta ce"wallahi mama wani mutunne me shegen na cin tsiya ya biyomu mama tun a mota har gida sai da ya biyomu,wai shi son Basma ya ke kuma tunda naga Basma ta zungura ฦeya ta tafi cikin fushi wallahi nasan ba ta sonsa."
sai ta kalli inda na ke taga tuni ma har ma na shigewa ta ษaki,mama ta ce"to ni dai wuce kitchen ki ษakko abincinku a kula da faranti har kunun aya ma na yi muku yana cikin fridge".da sauri hafsat ta shige ta ษakko abincin ta ajje a farlo sannan ta ษakko kunun ayar ya yi sanyi sosai ta ajje mana a ษaki,tuni ma har na shige wanka Hafsat ta ce"uwar tsoro kawai ai kema gashi nan jikinki ya gaya miki daga saukarmu a mota har kin shige wanka".ta faษi hakan tana dariya taji ฦarar wayarta ta ษauka munir ne ta yi ฦดar dariya sai da ta cire kayanta ta ษaura zani sannan ta ษauka tana shirin katsewa ta ce"hello".wata ฦดar dariya munir ษin ya yi sannan ya ce"amarya ba ta laifi yau shan ฦamshinne ya motsa kome? Ya hanya ina fatan kun sauka lafiya"?.
nan dai suka cigaba da hirarsu ta masoya,ina fitowa daga wanka na ta da sallar isha'i sannan na yi addu'o'in da na sabayi na shafa na buษe jarkar kunun ayar na zuba a gora na fara sha sanyin har raina.
Ina cikin sha Hafsat ta gama wayar sannan muka fara cin abincin lokacin Baba ya dawo muka gaisa ya zauna a farlo yana tambayarmu yaya muka barosu da yaranta da maigidan harma da abokiyar zamanta.
Duk muka amsa masa da suna nan lafiya sannan muka ษakko masa tsarabarsa ta jallabiyya har guda biyu masu ฦyau da kuma hula guda biyu suma masu ฦyau,dariya ya yi sannan ya ce"ikon Allah harda wannan wahala kuma bayan duk wata sai ta aikomin da kuษi kamar wani albashi? ina godiya Allah ya yi muku albarka ku dukanku.muka amsa da "amin".
mama kenan duk ฦดaฦดanta ta koya musu tausayin mahaifinsu tun suna ฦanana,bata koya musu rashin tausayin mahaifinsu ba iyaye da dama sai dai idan ฦดaฦดansu sun yi musu alheri su ฦullesa a bakin zaninsu suฦi su nunawa iyayen yaran baki san kanki ki ke cuta ba,ko kuma kaji uwa na ce wa kada ฦดaฦดanta su taimakawa mahaifinsu don wani dalili na ta,to wallahi kiji tsoron Allah domin shima mahaifi yana da nashi haฦฦin akan ฦดaฦดansa musamman idan ya manyanta.
*****
Har ya bar Abuja bai sameta ba ya duba duk inda zai ganta amman shiru don haka dole ya koma gida ba don yaso ba,saboda Fulani ta matsa masa sosai akan ya dawo.
Ranar da ya dawo kamar ko da yaushe ya idan zai dawo gidan kamar ana buki yana ana shiga ana fice komai dare kuwa don babu wanda ya isa ya yi bacci agidan idan shalelenta bai dawo ba.
Matansa ma kowaccensu tasha ฦwalliyarta gwanin sha'awa kowacce ganin ta take babu ya ita a ฦyau da kuma sarauta,sai da ya fara zuwa wajen mahaifiyarsa sannan ya wuce wajen fulani kishiyar mahaifiyarsa ya gaisheta suna gaisawar ta ce"yarima ni kuwa yaya naga duk ka rame haka?ko wani abinne ya ke damunka bamu sani ba?".
ษan murmushi ya yi na jin daษin kulawar matar akansa don ko mahaifiyarsa bata tambayesa abinda ya ke damunsa ba,ita dai burinta kawai ya dawo gida.
"Wallahi ammi ฦwata ฦwata bana jin daษin rayuwata a yanzu,saboda wata yarinya da ta shigo rayuwata a ฦwana biyu kawai ta hargitsamin komai na cikin rayuwata,kuma abin takaicin ban san a inda take ba".?
ya faษi hakan kamar zaiyi kuka,sosai fulani ta yi mamakin Abeed tun yana ฦarami bai taษa saka abu aransa irin wannan yarinyar ba,shi ba ma mutunne mai saka damuwa aransa ba.
"Ina son mace wacce bata damu da rayuwa ba,wacce bata damu da mai kuษi ko akasin haka ba,mai hankali nutsuwa rashin magana da sauransu,amman duk wannan yarinyar ta haษa waษannan abubuwan a ษan zamanda na yi da ita."
sosai Fulani ta ฦwantar masa da hankali sannan ta yi masa alฦawarin za ta taya sa addu'ah da kuma taya sa nemanta.jiki babu ฦwari ya wuce ษangarensa sai da ya yi wanka sannan ya wuce sashen matan na sa ษangaren Abida ya fara zuwa tunda a musulunce ษangarenta ya kamata ya fara zuwa tunda har ya tafi bai shiga sashenta ba.
Tana jin tafiyarsa da sauri ta wuce ta zauna akan faffaษan gadonta tana gyara zaman haษaษษiyar rigar baccinta wacce ta gaji da haษuwa kusan rabin jikinta duk a bayyane ya ke.
Da sallamarsa ya shiga Abida ta tsura masa idanuwa kamar mayya tana hangota kawai a jikin abeed yaya za ta yi kuwa tsabar murna,bata iya ษoye ฦwaษayinta ba ta isa gareshi ta faษa jikinsa tana masa sannu da zuwa,Abida kenan aฦwai kissa da kuma kisisina,ita kuwa Bilkisu babu abinda ya shafeta don bata ma iya yadda za ta janyo hankalin miji ba tafi gane tasha maganin mata kawai.wanda kuma rashin ganewa ne hakan a wajen mace wajibine ki iya waษannan saboda ki zama star a gidan aurenki ba wai mace ta zauna da ฦazanta hammata duk jiki yana wari ba.
So ya yi ya biye mata amman sai ya basar da ita a daฦile ya ce"ki saka hijabinki ki biyoni sashen bilkisu yanzu".wani malulun baฦin ciki ne ya cika mata ciki jin an ambato sunan bilkisu don yadda Bilkisu take wani jijji da kai wai ita ฦดar sarauta itama ฦดar sarautar ce kuma babu abinda masarautarsu za ta nunawa ta su.
Babu yadda ta iya dolenta ta bishi ba don ranta ya so ba,tana tunanin abinda za ta yi don ta ฦular da Bilkisu.
Haษasu ya yi dukkansu ya yi musu faษa sannan kowaccensu ta tashi tana wani taฦama da kuma jijji da kai,ya.kallesu ya yi ฦดar dariya sannan ya ce"duk zanyi maganin wannan ษagawar ta ku don sai na koya muku menene zaman aure don yaga suna neman ilimi akan hakan.
Bayan sunyi sallah ne Sarauniya jidda ta aiko musu da farfesu da kuma kayan marmari,kamar ba amarya ba haka Abida ta buษe cikinta taci ta ฦoshi ya kalleta da gefan idanu,azuciyarsa ya ce Allah ya ฦyauta sam shi a rayuwarsa bai son mace mara kunya kuma a hasashensa shine Abida buษaษษan ido ne da ita sosai don ta fi Bilkisu ma.
Ko da ya ฦwanta har ta fara baccinsa mai daษi ya fara mafarkin Basma,kawai sai yaji ana shafa ko ina na jikinsa,sam bai son yin wani abu a yanzu don baya son wahalar da jikinsa da kuma ita amman dole sai da taja ra'ayinsa sai dai fa yana ษaukar hanya ta fara gane mutan garinsu.
*Miss green ce*
[08/08, 14:12] Miss Green๐: *๐BASMA๐*
BOOK 2๐
BY
UMMU MAHER(MISS GREEN๐)
Wattpad user name
Rabiatu333
Arewabooks
rabiattu0444
[07/08, 11:59] Miss Green๐: Duk mai son magana dani ga no ษita ta whatsapp sai ka yi save number na inyi ta ka๐๐ป๐๐ป
07068606171
---------
SIRRINKI๐๐ป
ฦณAN UWA MU RAGE HASSADA DA ฦETA,DON YANA CIRE MANA IMANIMU BAKI ฦAYA.
-----------------------------------
33 ๐ข34
"Na shiga uku na ni Maryam iskanci da rana tsaka kuma Basma".sosai na tsorata da jin ihun da maryam ta yi ni da Aliyu,kafin ince wani abu Maryam ta shiga cikin gidan,na kalli Aliyu naga shima ni ya ke kalla ya ce"wai wannan ignorance ษin a gidanku take"?.ka sa ce masa komai na yi saboda ban san ma me zance masa ba sai da ya ฦara maimaita wa sannan na ce masa"eh anan gidan take mamanta ita ce uwargida".
"oky i understand na gane Allah ya ฦyauta"da Amin na amsa masa muka cigaba da hirarmu gwanin sha'awa,amman fa zuciyata tana dukan uku uku saboda tunanin abinda zaije ya dawo,ai kuwa muna cikin hirar sai ga maryam ษin ta fito ita da Salimat.
Wani baฦin kishi ke jan Salimat ji take kamar ta kashe ฦดar kurmannan kowa ya huta,kallon sama da ฦasa take min tana wani hararata,sai da tazo dai dai inda muke a tsaye ta ce"Hmm Allah dai ya ฦyauta bawan Allah za'a cucesa a maฦala masa masifa sai da aka gama yawan duniya sannan za'a wani liฦewa mai kuษi."
ban san sanda wasu hawaye masu zafi suka zubomin ba na goge hawayen,ganin hawaye a idanuna ba ฦaramin baฦanta ran Aliyu ya yi ba,ya kalli Salimat cikin fushi ya ce"look ki yi maza kibar wajannan saboda kin fara wuce gona da iri don wannan da ki ke gani a gabana ko me tayi a rayuwarta bazan taษa gudunta ba,don haka kada ki ฦara laฦabawa matata wannan ฦazamin furucin idan kuma ฦinki zaki yi nadamar duk waษannan maganganun da ki ka yi.
sheฦeฦe maryam ta kallesa sannan ta ce"hmm to idan aka ฦi me mutum zaiyi kuma"?.a zafafe ya kalleta zaiyi magana Basma ta tare gabansa ta kalli cikin idonsa ta girgiza masa kai alamar kar ya yi haka.
Kallonta ya yi sosai aduk sanda ya kalli idon Basma yana ganin tsananin sonsa acikinsa tare da wani irin sirrin da ba kowa ne ya ke gani ba sai shi kaษai.
Bai ce komai ba ya shige motarsa Basma ta ษaga masa hannu ya tafi yana kallon abar sonsa Basma.
Itama Basma ษin murmushi ta yi tana addu'ar Allah ubangiji ya kawo musu lokacin aurensu lafiya.
Tana juyowa taga Salimat ta tsare mata hanya ta nuna ta da ya tsa ta ce"ke kina ganin kin tsira daga tarkonmu ko?to wallahi bari kiji Aliyu na wa ne shi kaษai ba na wata macen bane don ni kaษai aka haliccesa don haka tun wuri ki fita harkarsa idan kuma ba haka ba?wallahi sai kin raina kanki don gab ki ke da komawa makauniya daman ke ga ki kurma,kinga sai ki zama musakarki tsaf."
tunda na ke dasu Salimat ban taษa ko da yi musu kallon banza ba amman yau ban ma san sanda na yi mata ba,saboda na ga rainin hankalin na ta har ya fi na kullum,mutum da saurayinsa amman ace wai sai ya rabu da ita saboda wata,wannan ma ai ฦarfin hali ne.
"Inye lallai kurman nan wuyanki ya isa yanka yanzu Salimat ษin ki kewa wannan banzan kallon"?.cewar maryam wadda take kallona kamar taga baฦuwar fuska,bance musu komai ba na yi wucewa ta abina,ban gama shiga gidan ba naji maryam ta ce"ai kin banza aikin hofi ai gidan da ki ke wani gadara har ki ke iya ture mutane kina shiga ai ba gidan ubanki bane,idan gadarar ki ke so ki yi ai sai ki koma gidan ubanki ษan caca kuma ษan giya".
cak na tsaya saboda yadda naji maganar kamar saukar aradu,nan da nan idanuwa na sukayi jawur kamar gauta,na juyo na kallesu tsaf hawaye sun fara taruwa i danuwa na,da gudu na shiga cikin gidan ina rufe bakina da hijabina,ina jin zuciyata kamar za ta fito.
Tabbas rashin ji a rayuwa ba ฦaramin abu bane,tabbas yau da ace ina iya mayar magana to babu abinda zaisa ฦinฦi mayarwa da su Salimat magana.
Mama tana zaune a farlo na faษa kanta ina kuka sosai,hankalinta atashe ta ษago fuska ta tana kallon cikin idanuwa na yadda sukayi jawur kamar gauta cikin alhinin ganina a haka ta ce"Basma me ya faru?me ya sameki?".kukan har yanzu na ke ba tare dana ba ta amsa ba,koda da maganar kuramen ne.
Hafsat ma da ta gama waya yanzu da munir jin kuka cikin tashin hankali ta fito ta ษagoni ta rungumeni tana tambayata lafiya"?.
ban iya ba ta amsa ba ta zaunar dani a hamkali akan kujera ta ษakko biro da takadda ta ce"Basma don Allah ki yi haฦuri ki tsayar da kukan ki faษamin me ya faru?".
Karษar abin rubutun na yi hannuwa na suna kakkarwa na fara rubutun cikin kuka hawaye na yana ษigowa kan takaddar.mama sai kallona take tana tausayina har cikin ranta.
Da sauri Hafsat ta karษa ta fara karantawa,zuciyarta har tafarfasa take wajen karantawa ta tashi da sauri xa ta fita,na ruฦo hannayenta duka biyu ina kuka ina girgiza mata kai.
Ko kallon inda na ke bata yi,mama ma da sauri ta amshi takaddar tana karantawa itama zuciyarta tafarfasa kawai take don abinda su Salimat sukewa Basma ya yiwa yawa.
Bankaษa labulen ษakin Hajiya Sara Hafsat ta yi,ko sallama bata yi musu ba tana shiga ta shaฦo wuyan maryam ta yarfa mata maruka har biyu,da sauri Hajiya Sara ta tashu tana ce wa"na shiga uku na Hafsat baki da hankaline zaki shigo mana ษaki kamar mahaukaciya ki riฦe wuyan ฦดa ta kina duka kamar wata zautatta?to wallahi idan ma munafukar uwarki ce ta aikoki ma ษan banzan duka zaki sha wallahi".tana faษar hakan tana ฦoฦarin cire ni daga jikin Maryam.
Alokacin mama da Basma suka shigo ษakin,faษa sosai akayi don mama da Hajiya sara suma danban sukayi sosai,Salimat ta shaฦoni sosai har sai da na fara ganin wasu taurari,ban san sanda wani ฦarfi yazomin ba na shaฦeta nima na zauna kan ruwan cikinta na hau dokanta kamar Allah ya aikoni.
Nan da nan bakinta ya fashe har ya ta fara zubar da jini a bakinta,muna cikin hakan ne Yaya Abubakar ya shigo,sosai ya yi mamakin abinda ke faruwa har yana tunanin anya kuwa agidansu ake wannan toya wainar.
Sosai ya yi namijin ฦoฦari wajen raba wannan gawurtattan faษan,ai kuwa yana rabawa Hajiya Saratu ta fashe da kuka don tabbas yau tasha duka a hannun Hajiya Aisha.
"Wallahi wannan matar so take ta kasheni ni da ฦดaฦดa na abubakar shigowa kawai sukayi suka fara dukanmu kamar sun samu jakai,wallahi bazan yarda ba sai an ฦwatomin ฦดanci na".
kallon mahaifiyar ta sa ya yi ya girgiza kai sannan ya ce"Umma tabbas aฦwai abinda ya faru har hakan ta kasance,tunda na ke a gidannan ban taษa ganin Mama ta yi magana akan duk abinda su Salimat da maryam suke mata ba,uwa uba abinda sukewa Basma amman yarinyar nan ban taษa ganin ta ษaga idanu ta kalli abinda suke mata ba ballanta ma har ta iya ramawa."
"To dan ubanka rama mata zakayi ko me?shege wanda bai damu da ฦดan uwansa ba,daman ina lura da yadda ka ke wani shsshigewa wannan shaiษaniyar wannan kurmar,ai ko na yi hauka bazan yadda ka ษakki mana ire iren ฦดan giya ba tanbaษaษษu,kun ษauka bamu san abinda ubanta ya ke ba?to ko yanzu mutum idan yaje borno ya ce akaisa gidan Abdu ษan caca,mai mata mai harka da gudu za a kaika gidansa don haka wallahi bazan taษa yadda in haษa jinina da gurษatacciyar zuri'a ba".
ko kafin Hajiya Sara ta rufe bakinta mama ta ce"oho ai mahaifinta ne ya ke yi ba ita bace takeyi ba to alhamdulillah,kuma mu haryanzu bamu taษa haษa Allah da wani ba,ke kuwa ko yanzu idan akaje unguwarku,aka tambayi inane gidan karuwai za a nuna gidan ubanki kinga kuwa mu gidanmu bashi da wannan sunan,don haka idan zakiyi magana ki dinga taunata tunda kema baki san abinda za a mayar miki ba".mama tana faษar wannan maganar taja hannuna muka fita daga farlon".
Tsabar haushi Abubakar ko tsayawa baiyi ba da sauri ya fito daga ษakin ya tafi wajen aikinsa,don yau yana jin zuciyarsa babu daษi,tabbas idan mutum ya yi dacen uwa tagari to fa tabbas ya godewa Allah don mace tagari itace tushen al'umma.
"Wallahi Umma bazan yadda da wannan cin mutuncin da Basma ta yi min ba,jiba fa yadda ta fasamin bakina sau jini ya ke".tana faษar hakan ta fashe da kuka sosai.
Zagaye kawai Hajiya Saratu take aษakin na ta tunanin kawai abinda xa ta yiwa Hajiya Aisha kawai take,tabbas a wannan karan ba za ta yadda ba dole sai Aisha ta ษanษana kuษarta akan abinda ฦดar ฦanwarta ta yi mata wato Basma.
Mayafinta ta ษauka ta fito tana harar ษakin Hajiya Aisha tana ce wa aranta in kinsan wata ai baki san wata ba,don saina ษauki mummunan mataki akanki da wannab shegiyar kurmar.
****
"Wai Ahmad wannan wani irin rayuwa ne akawo maka mata yau ฦwana ษai ษai har ฦwana 30 amman baka taษa shiga ษakinta ba,kasan laifinka awajen Allah kuwa"?.
mahaifiyar ta sa ya yi sosai sannan ya ce"Hajiya nima kaina ban san abinda ya ke damuna ba ni dai nasan tunda na rasa Basma sai na ke jin kamar na rasa komai na wa. . .."
tun kafin ya ฦarasa da sauri ta katsesa wajen ce wa"wato akan wannan shegiyar kurmar yarinyar ne ka ke wulaฦanta min ฦดar ฦanwata?to tabbas idan bata yi da wasa ba saina saka an kullemin shegiya ta rasa me fito da ita daman bata da galihu,ni za ta cinyewa ษa saboda tsabar maita na cinta,to wallahi ka fi ฦarfinta shegiya karuwa kawai."
jin maganar mahaifiyar ta sa ya yi kamar ta buga masa wata guduma akansa,gwara ta gaya masa duk maganar da za ta faษa masa akan ta faษawa Basma baiwar Allah wacce bata ma san abinda ke faruwa ba.
*Miss green ce*
[08/08, 14:12] Miss Green๐: *๐Basma๐*
๐By Ummu maher(miss green๐
35๐ข36
. . .kusan mintina talatin kenan Sarauniya jidda tana kan yarima Abeed tan kallon ikon Allah tunani kawai ya ke tunda ya zauna kusan ma za ta iya cewa harda hawaye.a hankali ta kira sunansa ta ce"yarima me ya sameka haka ka ฦwana biyu sam mun kasa gane kanka,hatta matanka ma sunce ka yi musu tawaye ba sa ganinka ฦwata ฦwata idan aฦwai abinda ya ke damunka ne ka faษa min don Allah".?
Ta faษi hakan kamar za ta yi kuka,duk taurin rai irin na Sarauniya jidda amman matuฦar taga Abeed a wani hali to fa sai kaga ta zama kamar wata hauka sabon kamu.
"Kai na ke sauraro Abeed".kai tsaye ta faษi hakan tana wara idanuwanta akansa,sun kuyar da kansa ya yi a duk tsawon shekarunsa a duniya bai taษa jin mahaifiyarsa ta faษi sunansa kai tsaye ba,saboda sunan mahaifinta ne sarkin sudan.
Kunya kawai ya keji akan abinda zai fito daga bakinsa ya furtawa mahaifiyarsa akan mace ya shiga wannan halin macen dama bai san yanzu a inda take ba?ko rufe idanuwansa ya yi to fa fuskar Basma kawai ya ke gani,ya rasa wani irin mugun so ya ke mata hakan da haryanzu aikinsa ma yana barazanar tsayawa cak,saboda tsabar tunanin Basma.
"Yanzu Yarima ban isa ka gayamin abinda ke damunka ba?shikkenan babu komai amman na tabbatar da Fulani ce waccen munafukar kishiyar tawa da ta fini awajenka yo da yanzu tuni ka faษa mata tunda ita ce tayo min naฦudarka ai dole ma ka faษa ."tana faษar hakan ta kama hanya za ta tafi.
Da sauri ya tashi ya ruฦo hannun mahaifiyarta sa duka guda biyu bai san lokacinda ya rungumeta baki ษaya ba,ya fashe da kuka sosai kamar wanda akace masa iyayensa duka sun mutu.
Sosai jikin Sarauniya jidda ya yi sanyi tabbas abinda za kaga ya sa Yarima kuka to fa wannan abin ba ฦaramin abu bane,a hankali ta zaunar dashi cikin tausayi irin na ษa da uwa ta kalleshi a hankali kamar ษan ฦaramin yaro ta ce"yauwa ษana yanzu gaya min me ke damunka ฦwana biyu da har ka kulle kanka kai ษaya a ษaki ka ฦauracewa matanka"?.
tabbas yana son gayawa mahaifiyarsa gaskiya kuma baya son ษoye mata komai a hankali ya buษe bakinsa ya faษa komai duk jikinsa a sanyaye ga wata irin muguwar kunyar mahaifiyarsa daya ke ji.
A zafafe ta tashi ta ce"daman akan wata ฦดar iska ne ka saka kanka acikin wannan halin?ita ฦดar uban waye a duk faษin ฦasar nan da za ta saka ษana mafi soyuwa a raina cikin matsala har haka?Abeed ka daina cin abinci ka daina gayu,wajen aikinka ka daina zuwa?ka ฦauracewa matanka?duk a dalilin wannan fitinanniyar yarinyar?wata ฦila ma mayya ce ta kama maka kuruwa to wallahi bazai taษa yiyuwa ba sai na ษauki mummunan mataki akanta.shegiya wata ฦila ma ฦดar matsiyata ce".tana faษar hakan fuuu ta fita daga ษakin ba tare da ta sake ko da kallon inda ษan na ta yake ba.
Wasu zafafan hawaye suka taho kamar an buษe fanfo ya rasa yaya zaiyi da rayuwarsa tun daga ranar da yaga wannan yarinyar shikkenan ya shiga wani matsanancin hali.
****
"Basma jiya munyi waya da mahaifinki ya ce yana son ganinki kije maiduguri,to ni dai ina tunanin tura ki wannan garin musamman ma gidan mahaifinki daba saitine dashi ba".
kallon mama na yi na yi wani murmushi har ษan dimfil ษina ya lotsa mai matuฦar ฦaramin ฦyau tabbas addu'ar dana daษe ina yi ce akan mahaifina yanzu gashi Allah ya amsa min hankalinsa yanzu ya dawo kaina.
Wannan murmushin dana yi shine ya tabbatarwa da mama ce wa tabbas inason ganin mahaifin na wa,don haka ba za taษa iya raba ษa da uba ba,don haka abinda yanzu kawao yafi shine ta ฦaleta taje ko da sati biyu ne ta yi kafin lokacin bikinta.
Da daddare Aliyu yazo,nasha adona da wani sabon less ษina ni daman gani da cikar halitta sosai shiyasa ma ban cika saka mayafiba don tabbas zan haษa babban go slow idan har na fito haka.
Ta kuramin Hafsat ta yi dole na na saka mayafin pink colour ruwan less ษin,na yi irin ษaurin zahra buhari,ban saka komai ba daga hoda sai ฦwalli sai lipstick,idanuwan nan nawa kamar na mage sai sheฦi suke,fata ta mai ฦyau da haske sai walฦiya take,ฦyau tsantsa irin na shuwa arab,ga kuma jinin fulanin asali duk sai ya haษu ya bada wani irin colour mai masifar ฦyau.
"Wow gaskiya Basma kinyi ฦyau sosai kamar na saceki wallahi".cewar Hafsat wacce take gogemin takalmina high hill wai adole shi zan saka,ga shi kuma siket ne duk sai na jini a matse.
Babu yadda zanyi don idan naฦi sakawa nasan halin mitar Hafsat don haka na karษa na saka duk ina jin jikina kamar kowa kallona ya ke.
A hankali na ke takuna mai matuฦar ษaukar hankali,sai ka rantse koyamin tafiyar akayi amman babu ko ษaya,kawai dai halitta ta ce hakan muka haษu da maryam a kan hanya haushi kamar ya kashe ta ta bugeni ta wuce.
Nima ko kallonta banyi ba na yi wucewa ta saboda bana son abinda zai ฦara haษani dasu,don tun dukan dana yi wa Salimat yanzu na karษarwa kaina ฦดanci don ko gani na ta yi canja hanya take.
tun daga nesa ya kafamin idanuwansa kamar zai cinyeni,a kunyace na ฦarasa kusa dashi na gaishesa,amman sai da na yi gaisuwar tafi sau biyu sannan ya dawo cikin hayyacinsa,ya shafa gashin kansa ya kalleni sosai sannan ya ce"gaskiya Basma Allah ya tsaraki sosai yadda ki ka san wata tauraruwa,a gaskiya na yi dacen matar aure,ga addini,ga kunya,ga ฦyau,ga ladabi da biyayya,gaskiya na zama autan mata wallahi.
ฦณar dariya na yi cikin kunya na juyar da fuskara gefe ya ce"au rowar ganin ฦyaฦฦyawar fuskar taki ki ke? gaskiya ni dai ki juyo idan baki juyo ba kuka zanyi".ya faษi hakan cikin shagwaษa kamar wani yaron goye.
Hirarmu mai daษi muka fara anan ne na ke sanar dashi tafiya ta maiduguri,wani irin faษuwar gaba yaji ya kalleni idanuwansa taf da hawaye ya ce"yansu Basma sai ki kama hanya ki tafi har maiduguri ai is too easy wallahi yadda rayuwar nan ta zama wata iri"?.ya faษi hakan yana kallon na sosai kamar zai cinye ni.
Tausayi sosai ya bani don daman nasan dole za'ayi haka,amman babu yadda zanyi don bana son dama ta ta kufcemin addu'ar dana daษe inayi akan mahaifina Allah amsa,nuna masa na yi babu yadda zanyi ne kuma ba daษewa zanyi ba.
Ranar har ganin mama Aliyu ya yi akan maganar mama ta rarrashesa sosai ta nuna masa muhimmancin hakan tunda yanzu na kusa aure.
Babu yadda ya iya dole ya haฦura ya cigaba da yimin addu'ar fatan zuwa lafiya da dawowa lafiya.
*****
"Yarima aฦwai hanyoyi da dama da za'a gane wannan yarinyar a duk inda take,sai dai inason ka ฦwantar da hankalinka don Allah,ka rage wannan tunanin ka ji".
ษagawa fulani kai ya yi alamar zai daina,yana son matar sosai don tana fahimtarsa aduk halin daya shiga,amman ya rasa me yasa mahaifiyarsa ba ta nuna kulawarta aduk wata damuwarsa,damuwarta dai ita ce damuwa, ko da ma cen Sarauniya jidda macece mai son kanta sosai balle yanzu da ta ฦara bunฦasa.
Ranar yana ษangarensa ya fito daga wanka kenan ษaure da tawul,sai ga fulani ta shigo ษakin suka gaisa ta ce"yauwa ka yi sauri ka shirya k yi baฦi"?.ษan murmushi ya yi sannan ya ce "to".
yana gama shiryawa cikin kayan meetings ษinsa coart ce fara da kuma wando baฦi,ya riฦe necktail ษin a hannu ba tare daya saka ba.wani irin ฦyau ya yi sosai kamar ka sacesa.
Gaisawa sukayi da mutanen sannan fulani ta gabatar dasu"waษanan masu zane ne na kawo maka daga ฦasashe da dama duk irun zanen da mutum ya ke so suna zana wa,wala na mutum ko na wani abin daban".
kallonta ya yi sosai sannan ya matsa kusa da masu zanen ya rufe idanuwansa ya fara siffanta musu yadda Basma take.
Su kuwa suna ta baje fasaharsu kamar ba gobe,suna gamawa ya buษe fuskarsa sosai akan zanen,na farko sam baiyi kama da fuskar Basma ba,amman na biyun yana ษora idanuwansa kan hoton yaga Basma ras acikin hoton kamar za ta yi magana.
Da sauri ya rungume Fulani yana nuna mata zanen wanda ya yi dai dai da hoton fuskar Basma,ai kuwa a ranar Fulani ta baza hotunan sosai.
"Hmm Batul wannan yarinyar fa da ake cigiya na santa".inji cewar Hajiya Tani.
"Ai kuwa Tani wannan yarinyar duk wanda ya nemo duk inda take to tabbas babu shi babu talauci".ฦดar dariya Hajiya Tani ta yi sannan ta tashi ta ce "to ni bari in tafi amman gobe zanzo".bata jira abinda Batul zata ce ba ta fita da saurinta.
A gidansa ta samesa ko sallama bata yi ba,mahaifin Basma ya ษago ฦyawawan idanuwansa ya kalleta sannan ya ce"Tani ban hanaki zuwa gidannan ba"?.bata kula saba again sai kawai ta fara gaya masa ai ana neman ฦดarsa Basma a masarautar ฦaisa.
Da sauri ya tashi ya kalleta sannan ya yi wata dariya ya ce"tabbas talaucin dana ke ciki a yanzu yazo ฦarshe,ashe yarinyar dana ke wulaฦantawa ita ce silar arziฦina?Allah na gode maka.
Har masarautar ฦaisa yaje tafiyar ฦwana har uku a mota,yana zuwa ya shine mahaifin yarinyar nan da ake nema,ai kuwa babu ษata lokaci aka kaisa ษangaren Fulani don ta ce bata yi shamaki da duk wanda zaizo akan maganar wannan yarinyar ba.
Sosai ta yi murna amnan cikin lokaci ฦanฦani ta haษe fuska ta tashi tana zagaye a ษakin ta kallesa sosai,sannan ta ษakko wani ษan ฦaramin aฦwati.ta wannan aฦwatin kuษine acikinsa ayanzu ba anjima ba za'a ษaurawa ฦดarka aure da kuma ษana Yarima."
kamar saukar aradu haka yaji maganar amman cikin dakiya ya amsa mata da to,ai kuwa a ranar aka ษaura wannan auren,babu sanin ango da amarya,kai hatta Sarauniya Jidda babu saninta a ciki.
*Caษษijan ana wata ga wata kun san ba ฦaramin bidiri za a yi a wannan littafin ba*
*tabbas aฦwai chaฦwakiya sosai acikinsa*
*ku biyoni don jin yadda littafi na ukunsa dana huษunsa zai kasance*
insha Allah anan zan tsaya a free page,zan fara payment kada ki bari a baki labari wannan littafin ban zafafa kuษinsa ba akan farashi mai rahusa 200 wato naira ษari biyu ne kacal complete ษinsa katin mtn ki ta acc.
Duk mai son cigabansa wato complete ya yi min magana ta wannan number๐๐ป๐๐ป๐๐ป
07068606171
Ummu maher(miss green)
amman ta whatsapp zakayi min magana.
0 Comments