UWAR GIDANA

[11/16, 18:31] ⛱️Ummu MaherπŸ•️: [11/10 16:13] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

*STORY &WRITTING*
     (By Ummu Maher)
 
*πŸ–Š️⚔️Alkalami Yafi Takobi Writter's Association*⚔️πŸ–Š️
 *(A.Y.T.W.A)* 
        *Bismillahir_Rahmanir_Rahim*
 

"Inamika gaisuwa ta ga Yar uwa *(Nabeeha Aminu)* Da Yar'uwa *(Nabeela Dikko)* da Yar Mutan Dikkawa.Da yan uwa da abokan arziki.wannan littafin gaskene ma,ana true life story.


πŸ…Ώ️0️⃣1️⃣ 



    
******************** "Sauri Nake yi sosai kamar  zan Fadi,Hamida Nagani Narankayo baki har kunne nace wai Innar mu tahaihu tace mun ta haihu "Yamace kuna kama da,ita wlh nayi dariya harsaida dunpull dina yalotsa.Nashiga daki dagudu nahaye KAN CINYAR Innar mu,"Tace ketashi karki karyani,Natsirawa jaririya ido ina kallo gidan mu yacika dayan uwa ana taya Innar mu murna,Saboda shekarar Inna takwas rabonta da haihuwa.Ammi tashigo rikeda kunun kanwa daya sha kayan kamshi sosai,gatuwon alkama damiyar ugun. tasha nama da manshanu,gakunun aya maidadi,babu Wanda ba,ah bani nashaba."To ranar suna Yarinya taci aminatu sunan ammi."Wacece ammi   makota muke dasu wacce tazama aminiyar "Innar mu,wacce mijinta yake aminin "Babanmu tun yarinta.sun shaku sosai Wanda tunda muka taso basu taba koda cacar bakiba,mu biyarne wajen Wanda Ayanzu Muka zama shidda "Innar mu akwai babban mu shine Yaya Mustapha,Aunty Maryam,Aunty Sha,awa,Yaya Nura,Saini mai bakin baya  Aishatu Humaira mai babban suna sai Amina Mai sunan Ammi.
"Ammi Nada Yaya takwas babbansu,Yaya Mukhtar,Yaya Ana's,Aunty Murja, aunty Bilkisu,aunty Aisha,Aunty hapsat,sai khadija,sai Bashir shine Auta."Wanda tare suke haihuwa da ammi amma daga kaina sai Haihuwar  ta tsaya mata.Andauka tadaina haihuwa saikuma gashi Allah yayi tahaifi 'Autarmu aminatu.Amma aunty maryam tayi aure aka hadasu su hudu akayi musu aure Aunty maryam aunty,sha,awa,aunty murja,aunty bilkisu,sai Yaya mukhatar Yakai kudin  aure.aunty Hafsat shekara daya tabani dawa tanni,Wanda nikuma nabawa khadija shekara Biyu.saidai aduk yayan babu wacce akeso sama dani "Humaira,

"Dani da khadija sai muka zama kanmu daya ita tanada tsayi Nikuma  matsa kai ciya ce. "Khadija Fara ce tas,Nikuma wankan tarwada,"Saidai duk Wanda yagan ni saiya kara kallona,Inada hancina siriri dabikina dankarami ga idanu ga dun full, Gni yar duma duma domin INA da wani hips mai firgitarwa domin hips dina Yanada fasali sosai,Tayadda inata fiya mazaunai na aikinsu. ayanzu INA da shekara goma amma inada cikar halitta sosai komai cas ,Saidai banida gashi Wanda yan gidan mu suke cemun kwakwi doce ,Yayyina sunfini gashi sosai,"Yayan ammi ma sunada gashi,saidai khadija tana matukar kishi dani sosai Wanda iyayenmu sungane hakan tunda muka taso bamu taba shiri da khadijaba nikuwa ko ajikina."Inasauri zanshiga gun ammi khadijace tataho tasiyo wa ammi kankara lokacin azumini tana gani na tazubamin kankarar akaina Nasaki kara, "Daidainan Abba yafito " Koda Yaga Abinda yafaru Yayi Kan Khadija.
'Aiwani mari yayi mata harsau uku sannan yafara dukanta,Ammi dake kitchen tafito asukwa ne "Nikuwa inda nafadi Ashe suma nayi sabida Sanyin  kankara,"Ammi tayo kaina tadau keni takaini daki tadebu ruwa maidan dumi tawatsamin nayi Fir gigit "Natashi khadija kuwa guduwa tayi gidan Momi. Abba yace narasa wacce irin Yarinyace yanzu tana inane tace nasan tagudu gidan momi,
"Momi kanwar ammi CE Wanda take aure (G.R.A)Mijinta mai kudin gaskene tana da Yaya hudu Nafarko Shine Yaya "Maher ,sai Aunty Masha huda sai,Hassana da Hussaina sune sa,anninmu."Wanda kwata kwata batasan alakar Ammi da Innarmu sam."Ammi tace wlh saina kusa targada yar,iskar yarnan Nikuwa nayi lamo jikin Ammi ni ba mutun ce mai Fadaba Sam.Sam banida Fada saidai inada tsokana"Saida akasha ruwa Ammi tarikoni tadawodani saidai ba"Tafadi abinda yahadamuba.
Kubiyoni don jinkarashen.              
 ❤️πŸ§‘πŸ’›πŸ’šπŸ’™πŸ’œπŸ–€ummu maher🀍
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
[11/10 16:13] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*STORY & WRITING*
( By Ummu maher)

*πŸ–Š️⚔️ Yafi Takobi Writter's Association⚔️πŸ–Š️*
 *(A.Y.T.W.A)*

*Bismillahir Rahmanir Rahim*



πŸ…Ώ️2️⃣3️⃣4️⃣5️⃣ 



   ***************
"Saidanayi kwana biyar ina zazzabi aranar na shida nafito mukayi karo da mutum Naji tsoro harnayi hanyar gida da gudu aka janyoni zansa kara akarufemun baki na yahaskoni da touch light nace LA, "Yaya Maher yace na,am  'uwar gidana,Nasa ka Dariya,
yace Ashe bakijin dadiko "Na ce eh 'Yace sannu Uwar gidana,muna tafe muna hira koda muka je  store din kayaYatilo dayawa kuma bai amshi kudina muka taho dai layinmu nagaHamida aminiyata 'Tace ah kaida uwar Gidane rangida Yace wlh aminiyarmu 'Bayanma UWAR'GIDANA najin kunyata 'Komai Sai Arufe fuska muna magana saiga khadija Tazo wucewa, Aituni nayi hanyar gida inajin tsoronta kamar mala'ika Hamida Ta janyoni kedai ko sokuwa wlh daga ganin kanwarki saigudu  'Yaya Maher yace saboda me?Hamida 'Tace Yaya kaga khadija Tsironta Humaira takeji  kwanaki da aka Aikemu shago baka dukan Datayimata ba 'Yamatso kusa da inda Khadija take Saida ya Mareta Dagudu tayi hanyar gida, dominshi bai iya dukan mace ba wannan ma don' akan UWAR'GIDANA ne shiyyasa.Da yatsa yace ke yar'iskace yayarki kike duka muna fuka kullum saina Ganta a gidan Momi tana zuwa gulma.Tobari kiji ko kallon banza tayi miki aminiyarmu kifadamun,Aituni tayi hanyar  gidan momin Maher donkai kara. "Momi tace Maher Babban soko ne  ace mutum bai kaunar yar,uwarsa sunshanyesa da anyi magana shi Mara kunya yace UWAR'GIDANA banza shanyayye itama adda amina damijinta sunshanyesu mst  taja tsaki,Banza yaga diri kamar anhura balo yamanne dondai ita bafarace kamar kuba da daga India za,ace tafito sabida kyau.shegiya yarmayu,momi nata sababi "Tace tashi sai  Allah yakaimu bayan sallah kyakoma don Naga su iyayennaki sunfi sonta yar mayu.

    ***************
"Yaya Maher yana matukar sona sosai tareda kyaunata'Nima INA kaunarshi sosai idan banganshiba banjin dadi,Iyayenmu sunyi murna sosai suna da burin su Aurardani dawuri sabida inada halitta  tabanmamaki ko hips dina kadai abin kallane samari kuwa kota ina suna zuwa amma 'Nace sai Yaya maher .akwai Dan Yayan  Inna Ammar sunanshi "Dan Babban yayantane Namiji akabiya musu karatu Kasar "Germany  yatafi to tafiyar dayayi ne nasamu sauki Donda kullum saiyazo gidanmu Waiyazo Hira Wajen 'Inna Babu Damar Nafito saiyayi Tabina Da kallo Kamar wani Maye
                "To Yaya Maher yayi tafiya zuwa  kasar  Rasha Donyin Wani wani course dominshi Likitane Yaro matashi kenan.Likitan Zuciya Don Babu Wanda Baison shiba Fannin Likitan Xuciya Kwararrene Awannan Fannin.


           **************
"Muna fira da Hamida tace kin son Wani Abu 'Nace A'Ah Saikin Fada? "Yayan kifa yanaso Nace wanne tace Yaya mustaphaMana "Nace ke yakai kudifa  tace oho yadai cemun yanaso nima kuma haka to yanzu yazaiyi dasu Baba da abba.tace toh "Ke damanfa Nane mai tayi Taga Dan saurayi Mai Kyau kuma Wallahi Ba sonta Yakeyiba "Asirine kawai sukayi"Yayarsu ke fadawa Hajiyarmu kinsan su biyune Matan Gidan "To babbar yar Uwargidan itace tafada mana "Nace kai tomeye na asiri akan Namiji .Haka Dau mukata hirarmu saiga "Yaya Mustafa yayi kyau cikin "Suit baki da fari gashi farine tas kamar zaki taba jini yafito Yana aikin bankine baida Da farawaba "Wanda yayan Innarmu yasa Momai ayanzu shine dan majalissa. Kallon kallo suka shigayi da "Hamida yaKallo Inda Nake "Yace mun ke fita Natashu Nafito tsakar gida ya "Kalleta yace babyna kwana Biyu "Ko Hajiyarmu Taboyekine tayi dariya Tanasonshi sosai "Tayi saurin cewa Yaya wai mubiyu zaka aura "Yace a,ah kece UWAR'GIDANA  "Ashe Yaya Mystafa Harya fadawa su baba baya Sonta sukace su ba iyayen banza bane. saidai "yace tunda sun dage shikkenan ammafa zai auri wacce yakeso   sukace sunji,Suna ta firarsu tamasoya,Nima natuno da masoyina abin alfaharina gashi ba a yarda inrike wayaba.
"Yaya mukhtar yayan khadija shikuma Yayar Hamida yakeso yakai kudi.

        ***********
"Yau Yaya Maher zai dawo inata faman shirina ammi tace "Khadija shiga kitaya Humaira aiki Nantace toh, Kamar abin Arziki, "Tunda Na ganta naji kamar inzura dagudu amma babu damar haka,Nafito daga  Kitchen din don inbata Waje "Khadja tazubamin tsu TSA Datake Sunad bishiyar Umbrella Takanyi Tsutsa Harsu Fado. "Nikuma Bansaniba bayan fried rice din tayi Tace inbada flask azuba, Tayi Na dau ko Mata Nabata Jikina Yana Rawa. Sannan Nayi Su Lemoka Kala Kala.Kalu Balenku Mata Kunga Sai Gashi Yanmata Ma Sunayiwa Saurayinsu Abinci Mai Kyau Musamman Na Insunsan Sunyi Tafiya.Saikiga Wacce "Macen Kullum  sai miji Harya dawo Baki Kammala Mai Abincin Tarbar shiba.To Gwara ni gyara Don Idan Baki gyraba Wataran Wata Tagyaramai.


"Lemuka masu tsada nasiyo cake  Babbba Maikyau Maidauke da Sunana Danashi,Nayi kyau cikin Riga da siket "Wow naji anfadi koda najuya sainaga aunty Sha,awa Ce Nakan Kameta  INA murna  gata da Yaronta Yayi Wayo Sosai Wanda Muke Cemai Abil Khairi,Wato Baban Alkhairi. Gata kuma da Tsohon ciki "Duk yayyina ina Sonta Sosai Domin ita Ma Tanasona. Tace kai gaskiya azubomun abincinnan nace aunty na "Yaya Maher ne fa tace sai Anzubo mun Wallahi "Natashi nadauko flask nabude nazuba mata tace 'ah ah kasan yafi kayan hadi nazubamata tadauki spoon saime sai ga tsutsa Dsame Irinta Bishiyar Gidansu "Khadijace  tajefar dafarantin tace mezangani,tace wlh Aunty bansaniba,                   "Tace meye haka kedawa kukayi girkin, 'Nace Khadija Tace toh koda naji ita Khadija Wacce yar,isakace sai Mutun Zaiyi Magana  "Inna tahana 'Ni nagaji wlh,Tace Kinga Tashi Babu Komai Kanta Tayiwa.Babu Komai kinji kanwata yihakuri Babu komai nashare hawayena takara        "Fesamun turare amma had lokacin INA kuka Yaya Maher Yashigo Suna gaisawa Da Inna,Tace Suna Daki Itada Sha,awanatu "Yashigo da sallama turus yayi ganina AHaka Kuma Haryanzu Bandaina Kukaba Nayi Saurin daukar  mayafina zansa yace UWAR'GIDANA lpy Kuwa? Aunty  Sha,awa "Tace Babu  komai "Yace Haba  Aunty lpy Kufadamun....
πŸ’šπŸ’›πŸ’œπŸ–€πŸ€πŸ’—By Ummu maher
πŸ§‘πŸ’™πŸ’œπŸ€Ž❤️

✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
[11/10 16:13] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*STORY& WRITING*
(By Ummu Maher)


*πŸ–Š️⚔️ Alkalami Yafi Takobi writter's Association⚔️πŸ–Š️*

 *(A.Y.T.W.A.)*                                                          

*Bismillahir -Rahmanir- Rahim*


πŸ…Ώ️ 6


     ***************
"Aunty tafada mishi Abinda Yafaru "Nan dai yaringa bani hakuri,Na ajje mai kayan ciye ,ciye muna hirarmu,Innarmu Fita Gaisuwa Nan Mako tanmu  tadawo suka Kara gaisawa. Narakashi hanya yatafi gida INA mai byebye.
 "Ankawo kudin Aurena "Nida Hafsat  Aranar yakirawoni mukasha fira,Muna waya Innarmu "Tace tashi Humaira in aikeki Gidan kaka"Nace to Nakashe Kiran na Tafi. Inazuwa ammar yana fitowa nagaishe shi ya amsa dakyar INA ganinshi har nashiga yana  kallona,Inazuwa nayi matashi da cinyar kaka"Tace  keni tashi karki karyani namika mata sakon tace kai  Gorone Da Sweet Alawa. Tace Kai Aikwa Naji dadi wlh Allah yasa ayi damu Amin. Naga Auren Mai sunana Narufe Fuskata Don Kunya. "Kaka itace mahafiyar Innarmu tana sona sosai,Ita Yaran Su Shine  shuwa Arab CE Baban Inna Kuwa Shikuma Bahaushe ne,Nan na zauna sai dayamma Natafi Gida.



"Rayuwa taci gaba  datafiya Inda Ayanzu INA ss 2 Ayanzu kuma inada shekara sha 16 Nakara murjewa nayi kyau .kuma ansaka  ranata da "Yaya Maher wata 7.Inda ayanzu muka kara shakuwa sosai.Mmn Maher batason  aurenmu Kokusa.  Don tace ayi Magani  "To ana ta shirye shirye nabikinmu kullum cikin kimtsani akeyi  Ayanzu munkusayin exam Namayarda hankalina kan Exam munyi jarrabawa Inda nasamu 9credit. "Wayyo zokaji murna wajen 'Yaya maher .to saura kwana bakwai akawo lefenmu Nida Hafsat. Inda Momin Maher tace yanemi wata tahada mai lefe amma ba,itaba "Yasamu ammi yafadamata Nanfa tadage tahadomin lefe Nagani nafada,Momi bataso hakaba amma akwai abinda taboye azuciyarta.Ankawo lefe Inda aka kawo lefena Dana Hafsat rana daya.Ansaka sati uku  nanfa "Yaya yadinga murna sosai,Yaya Mukhtar dayaya Mustapha sai anyi namu dawata uku sannan za,ayi nasu,Yaya mustapha mata Biyu zai aura Hamida da Ramla,Nanfa nakoma gidan kaka ana gyaramu sosai. Aunty Maryam dake Cameroon tazo, ita daman Dan uwan Innarmu ta aura dasuke Cameroon, ita kuma Aunty sha,awa da asudan suke bayan shekara daya suka dawo kano,Aunty Bilkisu Aunty Murja,  Aunty Aisha, duk sunxo gida yan uwa duk Anhallara "Momi 'Tace Mashahuda gaskiya fa nifa aurannan banasonshi Nakeyi Yanzu Yazanyi,Kuma indai ina numfashi baza ayi shiba.Mashahuda tace to daman momi Yaya za,ayi kiso wannan auren,Yarinya kamar yan mayu sun like mai tayi wani tsaki ,Allah momi ko ayanzu kikasaka bori dolene abarshi,Tayi danwani tunani tace bani wayata,Tanashiga  danna number Aihaji Mahaifinsu Maher,Tace Alhaji Dan Allah idan dahali  kazo Inba bu Matsala Yace Lafiya Tace To Lafiya Ba Lafiya Ba Dai "Yace OK Ganinan Zuwa "Bayan minti 30 saigashi yana zama kan three seater  Itama Ta zauna Akusa Dashi Cikin Kissa Da Kisisina Don Momin Maher Bada Ganan Shiyyasa Dangin Mijinta suke cewa Sabida tsabagen Kisisina Anhanashi Aure. Insuka Fadi Haka Saikaji Ta Tak'ark'are Tace Wani Ma Yayi Mana.           "Tace Alhaji inason ka fuskanceni Dan Allah yace to inajinki?",tace Alhaji Akan auren yaronnan tsakani da Allah kowa yasan mayune su sai ace za,ah Aurawa D'ana bayan haka aiga yar,uwarshi khadija ya aura mana sai y'ar matsiyata ,Alhaji yace "maganar kenan daman? tace eh Alhaj".Yakad'e Rigarshi Yatashi yabarmata gidan.

kubiyoni don' jinkarshe.
πŸ€ŽπŸ’œ❤️πŸ’šummu Maher CE πŸ–€πŸ€πŸ’›πŸ’™πŸ§‘
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
[11/10 16:14] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
 *STORY &WRITTING*
(By mmn Maher)


*πŸ–Š️⚔️Alkalami Yafi Takobi writter's Association⚔️πŸ–Š️*
*(A.Y.T.W.A)*

*Bismillahir- Rahmanir-Rahim*





πŸ…Ώ️7




    *****************
"Kewaye kawai takeyi ad'akin dolene ta dubo wa kanta makoma gaskiya,don har cikin zuciyarta ta tsani Humaira da Iyayenta ko Ammi don babu yadda za tayi da It a ne shiyyasa ta ke kulata,Amman koda anyi Qur'an Maher da Humaira ba za ta tab'a bari su samu zaman lfy ba.


 .......Su Inna asalin fulanine Asalin y'an gombe ne don haka suma duk sunzo,Dangin Babana yan sokkoto ne suma duk sunzo.

 'Yaya Maher ne Yaturo kirana Naje  Yana jikin Mortar shi "Yace UWAR'GIDANA Allah yayi kinkusa zama matata, nayi dariya INA wasa da y'anyatsuna Wanda ayanzu sukasha lalle maikyau da tsaruwa  "ya ce inasonki sosai fa". Nayi y'ar dariya. "Ya ce daman nazo ne Game da maganar abinda zakuyi,Da tsare_tsarenku Don mata Akwai fi,ili kala kala." Na ce hum."Yace fad'i inajinki "Na ce babu komai". yace Akwai mana  dole ne baza ki rasa abin da zakiyi ba. Dai dai nan Hamida tazo wucewa  "Ta ce Ah Ango Kasha K'amshi.Sai yayi mata Nuni Dani alamar tsokana, Dariya Ta gimtse Yadda Na Had'a Raina Ga wata Kunya Da na ke ji."Yace aminiyarmu ki tayini Wannan Maganar don k'awarki ta ce ba za ta yi komai ba".Nan dai tafad'a mai abubuwanda Y'an Mata sukeyi.A take kuma Yaba yarda kud'in."YaYa maher 'yace To Paty fa? Nace ba na son party don bidi'a me. yace ",a,ah UWAR'GIDANA ayi hakuri ayi mana" nace Yaya wlh baya cikin ra,ayina"Yace to shikkenan yadda kika ce haka za'ayi,nace domin shi paty  yana debe albarkar dake cikin aure,yace kuma hakane UWAR'GIDANA. Tayi dariya wai yaushe za,ah daina yimin wannan taken na UWAR'GIDANA yace aiba bu rana ballan tana wata kece a marya  kuma UWAR'GIDANA munyi hira sosai daga baya kuma yatafi,"Hajiya saude yayarsu ammi CE duka tace wa  keda ayanzu kike nemarwa kanki mafita to baza kiji ni aituni nane Marwa kanmu mafita akan wannan aure nan.  "Tace kawo kunnenki dariya sukayi tareda tafawa,batasani yayartata ittama tanayiwa yarta kamu.toh yautake ranar daurin aure idda dibban jama,ah suka taru,Aka shaida daurin aurena da Yaya Maher,Inda maroka suke cewa andaura auran (Maher Abdussalam yarima )da amaryar (Aishatu  Humaira kasim Saraki,) akan sadaki har naira dubu Dari lakadan ba ajalan ba,Inda aka daura na Hafsat da Angonta "Bashir Inda shima yakawo sadakinsa dubu hamsin,toh nanfa kaka takirani daki tahada mun wasu abubuwa tabani nasha sannan nazama sannan naturare.nan danan na aiwatar tundani ba "Yarin yace mai jayayyaba nanfa nadau kamshi ciki dawaje " Nayi cas gawani kyau danayi na ban mamaki.
πŸ’›πŸ€πŸ’šπŸ§‘ 
Ummu Maher CE
❤️πŸ€ŽπŸ’™πŸ€
[11/10 16:14] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
   *STORY &WRITTING*
(By Ummu Maher)


*πŸ–Š️⚔️Alkalami Yafi Takobi Writter' Association⚔️πŸ–Š️*
*(A.Y.T.W.A)*

*Bismillahir-Rahmanir- Rahim.*


πŸ…Ώ️ 8

      ****************
"Ana ta hidimar biki ayi wannan ayi wancen,"Na sakko daga gadon Innarmu bayan anga mai min Kwalliya Nayi kyau cikin shadda gezna blue da ta sha aiki sama da kasa din Riga da zani

"Gashi na yasha gyara da kamshi nayi Fakin dinshi yayi Kyau.
Nayi daughnut dinshi aka tsaga tsakiyar gashin gwanin kyau,Ban daura dankwalinba saina yafa mayafina,Nasaka sarka da dan kunne duka farare  dajaka duka suma fararene. 

"Nayi kyau sosai anata yimin  guda ana masha,Allah Nafito daga gidanmu na  nashiga gidan ammi nashiga cen kuryar gadonta.
"Ammi tashigo lpy Humaira "Nace ammi bacci nakeji sosai "Tace ah, ah,ba ananba Kina Amarya ki kunshe Adaki Kawayenki Ai baza suji Dadiba.

"Dole natashi nafita
Hamida Na hango da yayanmu suna fira sunyi kyau Inda yasaka shadda arsh, ittama haka sunyi kyau Nakarasa na gaida "Yaya Mustafa.

"Nace Hamida inasu aunty maryam ne "Tace suna gidan Hafsat suna gyara Nace toh,koda nafito saina shiga wajen aunty zee ma kociyar muce tanada mutunci sosai Nasamu akwai baki don haka Nashiga dakinta don munsaba sosai da ita,tana sakawa yarta pampers, Tace ah,ah amar yarce dakanta Nakwanta akan gadon ta. don dakinta gadonta  guda biyune Wanda muke ciki  kuma dakin tane da take kwana idan mijin ba yanan,Tafita tabarni INA bar ci,

"Tuni su Yaya Maher sunyi gaisuwar iyaye,Yana raba ido wai ko zai ganni,
"Shiru har suka tafi,Ana ta nemana "Hamida ma bata ganniba Inda tace tunda bata Taya Mustafa Yakaita Shoprite zata siyo wasu abubuwane.  "Nanfa tajudomun kaya nagani Nafada nan Yaya mustapha yace zaibiya kudin Hamida "Tace ah,ah Yaya Mustafa Inada Kudifa Wallahi.
" Yace Aini Nasaka Kaina.Yaringa Jib go kaya
 "Ayanzu karfe 02:30 INA bacci nan akace Hamida takaiwa baki abinci gidan Aunty zee tareda kawayensu,
"Aunty zee tace yauwa shiga kitashi yar,uwarki taki tashi tace wlh muna Tane manta suka tasheni suna tsokanata nayi wanka suka daukomun less mai shegen kyau ruwan bula da stone nanfa aka kara yimun Kwalliya nayi kyau.
  
"Toh yamma tayi Inda aketa daukar hotuna kawaye da dangi,anci ansha don iyayenmu sunyi kokari sosai."Abbanmu ne yaleko yace wai ina humairatane nan fa na leko da dan kwalina yace fito,na fito sai kawai naga yabude kofa nan kadafuna. suka hau kyarma  sosai,yace mustapha ata zama ba,akai amaryaba ga dare nayi,Nanpa yakirawo Goggo Yayar babanmu akasani amota suka daukomin mayafina,inawani kuka mai tsuma rai kodai iyayena sungaji dani ne ,nan Hamida tashigo. Yaya musta pha ke tuka motar sai babanmu agefe Goggo na kusadani da Hamida, banga innarmuba munyi bankwana da ammi toh inna abba banganshiba hamida tarike hannuna sanda muka sauka lokacin motocin dauko amarya natawowa,aka shigar dani gidana Goggo tace inyi addu,ah wani sanyi naji ga kamshi,kuka yatsinkemin babana yace toh "Humaira ga gidanki gidan aure yinayi bari na bari kibi mijinki,sau dakafa kinji yatashi yafito yana share kwalla yanasonta aduk yayanshi.Saboda Sunan Mamanshi ne da ita gaya rinyar Babu ruwanta Aduk Yayanshi Dana Abba Tafisu Hakuri.Shi Kanshi Abban su Khadija Yafi SontaSosai.

Kubiyoni donjin karshen πŸ§‘πŸ’™πŸ’šπŸ€Žummu Maher ceπŸ–€πŸ€❤️πŸ’›πŸ’œ

✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
[11/10 16:14] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*STORY &WRITTING*
(By Ummu Maher)


*πŸ–Š️⚔️Alkalami Yafi Takobi Writter's Association⚔️πŸ–Š️*

*(A.T.W.A.)*


*Bismillahir__Rahmanir__Rahim.*


πŸ…Ώ️9️⃣ 

   ******************
"Nan muka ta rafsa kuka nida Hamida,motocin amarya nata sauka yayyinmu da yan uwa akacika gidana,nan   na ji mutane nayaba kyawu da tsaruwar gidana don ni tunda muka shigo bandaga mayafina,nan suka mayardani kan lumtsatsan gadona na alfarma,wasu yan uwan 'Innar mu yanmata sunayimin tsiya suna cewa gaskiya kukan ya isa gahoda ashafamiki nan suka ahafamin sukayimin Kwalliya daman atamface ajikin ja ce mai kyau ,suka yafamin Jan mayafi tareda fesamin turarika. masu dadin kamshi nan fa suka watse  nabude idanuna naga babu kowa don nadauka suna fallow amma shiru,nakoma


 "Nazauna ina wani tunani jinayi anturo kopar nadaga kaina dasaurin gaske yasakarmin murmushinsa mai kyau datsada yayi kyau sosai,saina saukar da fuskata

 "Yashigo dakin sanye yake da Farar shadda yayi kyau,yakaraso bakin gadon yariko hannun namatsa cen karshen gadon shima yamatso yace "UWAR'GIDANA yau kunyata akejine yace yaye mayafina wani kanshi yaji maidadi Naratsoshi yakalleni Nikuma nasun kuyarda kaina yana wasa da yatsuna wani abunaji tundaga sama harkasana yacigabadayi yanacewa. Inayiwa Allah godiya dayasa kikazamatata UWAR'GIDANA inasonki humaira ta, yacemin tashi muyi sallah mununa godiyarmu ga ubangijinmu Natashi    mayafina yafadi nasunkuya zandauka shima yasunkuya yakashemun ido daya nayi murmushi,cak yadaukeni zuwa bayi ko daya ajjeni tacikin madubin bandakin yatsaya tabayana yariko kuguna take yaji wani irin Abu yanatasomai kai yarinyarnan akwai halitta matuka nanmukayi alwala mukayi sallah.Yakama goshina yayimin addu,ah yatambayeni wasu abubuwa gameda addinina,bayyi mmkiba don yasanni da kokari ta fanni duka Biyu,wato islama da boko,yadauko kaza da fresh milk yadauko plate akitchen yadawo hannunshi Narawa yamikomin namfa naki,yace zaiyimin  tura nandai Na" amsa inaci ahankali nace nakoshi yace yadauko fresh milk yabani nasha,tsam yatashi yadawo yabude wani sip yadauko wata rigar bacci mai kyau sosai Red and blue.Ya ce mun  humaira gashi saka kunya tahanani amsa yace min ko inzo insakamiki. "Dagudu nayi bandaki dariya yayi tareda Sosa keya ,nasaka rigar iya guiwa tatsaya amazaunena nakalli kaina nagyra gashi na turarenda kaka tabani nayi amfani dashi kaina nasake sabon parkin dayaji gyara,yaji shiru yana murda kopar yaganni bakin madubi,yace masha,Allah shikuma dagashi sai boxer bantaba ganin namiji ahakaba tunda nake,gashin kirjinshi akwance lup lup yakaraso yakamo kuguna yadagani sama nan yayi tozali da albarkatuna masu burkitarwa yaringa juyi danikamar a India baisaukeni ko INA ba sai kan bed dinmu nan fa yaringa juyani nace "Yaya Dan Allah kabari naringa tureshi yana matsowa tuni yakusa ciremin rigata yana shafa mazaunena nan yahade bakina danashi nan naji wani shork aituni naji nadauke wuta wani iho yakeyi jin ni,imata nazuba akan gado nannaji yana addu ar saduwa da iyali aikuka nafara jin bantabajin hakaba gawani zapi nanyaringa kuka harnagaji nadaina kukan cen yajanyoni jikinshi yana rarrashi muryata tadashe,yanacewa Allah yayiwa UWAR'GIDANA Albarka,toh tunda asubah yatashi yatsheni yakaini bandaki  aiwani ihu nayi dayasani cikin ruwan dumi narikeshi bakina nakakkarwa Yana nashafamin kaina har ruwan yana ratastani yace toyi wanka yaje yacanza bedsheet din napito inajankafa inakuka yataho jikinshi har yana rawa yadaukeni ajje akan gado yadaukomin kayan shafa ta dakayana Riga da siket na leshi sunyi kyau,shi yasakamin INA tujewa haryagama,nayafa mayafina aka yariko hannuna yace min zomuje  kiga gidanki.
Toh yan uwa kubiyoni donkuji zamanda humaira zatayi gidan Maher.
    ❤️πŸ§‘πŸ’š πŸ’›ummu maherceπŸ’™πŸ’œπŸ–€πŸ€πŸ€Ž✍🏻✍🏻
[11/10 16:14] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*STORY &WRITTING* 
(By Ummu Maher)


*πŸ–Š️⚔️Alkalami Yafi Takobi writter's Association⚔️πŸ–Š️*
 
*(A.Y.T.W.A)*

*Bismillahir-Rahmanir-Rahim*



πŸ…Ώ️10 -11

         **************
"Muka kewaya gaskiya gidan yayi kyau nan mukadawo naga funitures dina sunyi kyau sosai ,gaskiya su baba da abba dayayyinmu sunyi kokari dayan uwa,saida Allah yasaka da Alkhairi amin,piter mai Girki yakawomana Girki muka ci"Yabarni awajen INA kallon pallow na,yaje yayi wanka "Yayi kyau sosai da sosai,yace yanazuwa,nikuma nakoma daki nagyara gadona nasaka turare masu kamshi dakifa yadau kamshi nagyara Inda mukaci abinci,saiga su hamida suna shigowa dakaya Niki Niki tazauna tace amarya kenan,nayi mata banza nace bayanma tafiya kikayi tace sorry,muka tayin fira har rana suAunty Maryam Duka sunzo,shima baidawoba Ashe yana daya bangaran,aunty maryam tajawoni daki tace humaira kowa yaganki yasan akwai abinda yafaru kiringa shiga ruwan zapi ,cikin kunya nace toh tace shi ruwan zafi yanadakyau mu mata yawaita amfani dashi yana gyara mace sosai "Sannan tace ga garanan munkawo,aminiyarki takawomiki abin arziki nanfa nagansu,kamarsu flask mai shidda,guda Biyu farantai manya na dyner ,guda biyar jug,masu kyau guda biyar saitin kopuna kanana guda12,sai zanin gado Wanda saiyar wane dawane guda Biyu,gawani katon frame ansaka suna na danashi yayi kyau sai kyalli yakeyi,dasauran abubuwa,nayimata godiya sosai,toh muna pira sukasakani nayi wanka nayi Kwalliya wani material ne maikyau nasaka purple,sukace gobe za,akaiwa momin Maher NATA,narakasu har bakin gate,inarupowa naji anrikeni najuyo dasaurin gaske yace mun matsoraciya kawai,yace nayi missing dinki gaskiya wlh,nanunamai abubuwan dasuka kawo,yace angode,dakokari yakwashe yakai store,washegari koda natashi naga piter yana had'a kayan girki nace ya bashshi zanyi  yayi godiya yafita,nayi mana snaks kala kala,na yanka dankalin turawa nasoyashi,sannan nasoya kwai ,sannan nayimana tea Wanda yaji kayan kamshi,najera nakoma  daki har lokacin bai ta shiba  na shafa gefan  sajensa na hura mai iska,ya rik'e min hannuna "Ya ce UWAR'GIDANA harkin tashi "Na ce eh yaya na ta shi kai na ke jira muci abinci jira Yaya, yakamoni "Yace adaina cemun yayannan nace saime? yace sweety  mana ko dearling"nace toh Yaya ina maijin kunyarshi,y
Ya taso yayi wanka yayi kwalliyarsa cikin boyal maikyau,muka jera yana rike da kuguna,mukaci abinci ahaka 
"Toh da yamma yace  inshirya nayi kwalliyata cikin shadda kalar ash,nayi  kyau shima yasaka  ash,daman  tare yayimana muna mota muna hira yasaka "Wakar Maher zain Yanason wakarshi saboda ya kwararrene wajen iya waka ta yabo ga  (Manzon Allah S/A.W) harmuka iso kofar gidan yabudemin kofar Nafito gabana yana dukan uku uku,yarike min hannu na munashiga pallon babu kowa nazauna akan cafet din, khadijace tafara fitowa atare da yanbiyu,da momi,tunda  aka fara harkar bikinmu banganta ba saiyau, tana isuwa tazauna tamike kan kujera 3cter,nace momi inwuni tace da banwuniba kya ganni ninarasa wacce irin  yarinyace ke kamar mayyaceke duk abinki ninapi karfinki dake da uwarki,yarmatsiyata kawai Khadja tace momi wlh ni idan naganta kamar aljana,banza kawai usaina tace munapuka ko shegu masu asiri,
  πŸ’›πŸ’™πŸ€ŽπŸ–€ummu maherceπŸ’šπŸ§‘❤️🀍✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
[11/10 16:14] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*STORY&WRITTING*

(By Ummu Maher)

*πŸ–Š️⚔️Alkalami yapi takobi writters  association⚔️πŸ–Š️*
 *(A.Y.T.W.A.)*  


*Bismillahir__ Rahmanir__Rahim*



πŸ…Ώ️12
  
  ____________
"Nayi shiru kamar munafukar da sukace,"Momi tace daman uwarta ma haka take sai taringa Abu kamar muna fuki,matsiyata wadda batagaji ar,zikiba dai dai nan. 


"Yaya Maher suka sauko da dady akan step,kaina nakasa fuskata tawanke dahawaye,nayi saurin gogewa muka gaisa.mutumne mai dattaku kokusa bahalinsu daya da momiba tunkafun yafito nayi saurin fita nadora kaina akan motar ina kuka mai tsuma rai jinayi antabani nayi firgigit ya ce Humaira lpy meya faru nace babu komai yace babu komai kike kuka.yakamo hannuna yace "Momice ko Dan Allah humaira kyi hakuri  yajahoni yana rarrashina nandai naji zuciyata tayi sanyi . 

     
"Rayuwata agidan Yaya Maher rayuwace mai dadi,saida a,inda akasamu matsala shine tunda nayi aure sai indinga mafarkin jarirai ko maciji ko Ruuwa.to amma babu Wanda nafadawa rayuwata kawai nakeyi ayarin tata ba komai bane.

"Rabona dazuwa gidan Momi tun rannan da naje ta zageni bansake gigin zuwa ba,shima Yaya Maher baice injeba.abinda bansaniba shine "Momi ta ce kada yakuma kawoni gidanta, Yaya Maher mutunne mai yawan bukata. don haka tun inaki har nasaki jiki,

"Lokaci guda nayi kiba nayi bul-bul dani nakara haske. Saidaipa yanzu har mafarki nakeyi ana saduwa dani amarki ,Amma banfadawa yayaba sabida INA junkunyar fadamai.lokacin bikinsu Yaya mustapha Yaya mukhtar,anata hidimar biki karar konkwasa kopa naji namike dakyar sabida baccin danasha.hamida nagani rikeda ledoji narungumeta INA murna Dan Allah kada kikaryani yadda kikayi yar lukata dake,muna tahira tabude ledojin wasu magun guna naga ta fito dasu nace lpy kekuma,tace kawo kunnanki kiji,tace aunty kubrah CE tace inzonan inyi sabida gidanmu akwai sa,idanawa nace kinga amarsun Yayana "Tace bari infara kema bari indawo inbaki Sirrin.

   __________
Toh yaune ranar da za,ayi dinner dinsu Yaya "Mustafa kuma tare za,ayi ,tare akayimana gyaran jiki da hamida munyi kyau sosai.make,up akayimana mai kyau Wanda muka fito kamar yayan larabawa.Amarya kalan kayanta daya da angonta, Inda Ramlah tasa ka nata daban tayi wani rama kamar tsohuwa. 

"Hamida kuwa tayi mul,mul ftarnan sai sheki takeyi,gwanin sha,awa .Yayar Hamida amarya ya y a mukhtar tayi kyau,toh tunda na hango Momi nake ta buya,Ashe taganni takalli hajiya wato yayarsu.

"Tace kinganta shegiya tayi wata kiba."Tace ke ai kingama da,ita saidai ayita kiba babu haihuwa.


πŸ’šπŸ’œπŸ’™πŸ’›❤️ummu maherceπŸ–€πŸ€πŸ€ŽπŸ’—
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
[11/10 16:15] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
 
*STORY& WRITTING*
(By Ummu Maher)
*πŸ–Š️⚔️Alkalami Yafi Takobi Writter's  Association⚔️πŸ–Š️*
__*(A.Y.T.W.A)*______


*Bismillahir-Rahmanir-Rahim*
_____________

 
πŸ…Ώ️13
*********************
"Ana ta shagali kowa kagani yana farin ciki.Aunty Murja Tace zomuje mugaida Momi gaba Na naji yana dukan uku uku," Tace Humaira koba kiji bane Ina magana.
 "Nace am muje suna zaune suna tahira sosai''Khadija kuwa tana ta faman latsa wayar ta .Muka gaisheta hajiya Saude harda washe baki "Tace murja yaushe rabo "Tace wlh Hajiya na koma school ga aikin gida. yanzu ma muna exam tace a,to Allah yabada sa,ah amin.sunata hira da Momi dasauran yan,uwa nikuma kaina yana kasa damun hada ido taha rareni shiyyasa harmuka tashi Aunty murja bata fahimci komaiba.                    
" To aka kira k'annan ango suzo fili nanfa su "khadija aka fito aunty murja duk suka pito akace kowa yayimusu liki nanfa "Khadija tafito da y'an rafas nakudi tashiga watsa musu ana shewa gab daza tawuce takusa dani naji tace wlh Yaya ne yabani kudinnan har ankona kala biyar da takal mansu harda jaka nasaki baki ina kallon ikon Allah.kamar hadin baki saiga Yaya Maher" Yayi kyau sosai yasaka shadda light brown yayi kyau kalar less din "Khadija yanu fo inda suke  "Yace khadija ina auntyn ki ,ta nuno inda nake saddare wa nayi Awajen cike da kishi, takawwadda kai Tanacewa "Yaya nagode dakyautar dakayimin Allah yabar kauna nagode."Yana nufo batare da ya amsa mata ba.Bansan ya,isoba saida yashafamin lebena nayi firgigit yace matsoraci ya me yafaru ne.

"Nace babu meka gani yace no mukai ta hira  saidai ya kula da kallon zargin Dana keyi mai.Saida Yaya miskila ne sosai shima sai ya basar da maganar da ta ke Aba kinshi, Yayi liki sosai ana ta tafi.
"Anci ansha taro yatashi "Yaya na rike da hannuna harmuka fito yabude min gaban mota Nazauna sannan Ya shiga. nocking mukaji yazuge glass yace ah "Khadija lafiya "Tace duk su  twins sun gudu sun banni Dan Allah Kain I gidan ammina."Ya bude mata baya tazauna wani turare tasaka mai daukar hankali.
"Tace Yaya bazan gaji dayi maka godiya ba akan abin kir kir dakayimin 'Yace babu komai "Khadija ai duk daya ne, suna tahira Nayi sororo ina kallon ikon Allah hadda cemata turarenta "Ya yimai dadi Nikuwa duk da ba maiyawan fushi bace Amman saida nayi. 

"Nace mai ya saukeni gida, yakalleni bayyi magana ba "Ni kuma nakara harxuka sosai.Don haka yana sauketa nima Nadora kafata zan fita A motar.
"Tayi saurin shiga gida ina janyo mayafina ya janyoni jikinshi zanyi magana ya shiga yimin kiss."Yace haba UWAR'GIDANA kinsan ban iya kwana babuke. Na sa mai kuka wiwi hankalinshi yatashi yaja  motar muka ta fi muna sauka ruwa ya tsuge kamar dabakin kwarya ya sunkuya ya daukeni kamar yar baby "Muka shiga muna zuwa yasa keni a bedroom ya hau rarrashi na Nandai Nayi shiru ya tambayeni lafiya.

 "Nidaman ban iya munafurci ba Nagaya mai abinda sukayi da "Khadija yayi wata dariya yace haba UWAR'GIDANA Ashe baki yadda da niba to wlh Momi ce "Tace saina yimusu shiyyasa nayi don kinga Zata kamar ban bi umarnin ta ba .Nan dai muka kwanta cikin happy.Da safe muka tafi gidanmu
 "Yashiga yagaida kowa saida ya rarrabamusu dubu daya yara daribiyar nanfa sukayita godiya.

"Ana ta shagalin biki dayamma aka kawo motoci suka dibi yan uwa "Nikuma ina gidansu Hamida muna shan kukan Rabuwa  dakyar a ka sakata amotar."Kai nane naji yana sarawa nakira Yaya yakaini gida nakwanta bacci Saboda Gajiyar Biki Da Ci won Kai. cikin dare arazane Natashi sakamakon wani mummunan mafarkin da naiyi ya rungome ni yana tambayar meyafaru? har lokacin sai naji maganganun mafarkin a kunnena.
 πŸ’š❤️πŸ’›πŸ’™umma maher ce πŸ€πŸ€ŽπŸ–€πŸ’œ
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
________________
[11/10 16:15] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

*STORY&WRITTING*
(By Ummu Maher)
 

*πŸ–Š️⚔️Alkalami Yafi Takobi Writer's Association⚔️πŸ–Š️*
_______*(A.Y.T.W.A)*_______
  

 *Bismillahir-Rahmanir-Rahim*
_____________



πŸ…Ώ️14
**********************
"To haka har baccin ya dau keni saidai tunda safe Dana tashi Naji jikina kamar banawaba.
Haka na lallaba nayi break fast,bayan nagama nayi wanka nasa kananan kaya nayi kyau sosai sannan naje natada "YaYa Maher" kallona yakeyi sosai "Yace My UWAR'GIDANA" kinyi kyau nayi dariya."Yatashi yace zo kiyimin wanka "Nace toh. Na tayashi wanka yacuda jikinshi da kyau sosai sannan nazo Na dakko mai kayanshi .Muna cin abinci muna hira harmuka gama.


**********************
  "Rayuwa tayi nisa lokaci da yawa ya shude ayanzu inada shekara uku agidan mijina.Wanda ashekaru ukunnan na fuskanci Matsalolin Rayuwa kala-kala domin shida kanshi" Yaya Maher wataran saida yayi min gorin haihuwa bazan manta ba y'ayan Kanwar sa Masha huda sunzo gidan namu Nashiga Ban daki suka futo.Saiga " Yaya na fito daga bandaki kenan"Yace inasu Mash'hud "Nace suna falow " Yace bangansu ba Nima Nakama Neman su.Kawai sai naji yana "cewa  haba " Humaira Don bakisan zafin "Y'a'yan ba shiyyasa kika barsu suka fita.

" Ai Ranar nayi kuka sosai bantaba jin Haushin "Yaya irin na yauba,Domin Ni atunani ko Wani Yayi min haka sai inda Karfinshi Ya k'are.

"Ana haka Nafadawa "Innarmu halin da nake ciki da mafar kan danakeyi." Tace yanzu Humaira da kinsan kina haka meyasa baki gaya minba saba gen sakarci ko.To  aidole atashi tsaye da magani Da rokon Allah,ayanzu kullum sai an aikomin da tofi daga gida.
Ana haka saigani da ciki Wanda " Yaya Maher ba karamin jindadi yayiba nima haka yanzu cikina Wata daya kenan Naje asibiti sun auna inda sukace zasu bani scanning domin aga wata nawa ne.

**********************
"Asafiyar littinin ne "Natashi da matsanancin ciwon Mara inda Alokacin cikina yashiga wata na biyu.Inna lillahi Wa"Inna ilaihi Raji'Un.abinda na ringa fadi kenan ganin jini Nabin kafata.
❤️πŸ’šπŸ’™πŸ’œUmmu Maher ce.πŸ’›πŸ–€πŸ€ŽπŸ€πŸ§‘
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
______________
[11/16, 18:31] ⛱️Ummu MaherπŸ•️: [11/10 16:16] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

*STORY&WRITTING*
(By Ummu Maher)


*πŸ–Š️⚔️Alkalami Yafi Takobi Writer's Association⚔️πŸ–Š️*
__*(A.Y.T.W.A)*______

 
*Bismillahir-Rahmanir-Rahim*
____________
 

πŸ…Ώ️15

**********************
"Yaya Maher"Yatashi a tsorace yana cemun lafiya,Meyafaru?kallan inda nake nuna mai yayi Agigice Yayi Salati tareda ,Yadau komun zani da hijabina"Nasaka tareda jeramun sannu.bayan nasaka muka tafi hospital"bayan sunyi mun gwaje-gwaje suka tabbatar mun cewa nayi bari,suka kwantar dani donbani taimako,Yaya Maher"yakira "Inna ya shaida mata cewa nayi bari.Nandanan saigata ta'iso jiki narawa,saida safiya nafarka "Inrmu Nagani kusa dani'tana jeramun sannu tace mekike buka ta na nuna mata bakina "Natashi Nayi brush"sannan nayo wanka,Inna ta hadamun shayi Maikauri Nasha"taballo mun magani Saiga Yaya Maher"Yashigo Suka gaisa da Inna.
 "Jikinshi har rawa yakeyi 'Hankalinshi Atashe Rana Daya Ya rame Kamar Shine Yayi Ciwon."Ya iso bakin gadon yanayimun sannu.
"Likita ce tashigo tareda yimun sannu tace" Ah jiki Yayi sauki ko "Nace Babu Inda Yake Yimun Ciwo Yanzu.

 "Nandai ta dubani tabani shawarwari akan yadda zankula da lafiya ta idan nasamu wani cikin " Nace To "Inna ta amsa da Allah yakawo Masu Al'barka Amin.


" Mundawo gida Yaya Maher"yace wa "Innar mu indahali " tadan zauna kafin insamu sauki Tace Bakomai Fatan ta dai Insamu lafiya.
"Nayi mamaki ganin haryanzu momin Maher batazoba,abinda ban saniba " Cewa tai wai daman cikin karyane.

Nikuma nasan harga Allah bazan yi karyar cikiba,Alhalin banidashi y'angidan mu sunxo duk sundubani.

" Ammi Ma tazo tadubani Hafsat da,ayanxu y'ayan ta biyu itama tazo dubani duk suna tausayina dasu "Aunty Maryam Da "Aunty Murja Da "Aunty Sha,awa.

"Amman khadija batazoba Wanda ayanzu tatare gidan momin Maher.Ita kuwa " Momin Maher Batazo ba Kwata_kwata Haka Ta banga renta "Ammi Ce Kawai Tazo.


"Momin Maher tareda yayarta "Hajiya saudat "Tace ai nagaya miki bokan nan ya iya aiki.Ai mu kowayaci tuwo damu miya yasha.

" Momin Maher tayi dariya tareda cewa muza ayiwa iskanci munyi Abu ace yawargaje shiyyasa nace azubar da cikin.
 

πŸ€πŸ€ŽπŸ’™πŸ§‘πŸ’›
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

❤️πŸ’šπŸ’œπŸ–€ 
Ummu Maher ce.✍🏻
____________
[11/10 16:16] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

 *STORY&WRITTING*
   (By Ummu Maher) 

*✍🏻⚔️Alkalami Yafi Takobi Writers Association⚔️✍🏻*
____*(A.Y.T.W.)*_____
  
 *Bismillahir-Rahmanir-Rahim*
________

*πŸ…Ώ️16*
**********************
"Dariya Hajiya saudat tayi tace ai nangabama sai mun rabasu takarfi dayaji.


"Momin Maher kuwa tace ni wallahi bantaba sanntaba   kuma bazan taba santa .

 " Khadija ce tafito daga dakin su twins sanye take cikin wani green din lace tayi kyau sosai.

 Tamatso kusada Hajiya saudat tace mama sannu dazuwa sannu diyata ya school.tace lafiya kalau hajiya yasu "Hanan tace duk suna gaisheku.


 "Tace hajiya bari indora Girki .Momin Maher tace khadija innace karkiyi girkin dole saikinyi gamasu aiki sunyi.


" Tana tafiya tanacewa Momi ai gwara muringa Practice.Maher ne yashigo yana danna wayar shi baikallon gabanshi "Yayi cibis dawani Abu agabanshi" Khadijace tadago ido cikin ido takalli Yaya Maher.


 "Tace Au Yaya sannu dazuwa ya yi mata Wata Uwar  harara yayimata Tasunkuyar dajanta tawuce Yayi Tsaki yawuce.

 
" Yana shiga ya hango "Hajiya saudat Tana tafaman babbaka dariya."Yanazama yace Hajiya sannu  dazuwa tace yawwa dana.


"Maher yace momi sannu dagida tace yauwa.Yace daman Momi inason muyi wata magana.


"Hajiya saudat Tace oky'bari intashi.Momin Maher tace A'ah basai kintashiba yimaganarka.


" Yace daman Momi gani nayi Yakamata kuje kuduba.Humaira saboda yanadakyau kuje don gudun Wani bacin rai.

"Tunkan yakai Mominshi "Tace yimun shiru Wanda baisan me yakeyiba.Banza Wanda mace tashanyeshi.Nandai Hajiyama tatsoma Baki,suka ta zagin Humaira da yangidansu.


" Ran Maher ya baci sosai."Yatashi yafita batare dayace komaiba.

"Humaira tayi kyanta sosai cikin Riga da siket na Less.fatarnan tayi Taushi.inna kuwa tace Humaira dawuri fa zantafi sabida nakagu inkoma gida.


" Humaira kamar zatayi kuka "Tace inna ni karki tafi yau" Inna tace haba Humaira adarare fa nake inajin kunyar Maher'Tunda kinsamu sauki nagwara ainatafi ko.

"Daidai nan Maher yashigo Ranshi b'ace yawuce sashensa Batareda yakalleniba Nabishi da kallo.

" Shiru nayi ina kallon Inna,"Innah tayimun nuni Dana bisa."Natafi kaitsaye sashensa yashiga wanna nazauna inajiranshi,sabida baitaba hakaba. Don nasan baikula da innah ba.

"Yafito yana goge jikinshi yana daure da tawul.akwai karami yana goge kanshi dashi.


" Nace sannu dazuwa yace yauwa yakike.Nayi saurin cewa "Yaya lafiya meke damunka ne yace me kikagani tace naga kashigo cikin fushi take idonsa Yayi jawur'in akwai abinda yatsana baifi azagi Humai ransaba.

❤️πŸ§‘πŸ’›πŸ’šπŸ’™
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
πŸ€ŽπŸ€πŸ–€πŸ’œπŸ’—
Ummu Maher ce.✍🏻
________
*Share&Comments*
[11/10 16:16] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
 
  *STORY&WRITTING*
  (By Ummu Maher)


*✍🏻⚔️Alkalami Yafi Takobi Writer's Association⚔️✍🏻*
____*A.Y.T.W.A.)*____


  *Bismillahir-Rahmanir-Rahim*
_________


*πŸ…Ώ️17*

**********************
"Yace babu komai,Nasamu waje nazauna Nace" Yaya bakata yimun hakaba tunkafin inkarasa yajuyoni ina fuskantarshi,"Yace humaira kainane yakeyimun ciwo duk da banyardaba "Nace oky kasha magani "Ya eh nasha.


" Nace mai kasan innah fa wai ita tafiya zatayi,"Yace haba aiyakamata ta bari saigobe yanzu dare yayi "Nace nima dai haka na gani.



" Yace oky bari insaka kaya sai inzo mugaisa amma yakamata tabari gobe sai inkaita.


"Nayi dariya nace tab,innar CE zata bari kakaita ai wallahi bazatabariba tanajin kunyarka.Shima dariyar yayi" Yace inna kenan ita Sam bata damu da duniyaba wallahi,


"Idan yana hira da humairansa yana jindadi. duk bakincikin dayake ciki saiyaji dadi idan yana hira da'ita.


" Yasamu inna suka gaisa,gaisuwar mutunci da mutuntawa."Yace inna yanzu humaira takecemun zaki tafi."Tace eh Dannan yau zantafi ,"Yace inna idan dahali kibari saigobe. Tace to babu komai Allah yakaimu"Yace Amin.


"Khadija ce kwance akan katon gadonsu ita da yanbiyu tace twins kunsan menene sukace A,ah.
"Khadija tatashi tabude taga Window iska mai dadi tashigo tace musu Wallahi Tallahi Inasan wani Abu tundaga yarin tata amma narasa yadda zanyi hasalima ayanzu yana dab Dadasa zuciyata tabuga.


" Twins suka tashi atare tareda kamo hannayenta,Daya tarike dama na daya tarike hagu.sukayi saurin cewa sis khadija meke damunki.


"Wasu zafafan hawayene suka fito mata ta sharesu takalli gefe "Tace kuzauna zanfada muku sukayi yadda tace suka zauna.


" Khadija ta zauna takamo hannayensu tahada danata tadora daidai saitin zuciyarta tace kunji yadda zuciyata take bugawa to dab take data fashe.


"Takara sakasu cikin wani hali sukace dan Allah kiga yamana.Tace inason infada muku domin nasan komai Nisan jifa kasa zaidawo.kuma komai Daren dadewa sai natona asirin zuciyata.



" Takara tashi taje daidai window takara budeshi iska da dadin kamshi suka taro sukazo alokaci kadan.tace adidai wannan lokacin duk wani ma,abocin soyayya yana jin dadin hi rarshi saboda ni,ima ta ubangiji.Wanda nikuma ina cike da bakinciki Wanda idan zuciyata batasamu abindatakesoba dab take databuga..


"Twins suka hada ido atare suka kalli khadija don sunsan tanada zurfin ciki zaiyi wuya kaga tafadi abinda kedamunta lokaci guda.


" Tace yaza mamin lallai in aureshi matukar yana numfashina nima inayi.kunsan Wanda zuciyata take bege takeso. Tun bansan komai ba shine "Yaya Maher.


"Ko gi zau "khadija bata yiba zata cigaba da fad'a Baby ta tashi, hassana kenan "Tace haba khadija zuciyarki kuwa bata yimiki adalciba.dasauri khadija tamatso takalleta tace adalci fa kikace ni anyi mun Adlcin.



πŸ’œπŸ€πŸ§‘πŸ’›πŸ’š
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
πŸ’™❤️πŸ€ŽπŸ–€πŸ’—

Ummu Maher ce.✍🏻
__________
*Share&Comments*
[11/10 16:16] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–.                *STORY&WRITTING*
  
 (By Ummu Maher)

*✍🏻⚔️Alkalami yafi Takobi Writer's Association⚔️✍🏻*
__*(A.Y.T.W.A.)*____
 

   *Bismillahir-Rahmanir- Rahim*
________________


*πŸ…Ώ️18*
**********************
"Tace wallahi tunda nake banta San wani Abu kamar Yaya Maher ba kuma haryanzu son shi yana yawo acikin jikina ina son Yaya Maher sosai kuma ko ta karfin dutse saina Aureshi.

"Tun banyi wayo ba nake sonshi kinga kuwa nima ba'yimun adalciba.Nayi abubuwa domin inja ra,ayinshi Abu yagagara.wallahi kinji narantse baby awannan karan bazan hakuraba tana fadi tana hawaye tana jin tsanar humaira har ranta bata da wata matsala aduniya daya wuce Humaira.

" Khadija tace Abu daya natsana aduniyata kuma bazan daina tsanarshi har karshen rayuwata"itace Humaira.

"Saida dolene itama ta dandana zafin da zuciyata takemin domin dole ta fuskanci matsala babbah.

" Zarah ce wato Usaina tace hmm wallahi Khadija nima na tsani Humaira kofa gidan mukaje saikiga "Yaya Maher yana nannan da'ita kamar kwai.kuma ina goyon bayanki kiso abinda kikeso inkika shiga kikori shegiya yar mayu kawai.



" Baby Tace gaskiya nikuma sai inga kamar baidaceba abinda kuke kokarin yi.Zarah ce tace oh to sai ki hana kedaman naga kanki na yana rawa waike me matar yaya ko, nonsence wadda bata San me takeyiba.

"Abangaren Na nida Yaya Maher wata soyayyace mai karfin gaske takara shiga tsakanina dashi.Matsala ta daya Yadda har yanzu bandaina mafarkiba kuma kamar an rufemin baki nakasa fadawa kowa,don yanzu yakaru sosai.gaciwon Mara nakeyi sosai musamman idan zanyi Al'ada Wanda nasha magani har nagaji.

"Waya tace tadau ringing nadauka " Hamida Tace sai ai takira anacan ana shan love Mrs Maher.

"Dariya nayi Nace to Mmn twins." Tace yaudai Allah ya anshi bakinki yau twins sunzo.duk mata, Ai tsalle nayi Nace almdh  mungode maka.


"Yayan Hamida uku ne  Abubakar shine babba sai twins kannenshi kishiyarta"Ramlah daya sunanshi Abdul.

"Ranar suna tazagayo munyi shagali sosai kamar Nice mejego nafito nayi shar dani.An an ne kuma naga su khadija.wacce tahade fuska sosai musamman idan taganni.

"Saida tazo daidaini tace aikin banza sai dai ayi tacin abincin sunan wasu anacinye naman suna.su ankarar da kwayayen atiti,ana wani karyar anyi bari ai ayi dai karyar munafiki wataran gaskiya zata fito  ta banga jeni ta fita hade da tofar  da  yawu sannan tafita.


" Hawaye naji suna bina sosai Nayi saurin share hawayena don gudun kada yan suna su gani ya zama abin surutu,don nakula akwai yan hana ruwa gudu.  Ashe su Hamida sunji abin dasu Aunty Murja Hakuri suke bani don gudun kada suyi abin kunya.Amma Aunty Murja da Aunty Maryarm da Aunty Hafsat sunbar abin Azuciyarsu don zasu fadawa Ammi ta taka mata birki iskancin nata yayi yawa.Abu har agidan suna ma bata kyaletaba saboda Momin Maher tana daure mata,komai akai sai tace abarta yarinyace.             
"Har Momi tazo amma koda nagaisheta dakyar ta amsa tana ya mutsa fuska harda tofar da yawu kamar wata mayya, Ashe suna son suhadamin makirci nidai naji Momi tabuga waya kuna dagaji kason da Yaya Maher take waya.
" Yaya Maher takira tace waiyazo Ya dauketa bazata iya zamaba saboda ina mata rashin kunya don nasan sunan yayana akeyi.



🀎❤️πŸ’™πŸ’šπŸ’œ
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
πŸ’›πŸ§‘πŸ€πŸ–€πŸ’—

Ummu Maher ce.✍🏻 
________
*Share&Comments*
[11/10 16:16] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
________________

   *STORY&WRITING*
   (By Ummu Maher)
______
*✍🏻⚔️Alkalami Yafi Takobi Writer's Association⚔️✍🏻*
__*(A.Y.T.W.A)*___


*Bismillahir_Rahmanir_Rahim*
_________________


*πŸ…Ώ️19&20*

"Ai kafin Wani Lokaci Sai " Momin Maher Ta fara kuka wiwi.Ba dadewa ya'iso Don Baiji Abinda Take fada awayar ba,Shidai yaji Kamar ana kuka"Yana shigowa Na fito raka "Aunty Murja Dasu "Aunty Maryam,Duk sunfito Saboda Yamma Tayi Gashi Unguwannin su suna da nisa.

" Suka gaisa sannan ya wuce Cikin gidan Yana shiga gidan "Aunty Maryam " Tace Humaira koma gida Mijinki Yazo daukarki Nace Toh.
 "Ina shiga gidan Nagan su dukansu a falo," Khadija,Momin Maher,Hajiya saudat,Da yan biyu,Ita kuma "Hamida tana daki da sauran kawayenmu." Har zan wuce Saboda kunya sai naji"Yace Humaira zo nan.

"Maganar ce tayi min wani iri,Sai na dawo na zauna " Khadija kuwa ta wani hada kafa d'aya Kan d'aya tana bina da wula kantaccen kallo.

"Yace Humaira me ya hadaki da" Khadija "Nace babu komai" Yace tambayar ki fa nake kinyi min shiru.

 "Nasake cewa wallahi babu komai" Sai kuwa Naji"Yace nidai bana son fitina ke "Humaira kiringa kama girmanki Kina jina.
 " kamar bazan amsa ba cen dai "Nace toh kamar zanyi kuka.Idon " Khadija yayi jawur sosai kamar kuwa munyi fada da,ita.abin ya kona min rai mafita.

"Nan dai na dinga karanta addu,r nan ta" Inna lillahi wa'inna ilaihi raji'un.Saboda yadda zuciya ta takemin wani irin zafi.
 Bawai na fadan da yayi min bane A'ah saina bani laifin daban san shiba."Natashi Na shiga dakin "Hamida inda na tadda ta tasa keyin Wanka Tana bawa danta Mama,Dayar kuma tana bacci.

" Ga sauran k'awayen mu suna tafira.Koda ta kalle ni Ta fuskanci Raina Abace yake.Tana shirin Yimin Magana Kawai Sai "Zarah tashiga Tace Wai kizo inji "Yaya Maher,Kamar kada Na tashi Amma na daure nayiwa" Hamida Sallama nafita.

"Hamida kuwa bayan Na Fita ta bini da kallo don tasan ni takuma San halina,Banida saurin fushi,Ni mutum ce mai sauk'in hali.

" Ina fitowa naganshi Shima Yana shirin tashi,Sai naji "Momin shi 'Tace tsaya kasaukemu Gida." Yace To Ai "Khadija kuwa da sauri tayi hanyar waje bayan ya fita su Momi suka bi bayanshi.

" Nima bani da zabi da ya wuce inbi bayansu Don "Yan biyu sunce Gidan "Hajiya Saudat zasu kwana Kuma tazo da motar ta.Ina fita Naga " Khadija ta bude Gaba tashiga Momi Kuma Ta bude baya Tashiga. 

"Nan take wani kishi Ya tur ni k'eni  ya tsayamin a wuya.
 Bayarda zanyi Dole na shiga bayan motar Wato kusada " Momin Maher wani kallo tayimin tareda hararata.

"Maher kuwa ya tunanin Wai meyasa " Khadija take shige Mai ne bayan ga"Uwar gidansa.Don shi Baya son bata mata ko kada'an,
 Yafara sauke su agida kafin muma muka dau hanyarmu ta Nasarawa (G.R.A)"Yace Humaira dawo gaba mana.da kamar zance A'ah kawai dai sai na shiga.Amman raina baiso ba"Ya kula da yadda raina ya baci don haka.Sai ya bari yaje gida tukunna ya lallabi abarshi.

"Muna zuwa tunka fin yagama tsayawa na bude na fita rai na abace sosai.Ya gane hakan Sai " Yace haba "Humaira Yaya zaki fita.kina son kijiwa kanki rauni ne " Nace eh Ai gwara Naji.

"Ina shiga dakina nasaka mai key na kulle shi gam.don kada yazo yayi min surutu." Yana shigowa Yayi hanyar dakinta Ya rike zai bude yaji an rufe ta gam.Nan yashiga kiran sunanta Amma ina magar duniya tak'i saura ranshi har yagaji Ya tafi.

"Ina zuwa dakina nikuma Nashiga rera kuka mai ciwo.Don me " Yaya zaiyi min haka kawai baiji ba,asi ba kawai sai "Yace  ga abinda nayi mai.Da safe kuwa bayan nayi Sallah,Na Dan kwanta cikin Bacci Naji Kiran wayata na dauka cikin ma gagin bacci. 
 
 Muryar "Hamida Naji " Tace Assalamu Alaikum,"Nace w/kslm daga daya bangaren akace min ya kikaje gida "Humaira "Nace  Lafiya Klau maman twins,tayi dariya " Tace Mrs Maher jiya meya faru Naga ranki yab'aci "Nace babu komai wallahi" Tace kifada min mana,Nan dai duk na kwashe abinda Yafaru nagaya mata.
 "Tace Humaira abinda nake so dake kiyi hak'uri kinsan zaman Aure saida hakuri.Kuma ki komawa mijinki kiringa k'ok'arin rike fushinki akan Na mijinki tanan ne zakici riba kinji " Nace Toh mukayi Sallama.

"Na tashi Nashiga ban daki Nayi Wanka na tsala wanka,Nayi kyau Nasaka Riga da siket na atamfa Holland mai ratsin ja da blue, Nayi daura Rina Wanda ake cewa Zahara buhari gwanin bansha,awa.ga wani kyau Dana karayi kwanannan.

" Ina fita falo na hango dining table,ajere 'Abayya ne"Nace aikin waye wannan a,iya sanina 'Na hana piter yimun aiki Saboda nafi son komai inyiwa mijina dakaina. 
"Jin karar bude kofa Naji sai jinayi An riko dai dai k'uguna tabaya naji kanshin turarensa ya bude wajen.
πŸ§‘πŸ’šπŸ’™πŸ’›

✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

πŸ€ŽπŸ€πŸ–€❤️

Ummu Maher ce.✍🏻
*Share&comment*
_________
[11/10 16:16] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
____________
[11/16, 18:31] ⛱️Ummu MaherπŸ•️: [11/10 16:16] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
_________________

    *STORY&WRITING*
(By Ummu Maher)
_____
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
 

  *πŸ–Š️⚔️ALK'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️πŸ–Š️*
____*(A.Y.T.W.A)*__


*Bismillahir-Rahmanir-Rahim*
________________


*πŸ…Ώ️21&22*

   
   Ina juyawa muka had'a ido dashi ya kashe mun d'aya,Na sunkuyar da kai na ba tare da na ku lashi ba "Yace haba My" UWAR'GIDANA meye nayi yayi zafi haka I'am sorry' kinji Dan Allah.Na san nayi miki laifi Amma na tuba bazan sake ba kinsan bana son b'acin ranki kinji.Ya kama kunnenshi alamun bada hak'uri"Humaira 'Tace haba "Yaya Maher taya ya zaka ringa Abu ba tareda kayi bincike ba.Sai kawai ka hau kazauna.
 " Ya ce toni dai nabada hak"uri kinji sweety na.Tace to na hak'uri "Humaira kenan akwai hak'uri da sanin ya kamata ba kowanni Abu take magana akanshi ba sai yayi tsamari.

 " Momin Maher ta kalle Yayar ta Hajiya Saudat "Tace Waini 'Halima? wato momin Maher,Ke har yanzu bakiyi out da yarinyar nan ba mekike jirane kada fa aje asamu matsala.Momin Maher "Tayi wata dariya mai sauti." Tace hmm"Ai Wallahi nafiki damuwa akan wannan "Shegiyar yarinyar me kamada mayu,To amma ina son ta d'an d'ani wani bak'in cikine shiyyasa.

" Hajiya Saudat "Tace ina jinki wani Iri ne " Tace kawo kunnen ki kiji Ta Matso"Shewa sukayi tareda tafa hannu.Duk da "Hajiya Saude Bataso Abunda Yafaru ba saboda itama da na ta burin azuciyar ta Amma ta barwa zuciyar ta.Toh wannan kenan.

 " Khadija ce zaune agaban mirrow Tana kallon Mirrow d'in.Amma bashi take kallo ba.Tunanin Masoyin ta "Yaya Maher Takeyi'Dole ne ta ne mowa kanta mafita ko kuma ta Sa narda "Momi Abinda Yake faruwa.

" K'arar bud'e k'ofa taji ta tashi ta bude Hassana ce "Tace Haba " Khadija me ke damunki ne"Khady Ko Wani Abune Yafaru.
  Fashewa Tayi Da kuka Ta fad'a jikin Hassana Tana "cewa na shiga uku Hassana ina cikin Matsalar rayuwa narasa yadda zanyi Wayyo Allah na.

" Abinda ba'aso Wani musulmi Ya shiga wani Hali Ba tareda yakira sunan Allah ba.Ko kuma 'Yace Ina Lillahi Wa'inna Ilaihi Raji'un.Amma kunga "Khadija mai makon Takira wannan addu'ar sai yazama tana ta shiga uku.

" Hassana Tace Zauna "Khadija kiyi hak'uri komai mai Wucewane Amma Idan Kikayi Hak'uri.Turo K'ofa Akayi Aka shigo cikin dak'in" Momin Maher ce "Tace Khadija lafiya menene? ta matso wajen Bakin gadon" Ta janyo "Khadija sosai a jikin ta tana bata Hak'uri tareda rarrashinta."Tace mene fad'amun?

" Khadija Tace Dan Allah "Momi ki gafarceni akan abunda zanfad'a "Tace to inajinki 'Khadija ta kalli Momi Ta sunkuyarda kanta K'asa.

" Tace Momi Yaya Maher Nakeso'Tana fad'in Haka Tatashi da gudu tafita."Momin Maher kuwa Wani Dad'i Taji domin Burinta yakusa cika.

  "Humaira Ce kwance Akan k'aton Gadonta Tana Karatun Wani Novels Maidadi mai Suna " Auren dole Na 'Ummu Maher'Dariya tayi Inda "Dije Take dauki Dotse Ta goge motar " Haris.
 
K'arar bude K'ofa taji"Yaya Maher ne yashigo Dak'in.Sanye yake Cikin Manyan kaya Shadda gezna Tayi kyau Kalar Brown "Ya kafa hular sa Mai kalar brown&white Tayi kyau komai Yayi Kyau Ga farinsa Yak'ara fitowa sosai.Sai naji wani kishinsa ya to kareni sosai.

" Ya fara hura min idona nayi firgigit INA kallonshi "Yace Haba" UWAR'GIDANA' Ina ta sallama ba kijiba."Nace wallahi Yaya banjiba "Yayi dariya mai sauti" Yace kina kallon Had'ad'd'en Boy ko.
 
"Nayi dariya Nace bawani Ahakan " Yace eh ahakan yarinya Taganni "Tace tanaso " Na sakeyin dariya harda rik'e ciki "Nace aini bani Naganka " Nace inaso ba Kaine kali k'emin.

"Muka yi hira sosai" Yace "Humaira inada tiyata yau a'hospita so bazan Kwana Agida ba" Nace Haba Sweaty Dan Allah Kadawo Tsoro Nakeji"Yace oky Zan kawo Miki Yan Kwana Yana Fad'in Haka Yana fitowa fallow na.

"Khadija ce da twins suka shigo fallow suna shigowa " Yaya zaifita "Wani kallo Khadija taringa yimai kamar zata had'iye shi.
πŸ’œπŸ€πŸ’šπŸ’›

✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

Ummu Maher CE.
❤️πŸ–€πŸ€ŽπŸ’™
__________
*Share&Comment.*
____
[11/10 16:17] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
________________
 
  *STORY&WRITING*
(By Ummu Maher)
_______________
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
 
*πŸ–Š️⚔️ALK'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️πŸ–ŠπŸ“š️*
___*(A.Y.T.W.A)*___
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
______________

*Bismillahir-Rahmanir-Rahim*
______________

*πŸ…Ώ️23&24*

"Khadija da twins Suka gaida" Yaya ya amsa tare da cemusu ya"Momina Sukace tana gida tana gaisheka sosai "Yace okay Ina amsawa.

" Yaya Maher Yace kungaida Auntyn taku kuwa"Baby ce tayi saurin 'Cewa Aunty Ina wuni na amsa Amma "Khadija ko kallo ban i'sheta ba ta wani juya inda" Yaya Maher yake,Ko Me ta tuna saikuma naga ta juyo"Tace Ina wuni"Nace lafiya klau daga haka ta juya tana wani kissa.Ni kuwa na tashi na basu Waje.

 'Ina d'akina yashigo"Yace My UWAR'GIDANA ni Zan wuce office ko.Natashi Azaunan danake Ina mai fuskan tarshi"Nace Yaya yanzu tafiya zakayi bazan iya kwana nikad'ai ba please,Yace Oky to Ina zuwa.Yafita fallow Yasamu su "khadija suna zaune suna kallo" Yace kunga kunzo akan Gab'a suka yi saurin had'a baki Wajen cewa meya faru.Inda "Khadija Fara ar'ta ta k'aru tad'auka Wani Abinne yafaru. 

" Yaya Yace daman inason ku taya "Auntyn taku zaku taya ta kwana zanje" Hospital inada tiyata ne shiyyasa.Sukayi saurin "Cewa ba komai Yaya Zamu tayata Kwana daman muncewa 'Momi zamu kwana" Yace okay. Dai dai nan na fito daga d'akina"Yace yauwa daman yarannan zasu tayaki Kwana baijira mai zance ba "Yace saina dawo ya wuce,Binshi Nayi da kallo harya fita nakasa komai.

" Khadija ce ta nunawa"Baby ni da baki sai naji dariya daga bayana.Ina juyowa naga "Khadija ce take dariya harda Rik'e ciki.Abin ya k'ona min rai sosai.Na wuce d'akina Sai naji " Khadija na Cewa hmm'Wai su miji Manya KO rakiyar nan tamasu Aure babu'Hmm Allah ya sauwak'e"Baby dai kamar bazatayi Maganaba cen "Tace amin dai.Nan Naji zuciyata tana yimun k'una sosai.Addu'ah na ringa yi sannan na samu relief.

"Khadija Tace wa zarah' gaskiya fa Inason " Yaya Maher sosai Wallahi Amma game d'in mu yakusa zuwa k'arshe."Zarah Tace wallahi kuwa Ai'da nice da tuni 'Anyi game over.Suka kwashe da dariya sosai.Harda Kama ciki."Baby Tace haba dan'Allah yanzu idan tajiku fa yaza kuyi.

"Khadija Tace Ai'ni zanso ace tasani Saboda koda bata saniba ni Zan gaya Mata.Kuma da sannu zanyi Out Da'ita.

" Yunk'urawa Nayi zanfito don yanzu "Zuciyata Tayimun sauk'i Sosai. Ai'abinda Naji Shine ya tilas tamin komawa na zauna. Ina mai maita " Khadija ke son Yaya Maher'Haba "Khadija Yanzu duk Tsanar DA ke kemin Takai Haka.Ni Kad'ai Nake magana ta Kamar Ta b'ab'b'iya Nan da nan jikina Ya hau rawa.Zazzab'i Mai zafi Ya rufeni.

" Da kyar na d'auko panadol Nasha Saboda harna Fara fita daga hayyacina.


"Da asubah " Yaya yashigo direct d'akina yashigo.Nikuwa Ina dunk'ule acikin zani.Don kwata kwata banyi Bacci ba Ranar.Ai' da sauri ya nufo inda nake Alokacin Tuni Na suma.

"Taimakon Gaggawa yafara bani Kafin Daga bisani Dayaga Nak'i farfad'owa Yad'aukeni Sai asibiti.Koda mukaje taimakon Gaggawa suka Shiga Bani.Wanda suka sakamin " oxygen ahancina Saboda numfashina Yadawo daidai.

"Saida Yaga anga maimin Komai Numfashina yadawo dai dai sannan ya d'auko wayarshi yasanar dasu'Inna dasu " Momin sa Nan danan saiga su "Inna hankalinsu atashe.Momi kuwa Cewa tayi aigwara inmutu kowa ma yahuta.

πŸ’œπŸ’›πŸ’šπŸ€
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
*Ummu Maher ce.*
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
❤️πŸ’™πŸ–€πŸ€Ž
______
*Share&comment.*
_____
[11/10 16:17] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
________________
     *STORY&WRITING*
(By Ummu Maher)
_______________
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

*πŸ–Š️⚔️ALK'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️πŸ–Š️πŸ“š*
___*((A.Y.T.W.A))*__✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
____________

*Bismillahir-Rahmanir-Rahim*
_______________

*πŸ…Ώ️25*

πŸ“²"Yaya Maher bai k'atse kiran nata ba Yaji Tana "cewa ai Wallahi k'ad'an ma kuka Fara gani Indai Nice" Zuwan Inna kusa da shine yasa yajuyo ya koma kalar tausayi.Aduk tsahon shekara ukun dasukayi da"Humaira Momin shi dai dai da Rana d'aya baita ganin ranar da zaije gidan"Mominsa bata zagi "Humaira kwalla ce yaji ta gangaro daga kuncinsa yayi k'ok'arin gogeta don'shi bayajin tausayin kanshi,tausayin" Humaira yakeji.

"Inna Tace Maher karage tunani fa don tunani babu abinda bayasaka mutum kayi ahankali kaji" Humaira kuma Allah yabata lafiya "Yace Amin Inna.

" Suna zaune Inna tana ta faman rarrashin"Maher akan yatashi yaje gida ya canza kaya abu ya gagara.Wata likita tafito"Tace wanene Mijinta"Inna ta ce gashi nan "likitan Tace A'u Ashe ogane sannu" Yace oky muje "Tace oky sir' dayake shi " Maher acikin likitocin asibitin babu Wanda baisanshiba"Saboda kwazonshi gashi da farin jinin y'an Mata Saboda Allah yayi mishi kwarjini da haiba,ga kyau kamar me gashi jajir dashi gashi d'an Gaye.

"Suna shiga likitan dake ciki yabashi hannu suka yi musabaha.Sannan yazauna" Ya fuskanshi Maher sosai"Yace doctor Maher abinda yake damun matarka gaskiya bamu ganuba.Saidai abinda zamu Iya cewa shine numfashinta yana saurin hawa sosai,Sannan Bayan haka mungane cewa jininta yayi K'asa sosai.Shine abinda zamu Iya cewa.Saidai awani B'angaren likitoci Suna ganin cewa da jinin mutum yayi k'asa gwara ya hau.Saidai kada ka d'aga hankalinka Saboda kaima nason kasan hakan.Kuma shima tunani yana Iya haifar dashi.

"Saida idan aka samu haka zamu bata shawar wari Sannan taringa shan magani kan k'aida" Maher yace oky likita bakomai Allah yasa mudace "likita Yace Amin 'Doctor Maher Zain'Suka saka dariya " Maher yafito.

"Hango Inna yayi subiyar Mata biyu maza ma biyu.Yagane Ammi da " Murja sai Yaya Mustafa,Sai Wani Amma baiganeshiba.Yak'araso yabasu hannu sukayi "Musabaha Sukayi mai yame jiki" Yace Alhmdh jiki da sauk'i.
 Saiyanzu Yagane d'ayan "Ammar ne Wanda " Humaira take bashi labari saka makon yadda yasota kamar hauka daga k'arshe saiya dangana.Saidai yanzu yak'ara wani hamshak'in kyau daga ganinshi Ayanzu dukiya tazauna mai sosai.Don daka ganshi zakasan cewa yana cikin jindad'i.

"Duk da ba Ammar ne ya Aura" Humaira ba Amma sai"Maher yaji Wani kishinsa"Ammi ce takatsemai tunani da "cewa Maher yame jikin " Yace dasauk'i Ammi.Tace to Allah yabata Lafiya "Yace Amin Ammina.

" Su Baba duk sunzo DA y'an uwa da yayyi,Satina d'aya akasallamemu daga asibiti.Amma Ammi Kullum sai tazo"Momin Maher kuwa ko lek'e.Abin bakaramin K'ona ran 'Inna da Ammi Yayiba Suna mamakin Halinta Sam Ba halinsu d'aya da y'ar uwarta "Ammi ba don ita har mamaki Ammi Take shin Anya kuwa iyayensu d'aya kuwa Don Abin nasu Itada " Hajiya Saudat Abin dubawane Bass tsoron Allah ko kad'an.

"Humaira ta kalli 'Innah wacce ke had'a Mata ruwan tea" Tace Innah don Allah idan ansallemi mu mutafi gida tare kinji ta lankwasar da Kai Abin tausayi.Inna tana tausayin y'arta sosai koda man don taga"Humaira tage sai'Maher zata Aura shiyyasa,Ga kunyar Ammi da Maher shiyyasa ta yadda Amma da don ta"Momin Maher dabazata yardaba.Gashinan Yanzu Abin Nata ma dad'a gaba yake ba baya ba.

"Ayanzu da take kallon y'arta ta saitaga ta rame sosai ga idanunta Sunyi fari k'ar kamar bata da jini,Gashi ta dashe sosai sai hanci.

"Maher ne yashigo d'akin Da'aka kwantar Dani.Yayi sallama,Inna ta Amsa ya gaisheta Bayan sungaisa yake fad'amata Ansallameni daga asibiti.

" Inna tafara had'amin kayana acikin akwati,Hawayene yaringa zubomun sakamakon dazan koma bak'in gidana.Don Ayanzu jinakeyi na tsani gidan.

 Bayan tagama had'awane ta d'aukomin hijab d'ina nasaka,Kunya tahana "Inna gaya mai zata tafi Dani gida.Inna tafarayin gaba.Sannan "Yaya Maher Harya murd'a k'ofa zaifita Yajuyo ya hangoni Cen k'arshen gadon danake zaune Ina tafaman sharb'ar kuka wiwi,Ya matso ni sosai cikin jin tausayina." Yace Humaira kiyi Hak'uri meye kuma na kuka "Nace babu komai Nidai don Allah ka kaini gidanmu Please sai wani hawayen yagangaro kamar fanfo Ina sharewa.







✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
πŸ’œπŸ’™πŸ€πŸ’š

*Ummu Maher ce.*
❤️πŸ€ŽπŸ–€πŸ’›
✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
____
*Share&Comment.*
[11/10 16:17] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
 *UWAR'GIDANA* 
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
______________
 *STORY&WRITING*
(By  Ummu Maher)
_______________
✍✍✍✍✍✍

*πŸ–Š️⚔️ALK'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️πŸ–ŠπŸ“šπŸ“–️*
____*((A.Y.T.W.A))*πŸ“š_✍✍✍✍✍✍✍___________,

*πŸ‘©πŸ»‍πŸ¦°πŸ‘±πŸ»‍♀️Dedicated to My Reals*   *((NABIHA AMINU))*&
*((NABILA DIKKO))*
Y'ar mutan dikkawa.

πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»
*Wannan Shafin nakune*πŸ₯°Inayin Ku irin *Up_Up D'innan kuna badaπŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯*
 





*Bismillahir- Rahmanir-Rahim*
___________



*πŸ…Ώ️26&27*


________"⏯️Yaya Maher Yarasa yadda zaiyi da"Humaira gaskiya yana son matarsa sosai ta yadda bayason abinda zai b'ata mata rai.Ya janyota jikinshi ya Rungumeta tsam ajikinshi tsigar jikinshi tana tashi yanajin wani irin feeling agame da matarshi,Yayi kewarta sosai"Humaira ta k'ara sautin kukanta akan Nada,Yace Subhanalillahi "Humaira wai me yafarune kinason kisakawa kanki damuwa ko," Humaira Tace Yaya inason kabarni nazauna da"Inna ta inabuk'atar Hutu pleaseπŸ™πŸ»Ta d'aga hannayenta alamar ban hak'uri.

 Shiru yayi yatunani kuma yana kallonta,Sannan"Yace Humaira kinfi kowa sanin bana jure rashinki "Humaira tunka finkisan menene so nake sonki Nayi dakon sonki tun kina k'arama bayadda " Momina batayiba don Rabamu Amman hakan ya faskara"Inasonki Humaira dad'inki da d'umin jikinki da Sonki Sune suke tasira ajikina,Amman kinaganin Kamar banasonki,Me"Inna zatayi miki dani 'Mijinki bazanyi miki shiba haba"Humaira kiringa yimun adalci mana.

"Na kalleshi sosai Nace Yaya Nima bansan abinda yake damunaba Nidai sai inji gaba d'aya banason zaman gidan yakanyi mun zafi,Yace oky Humaira komai yazo k'arshe kinji kiyi Hak'uri yashafa kaina yana yimun kiss agoshina tareda shafamin bayana.

" Inna kuwa dake tsaye waje taji shirun yayi yawa,Ko kayanne basu gama had'awaba,Nandai tayi shawarar komawa cikin d'akin 'abinda tagani ne yasata dawowa cikin kunya da danasanin shigowa"Maher ne da Humaira yana mai shafa dukkanin sassan jikinta yana binsa da sunba kiss,Donshi Maher tamkar maye haka,yake tun "Humaira bata biyemai yanzu harya mayar da'ita irinshi'Donshi afad'arshi baya kwana biyu batare dayayiba.Shiyyasa KO sallah " Humaira tajeyi gida yin kwana biyu,Idan tadawo kamar Maye haka yake zamar Mata.


"Har jin jinawa" Humaira yakeyi yadda ta Iya dashi,Don yasan bakowacce Mace ce take da guaranty da qualities irin na"Humairar Saba.
 Humaira kuwa mik'a takeyi itama na andad'e ba'ahad'uba.Turo kofar dasukajine Yasanyasu Yin firgigit suka tashi Yana gyara butir d'in rigarshi ta Office,Cikin jin kunya "Inna takoma da sauri.        Sauri sauri suka Ringayi Suna dariya " Take Humaira taji Wani farincki yaxiyarci zuciyarta.Tana cike da Farinciki suka fito daga d'akin cikin farinciki da son junansu.
 Kunyar Inna suke ji su duka Yabud'ewa Inna baya tashiga,Yabud'e musu gaba shida"Humairarsa suka shiga cikin jin kunyar Inna sosai.Inna Yagane don haka da'ita basar Itama.Maimakon yawuce da Inna gidana sainaga yad'auki Hanyar gidanmu Yakashe min ido d'aya,Ya ajje "Inna Bayan ya bata kud'i tak'i amsa dak'yar na amsa na bata Sannan tashiga gida Mukaja saigidan mu.

" Yayi parking tafito ya bud'emin Muka shiga Ina shiga na fad'a d'akina nacire kayana nad'aura tawul Zan shiga wanka saigashi Yashigo dakayana,Ya ringa kallo yadda Nayi wani kyau d'an zamana a asibiti.Yad'aukeni cak ya Kai band'aki,Ina dariya Nace Wallahi"Yaya banason haka kasaukeni Yace A'ah, atak'aice dai tare mukayi wanka yanata shafani don nagane maiyake nufi.Nace jarababbe kawai,Sai naji Yacemin kema Ai jarababbiyarce.Nandai Yad'aukeni Ya ajjeni akan gadonmu Yashiga sarrafani sosai,Sosai nima nataimaka Kai mai Wajen nuna mai  Nima Nayi missing d'inshi. Ranar dai munjiyar dakau DA d'in da bamu tab'ajinshi ba A'auranmu ba.Bayan komai ya lafane Yajanyo ni yana Cewa"Humaira Kinada wani qualities daba kowacce Macce ce dashiba. Dariya Nayi nashige jikinshi"Yana mai Huramin iska akonne na,Yatashi yashiga wanka Bayan ya fito nima Nashiga Na cud'e jikina sosai.Nafito Naga Yashirya tsaf acikin Yadi  Maikyau Kalar Black&White Yayi Kyau sosai.Nasako hannu tabayanshi  k'ugunshi da hannu na guda biyu.Nace mai I love u Yace Iloce u 2.


"Bayan kwana biyu da dawo wata.Maher yana expecting Mominshi zata zo duba " Humairarshi Amma shiru.
 Dayamma "Yaya yashirya, Alokacin Ina bacci Yatasheni " Yace 'UWAR'GIANA' Zanje Wajen Mom Ingaisheta"Ai saidanaji Gabana Yafad'i Saboda abinda natunu "Khadija tana fad'awa twins " Cewa KO tsiya kota halink'ak'a saita 'Auri "Yaya Maher sannan Tana Cewa Zata fad'wa Momi.

" Yayi min Saiya dawo Yafita Ina kallon shi Idona yaciko da kwalla sosai nasgare natashi nashi band'aki donyin Wanka inyi sallah,Sannan ind'ora Girki kafin yadawo.

"Tunda yayi parking yahango "Khadija Dasu twin's zasu fita sunsha ado kamar zasuje gasar kyau.
Sun hangoshi a suka fad'ad'a fara'ar su musanman ma " Khadija da ta bud'e baki tana dariya game da kwar kwasa da kissa.

"YAYI kamar baigansuba Saboda miskilancinshi Abu kad'an yab'ata rai.Musamnan ma " Khadija daya lura ta rainashi sosai.Don idan tagansgi saita wani iyayi batason shi KO atafin d'anya tsanshiba.

"Suka gaidashi akub'ule ya amsa kamar bayaso Tashiga cikin gidan." Hajiya Saudat ce da Y'ar uwarta"MoMin Maher suna tahira'Hajiya Saudat Tace Ai dole Ya Aureta  Idan Yana son Zaman Lafiya,Kullum Yana gindin wancen shegiyar mayu kawai.
 Momin Maher kuwa cewa tayi Ai Wallahi Zamu kina Wajen Bokan ban Yak'ara Had'asu fad'a sosai b'ata marazuciya ba aan amak'alewa miji mayu kawai,su daman Yaransu Nashuwa idan suka Kama mkama miji  tofa kaga takanka saika tashi kakwaci kanka sannan zaku raba Raini. Habasunbi sun lalubemin d'an jarababbu kawai Mayu.

"Ai Maher Wanda rewaa yayi awaken yadda yaji " Mominshi tana ta daman fad'in maganganun dabasu daceba akan Matarshi abarson shi. 



 Ake yafa fad'in Kalmar *"Inna Lillahi Wa'inna Ilaihi Raji'uunn.*




✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻

πŸ’šπŸ’›πŸ§‘πŸ€

 *Ummu Maher ce.*✍

❤️πŸ’™πŸ’œπŸ–€

✍🏻✍🏻✍🏻✍🏻
____


*Vote*

*Share*
  and
*Comment.*
[11/10 16:17] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

  *UWAR'GIDANA*

πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

____________
*STORY&WRITING*
 (By Ummu Maher)
________________
✍✍✍✍✍✍



 *πŸ–Š️⚔️YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️πŸ–Š️*πŸ“šπŸ“–


______*((A.Y.T.W.A))*πŸ“š__✍✍✍️✍✍✍✍______,



*πŸ‘±πŸ»‍♀️πŸ‘©πŸ»‍🦰Dedicated to My Reals*

*((NABIHA AMINU))*
      
       &
*((NABILA DIKKO))*
 Y'ar mutan dikkawa.

πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»πŸ‘‡πŸ»

*Wannan page d'inma nakune tareda Masoyana Ako Ina.*

*Inayinku NABILA&Nabiha Allah yabar zumunci.* *Tareda group Namu na A.T.K palace Inayinku Sosai. Ina mmn norul huda ga kyautarku Y'an group d'in duka Nabaku Ragon SallahπŸ₯°πŸ€ͺ* 
*Kuna bada*πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯
______________,,,,,,,

  

*Bismillahir_Rahmanir _Rahim*
______________


*πŸ…Ώ️28 &πŸ…Ώ️29 &πŸ…Ώ️30*

_________➡️"Dakyar Maher ya tattaro nutsuwarsa Ya shigo palon da Sallarmarsa"Hajiya Saudat Yayar Mominshi'Tace Yauwa ga shinan d'an halak.Ya K'arasa 'Yace wa Mominshi Inawuni Momi'Tace da ban Wuni ba kaganni A'i Na d'auka sun shanyeka Asararre Wanda matarshi Taza marmai k'aya Mijin tace kawai'Tayi Wani Tsaki mail karfi  tajuya kanta inda aka Manna dank'areriyar TV Mai kyaun gaske.

"Duk da Maher Yaji Haushin munan furucin 'Mominshi akan matarshi bai hanashi gaida " Hajiya Saudat ba Wanda Ayanzu Maher ya tsaneta sosai don ita ce ke k'ara zuga Mominnashi.

"Momin Maher ce tajuyo tace Yauwa sai Magana Tabiyu Inason ka k'ara Aure,Saboda nima inason Inga jikokina tunda ka Auro mana juya'Saikuwa Ta k'ara karkace Baki Tace Sai na uku " Khadija nakeson ka Aura saboda kunfi  dacewa dajuna.Ba Wannan sharar titin da aka Auroma naba wata k'ila ma anzubar dash awaje wajen ya wace yawace Irin nasu na shuwa Arab KO masifa.Da KO Mijin mutum suka Aura yashiga ukunshi don sai sunkashe mutum jarababbu irin tsiya.


"Duk abinda Momi ke cewa babu Wanda baiyiwa Maher zafiba baisan sanda kwalla tazubomai ba." Ya d'ago kanshi da idonshi da ya koma kalar jajir."Yace Momi meyasa bakya tausayamin nida"Humaira Kuma taya kikeso in Auri "Khadija don kinsan ba sonta nake  kwata kwata'Sannan kinmanta zumuncin dake tsakaninsu da iyayensu" Yasake cewa haba"Momi sai aringa zugaki Aiyi ta zugak.........tas Mominshi tad'aukeshi da Mari Sannan Tace Maher 'Uban Kane yake zugani Kome? to Bari kaji ta karkad'a yatsunta Alamar kashedi"Tace Auran man kamar anyi shine mutumin bana da Wofi kawai.Yatashi fuuu tahaye saman benanda ke manne afalon'Hajiya Saudat ma ta bita tana mita tareda zagin"Humaira.


"Maher kuwa azuciye Tayi hangar waje baya ganin komai agabanshi sai wani duhu duhu'Khadija kuwa tashak'o plate da abinci Wanda tazubo musu.Ai baiyyi Auneba tashawo kwana suka big I juna abincin ya zubemai ajikinshi Aibaiyi Auneba Ya dalla Mata Mari had biyu kyawawa said a taga wucewar taurari  Tazauna awaken dab'as" Sannan Maher  Yace Wallahi Tallahi kina k'ara Shiva sabgata sauna b'allaki inb'alla banza Mara mtunci kawai fuuuuu yafita daga d'akin yanabinta da Munanan Magan ganu marasa dad'in ji.


"Yana fits 'Khadija ta bishi dakallo tana mail zubda kwalla" Su twins ne sukazo suna tambayarta menene "Tace Wallahi twins " Yaya Maher bayasona Sam Wallahi"Nashiga ukuna tafad'a da karfu sosai.Nandai suka Nata hak'uri suka Shiva d'aki Tana mail zubda kwallar bak'inciki.



"Shi kuwa Maher figar motarshi yayi sosai Ranardai Allah ne kawai yakawoshi gida lafiya.Yanashiga gidan yayi parking d'in motarshi yafito azuciyarshi tana mishi k'una Tana mail ambatan Allah acikin azuciyarshi. haryasamu yashiga cikin gida,A palo ya had'u da" Humaira tana kallon'Mbc bollywood tasha gala sosai wajen kallonta Nata.Tayi sallama yashiga anutse,"Humaira kuwa tana ganinshi tayi saurin cemishi Sannu da ya amsa yashige d'akinsa"Humaira kuwa ta bishi da kallon mamaki kome akayi mishi ta tanbayi kanta?"Tana Shiva d'akinshi "Humaira tabiyoshi tana k'aramai Sannu dazuwa tanemu wuri agaefan gadon tazauna shima ya zauna " Nace Yaya meya faru naganka kamar ranka ya b'aci ko ?Me yafaru ?KO a office ne.


"Ya d'agi kanshi dakyar " Yace me kika gani'Nace Yaya shekar mu uku dakai baka tab'a yimun haka meyafaru'Yace "Humaira yazama dole infad'a miki" Humaira'Momi na tace Wai saina k'ara Aur.......

"A'i tunkafin yak'arasa maganar tashi nafara fa d'in 'Innalillahi Wa'inna ilaihi Raji'Un.






πŸ§‘πŸ’š❤️πŸ’™


✍✍✍✍✍

*Ummu Maher ce*✍🏻



✍✍✍✍✍

πŸ–€πŸ€πŸ€ŽπŸ’œπŸ’—

_______

*Vote*

*Share*

  and

*Comment*
[11/16, 18:32] ⛱️Ummu MaherπŸ•️: [11/10 16:18] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

  *UWAR'GIDANA*

πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

___,,,

  *STORY&WRITING*
   (By Ummu Maher)
_______,,,,

✍️✍️✍️✍️✍️✍️

 
*πŸ–Š️⚔️AL'K'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️πŸ–Š️*πŸ“šπŸ“–_
✍️✍️✍️✍️✍️✍️

___*((A.Y.T.W.A))*____,,,πŸ“–✍️

*K'ubgiyar da ta kasance ta marubuta masu fasaha da sanin ya kamata.*
_________



*Bismillahir_Rahmanir _Rahim.*


*πŸ…Ώ️30&31*

*** ****   ****

  "Humaira ta taso dasauri ta rufe mai bakinshi'Tana Cewa " Yaya Maher abinda mahaifiyarka tafad'a akaina gaskiyane ba k'arya ba ni juyace Saidai yazama dole kayi Mata biyayya akan abinda takes,,,,
 Shut up!Shut up!!Shut up!!! "Humaira Maher yafad'a da k'arfi ya d'ora da cewa " Humaira kinsan me kike fad'i kuwa kinsan k'arfin maganar da kike fad'i da kanki kuwa.


"Ta Yaya zaki cewa kanki juya" Humaira idan ke juyace zaki samu ciki har kiyi b'ari,To Wallahi kinji na rantse kada nasake jin bakinki cikin wannan maganar.Kinsani"Humaira bazan tab'a rabuwa dakeba"Humaira koda kuwa bazaki tab'a haihuwaba inasonki don Allah kuma bazanyi Auren ba "A'i Dady baisan abinda yake faruwaba.Don haka bawai nafad'a miki kisawa kanki damuwa ba" ba Momi ce take Aurenkiba ni ne nake Aurenki'Bakomai ne yasaka harna fad'amikiba saboda kinsani"Humaira ban iya b'oye miki damu wata shiyyasa.


"Ya matso ya janyoni a jikinshi yana Rarrashina harnayi shiru,to wannan kenan.

" A d'aya b'angaren kuwa  "Momice zaune a falonta k'ato tana tunanin d'an Nata yau sati d'aya kenan rabonshi da ya zo wajenta" Maher d'in da tasani kuwa Ada kullum sai yazo Bayan ya taso daga Office'Amma yanzu shiru yak'i zuwa.Ko don tayimai fad'a to  Wallahi  wannan Auren babu fashi sai Anyishi dole taja tsaki da k'arfi.


"Hajiya Saudat ce tayi Sallama harta iso " Momin Maher batasan tashigoba "Hajiya Saudat Tace yay naga banu ta rik'e Baki alamun mamaki sannan Tace" Waini meke damunkine sannan"Momin Maher ta d'ago idonta yayi jawur alamun kuka'Don tanason Maher ba kad'anba."Hajiya Saudat Tace Yau nashiga uku meya faru kuma."Momin Maher Tace 'Hajiya kina sane da cewa tun ranar da nayiwa"Maher fad'a baisake zuwa gidannanba."Hajiya Saudat ta tafa hannuwa  Tace yanzu"Maher d'in da na sanine shine yayi haka wato shi yazama shanyayye KO.To share hawayenki matso da kunnenki kiji ni,Ta matso  taji.tasaki Murmushi tana cewa"Kai Hajiya kwakwalwarki tana ja da yawa suka tafa suna dariyar mugunta.


"Sun isa garin zariya da yamma lik'is wajen "iblis" sunan bokansu Momin Maher da"Hajiya Saudat.Suna ta saurin harsuka iso inda bokan yake.Suna isa yaringa sub'ur bud'a zagi,"Yana cewa kushigo da baya baya kuna d'ura wa iyayenku zagi haka kuwa akayi.Suna shiga bokan yace musu to kunsan daini idan mace tazo gurina duk kud'in Jakarta saita zazzage KO gwal ne acikin Jakarta saita ciroshi tabani.Haka kuwa akayi suka Ciro komai suka mik'a mishi."Amman Hajiya Saudat Akwai sarkarta ta zinare aciki don haka saita boye bata fito da itaba."Aikuwa bokan yace Mata Dan kutumar ubanki Wanda kika Bari acikin jakarki Uwarki zaki sayawa zanin anko da'ita fito da'ita yafad'a Mata cikin k'atuwar muryarshi Mara dad'in ji.A'i da saurin yafito da'ita hannunta yana rawa kamar mazari,Ya Amsa Tana harararta tareda wata k'atuwar dariya yana cewa 'Hhhhhhhhhh dajin ya amsa.


"Bokan yace musu meke tafe daku Mata masu gidan Rana Mata masu abinda bayarwa.Man fa " Hajiya Saudat ta zunguri y'ar uwarta alamun tafad'awa boka damuwarta'Itama kuwa Momin Maher ta karkace Baki  Tace"Boka inason Yarona ya Auri wata yarinya Maisuna"Khadija sannan inason akashewa iyayen yarinyar Baki tayadda baza su iya kawowa yarinyar cikas awajen Aurantaba ta yadda sai yadda Nace zasuyi.Bokan yace buk'atrki tabiya Saidai inda gizo take sak'ar shine d'anki Saidai adanne mishi bakinshi ta yadda bazai bijirewa Auren yarinyar ba "Sabida k'iyayyar da yakeyiwa Yarinyar ta zarce misali.sannan yanada Addu'ar da yakeyi safiya da maraice.Don haka ga abinda zanbaku suka amsa da cewa toh boka toh.Yabasu wasu layu gida biyu yace wannan farar aje abinne a k'ofar gidansu yarinyar ta yadda duk y'an gidan indai suka tsalleke layar zai yadda da Auren,Sannan wannan bak'ar abinneta ak'ofar gidan yaron kunajina suka amsa yace su tashi su nashi waje zai bana dawasu aljanu.Suka mik'e jikinsu na k'erma.



" Sun I so gida da Daddare sosai don haka kowacce ta wuce gidanta 'ita daman "Momin Maher " Dadynsu yayi tafiya don haka batada matsala.


"Washegari kuwa " Momin Maher ta aiki su "Khadija gidan Maher don aiwatar da aikin.Suka karb'a suka YAFI gidan " Maher don aikata abinda Momin Tasakasu.

"Suna zuwa suka tarar maigadin gidan bayanan don haka suka fara binnewa sannan suka Rufe daga " Khadija sai'Baby don idan Zahrah tasani zata tona musu asiri.

"Sannan suka Wuce gidan su " Khadija saida suka Bari dare yayi sannan suka binne ak'ofar gidansu khadija.Suka dawo gidan "Momin Maher cikeda" Happy".



"suna dariya suka fad'awa" Momi Yadda suka binne,tayi dariyar mugunta"Tace Humaira sunaki Sorry!


*Ummu Maher ce.*

*Share&Comment*.
[11/10 16:18] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

  *UWAR'GIDANA*

πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
____,,,,

  *STORY&WRITING*
  (By Ummu Maher)
_____,,,

✍✍✍✍✍✍✍

 *πŸ–Š️⚔️A'LK'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️πŸ–Š️*.πŸ“šπŸ“–


✍✍✍✍✍✍✍

___*((A.Y.T.W.A))___,,,πŸ“–✍*


*K'ungiyar da ta kasance ta marubuta Masu fasaha da Sanin ya kamata.*

______

*_Bismillahir_Rahmanir_Rahim_*

______________



*πŸ…Ώ️32&33*


_______➡️Momin Maher dasu "Khadija suka tafa Hannu suna yiwa" Humaira dariyar mugunta.Momin Maher Tace to yanzu abinda nakeso dake koda antambayeki daman kuna soyayya ne da Maher kice eh kinajina KO "Khadija ta amsa da to Momi.


" Bayan dawowarsu "Khadija da kwana hud'u daga binne wannan layarne " Momin Maher tasamu Maher da Maganar Auren "Khadija sai yace Mata shifa akyaleshi yayi zamanshi da matarshi lafiya  bayason fitina KO kad'an.A'i tun kafin yak'arasa maganar Mominshi ta tsayardashi ta hanyar cewa Kai " Maher nifa mahaifiyar kace ba abokiya ba taya ya zaka Ringa k'untatamin haba "Maher kawai sai ta fashe da kukan kiss a,Tana cewa Maher inason kafin in mutu kayi Aure harka haihu Matarnan taka haryanzu kusan shekararta hud'u kenan bata Haihuba kana tunanin cewar" Zuciyata ta nayimin dad'in hakan to Wallahi "Maher nasan kaima zuciyarka batayimaka dad'i akan wannan halin dakuke ciki kawai dai kana b'oyeminne saboda kana tsoron mayarka KO.To ai ni bani tsoronta KO kusa.


" Maher Yace haba"Momi karkice haka komai dakike gani  na Allah ne komai sai Allah yakawo k'arshen abin sannan idan mukayi hak'uri komai zai wuce.


"Mominshi Tace yanzu dai kayadda zaka Aureta KO KO baka yardaba insan matsayin danake dashi agunka tunda dai abin yazama haka.Ko kuma inyi fushi dakai in sallamawa duniya Kai Baki d'aya. Maher Tayi saurin d'aga kansa ya kalli " Momi tace kayi tsaye kana kallona menene wani abune yafaru kuma "Yace Momi indai har akan wannan zakiyimin Baki akan wannan na amince Zan yi abinda kikeso yana fad'ar haka Yace sai anjima yasaka shoe d'inshi yafita.Mominshi ta kalli bayanshi da Cewa aikin Boka yafara aiki.


***    ****    ***

" Humaira kuwa baiwar Allah bata son halinda ake cikiba tana Rayuwarta mai dad'i da mijinta Yayinda KO awasa bai fad'a mata ba gudun rigima.


"Abu fa k'ara haba yakeyi Momin Maher ta sami " Dadynsu Maher da maganar tace mai Maher zai k'ara Aure.Dady Yace Mata shine Yace miki zai k'ara Aure ta ce eh idan yazoma ya tambayeshi Yace babu Matsala idan yashigo kiyimun Magana tace oky zatayimai maganar kafin "Dadynsu Yayi tafiya.


 " Haka kuwa akayi Maher yazo gaisheshi yake tambayarshi abin yabawa Maher mamaki to Amma yanzu ya,zaiyi da Mominshi gashi bakinshi yayi mai nauyin Yace yafasa wannan alak'ak'an Auren da Momi keso ta had'ashi.Dady Yacewa Maher kayi shiru dak'yer ya iya had'iye wani Abu yace eh Dady bakinshi yana wani sark'ewa.



"Dady Yace to yanzu yaushe za'ayi maganar Kai kud'i ne Yace sai kadawo daga tafiyarka yace mai bayyi nisa ba kuwa Yace eh daga haka yatashi yabar parlon cike da zullumi da Dana Sanin amsawa wannan k'addarar Auren.  


" Dady yayi mamakin cenzawar d'an nashi daga sanda yayi mai maganar Auren.Saidai Yadda Yasan Maher da jajir cewa yasan bazai yadda da Auren dole ba.


"Maher kuwa yana zuwa gida gaba d'aya yakasa nutsuwa kwata kwata," Humaira tayi tambayr harta gaji daga baya tace KO  a office ne aka b'ata mishi rai.Amman abin yana Mata yawo a kwakwalwarta don kusan akwanakinnan haka yakeyi.

"Momin Maher dad'i kamar zaikasheta zata turawa " Humaira takaicin dasai takwanta a'asibiti.Sannan tana taya "Khadija samun Maher tayi wata dariyar mugunta.

 " Khadija kuwa harta Fara hango rayuwarta agidan masoyinta Maher,sannan harfad'i takeyi baza tayi zaman kishi da"Humaira ba ai idan ma tayi zaman kishi  da"Humaira A'i ita taso,Inji cewar "khadija tana mai fad'awa su twins da Aunty Masha'huda sukayi tafi Amman banda Zahrah don tana tausayin" yayanta Maher dakuma Matarshi "Humaira don tasan Mominsu da Hajiya Saudat basuda tausayi KO kad'an sunk'i jinin" Humaira ballantana su ganta.


"Momin Maher kuwa cewa tayi " Dadynsu Maher yana dawowa za'ayi komai agama tunda "Dadynsu Maher yagaya Mata yadda sukayi da Maher  d'in Ranar da yazo gidan.


" Tayi ik'irarin kuta halin k'ak'a saiata saka "Humaira bak'inciki Sannan koda Yaya" Sai ansakawa Maher son "Khadija duk da haryanzu iyayen" Khadija basusan komai ba agame  da maganar Auren y'ar tasu,Momice ke kid'an ta tana rawarta .




*Ummu Maher ___ ce_*✍




*Share&comment*.
[11/10 16:18] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

  *UWAR'GIDANA*

πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
____,,,,

  *STORY&WRITING*
  (By Ummu Maher)
_____,,,

✍✍✍✍✍✍✍

 *πŸ–Š️⚔️A'LK'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️πŸ–Š️*.πŸ“šπŸ“–


✍✍✍✍✍✍✍

___*((A.Y.T.W.A))___,,,πŸ“–✍*


*K'ungiyar da ta kasance ta marubuta Masu fasaha da Sanin ya kamata.*

______

*_Bismillahir_Rahmanir_Rahim_*

______________



*πŸ…Ώ️32&33*


_______➡️Momin Maher dasu "Khadija suka tafa Hannu suna yiwa" Humaira dariyar mugunta.Momin Maher Tace to yanzu abinda nakeso dake koda antambayeki daman kuna soyayya ne da Maher kice eh kinajina KO "Khadija ta amsa da to Momi.


" Bayan dawowarsu "Khadija da kwana hud'u daga binne wannan layarne " Momin Maher tasamu Maher da Maganar Auren "Khadija sai yace Mata shifa akyaleshi yayi zamanshi da matarshi lafiya  bayason fitina KO kad'an.A'i tun kafin yak'arasa maganar Mominshi ta tsayardashi ta hanyar cewa Kai " Maher nifa mahaifiyar kace ba abokiya ba taya ya zaka Ringa k'untatamin haba "Maher kawai sai ta fashe da kukan kiss a,Tana cewa Maher inason kafin in mutu kayi Aure harka haihu Matarnan taka haryanzu kusan shekararta hud'u kenan bata Haihuba kana tunanin cewar" Zuciyata ta nayimin dad'in hakan to Wallahi "Maher nasan kaima zuciyarka batayimaka dad'i akan wannan halin dakuke ciki kawai dai kana b'oyeminne saboda kana tsoron mayarka KO.To ai ni bani tsoronta KO kusa.


" Maher Yace haba"Momi karkice haka komai dakike gani  na Allah ne komai sai Allah yakawo k'arshen abin sannan idan mukayi hak'uri komai zai wuce.


"Mominshi Tace yanzu dai kayadda zaka Aureta KO KO baka yardaba insan matsayin danake dashi agunka tunda dai abin yazama haka.Ko kuma inyi fushi dakai in sallamawa duniya Kai Baki d'aya. Maher Tayi saurin d'aga kansa ya kalli " Momi tace kayi tsaye kana kallona menene wani abune yafaru kuma "Yace Momi indai har akan wannan zakiyimin Baki akan wannan na amince Zan yi abinda kikeso yana fad'ar haka Yace sai anjima yasaka shoe d'inshi yafita.Mominshi ta kalli bayanshi da Cewa aikin Boka yafara aiki.


***    ****    ***

" Humaira kuwa baiwar Allah bata son halinda ake cikiba tana Rayuwarta mai dad'i da mijinta Yayinda KO awasa bai fad'a mata ba gudun rigima.


"Abu fa k'ara haba yakeyi Momin Maher ta sami " Dadynsu Maher da maganar tace mai Maher zai k'ara Aure.Dady Yace Mata shine Yace miki zai k'ara Aure ta ce eh idan yazoma ya tambayeshi Yace babu Matsala idan yashigo kiyimun Magana tace oky zatayimai maganar kafin "Dadynsu Yayi tafiya.


 " Haka kuwa akayi Maher yazo gaisheshi yake tambayarshi abin yabawa Maher mamaki to Amma yanzu ya,zaiyi da Mominshi gashi bakinshi yayi mai nauyin Yace yafasa wannan alak'ak'an Auren da Momi keso ta had'ashi.Dady Yacewa Maher kayi shiru dak'yer ya iya had'iye wani Abu yace eh Dady bakinshi yana wani sark'ewa.



"Dady Yace to yanzu yaushe za'ayi maganar Kai kud'i ne Yace sai kadawo daga tafiyarka yace mai bayyi nisa ba kuwa Yace eh daga haka yatashi yabar parlon cike da zullumi da Dana Sanin amsawa wannan k'addarar Auren.  


" Dady yayi mamakin cenzawar d'an nashi daga sanda yayi mai maganar Auren.Saidai Yadda Yasan Maher da jajir cewa yasan bazai yadda da Auren dole ba.


"Maher kuwa yana zuwa gida gaba d'aya yakasa nutsuwa kwata kwata," Humaira tayi tambayr harta gaji daga baya tace KO  a office ne aka b'ata mishi rai.Amman abin yana Mata yawo a kwakwalwarta don kusan akwanakinnan haka yakeyi.

"Momin Maher dad'i kamar zaikasheta zata turawa " Humaira takaicin dasai takwanta a'asibiti.Sannan tana taya "Khadija samun Maher tayi wata dariyar mugunta.

 " Khadija kuwa harta Fara hango rayuwarta agidan masoyinta Maher,sannan harfad'i takeyi baza tayi zaman kishi da"Humaira ba ai idan ma tayi zaman kishi  da"Humaira A'i ita taso,Inji cewar "khadija tana mai fad'awa su twins da Aunty Masha'huda sukayi tafi Amman banda Zahrah don tana tausayin" yayanta Maher dakuma Matarshi "Humaira don tasan Mominsu da Hajiya Saudat basuda tausayi KO kad'an sunk'i jinin" Humaira ballantana su ganta.


"Momin Maher kuwa cewa tayi " Dadynsu Maher yana dawowa za'ayi komai agama tunda "Dadynsu Maher yagaya Mata yadda sukayi da Maher  d'in Ranar da yazo gidan.


" Tayi ik'irarin kuta halin k'ak'a saiata saka "Humaira bak'inciki Sannan koda Yaya" Sai ansakawa Maher son "Khadija duk da haryanzu iyayen" Khadija basusan komai ba agame  da maganar Auren y'ar tasu,Momice ke kid'an ta tana rawarta .




*Ummu Maher ___ ce_*✍




*Share&comment*.
[11/10 16:18] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
_________,,,,,,

 *STORY&WRITING*
    (By Ummu Maher)
______,,,

✍️✍️✍️✍️✍️✍️

*πŸ–Š️⚔️AL'K'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️πŸ–Š️*πŸ“šπŸ“–

✍️✍️✍️✍️✍️✍️


___*((A.Y.T.W.A))*__,,πŸ“–✍️


*~_K'ungiyar_~ ~_da_~ __ta__ _kasance_ __ta__ _marubuta_ _masu_ _fasaha_ _da_ _Sanin_ _yakamata_ .*

________
  whatpadd Rabi'atu222s,


*Dedicated to My Reals*_ 🌟🌟🌟🌟🌟🌟


*Nabeela Dikko*

    And

*Nabeeha Aminu*
 
    

 
*Bismillahir_Rahmanir_Rahim*
____________


*πŸ…Ώ️34&35*


_______πŸ“²πŸ“²Bayan kwana biyu "Dadynsu Maher ya kirawoshi akan yatura gidansu " Khadija don ya gabatarda kansa don bayason shirmennan a d'auki lokaci don kafin ya koma Germany yakeson ayi yatafi don zaijima baidawoba.


"Maher bak'aramin sarawa kansa yayiba yakasa Magana,Saiga Mominshi tashigo ta zauna kusada Dadynsu Maher Wanda yake zaune akan three seater,Tace Alhaji ni inaganin katura kaimana Aikunyarka yakeji " Alhaji yace haba wata kunya kuma A'i KO na Auren UWAR'GIDANSHI dayayi baiyi kunyaba "Mominshi tace Maher tashi katafi Zamuyi Magana da " Dadynku Naga kaima kamar kamakara a Office cikin kissa ta ke fad'in haka tana wani juya Eye balls d'inta.Yatashi yatafi zuciyarsa na yimai k'una sosai.Shi abinda ma yadameshi"Humaira Ayanzu tunda Momi tadage gashi "Dadynsu ma yasaka Baki.


" Momin Maher ta kalli "Alhaji tace Ni Ina ganin _katura_ asaka Rana da kud'in sadaki _mana_ Ya kalleta Yace to shikkenan Bari inje wajen " Allhaji Mansue 'Waye _Alhaji_  Mansur?K'anine Awajen Dadynsu Maher su biyu _mahaifinsu_ ya Haifa _Dadynsu_ Maher shine _k'arami_sai Alhaji Mansur Yanada y'ay'a biyu duk maza Suna karatu A  _k'asar_( _England_ ) To wannan kenan.



"Tunda Dadynsu Maher yafita yasamu  d'an uwanshi da maganar sukayi washegari zasu samemi Iyayen da maganar,Haka kuwa akayi Bayan Sunje gidansu" Khadija Suka Sami Mahaifin"Khadija da Mahaifin "Humaira suna Zaune k'ofar gida Suna hira akan wasu fararen kujeru " Mahaifin "Khadija da Jarida Ahannunsa yana nunawa Mahaifin" Humaira.
 Bayan sungaisane Suka saka aka shimfid'amusu tabarmi Suka zauna suka k'ara gaisawa.Ba'ah  wani d'auki lokaci ba suka shiga rattabo musu abinda yakawosu.


"A'i dukkansu saida suka kalli juna Sannan" Mahaifin Humaira yayi K'arfin halin cewa Oky Alhaji Ai ba komai ba abune na Jan lokaci ba indai yaron da ita yarinyar sun fahimci junansu.Alhaji yace to daman inason zanyi tafiya nanda wata biyu kafin intafi nakeson ayi komai .Mahaifin"Humaira yace toh aibabu  komai "Alhaji Nandai Suka Amshi  Kud'in Auren " Khadija da Maher dhidai Mahaifin "Khadija don bayarda zaiyine don gudun kunya Amman sai yaji yakasa Magana Sam kamar anrufemai Baki.Sikuwa Mahaifin" Humaira haryanzu Mamakin abin yakeyi Amman dayake Namiji saiya fauwala wa Allah lamarinsa don yasan Shine masani akan komai.

 

 ***    ***   **** 

"Suna shiga gidajensu daman Mahaifin " Humaira ne ya amsa kud'in don daman shine yakeyiwa Y'ay'an Mahaifin su 'Khadija waliycci.Nan suka samu  matansu suka fad'amusu "Inna kuwa fad'i take Tana Salati Tana Cewa 'Oh ni Y'asu yanzu k'inda Mahaifiyar " Maher  takewa Humaira haryakai Haka Kai wannan wata irin k'iyayyace don tasan yadda yarannan basusan junansu Sam Amman zata had'asu zaman kishi.
 'Mahaifin"Khadija kuwa daya shedawo"Ammi shiru tayi duk da batason Auren Amman saitaji kamar ansaka kwad'o Anrufe Mata Baki Amman ranta yana Mata Susa sosai.


"Mominsu Maher kuwa ta shedawa su " Khadija da twins da Aunty Masha'huda dama duk wani d'an uwansu,Saidai suma fa Akwai wad'anda Suka zo hargida sukayiwa Momin Maher tatas akan sabida me tasan Irin  zumuncin dake tsakaninsu Amman takeson yin wannan mugun had'in nata.Man Fa Momin Maher tazage taci musu mutunci tass, Akan cewa duk Wanda bazai FaD'i Alkhairi ba to yayi shiru.
 Khadija kuwa kamar zata goya Momin Maher don farinciki,Ta k'udiri cewa koda Maher bazaiso taba toh ita zata Aure shi daga tafitar da "Humaira ta k'arfi da yaji.

" Iyayensu Humaira kuwa sunyi shiru da bakinsu Sabida gudun abun magana,Harta y'y'an suma basu gaya musuba.
 

***  ***   ****

 Ayaune za'ah Kai lefen"Khadija da sadakinta "Kuma haryanzu " Maher baikoma gidan su ba ,Idan Mominshi tayimai Magana saiyace Aikine yayimai yawa.


  Humaira ce tsaye a gabakin wadrope d'in "Maher Tana zab'omai kayanda zaisaka taga kiran Momi har uku yashigo Wayar Maher,amma tana tunanin d'auka candai tayi juriya ta d'auka don ganin Wayar tana tafaman ruri zuwa Ayanzu 'Momi Tayi 5miscalled ta d'auka unkafin tayi Sallama taji Momi Na cewa.wato Maher don karainamin Hankali shine ina kiranka baka d'aukaba,Kuma kason yaune za'ah Kai lefanka gidan su" Khadija bakazo kaganiba shine don karainani zakak'i d'aukar wayana KO....Ai tunkafin ta k'arasa maganar wayardake hannun "Humaira ta sub'uce tafad'i tasaki wani Razanannan kuka maicike da kishinmijinta tareda wani tuk'i k'in da zuciyarta kemata.

 daidan" Maher yafito daga band'aki yana goge jikinshi,Dasauri yayo kana "Humaira don gaba d'aya ta firgice.






*Ummu Maher ce*.



*Vote*


 *Share*
    and
 *Comments*
[11/16, 18:32] ⛱️Ummu MaherπŸ•️: [11/10 16:18] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

*UWAR'GIDANA*

πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

___________

*STORY&WRITING*
(By Ummu Maher)
___________

✍️✍️✍️✍️✍️✍️



*πŸ–Š️⚔️AL'K'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️πŸ–Š️* πŸ“šπŸ“–


___*((A.Y.T.W.A))*πŸ“–πŸ–Š️πŸ”

✍️✍️✍️✍️✍️✍️
 


K'ungiyar da ta kasance ta marubuta masu fasaha da Sanin ya kamata.
_________


*_Bismillahir_Rahmanir_Rahim*

_________


*πŸ…Ώ️36&37*
   

"Yaya Maher ya ringa girgiza " Humaira Yace Meyake damun kine "Humaira me akayi miki.Na rik'o hannun Yaya Nace Dan Allah ka taimakeni kayi abinda " Mominka keso Dan Allah kabi umarninta'Ya kalleni akaro na biyu "Yace min Humaira kema kinason inyi wannan "Auren haba Humaira kiji tausayina mana'Kinsani banason tashin Hankali KO kad'an kinsani " Khadija i'n har na Aure ta kullum cikin tashin Hankali nake saboda haka banason tashin Hankali Kuma kinsani ban sonta "Humaira kinsani ya fad'a cikin tashin Hankali" idonshi yayi canja Kala.



"Wani kiran ne yasake karad'e wajen ya d'aga " Humaira taji yana Cewa ganinan zuwa "Momi ya k'arasa saka rigarshi yasaka hularshi yayi da ta kalmi Yace" UWAR'GIDANA bari inje wajen momina.


"Ya fita Humaira ta bishi da kallon Son Mijinta da K'aunarshi,Ta zauna tayi shiru tana tunani" Wato y'an gidansu da Mahaifanta sunsan da zancen bikin kenan'ta rushe da wani i'rin kuka mai d'aci tayi mai i'sarta tayi shiru.


"Tana fitowa daga d'akin ta yo parlon taji Sallama" Hamida tashigo da sallamarta tana cewa Matar gidan bata nanne inata sallama'Nace sannu da zuwa ta k'araso cikin d'akin tana bina da kallo Nayi k'arfin halin zama Nace Mata sannu da zuwa,Tace yauwa meke damunkine "Humaira Nace bakomai me kika gani " Hamida Tace A'ah kefa y'ar rainin Hankali ce wallahi Ki duba kiga yadda kika rame Bayan haka Kuma jibi yadda fuskar ki da i'donki suka kumbara'Haba Humaira kiringa yiwa kanki fad'a mana zurfin ciki meye Amfanin hakan i'ye nifa Amini yarkice Kuma y'ar uwarki Matar yayanki So Ina ganin meye abinda zaki b'oyemin "Humaira kiyi hak'uri mana kigayamin KO zamu samu mafita mana.


" Nayi shiru Nace Mata 'Momin twince bakida wata mafita acikin wannan zancen mafita d'aya ce kidinga tayani da 'Addu'ah i'tace kawai mafita'Tasake Cewa akaro nabiyu haba "Humaira don Allah kifad'amin kinji ta dafa kafad'ata.


" Nace Maman Twince Yaya Maherne zai k'ara Aure'Hamida Tace ke Humaira kodai wasa kikeminne inji bayani.Nace wallahi Aure zaiyi yauma za'ah Kai lefe,Tayi shiru na d'an lokaci sannan nace Mata Kuma kinsan wazai Aura Tace"Khadija zai Aura Mominshi tace dole saiya Aureta ni Wallahi "Hamida abin yayi min yawa kibani shawar da ta dace.


" Hamida Tace Hmm"Humaira Aini gaba d'aya ma kaina ya kulle wallahi,To Humaira shima Kuma yanasonta kome,Nace wallahi shima  dole mominshi tayimai amma bayason Auren ko  kad'an.


"Nandai Hamida tayi ta bani Baki,Tare da yimin nasiha da kula da sallolina na farillah.da Kama Addu'o'ina.Da kula da gyara Kai.


" Tabbas kuwa Naji dad'in nasihar da tayimin ba kad'an ba Sainaji zuciyata tayimin sanyi sosai.Sai yamma sannan ta tafi  gidanta.



***   ***    ***

An Kai lefe Anyi komai Kuma haryanzu"Ammisu 'Khadija takasa magana sabida kunya gashi saitaji kamar An rufe Mata bakinta,Sai rananne Kuma y'an uwan "Khadija Dana" Humaira suka son zancen "Inda Kuma iyayensu maza sukayi musu Jan i'do akan kada suyi Wani abinda zaitashi Hankali yin hakan zaib'ata  musu zumuncinsu.


" Haka kuwa akayi Bayan basuyi wani tashin Hankali ba Saidai kowannansu yana cikin zullumin Auren don sunan"Khadija bata k'aunar"Humaira KO kad'an.

"Biki sai tahowa yakeyi'Yau ta ke Ranar Dinner an had'a bidiri ba kad'anba 'A cewar Momin Maher wannanne bikin d'annata na farko don i'ta na farkonma batasan anyi wani biki ba.Ango kuwa KO a jikinshi harkarshi kawai yakeyi.I'dan " Humaira tayimai magana sai yace ta kyaaleshi.





*Ummu Maher ce*.✍️






*Vote*

*Share*
 and
*comment*
[11/10 16:19] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

 *UWAR'GIDANA*

πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

__________

 *STORY&WRITING*
(By Ummu Maher)
________

✍️✍️✍️✍️✍️✍️



*πŸ–Š️⚔️AL'K'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️πŸ–Š️*πŸ“šπŸ“–

__*((A.Y.T.W.A))*πŸ“–πŸ–Š️πŸ”


✍️✍️✍️✍️✍️✍️



*K'ungiyar da ta kasance ta marubuta masu fasaha da sanin ya kamata*.

___


*__Bismillahir_Rahmanir_Rahim_*

_____



*πŸ…Ώ️38&39&40*


____πŸ–‹️,,Gurin dinner ya cika sosai fam da y'an uwa da Abokan Arzik'i,Amma fa shiru babu Ango babu labarinsa.Momi kuwa cike ta ke fam sai cika ta ke tana batsewa Amarya ma ta ci Adonta tayi kyau masha'Allah Amma zuciyarta cike ta ke da bak'inci sosai.



"Humaira ta kalli " Yaya Maher da ya ke tashak'ar baccinsa ko a jikinshi babu abinda ya dameshi'Ta saka hannu ta yaye bargon Tana cewa haba"Yaya ka tashi mana meyasa bakason jin maganar"Mominkane please ka rufamin asiri Dan Allah ta fad'a cikin k'aramar murya alamun rarrashi.


"Da k'yar " Humaira ta rarrasheshi har ta samu ya yadda ya shirya yayi kyau cikin shadda gezna ruwan Skye blue hularshi mai kalar fari da Skye blue.Kai masha'Allah"Humaira tace lokacinda yagama shirinsa tsaf yayi kyau sosai.
Humaira ta manna mai kiss da kyar ya fita  ya murtuke fuskarsa babu wani Annuri Sam.

"tana rakashi ta dawo ta fad'a gadonta tasaki  kuka mai karfi tana ajiyar zuciya,wai ita ce " Yayanta zai k'ara Aure kuma k'an warta "Khadija ta ke taji kanta na Mata wani i'rin mugun ciwo ta lullub'a  bargo bakinta yana kakkarwa, ta ke wani i'rin kuka mai ban tausayin kanta don tana tsananin tausayin kanta amma ya zama dole ta rungumi k'addararta haka Allah yaso da'ita.



" Momi kuwa harta fito waje tana ta faman masifa,sai ga"Maher ya taho cikin murtuke fuska zai shige "Momi tace mai Mijin tace sai yanzu ta yadda kazo Sannan zaka taho kana cika kana batsewa Shasha" Mijin tace"Aunty Murja tayi saurin kallon Momi da mamakinta gaskiya ne abinda mutane da man suke fad'i,kafin tagama tunanin ta ga duk basu wajen"Ta fito ta hau na pep ta tafi gidansu"Humaira tana isa ta rings nocking ta ji shiru ta kirawo "Humaira a wayarta ta d'auka da k'yar tana ma k'yar k'yatar zazzab'i.


" ta taso ta bud'e Mata k'ofar tana shigowa "Hamuira ta rungume" Aunty Murja tana kuka mai k'arfi.ta rike'e hannuna tace muje ciki nan fa ta ringa rarrashina da kalamai masu dad'i.


a wajen Dinner kuwa Maher saida ya nuna halin KO in kula da"Khadija i'ta kanta"Khadija ranar  saida tayi kukan bak'inciki saboda wulak'ancin da yayi Mata awajen.Momi kuwa kallon wulak'anci ta ke bin "Maher dashi.




***    ***    ***

" Yau ta ke Ranar d'aurin Auren"Maher da "Khadija inda d'ibban jama'ah suka shaida d'aurin Auren" Maher da"Khadija.Sai  dai shima ranar dak'yar "Humaira ta shirya " Maher ya tafi,Ranar y'an uwa ancika gidan "Humaira inji Hausawa sukace dannar k'irji.


" An kawo Amarya gidan Mijinta i'nda suka ringa fad'in maganganu marasa dad'i,Inna kuwa dukkansu  ta had'asu"Maher"Humaira"Khadija,ta had'asu dukkansu tayi musu nasiha.


"Momin Maher bak'aramin jin haushin" Maher tayiba abisa k'in bin umarninta da yakeyi Amman akwai wani mugun Abu da ta b'oye a zuciyarta .



"Maher kuwa d'akinshi ya tafi ya kulleshi hard a mukulli sabida baisan damuwa KO kad'an.



" Humaira koda taga haka'taringa bubbuga k'ofarshi amma shiru bai bud'eba.


"Khadija kuwa kukan bak'inciki ranar tashashi kamar zanta zaifita,Ta San dai " Yaya Maher baya sonta Amman bata d'auka k'iyayyar da yakeyi mataba takai haka ba.
 Humaira kuwa kwana tayi wani i'rin zazzab'i yana damunta sosai'ga tunanin abinda"Yaya Maher Yayi tasan halin'Momi da wuya i'dan batazoba ta Kama kanta da Yakeyi mata wani i'rin ciwo,Bacci yayi awon gaba da'ita bata sani ba.


"Da sassafe'Maher ya taso ya dawo d'akin "Humaira ya lallab'a ya kwanta a bayanta Bacci yayi gaba dashi.


" Maher!Maher!!Maher!!Da k'arfi ake fad'in sunanshi KO ba'ah fad'aba kasan Muryar'Momi ce tana fad'a da k'arfin gaske'A hargitse "Humaira ta tashi ta fito cikin tsoro'tana juyowa taganshi a bayanta yana ta sharar baccinsa hankalinsa kwance'Ta k'ara kallonsa tabbas shine ta Kama kanta da yake ciwo'ga zazzab'i mai zafin  gaske'kafin ta farga ta ga anbud'o k'ofar da k'arfin gaske." Momice tsaye tana ta huci "Maher kuwa Ashe i'donsa biyu ya tashi ya ratsa ta gefan" Momi ya fits"Momi ta kalli"Humaira tace banza y'ar matsiyata Mayu kawai.




"Saboda tsabagen maita kincinye mishi kuruwarshi Ranar Aurenshi amma yak'i kwana d'akin matarshi" Momi ta karkad'a d'an yatsunta A'lamar kashedi ta ce wallahi tallahi kinji na rantse duk ranar da kika bari "Maher ya kwana a d'akinnan matuk'ar baicika kwana 30 na to wallahi a baking Aurenki,Ba kwana bakwai zaiyi na kwana 30 don haka shima Zan fad'a mishi ya sani banza Y'ar mayu kawai matsiyata munafukai.




" Momi ta banko k'ofar da k'arfin gaske"Humaira kuwa kurma ta koma i'nda ta fashe da matsanancin kuka sosai'Maher kuwa bayan ya koma parlo Ya jiyo muryar Momi tana zagin matarshi abar k'aunarshi ya taso kawai ya ji mutum abayanshi yana shafashii......







*Ummu Maher ce*.✍️





*Vote*

*Share&Comment*πŸ“©πŸ’ŒπŸ₯°πŸ™πŸ»
[11/10 16:19] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

*UWAR'GIDANA*

πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

__________

 *STORY&WRITING*
(By Ummu Maher)
_______

✍️✍️✍️✍️✍️✍️



*πŸ–Š️⚔️AL'K'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️πŸ–Š️*πŸ“šπŸ“–


____*((A.Y.T.W.A))*πŸ“–πŸ–Š️πŸ”



✍️✍️✍️✍️✍️✍️



k'ungiyar da ta kasance ta marubuta masu fasaha da sanin ya kamata.
__________


 *_Bismillahir_Rahmanir_ _Rahim*

_______


*πŸ…Ώ️41&42*


____πŸ–‹️,,Khadija ce ta sak'alo hannunta ta bayanshi ta ke shafashi sosai.A'i baisan sanda ya doke hannunta ba ya tureta gefe ya fice daga gidan don haushinta ya keji sosai.
  "Hajiya kuwa taja hannun Khadija suka shige d'aki.Nanfa taringa zuga Khadija I'nda tayimata Alk'awari cewar komai yazo k'arshe.
  
" Maher kuwa har yau baika'ara kalalon i'nda Khadija ta ke ba don baisan ganinta KO kad'an.don ya tsaneta sosai "Humaira kuwa baiwar Allah kullum cikin nunamai hanya ta ke Amman haryanzu ya k'i sauraronta kamar kurma,Ana hakane " Humaira ta tashi da wani fargaba kullum cikin zubar da jini ta ke Amman KO Mijinta bata fad'awaba,Hmm "Humaira kenan sarkin zurfin ciki,Ni kuwa nace Allah yasa kigane kidaina zurfin Ciki don yana cutarki.


" Yaya Maher kuwa Kullum yana son jin matarshi Kusa dashi Amman "Humaira tak'i ta bashi had'in Kai yarasa meke damunta.


***     ***    ***

Momin Maher kuwa da sassafe ta k'ara d'aukar Hanyar Wajen boka ya bata magani akan D'anta" Maher yaso"Khadija A'i kuwa yabata Amman da sharad'i i'ndai ya bata Maganin Abinneshi a k'afor gidan Maher d'in duk Wanda tabari yagani to I'ta yarinyar zata haukace KO Kuma duk Wanda ya tuno i'ta hajiyar ta haukace.Ta yadda da sharad'in da ya bata ta amso cikin murna.


"Maher kuwa yafara gajiya da abinda " Humaira ta ke masa na hanashi kanta,Don kunsan "Maher akwai Naci Kundai gane.
 Maher yana zaune a parlo abin duniya ya'isheshi yaji kanshi yayi mishi wani i'rin sarawa,Wani k'amshi yaji ya nufoshi Ta ke kanshi ya k'ara sarawa wutar Sha'awa ta k'ara  ta k'ara ruruwa a gangar jikinshi.


" Khadija ce sanye da rigar Bacci ta na wani kwarkwasa.da wani yauk'i, cike da jindad'i turarenta ya Fara Aiki don haka ta Fara aikinta tana shafashi Sosai.Shi kuwa i'donshi ya rufe sosai baiganin komai sai"Humairarshi cike da jindad'i ya k'ara matseta sosai ajikinshi "Khadija kowa dad'i kamar zai kasheta ta ruk'o hannunshi cikin tafiyarta tana wani kad'a d'an kugunta Wanda KO Rabin na " Humaira bai Kai ba.Maher fa ya kashe Ar'na saida fa KO Rabin"Humaira bata kaiba.Khadija kuwa taci ubanta sosai,



***   ****   ****


"Maher kuwa Bacci yayi abinshi'Khadija kuwa taji dad'in kulata da yayi Amman saidai Tasha wahala sosai da kanta ta rarrafa tayi wanka tayo Alwala tayi sallah Amman " Maher baitashi yanata baccin gajiya.



"Humaira kuwa taga komai Amman babu halin ta yi magana i'ta kad'ai tasan yadda zuciyarta ke ciki.

" I'ta kuwa Humaira da sassafe ta d'ora abinci breakfast tagama ta Jere shi kan dining table,Ta fesa wanka zuciyarta na Mata wani'rin zafi saidai Addu'ah kawai ta keyi hartaji ya ragu.


"Maher kuwa da k'yar ya bud'e i'donshi kawai saiyaga " Khadija a kusa dashi tana Bacci,Zaiyi magana yaji yakasa saiyaji wani son ta yakeyi sosai Amman wani Abu yana ransa.



"Humaira ta taso da sauri ganin Maher yafito daga d'akin Amarya tana mishi sannu da fitowa saitaji shiru baiyi magana ba meke shirin faruwa da nine.







*Ummu Maher ce*✍️




 
*Vote*



*Share*
*And*
*Comment*
[11/10 16:19] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR GIDANA*
_ πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

*By*.

*_Rabee'atu_ . _B_ . _Abdullahi_*
( _Ummu_ _Maher_ )

 _Whattpad_ _Rabi'atu222s_ 


     *page 43&44*


Humaira ta k'ara gaida Yaya Maher Amman bai amsaba ta k'ara gaisheshi sai ya amsa ciki ciki,kamar mai ciwon baki,Ta tashi ta had'amai breakfast Amman haryanzu Maher mamaki yakeyi meyasa yayiwa "Humairarsa haka UWAR'GIDANSHI.Bayan ta gama had'amai ne ta zauna Saiga " Khadija ta fito babu KO kunyar Humaira tana ta faman d'ingisa k'afa KO ba'ah gaya maka ba kasan kwanan zancen"Humaira ta ringa kallon Khadija kamar sokuwa,Nan kuwa i'ta kad'ai tasan tuk'uk'in da zuciyarta kemata.


"Khadija kuwa ganin kallon da "Humaira ta keyimata kawai saita mak'ala hannunta ta zauna akan kujera dak'yer tana wani ya tsina fuska ta kwanta daidai k'irjin Maher tana wani kukan kissa tana cewa Kai My Heart beat gaskiya ka gajiyar Dani dubi fa K'afafuna dak'yer nake i'ya tafiya.


" Maher kuwa yana son ya yakice Amaryartashi Amman yakasa duk tabi ta kanainaiyeshi.Dak'yer yasamu ya yakiceta saboda bayason abinda zai b'ata ran UWAR GIDANSHI,i'ta kuwa Khadija da ta gane haka kawai sai tace My heart zazzab'i nakeji d'an zubamin ruwan tea Shi kuwa jikinshi na faman kakkarwa yafara zuba mata ruwan tea d'in.


"Humaira kuwa Tarasa me zatayi kuka zatayi kome tome hakan yake nufi,hakan yana nuna cewa Yayan Nata yadaina sonta kenan I'nko bahaka bane meyasa yake k'untata Mata ne.
 Humaira tana da dauriya sosai duk wannan abinda Khadija ta keyi baisaka tabar wajenba ta sakawa zuciyarta cewa Duk abunda zasuyi bazata tab'a kallonsu bama ballantana taga abinda zaizo ya da meta.



" Humaira tana gama Cin abincinta ta tashi ta basu waje Tana tashi Maher ya damk'o hannunta ya dawo da'ita mazauninta badon tasoba sai ta zauna Saboda biyayyar Aure,don tasaka wa kanta kome Maher yace tayi zatayi Matuk'ar bai k'etare addinin Islama ba.


"Maher yace Humaira zauna Akwai maganar Dana keso muyi dake'Yace Humaira kinsan kece UWAR GIDANA Khadija Amarya ko'Na d'aga kaina da k'er yace to i'nason kuyi shawara a junanku kwana nawa kike so ayi Tunda kece babba" Humaira ta k'ak'alo murmushi dak'ey murmushin dauriya "Tace nidai Da zakayi kwana bibbiyu i'naganin kamar zaifi ko'Amman bansan tabakin Amarya ba wata k'il i'tama Dana ta tsarin.
 "Khadija ta bud'e baki zatayi magana "Maher ya Riga ta da cewa A'ah aikece babba hakanma yayi.Khadija kuwa sai cewa tayi haba My heart shikkenan don ta zab'a ni ba mutum bace kome koni ma ba matar gida bace"da anyi magana sai Ace" UWAR GIDANA,Idan Kai i'tace UWAR'GIDANKA Aini ba tawa bace.........

 

Tunkafin ta k'arasa"Maher Yace Ke Kinga bantam bayeki ba na gama magana ta kinji KO,bana magana biyu Don haka dolene ki d'auki wannan matakin Ke idan da mutunci ma har kye ringa yimin wannan maganar to daga yau banason fitasara idan ba hakaba zaki gane kurenki.



"Khadija kuwa fuuu tayi d'akinta don haushin Bada i'ta da yayi a gaban matarshi" Humaira tashi tati ta tafi d'akinta Ta zauna abakin gado kenan sai taji sallama tana lek'awa ta Window ta hango su "Aunty Maryam da " Aunty Murja sai Hamida. Murna ce tacikata ta tashi da saurinta tafito tayi musu sannu da zuwa.A lokacin ba kowa aparlon sai k'arar Tv a kunne,Suma sunji dad'in ganin k'anwar tasu saidai a lokaci d`aya suka had'a baki suna cewa"Humaira ciwo kikayine Kinga yadda kika koma kuwa,Suka zauna Suna k'ara tambayarta tace lah wallahi zazzab'ne kedamuna kwana biyu"Aunty Maryam tace Ke Humaira Kuma bakije asibiti ba sai kika zauna agida ciwonma zurfin ciki a keyimaine tace A"ah nasha panadol ne shiyyasa yanzu da sauk'i A'i.



"Hamida kuwa tace wallahi Humaira zurfin ciki babu inda zai kaiki,na amshi Juniour A hannunta shine tayi min takwara Maher Sunanshi sai Akecemai Juniour bayan tayaye twinsne ta haifeshi yaro maikyau dashi.Inata yimai wasa Nanfa muka shiga hira"Muna cikin hirarne " Aunty Maryam ta ke cewa ni kuwa Ina "Khadija naga shiru bata fitoba " Aunty Murja tace toh mu zamu shiga mugaidata kenan Tasha zamanta A'i naga"Humaira tana jin tahowarmu ta taso tazo muka gaisa KO i'tace shaha Rarrariya.




"Aunty Maryam tace A'ah A'i ba'ah haka Murja kidaina haka A'i k'anwarmuce A'i sai tadaina ganin girmanmu.duk wannan hirar da sukeyi "Hamida ba tace k'alaba saboda tana tayani kishi tasawa kanta KO zuwa gidan tayi i'dan batayi Mata magana ba to i'ta bazata yi mataba.



" Tunda sukazo"Khadija KO lek'ensuma batayi ba har kusan k'arfe 2:0 harnayi girkin Rana Ashe Yaya Maher bayan muntashi daga parlon shiryawa yayi yatafi Aiki saboda haushi ga "Huamirarsa tak'i bashi had'inkai.


" Aunty Maryam tacewa "Aunty Murja nikuwa" Khadija lafiya take kuwa,kafin su rufe bakinsu Sukajiyo sallamar"Baby da Aunty Hamida sunshigo Suna zuwa suka gaisa sai wani yamutsa fuska sukeyi,




"Khadija ce tafito tararsu " Aunty Hamida Tasha kwalliyarta cikin wani leshi'Humaira nakan hanya wacce i'tama tasheka kwalliyarta cikin Riga da siket na atamfa Holland tayi kyau sosai Hips d'inta yafito sosai gwanin ban sha'awa don tayi ramane,Khadija kuwa ganin Humaira na kan hanya ta bangajeta tayi baya"Aunty Murja tace ke baki da mutunci KO kinbige mutun Amman kamar kinbuge banza,ature ta kinfanmu munxo Amman Dan kin i'ya rainin wayo saida kikaga Hamshak'ai sunzo Sannan kika fito,Khadija tace sorry Aunty murja bansan kunzo bane Kinga su Sun sanar dani zasu zo shiyyasa.





*Ummu Maher ce*✍️





*Vote*

     *Share*
         and
           
          *Comment*πŸ—³️πŸ“§πŸ“¨πŸ’Œ
[11/10 16:19] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–

*By*.


*_Rabee'atu . B . Abdullahi_*
( _Ummu_ _Maher_ )

Whattpad Rabi'atu222s



     *Page*45&46*


  "Aunty Murja tak'ara kallon 'Khadija ta ce i'nagaya miki kibi duniya a sannu duniya cike ta ke da abubuwa Kala Kala Kuma duniya Wanda baizo bama jiranshi ta keyi.Aunty Murja ta ce Kinga Maryam, Hamida,Ku ta ho mutafi ta farayin gaba suka bi bayanta,Nima na bisu don in rakasu.



" I'na dawowa naji Aunty Masha'hudaa tana cewa hmm munafurci dodo maishi baza yaci ribaba"Baby tace A toh gaya Mata sai"Khadija tayi karaf tace ni wallahi"Aunty Murja ce ma naga tana wani bin bayanta i'nbanda munafurci ni da Yaya ta uwa d'aya uba d'aya sai anemi ayimaka munafurci'ita Maryam d'in da tazama dolenta basai taje wajenta ba.i'ta Kuma wancen shashar Hamida wai i'ta tana jin dad'i Ana wulakanta kishiyar "Ramlat shine ta kejin dad'i to A'i idan wani yayi Rawa an wasa kud'i to Kai KO kayi saidai kasha d'anbanzan duka.
        Kawai gyad'a kaina nayi na wuce Ina mamakin hali irin nasu,Ina shiga daki nad'auko wayata naga kiran " Innarmu har sau biyu,Nayi saurin bin kiran Nata,tana d'agawa naji tace "Haba Mamana Ina kika ajje wayar Nace lah'Innarmu su Aunty Murja na raka kafin indawo sainaga kiran,tace toh daman i'nason yin magana dake 'Nace toh Inna inajinki,tace daman akan maganar y'ar uwarki" Khadija ne Dan Allah kuringa hak'uri da junanku kinji kici gaba da hak'uri kinji nace toh "Innah nagode sosai,tace to Mamana kigaida Maher din kinji Nace toh " Innarmu agaida "Babana tace toh zaiji" Mamana mukayi sallama na ajje wayar.



        "Rayuwa na cigaba da tafiya kullum cikin bakin ciki nake gashi rash in lafiya ta ta dawomin namafarkin Ana saduwa dani.
  Yauma Ina kitchen Ina girki Yaya Maher ya dawo na ajje girkin nayimai sannu da dawowa,Na'ajjemai abincinshi dayake Ni'ce da girki muna cikin cin abincin muna hirarmu don mundade rabonmu da wannan hirar,tun zuwan " Khadija saboda Narasa kan Yaya Sam.

       Tana fitowa takaraso cikin wani yauki da yanga,tasaka wani less pinch colour,Ni Kuma Ina sanye da Arabian gown mai Dan karan kyau da sheki,da yane kaina da mayafinta,nayi kyau nayi shar Dani kamar ba"Humaira ba,Kallona takeyi tana wani hararata ta zauna da k'yar "Yaya kuwa baice Mata komai ba munata hira don KO kallonta ma baiyiba,A'i kuwa haushi yak'ara turnik'ke " Khadija tace mai sannu da zuwa ya juya yana mai cigaba da hira Dani yace Mata yauwa,munfara cin abinci kenan i'tama tafara cin abincin kawai sai ta tashi da gudu tana yunk'urin yin amai,Cikin tashi hankali na kalli Yaya nace mishi "Khadija daman bata da lafiyane yace oho'Nace kaje kagani mana'Yace toh Yatashi yabita lokacin da yashiga tayi amai sosai kamar zata amayar da kayan cikin ta ya taima kamata ta gyara jikinta.


       " Bayan sunfito ne yake tambayarta daman bata da lafiyane'Tace A'ah yaune kawai ta kwanta yace zai Kira Mata likita"Bayan yafito ne Nake tambayarshi yajikin Nata yace dasauk'i Nace kakira Mata likita mana yace toh.

   

        "Bayan gwaje gwaje da likita yayi Mata yagano tanada ciki na wata biyu'A'i Yaya Maher ya damki likitan cikin wasa yace da gaske kake Zan samu" Baby'Likita yace I'am show da gaske nake nanfa yaringa murna.saidai shidai yasan tun ranar da yaga tazamarmai "Humaira yayi mu'amala da'ita bai sake yi da'ita wannan shine ikon Allah.

 


         "Humaira tana kitchen Yaya ya shigo cikin murnarshi yake fadamun " Cewar Khadija tanada ciki na wata biyu,duk da naji babu dad'i Amman saina tayashi murna sosai Ranar har dare Ina zaune sukuku ga ciwo ya isheni,har narasa yadda zanyi Kai duniya kenan ni Humaira Tunda nayi Aure ban ji dad'i ba har yau na rike kaina da yakeyimun ciwo,Amman nasan wataran sai labari.


*Kuyi hak'uri banida lafiyane shiyyasa nayi tyiping kad'an Sannan Dan Allah kuyi hak'uri kwana biyu bazan hau online ba*πŸ™πŸ»





*Ummu Maher ce*✍️





*Vote*
*Share*
     And
       *Comment*
[11/10 16:20] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–


 *_By_*


  
*_Rabee'atu_ . _B_ . _Abdullahi_*( _Ummu_ _Maher_ )


    *My _Whattpad_ _Rabi'atu222s_*


 *PageπŸ”Ή47&48*


   "Labarin Khadija Nada ciki ya cika dangi y'an uwa da abokan arzik'i" Momin Maher kuwa ranar kusan yini tayi agidan Ina d'akina ban fitoba Don ina tsoron masifar Momi'. 
 Yaya Maher yadawo har lokacin bata tafiba'don haka nayi sauri na fito don nasan zata i'ya cewa mai ban fito na gaisheta ba,don haka nasakawa kaina kome zatace saidai tace Amman zanje i'ngaidata ko don gudun surutun Momi,Ina fitowa Nasameta aparlon "Khadija tana ta zuba Mata shagwab'a wai i'ta mai ciki,Nagaidata na K'ara bata d'ago ta kalleniba balle insaka ran zata amsamin,koda na K'ara gaisheta Tunkafin in rufe bakina tayi wuf tacemun 'Toh'jikar nayu dolene saina amsa A'i kinsan nazo kikayi zamanki ad'aki wai ke munafuka KO ta Bari kiji bandamu da zuwanki KO rashinki ba banza juya wadda bata i'ya komai ba saidai taci tayi kashi'toh Allah yaso bake kad'ai ce Mace ba  ga " Khadija nan ta nuna ta Sannan ta D'ora da cewa gatanan watan ta biyu agidannan gatanan da cikin ta Kinga nanda wata bakwai zamuyi d'a  agidanan don haka da kizo da kar kixo duk Uwar Ubansu d'aya tashi kibani waje na daina ganin wannan fuskar taki irin ta mayu..

      A guje na tashi na tafi d'akina Ina faman rusa kuka mai k'una A'yanzu gidan Yaya ya Fara fita araina saboda Mahaifiyarshi,ta tsaneni tsana mai yawa,Adaidai lokacinne Yaya Maher ya shigo gidan don dama ya tsaya yin Waya da abokinshi "Doctor Bashir,Akan wani aiki da zasujeyi k'asar 'India' shiyyasa ya Dad'e bai shigoba Yana shigowa ya ga motar " Momi saida gabanshi ya fad'i don yasan halin Momin nashi yanzu zata hargitsamai gida.don haryanzu baiyarda a wulak'anta "Humairanshi ba saboda i'ta ta musammance acikin rayuwarshi.Yana shiga alokacin Momi ta fito zata tafi" Khadija ta rako Momi,Sukayi kicib'is akan hanya Yaya "yace A'ah Momi badai tafiya zakiyi ba tace eh tafiya zanyi daman nazo duba jikin " Khadija ne da Kuma abun Alkhairi da naji,to Allah yasauketa lafiya ya kad'e i'don mahassada don y'an bak'in ciki su ne sukafi yawa,koda Maher yaji ta dauko zance maiyawa Saiyayi saurin cewa"Momi ya Dady kwana biyu haryanzu baidawo bane tace A'i Dadynku sai next Month wannan Karen ya Dad'e yace oky Sukayi sallama ta tafi gida.



***     ***   ***
 Haka rayuwa taci gaba da tafiya yau fari▫️gobe bak'i▪️,Yanzu cikin "Khadija yanada wata Biyar Amman yanda kasan maiciki wata Tara bawai don girmanshiba A'ah sai don Iyaye da Son jikinta don yanzu babu abinda ta keyi sai Bacci,Yaya Maher ya sameni ad'aki Ina linke kayana yazauna yace A'ah My UWAR'GIDANA,Linki akeyine Nace " eh'batare da na kalleshiba don yanzu haushi yake bani Akwai ranarda bazan manta da i'taba ranar i'na period marata nayimun ciwo Ranar ba nice da girkiba "Khadija ce da girki don ta Dad'e daman bata girki saidai agirka taci wai i'ta maiciki,Sannan Kuma ahaka miji ya kwana adak'inta Amman saita k'iyin girki saidai inyi,idan nayima saikaji tace i'ta Dan malele, fate,take so tsirfadai Kala Kala,Yaya kuwa yayi biye Mata koda b'ata raina nayi saiyacemun Ina bak'inciki da " Khadijane,to wannan kenan toh ranarma Ina period ne marata keyimun azababben ciwonda kuka ne kawai banyiba Amman nakadai nasan abunda yake damuna,Yashigo yasemeni yace lafiya kuwa,Humaira kunsan ni dai da zurfin ciki kawai sai nace masa bakomai'Yashafa k'eyarshi yace daman"Khadija ce ta keson D'an wake shine nace Bari nagaya miki kidafa mata'dakyar na d'ago  kaina Nace mai'Yaya bazan iyaba cikina ciwo yakeyi saikawai naga yacemun Amman"Humaira yaushe kika Fara min karyane ehe yanzu i'ntambayeki kice lafiyarki lau Amman yanzu kihau murkususu haba "Humaira kiyi koda donni mana bakya gananin tana dauke da cikina haba " Humaira...Tunkafin yakarasa maganar nayi wuf da sauri sauri na shige band'a ki narufe.


   tofa Tunda ga ranar ne yake gaba Dani saiyau da yashigo yasameni Ina linke kayana yahaumin zuba yana susar kyeya nikuwa nayi kamar bansan yanayi ba don nasan abinda yazo nema.ya sake cemun"My Humy meyafarune naga kamar kinrame nace nima bansaniba,yace oky daman'Khadija ce tace kidaure kiyi Mata Dan wake please Dan Allah ya had'a hannayenshi alamar ban hak'uri Kallonshi nayi'Yaya yanata wani i'rin kwarjini da bazaka i'ya yimai musuba don ni ayanzuma tausayi yake bani kamar Wanda yayi shekara Dari bai haihuba,Nace mai toh ganinan "Yace yauwa My Humy My UWAR' GIDANA Nagode da kulawarki kinji Allah yayi miki Albarka" Humaira yadda kikeyimun biyayya koda abin bayyi mikiba haka kike Hakura da sauran Mata zasu zama irinki da sunji dad'i wallahi,kema Allah ya baki Yaya masu Albarka,Humaira A kullum burina baiwuce I'nga yayanki ba"Humaira i'nason ki sosai "Humaira Nagode ya lakuci hancina fita yana dariya'nima y'ar dariyar nayi Sannan nafita kitchen don D'ora abunda yace d'in.



Sallamar" Hamida Naji nayi saurin fitowa daga kitchen din don tarbar Aminiyata don KO Ina cikin bak'in ciki idan naganta wani farinciki nakeji,Bayan mungaisane muka shiga hirar duniya,Nace Kai Maman twins Bari induba Dan wake natashi na duba najuye Mata a plate da manja,da yaji, tumatir da Albasa, da kwai,da Cocumber,Hamida tace Kai"Humaira wannan D'an  waken zaiyi dad'i Nace da i'ta wallahi'Yaya Maher ne yace inyiwa "Khadija saboda ba komai ta ke Ciba.Hamida tace Ah lallaikam masu ciki Aisai Ayi sauri Akai Mata kada cikin ya zube.

 

  " Koda na isa parlon tana kan cinyar Yaya tana zuba shagwaba wai i'ta tagaji Tunda haryanzu ba'ah gama D'an wakenba Tana ganin"Humaira taci gaba da shagwabar da takeyi shikuma Yaya yanata kokarin cireta daga cinyar tashi Amman taki tashi sai wani turo Dan karamin kwankwason ta keyi cike da yauki da shauni.


    Nayi saurin ajiye Mata na fito'kaina narike da take Neman ya rabemun gida biyu.Nayo bangareni cike da hawayen bak'inciki Na manta da "Hamida tana parlon i'nashiga na fad'a kujerata mai cin mutun d'aya na rushe da kuka Tunda" Khadija tasamu cikin nan shikkenan "Yaya Maher baya bani wani lokacina Sam,Hamida akid'ime ta ke tambayata me yasameni nake kuka Aifad'awa jikinta nayi inamai cikeda da nadamar shiga bangaren" Khadija.







*Ummu Maher ce*✍️





*Vote*
    *Share*
And
       *Comment*πŸ“¨πŸ’ŒπŸ“§
[11/10 16:20] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–
  *UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–πŸ’–


  *By*

*Rabee'atu . B . Abdullahi* 
(Ummu Maher)


    *My Whattpad @Rabi'atu222s*


*PageπŸ”Έ49&50*


  "Hamida Tace wai 'Humaira meya farune kifad'amin mana 'Na bud'e bakina dakyar na ce 'Hamida Wallahi nafara gajiya da gidan" Maher kullum da masifar da zaka tashi da'ita saina K'ara fashewa da sabon kuka.

 
   "Hamida tace 'Relax Humaira kiyi hak'uri kedaman nasan mai hak'urice Kinji Dan Allah kiyi hakuri. 


" Hamida tace keni kin saka namanta Sak'on da aka turoni in baki'Nace Haba ummun twins kinsan Ina cikin wannan halin kiringa tsokanata "Tace wallahi kuwa dagaske nake miki" Yayan kine ya A'ikoni sai tasaka hannunta cikin Jakarta ta ciro wani Abu tacemin Albishirinki Ina turo bakina"Nace goro Sainaga ta mikomin Mukullin Motar sabo dal. 



"Cikin murna na kankame Aminiyata Kuma y'ar uwata,Ina kukan murna 'Tace Kai Humaira baki Bari nagama fad'a miki ba Kuma yayi miki order na sababbin funitures masu kyau.A'i Kara kankameta nayi Ina dariya  Ina  cewa Kai Amman " Yaya Allah yayi mishi Albarka Allah ubangiji yabarku tare'Nayi Mata kiss a Kuma tunta tana dariya tace'Kuma kinsan me Nace A'ah tace toh kinsan nafada mishi duk abunda yake damunki Sai yake cemun shi baitab'a jiba KO a gurin"Innah.



    "Amman yace Akwai wani malami Wallahi Malamin Babu ruwanshi gashi Ba ya 'dubaa' Rubutune zai ringa yi miki da sauran magungunanmu Nagargajiya" Insha Allahu "Humaira zaki samu haihuwa Tunda Kinga kin yiyyi B'ari Insha'Allah Matsalarki ta zo karshe saiki fad'awa " Maher d'in asatinnan zamuje wajenshi yafara yi miki kinji kidaina damuwa"Humaira komai muk'addarine daga Allah Shi yace murok'eshi zai yafe mana Kuma yabiya mana buk'atunmu don  haka sha're hawayenki.




      "Nakasa cewa komai kawai saina rungumeta Ina murna'Tace Humaira ramin karya kurarrene kidaina saka abinda" khadija ta ke yimiki Azuciyarki har ya dameki'kinsan yanzu "Ramlat bata gidan Baban twince saina bud'e bakina harda idanuna " Nace Kai Mmn twince tace wallahi kuwa"Sunje wajen bokansu dasuka Saba zuwa Kuma bata fad'a mishi zata jeba'Bayan sunda wo'ne suka shiga daki suna Maganar Ashe"Baban Twince   yana jinsu  wai zasu koreni daga gidan Kuma wai arufemin Mahaifata"Hamida tak'ara  da cewa 'Hmm'kinsan mesukace na k'arshe cewa sukayi  Wai daman badon  komai ba take zaune da"Baban Twince ba wai sai don dukiyar da yake da i'ta wai suka Sheshi suci dukiyarshi shiyyasa'Ke in tak'aice miki dai Anan fa yace Mata yasaketa Saki uku.




         "Bayan kwana biyu day in 
Wannane fa Gidansu sukazo bashi 'Hak'uri Anan nefa yake Ce musu ga abunda tayi'Wallahi Babansu" Ramlat bakiji bak'inciki dayayiba  Saida ya b'ab'b'allata  yanzu haka tana asibiti mutuwa KO rai'sakamakon sakin da "Abban twince yayi Mata ta kamu da ciwon zuciya.




       ," Hamida Tace ke Wallahi duniya kabita asannu watarana sai labari kinji"Nace umman Twince Kuma babu Wanda yadamun"Tace toh 'Humaira wannan A'i ba'abun farin   cikine ba neba balle ayita fad'a kinsanni  banida zurfin ciki kamarki shiyyasa nafadamiki,Nayi dariya Nace toh Nid'in zurfin cikine Dani tace A'u keda bakisan kina dashi Wannan ma na yanzu da nasani kishin Mijinki ne ya i'sheki shiyyasa Naji'Na kyalkyele da dariya,Nandai muka cigaba da hirarmu da"Hamida I'nda take cemun A'i da motar tawa tazo muka lek'a Na gano Motar kalar Arsh ce tayi kyau Naringa bin Motar Ina Mata kiss to wannan kenan.




       "Koda Yaya yashigo Nake fad'a mishi shima ya tayani murna sosai'Sannan nafad'a mishi zuwa wajen magani'Yace ba komai Allah ya kaimu Nace Amin.Su Innah sunzo sun tayani Murna sosai'Yaya yafara koyamin Motar duk week'end kafin kace me har nafara i'yawa don akwaini da saurin fahimtar Abu,Masu furniture's suka sakamin ranar'Momi tana gidan Sai cewa tayi Wai " Maher ne yasiya min Kuma saiya siyawa"Khadija Nanfa Yaya Maher Yace shifa bashi'ne yasiyomin ba"Yayan tane'Amman don rashin son gaskiya sai tace wai i'ta bata yardaba Tunda takusa'Haihuwa yasiyo mata.






***    ***    ***
  
" A yanzu cikin "Khadija ya Kai haihuwa'Anata i'yayi za'ah Haihu saita ganni saita jefarmin da magana ta wuce'Ni Kuma hakan baya da muna sam'Nidai na dage ina Inatayin maganina'To fah'Ranar asabar Yaya Maher bayanan yayi tafiya kwana biyu, Sai naji Ana ta bugamin kofata Bacci yayi gaba Dani Kuma abun ikon Allah yanzu na daina mafarkin da nakeyi don haka Ina Sallar asubah Bacci ya daukeni,A firgice na tashi na Ina salati'Na tambaya waye sai naji nishin" Khadija......






*Ummu Maher ce*

Allah idan banga ruwan comment ba nadaina tyipingπŸ€₯😟😟😟😟😟😟😟😟😟😟😟😟😟😟😟😎





*Vote*

    *Share*
  And
 *CommentπŸ™πŸ»*
[11/10 16:20] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–:
[11/16, 18:32] ⛱️Ummu MaherπŸ•️: [11/10 16:20] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š
 
  *UWAR'GIDANA*

πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š


*WrittenπŸ“by*

*Rabee'atu .B. Abdullahi*
(Ummu Maher)

 
   *My whattpad@Rabi'au222s*


     *page◽51&52*



"Ina bud'e k'ofar na hango Khadija ta durk'usa a k'asa tana numfarfashi nayi saurin zuwa wajen har tafara zubar da jini  a tsorace na karasa na rukota Ina kiran sunanta'Saina rasa mema zanyi duk na rud'e Narasa ta yadda Zan dauketa na koma d'akina na danna number "Yaya amma ringing kusan biyu bai dagaba naji tsoro sosai kada wani Abu yasami " Khadija gashi tana ta zubar da jini na koma na ruk'o hannunta nayi dauriyar kinkimarta da kyer nasakata A motata na hau mazaunina nafara tuk'i gudu na keyi sosai har muka I so  asibitin,muna zuwa nayi sa'ar likitocin wata nurse ta fito sukazo suka taimaka aka shiga da i'ta d'akin Haihuwa duk ta galabaita i'dan kaga "Khadija saika tausaya Mata gaba d'aya ta koma kamar wadda tayi shekara goma tana ciwo duk tayi wani I'ri.


     " I'na zaune nayi shiru na sake buga wayar Yaya Amman baid'aga ba Nanfa hankalina ya K'ara tashi sosai,ganin KO wanni hali shima yake don gashi na kirawo wayarshi ban samu ba.



   "Can wata Nurse ta fito ta cemun Ina Mijinta yake don Aiki zamuyi Mata yazo ya saka hannu Nayi shiru na cemata likita" Mijinta baya nan tace toh gaskiya Akwai Matsala idan ba'ayi Mata Aiki da gaggawa ba saboda za'a i'ya rasa ta da "Babyn Nata Nace likita ki taimaka mana Wallahi Mijinmu yayi tafiya tace toh gaskiya dai Akwai Matsala idan kunyi shawara Ina jiran Amsarku don bata taimakon gaggawa.




      " Na koma mazaunina A rud'e  na kirawo'Yaya Mustafa arud'e na shaida mishi Ina kuka Yace wani sibiti ne na fad'amai   yace oky gani nan zuwa,Ina zaune ba'ayi mintina talatin kwakkwaraba saigashi yana zuwa ya nemi  likitocin yasaka hannu Sannan yabiya kud'in.




       "Yaya Mustafa yazauna yana zama ya kirawo Ummi da Innarmu awaya suma basu Dad'e ba saigasu hankulansu duk a'tashe suna zuwa suke tambayarmu yame jiki nace musu da sauk'i,suka ce to Allah sauwak'e Nace Amin.



    " Innarmu ta kalleni tace Humaira kungayawa "Momi kuwa,saida naji kamar numfashina zai d'auke don anbaton sunan" Momi,Nace A'ah bangaya mataba tace toh afad'a mata mama"Ammi tace A'ah da kun kyeleta Innarmu tace A'ah Amina afad'a Mata Innarmu tacemin "Humaira kirawo Momin kifad'a Mata don kowa A'yanzu ya manta da tsanar da Momin Maher tayimun,kawai saina d'auko wayata Zan kirawo ta Amman na  manta Ashe banida Number ta don ni gani nakeyi meye amfanin ajje number ta Awayata A'i babu .




     " Saina wayance nace Innah wallahi nayi Missing contact d'ina ne tace toh,Ammi tace Bari i'nkirawota bayan ta kirawo ta ta d'aga tace Mata munkawo "Khadija asibitine'A'i bata Bari Ammin ta k'arasaba kawai sai sai muka jiyo bud'arta tana cewa yau Allah yayi zanga jikana Ammi kuwa haushine ya cikata tace wani asibitine ta fad'a Mata kawai sai ta kashe wayar,tana mamakin kanwar tata Wannan wacce i'rin rayuwace Momin ta keyi ta rashin tarbiya.




     "Ba'ah wani jimaba saiga" Momi tataho fuskarta fal murmushi kamar wadda akai Mata Albishir da Aljannah.Suka gaisa da Ammi,Innah ta jiyo tace Ina kwana Momi kuwa jiyowarta tayi don bak'in cikin "Yaya Mustafa yace Innah Bari intafi gida don inada wani Abu mai mahimmacci da zanyi Innah tayimai godiya ya tafi yana mamakin i'rin halin Momin Maher.




    "Daidai nan likitan ya fito nayi saurin zuwa wajen shi nace likita Yaya ake ciki yace kar ki damu Inayi muku murnaπŸ€—congrate munyi nasarar Ciro mata'Baby Girl,fara'ah tace ta k'aro dumful D'ina ya lutsa Nace likita toh mamanta fa yace i'tama Normal.




     " Nanfa wuri ya kaure da murna,Anan nasake kiran layin Yaya ya d'aga yana cewa "Uwargidana kiyi hak'uri bana kusa da wayarne naga kiran ki da safe munje wani meeting ne nasakata a silent,Nace oky to congratulation Munyi Y'a dai dainan aka fito da yarinyar Fara Sol mai kyau Kama ta keyi da'Khadija sosai.


 

      " Momi fa tarik'e yarinya tak'i bawa kowa. Yace A'i yanzu zantaho Amman turomun pics d'inta  ingani Nace toh ya kashe wayar.Naje na d'auki hoton yarinyar har biyu "Momi kuwa sai gallamin Uwar harara takeyi.




      " Na turamai ya bugomin yana cewa gaskiya Tunda kikaimin wannan albishir d'in Zan baki wani babban gift nayi dariya,Yace kinsan wannane'Nace A'ah yace saina dawo zakiji saiya turomun hoton k'aton ciki dariya nayi wato yana nufin ciki kenan,a take naji kamar zanyi kuka tunowa da nayi da ni bana Haihuwa.






*Ummu Maher ce*πŸ’šπŸ’–





*Vote*
    
      *Share*
And

*Comment*
[11/10 16:20] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’š
*°°•°•UWAR'GIDANA*°°•°•
πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’š


 _Written_ _by_ 
*Rabee'atu .B. Abdullahi*
{y'ar mutan Nigeria}πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬
πŸ’šπŸ€πŸ’š


*πŸ–Š️⚔️ALK'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOCIATION⚔️πŸ–Š️*πŸ“šπŸ”ŽπŸ”
*{A.Y.T.W.A}*πŸ–Š️πŸ“•πŸ“—πŸ“˜πŸ“™


"K'ungiyar da ta kasance ta marubuta masu fasaha da sanin ya kamata.✍️

wannan page na kune

*Nabeela Dikko*
*Nabeeha Aminu*
*Nimcy Love*
*Farhat Osman*
*Zahra'u Naseer Aliyu*
*Amina Muhammad baso*


da dukkanin masoyan wannan littafiπŸ™πŸ»


"I'love this pageπŸ’–πŸ’š

kuji dad'inku da wannan page inayinku sosai up up up kuna wuta__ πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯πŸ”₯ 

  
 *{Ψ¨Ψ³Ω… Ψ§Ω„Ω„Ω‡ Ψ§Ω„Ψ± Ψ­Ω…Ω† Ψ§Ω„Ψ±Ψ­ΩŠΩ…}*

*πŸ…Ώ️53&54*


   _____" tuni nafara kwallah saboda tunanin KO wanni i'rin hali  Zan shiga  i'dan akace ban haihuba,Ina cikin wannan halin ne naji "Innarmu na cewa Humaira ki fad'awa su " Maryam da Murja da Hafsa Sha'awa "Khadija ta haihu ansamu y'amace'Nayi shiru cen " Innah tace Humaira dake nake fa nace to Innarmu Bari na fad'a musu tace toh bayan nafad'a musu ne,Likitan ya kirawoni yace mun daman sai anjima zamu sallameta saidai fa zata dinga zuwa karb'ar magani saboda tahad'u da matsalar yoyon fitsari saboda doguwar na k'uda da tayi, don haka bazamu sallameta da wuriba kina jina kifad'awa Mijinta don yasani.



  °`tunda ya Fara magana nake sauraronshi Ina kallon shi saboda abun yayi matuk'ar bani mamaki daman har yara ma sunayin wannan yoyon fitsarin likita Yace to yanzu dai da yau zamu sallameta Amman sai zuwa gobe muga yadda jikin Nata yake nace to,Gab da Zan fita wata Mata ta shigo y'ar kyakyawa da i'ta hararata tayi ta wuce "likitan ya cire d'an farin gilashinshi Wanda ya k'ara mishi kyau don kyakyawane sosai kamar balarabe. kafun in fita naji tana cewa Wallahi " Sadiq kabani mamaki daganan kuma banji me tace ba nafita...





       "Ina fitowa na iske su 'Momi da Su Innah sai su Aunty Maryam hardasu " Hamida ma duk sunzo 'Muka gaisa duk suka tambayeni ya me jiki nace da sauk'i na hango"Momi sai wani hararata ta keyi "Na ce Innarmu bayan nashiga wajen Likita ya ke cemun A'i " Khadija tana fama da matsalar yoyon fitsari..........A'i tunkafun in k'arasa najiyo "Momi nacewa keh'dakata munafuka d'iyar mayu keh har kin i'sa kice zaki rainamun wayo to Bari kiji kuruwar " Khadija tur dake 'Saboda kin yi gadon sharri shine zakice wai wannan ficiciyar Yarinyar kamar"Khadija tana fama da ciwon yoyon fitsari to Allah yafiki munafuka kawai.






       "Kowa da yake wajen saida yayi mamakin irin furucin i'rin furucin da" Momi tayimun hatta "Innarmu ma saida ta girgiza awajen don jin furucin" Momin Maher.



       "Aunty Maryam kuwa tace Hmmm to A'i gadon mayu ba'ah gadon mu take ba agadonku take kuma wallahi idan kika sake wannan furucin wallahi saikinyi Dana sanin irin halin daza kishiga Kafun ta rufe bakinta " Aunty Murja ma ta d'ora da cewa waike "Momi mekika d'auki duniyane kinbi kin saka y'ar mutane agaba da zagi da cin mutunci kibar ganin " Khadija k'anwata ce kiyi tunanin zagin "Humaira agabana da kuma danginsu kiyi tunanin zanyi shiru to A'i abinda yayi su " Humaira shi yayi mu,don haka Wallahi adaina zagar mana y'an uwa "Aunty Sha'awa ma tace " Tab'jar uba daman abun yayi tsamari haka to A'i naga KO mutuwa tana tsoron idon uwa Amman sai kace wata bama gujiya babu KO kunya ayita zagin mutun haka.







        "Innah kuwa cewa tayi haba meyasa Baku da kunyane Ina ruwanku banason i'rin wannan Ku Kama bakinku bana son fitsara," Momi kuwa cewa tayi A'i lallai wad'annan yaran iskancin naku yakai kuce zaku zageni saboda an koya muku zagi to wallahi Bari "Maher d'in yazo Wallahi sai Sake ta muga abun da zatayi.





      " Innah kuwa furucin "Momi da tayi ya girgizata sosai,don haka tace wa su" Aunty murja Ku taho mutafi gida dukanninku'Tace har sake"Humaira muka fito dukkaninmu suka shiga motata najasu zuciyata gal"Bak'inciki kwata kwata shekaruna 21 aduniya    wanda yayi dai dai da shekarata Hud'u agidan Mijina"Yaya Maher, Amman na had'u da matsaloli Kala Kala.





          "Muna zuwa gidana muka fito daga cikin motata Innarmu tace toh " Humaira zamu zauna anan zuwa yamma don Gaskiya abunda yafaru yayi matuk'ar girgizani.



        "Da yamma bayan sun tafi sun rarrasheni sosai Sannan suka tafi gida,Ni kuma na tashi nayi wanka sai naga kiran " Yaya ya cemun ya taho Amman zai Fara zuwa asibitin nace to Allah ya dawo dakai lafiya ya cemun Amin.


    
   "Wata sabuwa Ashe matar da nagani a'asibiti tazo wajen" Doctor Sadiq Ashe matarsa ce kuma wai tana zargina da Mijinta.


    "Kuma bayan ta fito daga office d'inshi sun had'u da " Momi bayan sungaisane a gaggauce saboda "Maryam akwaita da kishin jaraba sosai,Kuma har d'aukar hoton su tayi Tunda lokacin da ta shigo Office d'in. kuma " Maryam muguwace bata da imani KO kad'an.


   

      ••Momin Maher tace  wayyo gaskiya na tausaya miki bayanda "Maryam d'in tafad'awa " Momi zarginda ta kewa"Mijinta da 'Humaira baiwar Allah,Nanfa Momi tace yo aini matar d'ana ce tace To muga hoton tananu Mata,Momi tace i'nason Alalata hotunan ya zamanto duk Wanda yagansu ya yi tsammanin cewa akwai wani abu ak'asa suka saka dariya i'ta da "Maryam .



   ." To Maher yana isowa ya nufi asibitin"Momi na zaune da jaririya a hannunta sai ta hango Maher yana fara'ah sosai bakinshi kamar gonar Auduga.




       "Momi ta maze don tasan abinda ta k'ulla i'ta da Maryam matar" Doctor Sadiq,Yana zuwa ya gaida Momi ta mik'omai jaririyar.ya amsheta yana fara'ah suna cikin gaisawa ne"Maryam ta shigo asibitin kamar mahaukaciya'Momi ta kalleta ta gefan I do tana murmushin mugun ta tazo zata wuce ta  bangaje "Momi.




        " Momi tace haba yarinya kina cikin hankalinki kuwa zaki bugeni ki wuce sai Sannan"Maher ya d'ago kansa wayar ta ta sub'uce a hannunta ta sunkuya zata ta d'auka abinda "Maher yaganine ya zabura yarigata d'aukar wayar" Maryam kuwa tace Dan Allah Malam bani wayata kada kaganar min SIRRIN mijina,Maher yacewa "Momi Kinga fa abinda nagani  wannan ba" Humaira bace"Momi jikinta na kakkarwa tace A'i wannan"Humaira ce wa'ya zubullahi.



     "Momi tayi saurin yin gaba Da hoton saiga wani yataho shima hotonne Wanda" Humaira take kallonsa kamar Zata cinyeshi.





       "Maher cikin saurin ya yi wurgar da wayar yayi saurin wucewa yana wuci.









*Ummu Maher ce*.✍️yar mutan NigeriaπŸ‡³πŸ‡¬πŸ’šπŸ€πŸ’š


vote

share
And
comment
[11/10 16:20] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–
*°°•°•UWAR'GIDANA°°•°•*
πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–

 *Written by*
*Rabee'atu .B. Abdullahi*
{Y'ar mutan Nigeria}πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬
πŸ’šπŸ€πŸ’š

___________


*πŸ–Š️⚔️ALK'ALAMI YAFI TAKOBI WRITER'S ASSOTION⚔️πŸ–Š️*πŸ“šπŸ”πŸ”Ž

*{A.Y.T.W.A}*πŸ–Š️πŸ“•πŸ“—πŸ“˜πŸ“™



K'ungiyar da ta kasance ta marubuta masu fasaha da sanin ya kamata.✍️



*πŸ…Ώ55&56*


"Maher kuwa gudu yake a motarshi kamar zai tashi sama tunanin yakeyi acikin zuciyarshi daman " Humaira tana cin amanarshi awaje da wannan likitan mai Kama da Aljanu to wallahi daga yau zai kawo k'arshen abun in yaso taje cen tayi awaje'Kanshine yaji yana saramai wani wawan burki yaja yayin dayayi dai dai da tsayawarshi k'ofar GIDANSHI.




        "Yana fitowa ya bud'e k'ofar parlon da k'arfin gaske saidai" Humaira ta tsorata d'an kunnen da ta kesakawa ya fad'i k'asa.tayi saurin fitowa daga d'akin tayo parlo tana zuwa ta iske Maher ya bud'e k'ofar d'akinsa da k'arfin gaske,tsoro abin yabata don ba k'ara min firgita yayi ba tace a zuciyarta yanzu fa mukayi waya dashi cikin kwanciyar hankali to me ye yata damai da hankali?.




        "Tana budewa ta iskeshi yacire rigarshi daga shi sai troxer ya d'aga kanshi sama idanunshi sunyi jawur kamar garwashi gashin jikinshi ya mik'e sosai.Ina zuwa kusa dashi "Nace Yaya sannu da zuwa me akayi maka naga kamar ranka ya b'aci, har lokacin bai d'ago ba kuma bai kalleni ba balle i'nsaka ran zai amsamin.




        " Na tashi daga inda nake na matsa inda yake,Na rungumoshi ta baya'Ai tun ban kaiga gama rungumeshi ya tattaro dukkanin k'arfin shi yayi wurgi Dani gefe Na daki glass ji kake tasss...Go shina ya fashe saiga jini tuni na Fara kuka mai sauti ga azabar da goshina ya keyimun kamar zai fashe.





        "Ya nufo inda nake ya ca kumoni Yana wani gurnani kamar tsohon zaki'Yace ni zaki ciwa amana " Humaira dame na rageki meye bana yimiki shine zaki dinga ha i'ntata abayan i'dona to Allah ya Toni asirinki,Ya k'ara hankad'ani na fad'i sosai Ina kuka Ina yunk'urin tashi ya fincikoni ya watsamin maruka har biyu saida naga wucewar taurari.





       "Tuni nafara ganin duhu duhu'Ya d'ora da cewa" Humaira na sakeki Saki Uku kitafi gidanku'Sai ya fashe da kuka ya fita daga d'akin.





         "A take nima na fashe da wani irin kuka mai ban tausayi,to me nayiwa" Yaya da ya d'auki wannan mummunar matakin akaina "Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Kalmar Dana ringa mai mai tawa kenan afili da zuci.





        
       " Na tashi Ina bin bango na bud'e Sif d'ita na bud'e Ina kuka mai cin rai na d'ebo kayana da bansan KO Kala nawa ne ba,na saka acikin d'an k'aramin Akwatina na d'auki ma kullin motata na fito Ina k'arewa d'akina kallon karshe.




      
        "Ina fitowa na dinga kallon gidan Ina kuka sosai,Na bud'e motana na shiga ciki,Saidai na dad'e kafun in Fara tuk'ida kyer na daurewa zuciyata,Na Fara tuk'i Ina kukan ba k'inciki na Mijina Wanda nake so nake k'auna Wanda na yarda duk rintsi duk wahala bazan I'ya rabuwa dashi ba,Sai gashi shi ya rabu Dani akan laifin da ban sanshiba.





      'koda ace yau" Maher zai mutu to da saidai in mutu banyi Aureba,Kalamanshi sai yawo sukeyi acikin zuciyarta A take na tuno kalmarshi ta k'arshe da yace ya sakeni Saki uku,Sai na kwallah wata k'ara a take na to she kunnuwana.





        'Wani mai motane  ya taho A'i kafin infarga jikake tassssssss.Tunda ga nan ban k'ara sanin inda nake ba,Sai akan gadon asibiti.



       "Da kyer nake i'ya bud'e idanuwa na cen kuma Naji kamar an d'aukemin numfashina'Wanda ya kad'eni Sunanshi "Sagir Agigice ya k'ara fita ya kirawo likita.





      " Likitan yana zuwa yafara bani taimakon gaggawa Sannan daga bisani Yace Kabiyoni Office "Sagir Yace toh duk jikinshi yayi sanyi don Tunda yake bai tab'a koda buge akuya ba balle mutun.




      " Likita Yace Sagir kake KO yace eh Yace toh wayarta tana gurin ka KO "Sagir Yace eh A'i dayake Y'an sandan da mukazo dasu sunce Sun buga wayar da tayi ta k'arshe Ana ta bugawa ba'ah d'auka ba,Sai sukace in rik'e wayar kafun akirawo "Likitan Yace oky duba ka kirawo wani Dan uwan nata" Sagir yace toh Nan yaga ansaka"My Mom"Ya Sannan calling ya kirawo.




     "Inna ce ta d'auka Tace Salamu Alaikum'Adaya bangaren" Sagir ya amsa Nanfa yafara "Cewa yauwa kece Mahaifiyar Wannan wayar tayi hatsari ne tana nan Special hospital....






*Ummu Maher ce.*✍️




*Vote*
   *Share*


&

*Comments*
[11/10 16:21] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š


*Written by* *Rabi'atu .B. Abdullahi*
(Ummu Maher)
Y'ar mutan NigeriaπŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬
πŸ’šπŸ€πŸ’š



*Page 58&59*


Innah ta k'ara k'ank'ame wayar tana salati don gaba d'aya hankalinta ya tashi,i'ta daman Tunda ta tashi take jinta wani iri.

  "Tace bawan Allah ganinan Nagode 'Sagir ya kashe wayar yana cewa likitan gatanan ta taho likitan yace oky Bari ink'ara aiki na kafun ta i'so " Sagir yace to likita.


     "Bayan Innah tagama wayar saiga " Yaya Nura ya shigo ta ke fad'amai Abinda ya faru Tare suka fito ta fad'awa Ammi Suka taho tare,Suna shigowa tak'ara buga wayar "Sagir ya d'auka ya kwatanta Mata d'akin ba'ah b'ata lokaci ba saigasu sun shigo" Tunda ga bakin k'ofar d'akin 'Innah take salati take ta hango "Humaira goshinta da bandeji gata nan rai ahannun Allah,Innah ta k'arasa bakin gadon tana cewa" Humaira sannu kinji Ammi ma ta matso suna Mata sannu har yanzu bata farkaba.




       "Bayan Sagir ya shigo suka gaisa Yake fad'a musu yarda hatsarin yake kamar haka,Yace wallahi na taho na hango motarta tana fuskan Toni to sai nayi gefe ta Kara bina gefan duk yadda nayi saida na bigeta kuma naji ta Saki K'ara daga nan hankalina ya tashi na kawota asibiti don ayi Mata taimakon gaggawa.



        " Yaya Nura Yace daman Innah barin Humaira da mota matsala ne Tunda yarinya ce Amman ya zamuyi da kaddarar Allah,Innah taja gauran numfashi tace ni ba wannan ba Har yanzu naga "Maher bai zoba KO lafiya.Yaya Nura yace to A'i Kinga ba'adade da yin abunba mai yiyuwa ko baisani ba Bari inkirawosa Sai yace bani wayarta in kirawoshi wayana tana gida.




     " Toh Yaya Nura ya kirawo wayar tafi sau goma Amman ba'ah d'agaba har yagaji "Cikin k'osawa yace Innah bai daga ba fa,Innah tace to Allah yasa lafiya'Ammi ta amsa da Amin.Cen Humaira tafara mafarki cikin baccinta Nanfa abubuwanda suka faru i'tada  Mijinta suka Fara dawo Mata sabo fil farkawa tayi tana ihu kamar wadda akace mahaifiyarta ta mutu.




        " Tuni Ammi, da Innah, Yaya Nura,da Sagir sukayo kanta "Humaira ta rik'e Innah tana cewa Innah kema kin samu labarin abinda yafaru Dani KO "Yaya Maher ya sakeni Saki uku.



       " A'i ba su Innah ba da suka San wanene Maher ba har "Sagir saida ya girgiza da jin Abinda take fad'a ,taci gaba da cewa yasakeni akan laufun da bansan shiba Wallahi Innah kinji na rantse bansan laifin ba Amman na barwa Allah shine ya jarabceni da irin wannan rayuwar.




     " Ammi ta matso kusa Dani tace"Humaira Y'ata ki fad'amun  Maher din dakanshi ya sakeki Saki uku,me yayi zafi haka"Humaira tace Wallahi Ammi bansani ba nidai ya shigo gida yana cewa wai daman idan bayanan Ina cin amanarshi to Amman ni bansan wani irin cin amana yake nufiba.





      "Innah tace haba" Humaira kifadi gaskiya mana sai musan ta inda zamu b'ullowa abun.dai dai nan likitan yashigo yana tambayarsu Inna ya mejiki,ya hangoni Ina ta zubar da kwallah ya tambayeni lafiya meya faru,Nace mai babu komai yace To gaskiya Kinga bakida lafiya kiyi hakuri ki samu lafiya kinji na d'agamai kaina ba tare da nayi mai magana ba.ya kalli su Innah yace i'nason Zan dubata suka ce to suka fito duk jikinsu a sabule,bayan sun fito ne yake tambaya ta ya jikin Nace da sauk'i yace to Sannan ya Fara dubani cikin kwarewa yayi mun Allura nan nafara baccin wahala.





      "Yaya Nura yana Danna wayar" Humaira yaci Karo da recording da'akayi ya kunna ya Fara ji"Muryar Maher ya jiyo yana cewa"Humaira nasakeki Saki uku'Sannan yaji Abu ya fad'i kuma daga ji sautin faduwar mutun ne yaji. Sannan ya jiyo muryar"Humaira tana nishi kamar ansha k'eta cikin zafin rai ya koma kusada su Innah'Ya kunna musu suka ji,suna salati Ammi tace Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.




    "Ammi tace oh ni Allah daman haka Maher yake koda kayi fushi A'i baza kace kasaki mace har Saki uku ba sai kace jahili,Ammi ta D'ora da cewa Kai gaskiya" Halima ba taji dad'in rayuwarta ba ace mutun kullum yana saka d'anshi abun da ya keso da abunda bayaso,Wallahi yadda tasaka akayiwa "Humaira haka i'tama sai anyiwa Nata haka A'i fad'ar Allah ce duk Abinda kayiwa Dan wani Kai ma sai anyiwa naka haka wannan A'i zaluncine K'arara.





       " Innah ta kalli Ammi Tace A'ah Amina kada kice i'tace tasaka d'anta yin wannan abun duk da ta furta ba lallene ace wai yanzuma i'tace tasaka shi ba,Zato zunubi ne koda yakasance gaskiya mu dai Tunda har haka ta faru mukaji da kunnuwanmu A'i shikkenan.





       "Yaya Nura ya kalli Inna yace haba Innah yanzu da yakashe " Humaira mezaice har sha k'eta  fa yayi Sannan ya bugata da glass,shin i'ta ba y'ace ba Sannan kuma ya had'ata da Saki har uku,Tunda shi yazama Azzalumi Mara imani Mara tausayi.




        "Innah ta kalli Nura tabbas Maher ya zalumci " Humaira saidai Allah ne zai saka Mata,Nura ya Kara da cewa gaskiya sai ankwato Mata hakkinta da aka danne don ba zamu yadda ba andad'e Ana tauye Mata hakkinta akanme akanme muna muna gani adinga tauye Mata hakkinta.





          "Innah ta kalli Nura Tace'Nura kayi hak'uri bazamu tab'a yin wannan abun da ka fad'aba A'i zamansu ya k'are shikkenan kuma Allah ya bata Miji Nagari abin son kowa,Ammi ta amsa da Amin idon ta yana zubda kwallah tabbas andad'e Ana zalumtar yarinyar kuma tasani duk don itane " Innah tace baxa'ah d'auki mataki ba'Saboda mutuncin dake tsakaninsu.






***     ***     ***


Kwana na Goma a'hospital Sannan likitocin sukace sai nakai kwana 15,Sannan za'ah sallameni. Inda zancen ansakeni Saki uku duk dangi ansani kowa yana jimamin AL'amarin.Ina kwance kan godona na marasa lafiya "Sagir ya shigo yadauka Bacci na keyi yakai kusan awa akaina yana kallona,Wanda na Dad'e da fuskantar hakan tun ranar da yakawo mamansu da y'an uwansu sukazo dubani na kula da hakan sai yasakani agaba yayi ta kallona kamar zai cinyeni narasa meyake Nufi,A'yanzu duk na k'agu a sallemeni in wuta da wannan Mayen yasha daukata da wayarshi ya zauna yayi ta kallo kamar soko.





      " Khadija kuwa A'yanzu ba k'aramin jin  jiki ta keyi ba abun ban tausayi'Momi kuwa cewa tayi babu Wanda zai zauna awajenta i'ta kad'ai ma ta i'sa ta zauna .





        "Kwanan Khadija a'asibiti ya Kai sati biyu Amman maimakon jikin yaringa sauk'i A'ah sai K'ara  ta b'arb'arewa yakeyi.Abun tausayi Har fitsari ta keyi akwance saida aka saka Mata Na'urar rike fitsari'ayanzu Khadija har bata son ganin yarinyar saboda gani ta keyi kamar i'ta ce ta D'ora  Mata.






         " Maher kuwa tun ranar yacewa Momi zai koma wajen aiki suna Neman shi ta nunamai cewa ya zauna mana yace A'ah gwara in koma Momi tace to Allah ya tsare yace Amin.











*Ummi Maher ce*.✍️






*Vote*

*Share*
and


*Comment*✍️
[11/10 16:21] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š
*UWAR'GIDANA*
πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š


*Written by Rabi'atu .B. Abdullahi*
(Ummu Maher)

Y'ar mutan NigeriaπŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬
πŸ’šπŸ€πŸ’š




    *Page 60&61*


"Ina kwance akan gadona likita ya shigo shida " Sagir sukayimun sannu Sannan yake tambayata komai yayi normal KO Nace naji sauk'i sosai,Yace oky yau zamu baki sallama.



 
     "Saiga Innah ta shigo suka gaisa yake cemata yau za'ah bani sallama tace ya rubuta wata Y'ar takadda ya bani ta sallama Innah tayimai godiya suka d'an tab'a hira,duk inajinsu Amman bance musu komai ba haryanzu zuciyata tana yimun ciwo sosai a'game da Abinda " Maher yayimun har gobe bazan mantaba gashi yanzu yadawo min sabo fil.




       "Ina cikin wannan tunanin" Sagir yace to Innah sai muyi ban kwana Amman i'nason inkaiku gida saboda i'nason muringa gaisawa wataran 'Inna tace ba komai A'i anzama d'aya,tafara had'amin kayana acikin akwatina Sannan nashirya muka fito jikina yayi ras gwanin ban sha'awa sai dai zuciya tace haryanzu takeyimun zafi sosai.




        "Wai yau nice nake zaune agidanmu Aurena ya mutu sai naji Wani tuk'uk'i  ya tasomin na bud'e motar da gudu Na shiga gida Ina kuka mai ban tausayi,Inna da Sagir suka kalleni suka had'a ido " Sagir ya taso ya fito da kayana Sukayi sallama da Inna KO ranshi babu dad'i,"Sagir yace 'am'Inna ga wannan ya mik'o Mata kud'i tace A'ah "Sagir wallahi bazan amsaba dawainiyar daka ringayi damu A'i ta i'sa kayi hakuri kagaida mutanen gidan " Innah tayi saurin shiga gida.





       "Sagir kuwa a k'alla yakai awa d'aya amota yana tunani kafun yaja motarshi yatafi cike da tunani,Inna na shiga gida taga 'Amina a tsakar gida tana shara,Y'ar budurwar yarinya kyakyawa kamar su d'aya da " Humaira tace Inna sannu da zuwa tace yauwa "Amina shara akeyi ne tace eh " Inna Aunty Humaira tana ta kuka tana d'aki KO magana bata yimun  ba Innah,me akayiwa Mata "Inna don ta share zancen tace Wai don anmata Allura kinsan batason Allura shiyyasa " Amina tace to Inna Bari in gama inzo muyi hira da Aunty.




   
       "Inna tace A'ah yi shararki kibarta tak'ara  samun sauk'i kinji Amina tace to Inna'Daidai nan saiga" Hamida da Yaya Mustafa Aunty Maryam Aunty Sha'awa saigasu sunzo kamar had'in baki acewarsu yau zasuyi meeting a game da Abinda yasamu "Humaira suka gaisa da Inna suna tambayar ya mejiki tace da sauk'i,Suka shiga d'akinda " Humaira take Ina kwance nayi shiru Ina tunanin rayuwar nan Saigasu sun shigo na tashi na gaida"Yaya Mustafa yayimun yajiki nace da sauk'i yace toh Allah yak'ara Lafiya nace Amin.




        "Inajinsu sukayi meeting dinsu suka gama za'ah gyaramun d'aki Agidan inajinsu na rushe da kukan takaici Wai yau  ni za'ah gyarawa d'aki agidanmu inyi zaman zawarci zaman k'unci...






    " Wa shegari da safe masu aiki suka zo suka  Fara gyara nan danan d'aki yayi kyau yayi ragass'Kamar d'akin Matar Aure.Saidai duk abunda sukeyi bance musu k'ala ba abun har yafara bawa mutane tsoro.





      "Don yanzu sai inyini bance komai ba saidai inyi tabin mutane da kallo babu baki'Ranar da su Hamida sukazo harda Aunty Murja,da su Aunty bilkisu da Hafsat Amman banyi magana ba kuka " Hamida tafarayi tana cewa haba"Humaira akanki aka Fara k'addara kome saiki zauna kamar gunki baki magna 'iye'Saikin d'orawa kanki damuwa ciwo yazo ya shigeki.






        "Duk inajinta bawai banson me take cewa ba nasani Amman bazan i'ya mayar mataba" tace Allah "Humaira nadaina zuwa gidan nan Tunda haka kika koma,suma yayyinmu  fad'a suka shiga yimun Amman babu bakin agana suma saida suka zubarmin da hawaye.





   
       " Sagir kuwa yana zaune yayi kyau cikin shadda mai kwanciya ajiki tayi mai kyau shi daman kyakkyawan saurayine d'an gata kuma yarima Wanda zaigaji mahaifinshi sarauta ce dasu mai k'arfi don haka Ana ji dashi sosai,su Tara ne wajen Fulani Mahaifiyarsu shi kad'aine Namiji don haka suka d'auki son duniya suka d'oramai.




      "Yarima " Sagir"fari ne Amman ba fari da yawa ba Sannan dogo  shi sosai bashida jiki Amman yarone mai kwarjini da hibba ga fara'ah gashinan nashi akwance luf.gashi da saje mai kyau gashi da halaye mai kyau.






        " ___ Yarima:Sagir wani irin mutunne Wanda babu ruwanshi yakan shiga cikin talakawa ayi raha ayi hira kuma baya saka kayan shi na alfarma inzai fita kamar talaka.





      "Shiyyasa ba'ah gane shi D'an sarkine Wanda akeji dashi ake hirarshi Wanda matasa suke so don adalcinsa'Mahaifiyarshi " Sunanta"Rabi'atu wacce ake cema ta 'Fulani I'ta ce matarshi ta biyu matarshi ta farkon tarasu'Ayanzu Mahaifiyar "Yarima Sagir Tasha kawo masa Y'an Mata tsala tsala Amman sai yace duk basu cikin tsarinshi'wasu ma dakansu suke zuwa sai yace basuyi mishiba akwai yarinyar da yake mafarkinta tun yana k'arami yasan i'ta zai Aura.






       " Fulani KO don haushi yanzu tasaka ma d'an lelen Nata ido to wannan shine takaitaccen tarihin "Sagir da ya buge'Humaira.





***      ****  ***

" Yarima Sagir yana shigowa yatararda Bayi suna zaune da Mahaifiyarshi tana raba musu kaya saigashi hankali shi atashe ya shigo'tana ganinshi haka tabasu Umarnin sufita.





         "Ya k'araso harda hawayenshi" Hankalin Fulani fa yatashi zaiyi wuya kaga hawayen "Yarima ya zuba koda kuwa yaji ciwo ne don Akwai shi da dauriya to yau meya sakashi  kuka haka.


     " Ya kwantar da kanshi kan hannun Mahaifiyarshi hawayenshi yad'igo kan hannun Fulani "Hankalinta atashe tace menene" Yarima meya faru Ya bud'e bakinshi da kyer"Yace ayau naga wacce nakeso Amman da'alama bata sonaaaaaaa.....







*Wayyo aci gaba,Nak'i 🀷‍♀️🀷‍♀️🀷‍♀️🀷‍♀️inbanga comment guda"1000 ba nadainaπŸ€ͺπŸ€ͺ🀍πŸ€ͺπŸ€ͺπŸ€ͺπŸ€ͺπŸ€ͺπŸ€ͺπŸ€ͺπŸ€ͺπŸ€ͺ*






*Ummu Maher ce*




*Vote*



*Share*

and

*Comment*✍️
[11/10 16:22] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’–πŸ’š
*UWAR'GIDANA*

πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–


*Written by*
(Ummu Maher)
*Y'ar mutan Nigeria*πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ’šπŸ€πŸ’š




*Page 62&63*



"Sagir ya d'ora da cewa Kuma inajin tausayin ta sosai'Wato aranar da na kad'eta bayan iyayenta sunzo sai naji tana cewa " Mijinta ya sake ta har Saki uku ba k'aramar razana nayiba awannan gab'ar'yace My mom kinsan Allah mafarkinta nakeyi tun Ina k'arami na bansan komi ba kuma wallahi my mom i'tace masoyi yata'Amman naga alama A'yanzu bata da ra'ayin wani Auren saboda Abinda Mijinta yayi Mata.




     "Fulani tayi gauron numfashi tace to my son kasani i'nason duk Abinda kakeso indai bai k'etare addini ba'idan nahana ka Auren wannan yarinyar naso kaina'Mahaifinka nima bazawara ya Aureni bayanda aka auramin Wanda banaso shekarata hud'u dashi Amman ban haihuba sai agidan mai martaba.





       " Don haka My son bazan tab'a hanaka ba kaje kanemi Auranta matuk'ar ta gama iddarta,Dad'i da zumudi suka cika "Yarima Sagir don haka Ranar chur da farinciki ya yini.






     " Ina zaune Ina kallon silin kamar wadda ta ke irgashi "Amina ta shigo tace Aunty" Baba yana kiranki kamar yadda 'Amina tayi tsammanin ba amsawa zanyi ba don haka tace Aunty mezancewa"Baban Na tashi na bita.




     
    "Ina shiga d'akin na tsugunna 'Baba yace " Humaira ya jikin dakyer na bud'e bakin nace da da da Ina in Ina kamar zanyi kuka"Yace haba 'Humaira kinbi kin ta kura kanki bakisan hakan zai i'ya janyo miki matsala ba sai kidinga d'orawa kanki damuwa Jarabtace Allah yayi miki bawai don baya sonki ba A'ah saidon ya gwada ki don haka ki Saki jikinki.





        "Humaira bana son kina ta kura kanki alhalin ba wani Abu akeyi miki ba" Humaira indai nine Mahaifinki ban yarda in k'ara ganinki cikin damuwar nan da kika d'orawa kanki ki ba kina jina'Na bud'e ba kina nace eh "Baba yace tashi ki zauna akan kujera ga kaya nan ki linkemen'Nace toh Abba.





      " Nanfa Abbana ya dinga Jana da hira gwanin sha'awa saigashi Na Saki jikina yana ta bani labari mai dad'i 'Aka kawo wuta yace mun kunna mana kallo na Kunna yasaka mana wata Tasha mai dad'i Ana ta abun dariya sai ga"Humaira na kyelkyala dariya.Inna ma tashigo da Amina muna kallon muna dariya.





        "Ranar dai munyi Raha sosai A'yanzu y'an uwana suna Jana ajiki sosai ba Susan b'acin raina duk Abinda nakeso suna yimun daidai  gwargwado.Da daddare kuwa idan Abba yadawo nida Amina da Inna muje d'akin shi muyi tacin dariya kamar me,Mina hira " Hamida ma tana zuwa muyi ta hira tayi ta mun nasiha.




      "Masha'Allah A'yanzu dai saidai abunda ba'za ah rasaba,na tunanin Yaya Maher'Amman kullum Ina tare da y'an uwana gwanin sha'awa.




 

 ***    ****   ****


" Ayau nake gama iddata don haka tun safe nake jina babu dad'i abubuwa dayawa suka dawo mun sabo fil,Ranar fir nak'i cin abinci don  haka "Inna ta ringa yimun nasiha'itada Abbana don haka sukayi tamun fatan Alkhairi a game da rayuwata dafatan samun Miji Nagari.




    " Tun safe Yarima ya gama shirin shi yayi kyau abun shi cikin wani boyel mai kyau fari k'al ya gyara sajenshi gwanin sha'awa.yayi kyau sosai farar fatar nan tashi sai shek'i  takeyi kamar me.





        "Yana fitowa Fulani tace Kai My son wannan kyau haka Yace to sai fittttttt'Tace meye haka yace to yau d'anki zai je Neman Aure.




*Kuyi hak'uri bana jin dad'ine zazzab'i ne ke damuna dafatan zaku jona kafun a cigaba*πŸ™πŸ»




*Ummu Maher ce*






*Vote*
*Share*


And


*Comment.*
[11/16, 18:32] ⛱️Ummu MaherπŸ•️: [11/10 16:22] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š
*UWAR'GIDANA*
πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š



*Written by*

(Ummu Maher)
*Y'ar mutan Nigeria*πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬
πŸ’šπŸ€πŸ’š




    *Page 64&65*



"Sagir yace my mom Ina tsoron zuwa fa bansan a yadda zata k'arbi lamarinba musamman da bata Dad'e da gama idda ba jiya fa ta gama,Fulani Tace Yarima kada kazama ragon Namiji ka koyi dauriya akan abinda kakeso kasan dibban jama'ar da suke jira tagama idda kaga kuwa idan kayi sanya wani zaizo kaga ba lallaine ta saurareka ba.




       " Yarima yaji wani kishi ya turnik'eshi don haka yace My mom kidaina yimun wannan fatan'Tace to A'i Kaine naga kamar ba Namiji ba baka da wani kwarin guiwa'Yace My mom kinsan tun Ina k'arami na inada Naci sosai akan abinda nakeso don haka ki k'arfafamin guiwa Allah yasa"Humaira rabo nace. Fulani tace to Allah ya tabbatar da Alkhairi'taciro wani turare ta shafamai yana dariya yace i'nye har turare ma ake shafamun "Tace to A'i dole inshafa maka,inada wani d'a ne bayan Kai don haka zanyi maka komai matuk'ar bai Sab'awa Addinin Islama ba don haka Ina yi maka fatan Alkhairi.





        " Fulani ta rako d'an Nata har bakin motarshi yayi kyau kamar a d'aukeshi saboda kyaun da yayi,Fulani tace "Yarima ga wad'annan kayan ka bawa Mamanta'Wannan kuma" Surukata 'Humaira,Yarima yaji dad'i sosai don haka yayi Mata godiya ya tafi tana d'agamai hannu tana jin dad'i sosai yau d'an ta zaije Neman Aure gidan mutunci don tasaka anyi Mata bincike akan iyayen "Humaira da itakanta Humairan an tabbatar Mata mutanen kirkine'Itama Humairar haka kuma antabbatar Mata cewa surukarta ce tayi Mata sharri.




      ;Yarima yana zuwa gidansu'Humaira ya fito daga cikin motar saiga Yaya'Mustafa yana ganin shi ya Saki fara'ah Yace A'ah yau" Sagir ne agidan namu kace munada babban bak'o,Sagir yayi dariya yace'Ya me jiki kuwa"Yaya Mustafa yace Ah jiki A'i tuni ta warware'Mustafa Yace Bari Inga yawa "Innarmu Ya shiga cikin gidan.






       " Yaya Mustafa yana shigowa Yace Alokacin Ina yankan farce "Inna tana zaune muna hira " Amina kuma tana shara,Yaya Mustafa Suka gaisa da Inna na gaisheshi ya Amsa cikin fara'ah Amina ma tagaisheshi.



       "Yace Inna kinyi bak'o " Sagir ne yazo'yana waje ma Inna Tak'ara fata'arta tace lah kace d'anane yazo Kace ya shigo mana,Inna tace Humaira shiga d'aki ki d'aukomai lemuka da cincin d'innan ki ajje a falour Sannan kisaka hijabinki,Cikin  jiki nace to Inna na tashi na d'auko hijabina har k'asa na saka Sannan na d'auko Babban Jug da lemo na dauko plate babba na d'ora akai Sannan da cincin Wanda yayi dad'i sosai.





     "Daidai nan na ji yana sallama da muryar shi mai dad'i da dad'in sauraro'Yana shigowa ya gaida Inna Ya shigo parlon da yaketa k'anshin Air freshner gwanin dad'i ga turarenda yake jikin hijabina mai k'amshi'Yarima ya shak'i wani k'amshi mai dad'in shak'a yayi ajiyar zuciya'Idonshi ya sauka akan Humaira tayi kyau cikin Hijabinta a take ya kafeta da idanuwa kamar maye tuni ya manta da inda yake kallon da yakeyiwa " Humaira ya i'sa kagane me hakan yake nufi,Ba Innah ba har "Humaira saida ta gane.





       " Inna tayi Gyaran murya sannan'Yarima ya tuna A'inda yake ya hau Susa k'eya abin dariya,ya zauna sukayi ta hira da Inna,Ni kuwa na tashi nabar wajen don wallahi idan nazauna zai bani kunya wajen "Inna,Inajinsu suna ta hirarsu.




      " Babanmu ya dawo suka gaisa yana tambayarshi mutanen gida,Nanfa akayi ta hira,sai yamma Yarima ya tafi haryanzu baiga"Humaira ba tuni "Yarima ya cire kunyar shi 'yace Inna dan Allah i'nason " Humaira ta rakani k'ofar gida 'Inna ta kirawoni nafito "Tace zaki raka Sagir k'ofar gida kiyi sauri ki dawo.




        " Cikin jin haushin shi Na ce to muka fito k'ofar gida ya kalleni "Yace Humaira cikin wata iriyar murya ya fad'amin Nace Na'am Yace banison in buye miki Abinda yake raina Sana diyyar haka garin kallon ruwar har kwad'o yayi mun k'afa don haka" Humaira inasonki so mai tsanani tun ranar da na bugeki nakeji araina inban Aureki ba Zan i'ya rasa komai nawa.




..."Ciki kuwa harda raina 'Humaira tace kai'Sagir kada kace zaka fad'amun Abinda kasan ba haka neba har zuciyarka'Nan take na Fara hawaye Ina cewa nadad'e inajin wannan furucin naku na Maza na yaudara Na K'ara da cewa ya Dade yana cewa I'nason ki"UWAR'GIDANA idan babu ke bazan i'ya rayuwa ba,Wallahi bazan tab'a rayuwa babu ke ba,idan babu ke Zan rasa komai nawa,Tun bansan meye soyayyaba har nasani na rayu dashi ban tab'a cin amanarshi ba Amman shi yaci tawa.






      "Na kalli Sagir da jajayen idanuna da suka rine suka koma ja'Nace Kada ka b'ata lokacinka  ka a kaina bazawara,zaka b'ata lokacin ka ne don bazan tab'a yadda da ta tsuniyarku ta maza ba.





      " Na kalli Sagir da hankalinshi yake atashe "Nace Sagir kayi hakuri kaja jikinka kabar wajen nan saboda bazan tab'a yarda da wad'anan kalaman naka ba don haka katafi'Na fad'a da k'arfin gaske nayi hanyar gida da gudun gaske kamar Zan fad'i.







*Ummu Maher ce*




*Vote*
*Share*



and
*Comment*✍️
[11/10 16:22] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–



*Written by*
*Rabee'atu .B. Abdullahi*

(Ummu Maher)
*Y'ar mutan Nigeria*πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ’šπŸ€πŸ’š





    *Page 66&67*


    "Yarima kuwa yarasa yadda zaiyi da rayuwarsa dai dainan'Yaya Nura yazo wucewa ya hango'Sagir ya k'araso suka gaisa" Amman haryanzu nutsuwarsa bata jikinshi gaba d'aya'Ya bud'e motarshi yabawa Nura Yace wannan kabawa "Inna wannan kuma " Humaira.




     "Yayi mai godiya shi kuma ya shiga motatshi ya yafi'Cikin B'acinrai,Yana shiga gida cikin b'acin rai yayi b'angarenshi da ka ganshi kasan baya cikin kwanciyar hankali,yana zuwa ya cire kayanshi ranshi na soya yashiga cikin Bab'Wajen wanka ya kwanta aciki'sannan kuma ya kunna shaya nandan ruwa ya Fara ambaliya.




       " Shi kuwa Yarima Yana cen yana tunanin "Humaira Tunda yake bai tab'a cewa yanason wata Y'AMACE ba Hasalima shi baisan yadda zaice yanason Mace ba Amman yau ya furta shi kansa baima San ya furta ba Nandai ya cigaba da tunanin shi kwakwalwarshi kamar zata tarwatse saboda tunani Kala Kala.




    " Fulani kuwa suna zaune da jakadiya"Tace waini Bara'atu Kinga kuwa"Yarima ya dawo Sam banji alamun hakanba,Jakadiya Bara'atu tace Hmmm Aini kam d'azu  naga "Sha rubutu"Yace mun Yarima fa yau cikin b'acin rai ya shigo" Ta durkusa cikin girmamawa Tace'Ranki ya Dad'e yanzu daman Zan gaya miki kuma kika rigani"Fulani tace haba "Bara'atu kinsan halin Yarima da zuciya'Kuma kinsan zurfin ciki gareshi ba zaice ga Abinda yake damunshi ba kuma kikayi shiru'Baki kyau taba" Bara'atu Yanzu zo muje suka tashi"Fulani na gaba Bara'atu tana binta.





       "Yarima kuwa tsabagen tunani har ya Fara nitsewa cikin ruwan nan gaba d'aya lokaci guda idonshi sunyi jawur kamar gauta.Dai dai lokacin Fulani ta shigo'da Bara'atu suka hango band'akin arufe ga ruwa yana fitowa ta k'asa cikin tashin hankali sukayi k'ofar ban d'akin Sukayi k'ofar ta bud'e tak'i bud'ewa  ga numfarfashi suna ji daga ban d'akin.




        " Fulani cikin tashin hankali,tace Bara'atu kirawo min barde tace toh"Tana fitowa kuwa ta hango shi ta kirawo da gudu shima ya nufo bangaren Yarima,Yana zuwa yayi kukan kura ya bud'e k'ofar saiga ta ta wangale.




       "Yarima suka hango cikin ruwan Har yafara nitsewa cikin tashin hankali Barde ya fito da Yarima,ya kwantar dashi akan gado,,Yace Ranki ya Dad'e ya suma fa,Nanfa aka ringa matsa cikinshi zuwa k'irjinshi,ruwan yana fitowa a hankali yayi atishawa.



       " Yarima ya farfad'o"Fulani tana kuka tana cewa haba "Sagir akan b'acin rai zaka kashe kanka to Bari kaji duk Wanda ya kashe kanshi Saboda,wata damuwa to shi d'an wutane kadinga control d'in kanka shi mutun anason yadinga hak'uri  da rayuwa,saboda arayuwa  dolene sai kayi hakuri.





        "Yayi ajiyar zuciya Yace'My mom kinsani ni mutun ne mai naci'Inason in Auri " Humaira i'nason ta sosai wallahi'Idan ban Aureta ba wallahi nasan mutuwa zanyi,bansan ya akayi,Sonta ba ya kamani da yawa haka ba.Amman bata sona bata ra'ayin Aure ayanzun ni kuma Aure nakeso'Kuma Humaira nakeso.





       "Fulani ta jiyo ta kori su'Bara'atu da Barde,Suka fita suna mamakin Abinda " Yarima Sagir yake furtawa,Suna fita Barde yake fad'awa Waziri'Waziri kuwa ya fad'awa Sarki,Nandanan saigashi hankalinshi atashe yayo bangaren yarima.



      "Yana zuwa ya talloboshi yana yimai sannu'Yace Fulani meke damun shi Nanfa tafad'amai komai'Cikeda mamaki Yace to A'i Fulani da wuri ya kamata kifad'amun kamar bakisan yadda nake jin" Yarima to yazama min wajibi nemar mai farin cikin,Fulani tace to Ranka yadade kana ganin haka zaiyiyu A'i gwara abi abun a hankali KO,Ya kalleta Yace babu komai da kaina zanje ba d'an sak'o Zan turaba.




   ************



Washegari da wuri aka shirya komai sarki da Waziri ne kawai Sukayi tafiyar'Suna zuwa Unguwar suka hango"Mahaifin Humaira da Baban Khadija suna hira'Sarki dakanshi yaje ya basu hannu sukayi musabaha'Babansu Khadija Yace Ranka ya Dade yau Kaine akofar gidan namu da kanka,Ya kalli Mahaifinsu Humaira Yace Mai martaba nefa dakanshi yazo k'ofar gidan nan,Mahaifin Humaira ya fad'ad'a fara'arshi Suka gaisa sosai cikin mutuntaka.




     "Nandai waziri yafad'a musu abinda ya kawosu sukayi Na'am da maganar tasa,Saidai sunyi ce mai yarinyar bazawara ce sai an tuntub'eta tukun anji ta bakinta.


     " Nanfa suka ajje musu Y'an rafas din kud'i,Fir suka k'i amsa saida ya b'ata rai Sannan Mahaifin Khadija ya amsa,Bayan Abbana ya shigo gidane Yake cewa Inna yana son zuwa gobe KO Wani d'an shi ya hallara'Inna ta tambayeshi KO lafiya Yace eh Tace to Allah ya kaimu.




****************

     "Washegari kuwa kowanni d'an shi ya hallara donjin abinda zai faru,Humaira Abbana ya kirawoni,Na'Amsa ya kirawo KO wanni d'an shi suma suka amsa,Nandanan babu b'ata lokaci ya fad'a musu abinda ya kawosu Mai martaba gidan su,Neman Auren Y'arsa" Humaira da d'ansa "Sagir.





       " Nanfa kowa abun ya bashi mamaki sosai,Kowa Nanfa suka amince don"Sagir da Mahaifansa mutanen kirkine,Nan danan Humaira ta Fara kuka mai tsuma zuciyar mai sauraro.



        "Abbana ya kalleni yace " Humaira bazan miki dole ba illa i'nason ingaya miki Aure shine gatanki A'yanzu bai kamata kizama kullum cikin tunani ba"Yaron nan har ciwo fa Yayi akanki ki tausaya mishi"Humaira duk Wanda yace yana sonka A'i ya gamai maka komai,I'nason kifad'amun kin amince KO kuwa.




        "Bansan sanda bakina ya ambata na aminceba,Hamdala duka y'an uwa na Sukayi suna godewa Allah,Ni kuma na tashi na koma d'akina kamar zuciyata Zata fashe,Abbana Yacewa Y'an uwa na gobe ba jibi ba za'ah d'aura Auren.




      "Washegari kuwa tuni Adaren Abbana yagayawa Mahaifin" Yarima Nanfa aka Fara shirin D'aurin Aurena da"Sagir,Dibban Jama'ah Suka taru'Inda Aka d'aura Aurena da'Sagir Akan sadaki na zinare da kyautar gidaje har biyu dankara dankara.





*Wayyo πŸ˜€πŸ˜’ Allah na Zanso Naji Yadda za'ah karke"Yarima Sagir Ango da  Amarya"HumairaπŸ₯°πŸ§πŸ€ͺπŸ₯³πŸ€©πŸ₯³πŸ€—* 






*Ummu Maher ce*
*Vote*
Share
And
*Comment*
[11/10 16:23] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š


*Written by*
*Rabee'atu .B. Abdullahi*
(Ummu Maher)
Y'ar mutan NigeriaπŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ’šπŸ€πŸ’š



     *Page68&69*

    ***********

Ina zaune zuciyata kamar zata fashe sabuda bak'in ciki Na'amincewar da nayi na Auren'Sagir'Na rasa yadda zanyi da rayuwata bak'inciki goma da ashirin wani irin kuka nakeyi'Mai cin rai da k'una.




Inna ta shigo ta kalleni "batayimun magana ba ta fita ranta ab'ace'tana fita najiyo muryar " Hamida suna gaisa,tana cewa Ina Amaryar ta kene'Inna tace tana d'aki.





Rik'e baki"Hamida tayi tace ikon Allah mezan gani'Humaira me akayi mini,Ai k'ara rushewa nayi da kukana Inacewa"Hamida narasa yadda zanyi da raina'Allah yasani banason "Sagir hasalima ban shirya Aure yanzunba,Saboda maza basu da Amana.




Hamida " Tace Humaira me yasa baki karb'ar Jarabta'Shifa Allah yakan jarabci bawane don ya gwada imaninshi'Idan mutun yanada imani saikiga ya karb'i jatabtar hannu biyu kiyi hak'uri,ki zauna da"Sagir lafiya komai yayi farko zaiyi k'arshe kinji.




Na kalleta Nace waini haryanzu baki gane me nake nufiba nifa banisonshine Na tsaneshi waini ma wannan yaron Zan Aura haba dai ni Wallahi bazan zauna dashi ba saina rushe da wani irin kuka mai k'arfi.





Hamida don haushi ta tashi ta fito zata fita,gaba d'aya ranta ya b'aci sosai,na janyo gefen zaninta Ina cewa"Hamida don Allah ki dawo bani da wani Wanda zai bani shawara nasan kece daga ke sai Abbana Ku kad'aine kuke bani shawara don Allah kidawo'Ita abunma dariya ya bata Tace to aini"Humaira abin naki ma dariya yake bani matuk'a ace mutun yasaka kanshi cikin matsala kullum kana cikin tunani,shifa Wanda kakeyi donshi baisan ma kanayi ba Amman duk mutun, yasaka kanshi cikin matsala,ta kalleni tace to "Maher din da kikeyi donshi ayanzu yasaka matarshi gaba ma basa k'asar sun nausa" London da y'arsu don haka sai kisan inda dare yayi miki.






shiru Nayi ina kallon"Hamida Nace gaskiya maza basu da adalci KO kusa ki duba fa kiga yadda fa nake kullum cikin tunaninshi Insha'Allah daga yau bazan k'ara kuka akanshi ba na karb'i k'addarata Insha'Allah na daina"Hamida.




Hamida"Tace Humaira kinsan meye yanzun ki karb'i kaddararki ki tsaya ki gyara jikinki kiso mijinki yadda yakesonki'ki soshi tsakani da Allah sai kici ribar zama dashi nace to,Nanfa mukayi ta hira,ta fito da wasu abubuwa Kala Kala nanfa ta nunamun yadda akeyinsu wani daga wajensu Aunty Maryam ta amso wai kunyata sukeji.




Nayi dariya na amsa sannan ta d'aukomun na wajen Malam Abubakar ta nnunamun yadda zanyi dashi da turare da wasu Addu'o'i Na amsa nayi Mata godiya.





Sagir kuwa shiri yakeyi kamar Ranar Sallah yasa ka shaddarsa matuk'ar kyau da tsada,ya fito yayi sashen mahaifan nasa ya gaushesu bakinshi har kunne,Fulani "Tace Babana Ango agaishemun da Y'artawa,Mai martaba yayi dariya " Yace to kasan dai mu gidan sa rauta idan aka D'aura Aure Amarya za"ah kawo mana ko'Sosa k'eya yayi ya fito yana dariya.





Yana isowa k'ofar gidanmu Munfito nida"Hamida tana bani number wacce zata zo donyimun gyaranjiki,Na hangoshi yayi kyau sosai cikin shigarsa sai kyelli yakeyi.




Na maze Zan wuce"Hamida tace haba"Humaira Mijinkine fa kike Neman wucewa,Sannan na wuce raina baiso ba don ni haryanzu gani nakeyi mazan duka d'ayane.




Ina isowa na gaisheshi jikinshi duk asanyaye ganin irin tarbar da nayi mishi,Yace Amarya bakye laifi KO kin kashe d'an masu gida"Kuna UWAR'GIDANA.




gaba nane Naji ya fad'i fad'in wannan Kalmar da ya Saba fad'i yacemun KO ba haka bane'Dak'er na ce eh,Yake cemun yana son ayi dinner Amman me naga yayi mun Nace duk yadda kakeso'Nace mai Amman sai zuwa wani satin yacemun sabidame"Humaira a take hankalinshi ya tashi,Sai yabani tausayi don haka Nacemai saboda zani gyaran jikina.




Yace to sai yabani tausayi sosai,ya shiga mota ya bani kud'in da bansan yawansu ba,Nak'i amsa Ala dole danaga ranshi zai b'aci na amsa inamai godiya.





Bayan "Yarima ya koma gida yake'Fad'awa Mahaifiyarshi Yadda sukayi da" Humaira tace mai babu komai zata soka tunda Kai Namijine ita Mace,Tayi dariya tace to waini ma"Sagir wata macece zata k'ika Namiji mazaje kyakkyawan yaro dakai,Nandai suka cigaba da hirar"Humaira.





to"Humaira fa Ansha gyaran jiki'tayi kyau sai shek'i takeyi gwanin ban sha'awa"Tun ranar da yazo baisake dawowa'don da mukayi waya dashi Nacemai yabarni in huta"Yace to Abun tausayi.






Tofa Rana bata k'arya yau take Ranar biki da kuma shagali Amman sai ta tare agidanta sannan za'ayi,,Yaya Mustafa da Yayan Innarmu kuwa,Kaya sukayimun kamar na hauka kayanda ba kowacce yarinyace take samun irinshiba.





Kuka nakeyi kamar Raina zaifita bayan Abbana yayimun Nasiha'aka sakani Amotar da"Sagir yayimun kyautarta ayau motar tayi kyau sosai.



Kai sai ince nayi nan megidana'Abban Maher yana jira.πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„πŸ˜„Saikunjini donjin yadda Abun zai kaya"Humaira&Sagir 







*Ummu Maher ce*

*vote*
*Share*
And
*Comment*




?
[11/10 16:23] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š
*UWAR'GIDANA*
πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–


*Written by*
*Rabee'atu .B. Abdullahi*
(Ummu Maher)

*Y'ar mutan NigeriaπŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ’šπŸ€πŸ’š*



    *Pag70&71*


"Muna zuwa gidan Sarauta ya d'au kanbu ko ta Ina bugashi akeyi,Saboda isowarmu.


Ba'ah b'ata lokaciba Aka shiga Dani gidan sunamun kirari Ni kuwa inbanda kuka babu abunda nakeyi,Na bak'inciki wai yau Nice na Auri " Yarima Sagir don ta hali Yarima mutumin kirki Sannan komai ya had'a Kama daga kyau Ilimi Addini Asali da sauransu Amman Sam banajin sonshi KO kad'an saima tsanarshi da nayi.




B'angaren Fulani aka kaini"Mahaifiyar Yarima tayimun fad'a sosai daga bisani akayi b'angarena"Innalillahi Wa'inna ilaihi Raji'un B'angarena wani irin had'uwa yayi na ban mamaki'Asaman wajen Ansaka"Welcome to my House,
Yarima 
  &
Humaira
Allah yabada zaman lafiya Amin Ga k'elli k'elli nan awajen gwanin sha'awa kowa saida abun ya burgeshi matuk'a.



Aunty Murja"Tace gaskiya Humaira kinyi sa'ar masoyi na'asali,don haushi kamar inzaneta nayi'atake wani malulun bak'inciki yaturni k'eni.



Kai Masha'Allah kowa yake fad'i'Wasu daga cikin y'an kawoni,Cewa sukeyi Kai yarinya tayi goshi Masha'Allah,Bayan Ankaini d'akina "Hamida ta kirawoni gefe muka shiga bayin ta mik'omin wani Abu tace'anshi kiyi amfani da wannan yanzun Bari infita.



tana fita na ringa juya abun a hannuna Cen dai nayi Amfani dashi cikin bak'inciki don dai naga tana fushi danine shiyyasa nayi'don Ina matuk'ar bak'inciki idan muka b'ata dda" Hamida don inasonta sosai i'ta ma haka.


Bayan nadawo na zauna'Nanfa aka ringa shigomana da abubuwa na ciye ciye da sauransu irin na gidan sarauta.



Yarima ya kalli Fulani yace yanzu ya zanyi inje wajen"Humaira,Fulani ta galla mai harara tace wani"Yarima Anya kuwa Kai Namijine Ace mutum da matarsa yakasa zuwa inda take toni'Wallahi bansan me zance maka ba don haka katashi kabani waje.




Dariya yayi yace haba"My mom ya kike so inyi shawara fa zaki bani tace to'Ta tashi ta d'auko wani kwano da magani aciki'tace anshi maganin Sanyine"Dariya Yarima yayi yace haba"My mom wani sanyi kuma Ana zaune klau,haka jiyama"Aminu yabani wani magani yace insha ni kuma na zubar dashi.



Fulani kuwa tace to yanzu yaza'ayi kenan nima'ta Aminun zakayimun kenan KO idan nabaka ka zubar to Anan zakasha.


Yarima"Yace to don bai Saba wa Mahaifiyarshi musu ba'don haka yasha,Yana gama sha"Yace Kuma Ina tsoron wani Abu guda d'aya"Fulani tace menene My son,Yace Fantai.



Fulani"Tace Yarima ai kowa yasan bazawara ce matarka ya za'ayi ace ayi mai Fantai kasan sai budurwa akewa agidan sarauta kuma Ranar farko akeso aga hakan.



don haka kada kadamu kaji Yace to.

menene Fantai wani abune da gidan sarauta sukeyi ranarda aka Kai AMARYA gidanta sai asaka farin k'elle,idon akazo da safe akaga da jini to budurwa ce idan ba'aga jini ba to bata kawo mutuncinta na Y'AMACE ba.




Yarima fa tun akan hanya yafara jin wani iri jikinshi gaba d'aya har wani tsuma yakeyi,Yana isa b'angarenshi ya farayi alokacin wajen shiru kowa ya tafi yaji dad'in hakan don haka yasaka babbar rigarshi yanufi b'angaren"Humaira alokacin"Humaira kuka takeyi sosai akaro nabiyu da tarabu da y'an uwanta tayi Aure meye makomarta akan wannan Auren tasandai"Yarima Sagir yanasonta sosai,Amman haryanzu bata yarda da shiba gani takeyi duka maza d'ayane.




Yarima yana shigowa k'ashin "Humaira yadaki hancinsa  wani i'rin dad'i da nishad'i sosai kamar yaje ya rungumeta don k'aunar" Humaira yakeji duk b'argon jikinshi.



I'tama ab'angaren"Humaira wani irin dad'in k'amshine ya risketa da isowarYarima.


Yayi Sallama ta amsa k'asa k'asa kamar batason amsawa'Ya shigo ya hayo kan gadon cikeda Zumud'i yau ya Auri zab'in Ranshi Abar k'aunarshi"Humaira Ya bud'e mayafinta atake Yace"Subhanalillah"Humaira me yasameki naga gaba d'aya kin rame'Gaba d'aya ya rikece nasakar masa kuka yafara rarrashina.



Wani irin sha'awa Yarima yakeji Wanda bai tab'a jin i'rintaba akan"Humairarshi'Ita hakan take awajenta gani takeyi kamar bata tab'a jin sha'awa ba gani takeyi kamar sai yau tafara ji.



ya ruk'o hannnunta sukayi Alwala sukayi salla bayan sungama Yarima ya Kama goshin"Humaira yayi Mata Addu'ar da kowanne ango yakeyi aranar farkonsu.



Dai dai nan yaji wayarshi tana ruri yana d'auka yaji muryar"Mahaifiyarshi Fulani.
tace Yarima ga wani abubuwa nan nasaka akawo muku,Yace to My lovely Mom Nagode yakashe wayar.


Aka kawo Musu naman 'D'awisu gasassu'Da Kayan marmari dasu Fresh milk.

ya matso yafara bata tanaci Ahankali'batasan meyasa ba'Yau takasa yiwa"Yarima musu ba hasalima dad'in abunda yake Mata takeyi,Shima hakan take awajenshi wani dad'i yakeji Wanda baitab'a jin irinshiba.

A hankali yafara ribatarta tuntana tujewa har itama tafara mayar mai,tofa Yarima da"Humaira anfad'a wata duniya don haka Nace Ni Ummu Maher na feceπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ.



Wani irin nishin wahala rakeyi don Yarima ba k'aramin sadaukine ba,Shi mamaki ma yakeyi'Anya kuwa"Humaira ta tab'a Aure kuwa don tunda yaga Tasha wahala ya k'eleta badon yaso ba don wani irin dad'i da"Humaira take dashi na dabanne don Wallahi ganinshi yakeyi kamar ancanzashi ji yakeyi kamar k'ara yadaina saboda ni'imar da yaji ta gigitashi nan yarinnga sumbatu tare da samata Albarka.



Humaira kuwa tayi shiru kamar Ta mutu  saboda azaba'Yarik'ota ya rungumeta ajikinshi,Saime jini yagani akan wajen"Wani irin hamdala yayiwa ubangiji.





tofa daman "Humaira budurwace KO kuwa yanzune tazama budurwa.


Y'an uwaπŸ˜‚πŸ˜‚πŸ˜‚ku nemomin wannan amsar,duk Wanda ya nemomin Akwai kyuata Mai kyau da zanbashi,tofa afito afafataπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒπŸ’ƒ




*Ummu Maher ce*✍️

*Vote*
*Share*
 And
*Comment*✍️
~~~~~~~~~~~~
[11/10 16:23] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š

*UWAR'GIDANA*

πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–


   *Written by Ummu Maher*




      *Page 72&73*


"Yarima da kanshi ya d'aukeni yakaini band'aki ya wankeni tas,Bayan nan muka koma bacci,Da safe Yarima ya tashi ya had'a breakfast bayan ya gama ya shek'a wankanshi yayi kyau cikin Riga T-shirt da jeans yayi kyau dashi.



K'anshin girkine yatasheni Ina mik'a Ina salati naje nayo Alwala nayi Sallah,Nayi Azkhar Sannan Na shiga wanka.



Inafitowa d'aure da tawul Ina d'an d'ingisa k'afata idanuna sun kumbura sosai,Yarima ne ya turo k'ofar d'akin da sallamarsa,Ina ganinshi na juya kaina wata irin kunyarshi nakeji sosai.



Ya matso ta bayana yarik'e k'uguna,Wani irin dad'ine naji ya ziyarceni,Nasaki ajiyar zuciya daga jiya zuwa yau Wani irin Abu nakeji agameda" Yarima Wanda ban tab'a jin irinshiba arayuwata.



Yace sannu da fitowa Mata ta my sweat heart,Humaira Allah yayi miki Albarka kinji,Amman Humaira inason inyi miki wata tambaya Anya kuwa kintab'a Aure Donni banga alamun hakanba.



Harararshi nayi nace to k'arya Akayi maka Ai KO,Yarima yasan inya zafafa za'ah iya samun matsala don haka yace to my sweaty ayi hak'uri amaida wuk'ar.



Ya d'agani gaba d'aya wani irin feeling yakeji'Don haka yafara yimun wani irin salo mai firgitarwa tuni nafara manta A'ina nake muka fad'a duniyar masoya.



   **********
Tundaga wannan Ranar shikkenan nake wani mugun son"Yarima dan Wallahi ya had'u ta ko'ina ga kyau ga gayu gashi d'an yaro gashi sadaukine ta fannin komai.Gashi KO agaban waye baya nunamun soyayya yakeyi.



Ta b'angaren Fulani kuwa abun ba'acewa komai Saboda macece mai kirki kuma tana sona,Sosai Rannan muna zaune Fulani takirawo jakadiyarta tace Ashigo da Aliya,Aliya itace jakadiyata dazata ringa zama Dani da kuma tayani hira.



Munsaba sosai da Aliya Tanada Aure,ta Auri wani Wanda sukayi soyayya da wani Aliyu sunyi Aurensu yanzu shekararsu takwas da Aure Amman basu haihu ba.



labarina nabata kaf,Don haka ta kalleni tace"Gimbiya Ta kuma Uwar d'akina abunda na fuskanta shine asiri akayi miki kuma dolene akarya shi da Gaggawa.



Nayi saurin kallonta Nace haba Aliya ya kikeso kice wai Asiri akayi mini saboda me zakice haka gaskiya banji dad'iba.


Tace ranki ya dad'e ki ga farceni Dan Allah,Amman Wallahi asirine don haka akaryashi kawai kema ki haihu kiga irin naki y'ay'an.



Nace Mata akwai wani Malam Abubakar yana bani taimako tace to shikkenan Allah yasa adace nima zantayaki da Addu'ah Uward'akina gimbiyata.





*****************


Rannan Ina b'a garen Fulani"Aunty Sakina tashigo yayace ga Yarima yayannin Yarima su bakwai ne duk Mata,Sai Y'anbiyu sune Auta.



Ta fad'ad'a fara'arta tace A'ah sweaty ce Anan Nayi dariya Ina jin kunyarta,Saboda Yarima ne ya sakamin wannan sunan,Tace yau cingum din naki yafita ne sai tace Au Ashefa yau zance yacemun zaije,Wannan had'in na Yarimane Yacewa "Aunty Sakina ta gwada Humaira da wannan yaji KO tana kishinsa.



Ni kuwa nayi shiru idanuna suka kumbura kamar zanyi kuka,Muryata tana rawa,Nace Aunty Bari inje nasan Aliya tana jirana.




Aunty ta kalli Fulani sukayi dariya" sunajin dad'i Humaira tafara son Yarima,Daidainan naji anjanyoni"Yarima nagani sai zuba kyau yakeyi yasha shaddarsa ya d'agani ya dawo Dani parlon Fulani.



Ya rungumeni Aunty sakina tace ikon Allah wai ni"Yarima Baka jin kunyatane nifa yayarkace,Ya kalleta yace "Au" to haram nayi KO,Inace Agabana Doctor yake rungumarki wato nine Mara kunya KO.



Aunty Sakina tace Wallahi kada kiyarda "Da Yarima kawaidai so yake ya kunyatani.Ya matso Dani yasake rungumeni yayi mun kiss nikuma Ina zillewa,Yace Wallahi tunda na yiwa matata kiss agaban my Mom,To meye don Nayi agabanki Nandai aka cigaba da hira.




Muna Zaune da Yarima a d'akin shi Ya mak'alk'aleni Yana shafa kaina,Yace Humaira Allah ne yahad'amu tun Ina k'aramina nakesonki Ashe Zan Aureki.



Ya kalleni Yace Humaira gaskiya .Maher yayi asara don Wallahi duk namijin dayayi sake ya rabu dake to yayi asara babba,Yace fatana kisoni ki k'aunaceni yadda nakesonki.



Na tashi daga zaunen danakeyi yaban tausayi sosai,Nace Yarima ban tab'a k'inkaba kawaidai gani nakeyi duk maza y'an yaudarane,Amman inasonka natashi na fita da gudu,Yarima ya sosai kanshi yabiyoni da gudu ya d'agani sai babban d'akiiiπŸ˜‚.....



   ************


Kowa ya kalleni yasan nacanza nayi kyau nasake fari nayi b'ulb'ul Dani gani daman Y'ar duma duma,komai nawa yafito ras Dani.




Ina zaune aparlo nayi kwalliyata cikin wani boyel doguwar Riga Kalar Brown,Sai shek'i yakeyi Nayi kyau kamar kasaceni gawani k'elli da nakeyi hankalina akwance Mai martaba kuwa,Kullum sai ya aikomun da kyauta Kala Kala,Don haka nima Na zage nake kyautata mishi da abubuwa kamarsu Drink na y'ay'an itatuwa,Da abincin gargajiya da kaina nake girkawa inkai mishi ba d'an sak'oba,Ai kuwa shima yasa ya k'ara sona sosai.



Muryar "Hamida Naji tana cewa" Gimbiya tananan KO mukoma da gudu na tashi naje,na rungumeta Sai naji Tana cewa tare muke da su Ammi,Na ware idanuwa Muka gaisa da Ammi'Aunty Maryam"Aunty Murja"Aunty sha'awanatu"Aunty Hafsat"Aunty Bilkisu duk muka gaisa dasu.




Nanfa nasaka aka k'awatasu da kayan marmari danaci,Nanfa suka ringa sha'awata yarda nayi kyau kamarme sai k'elli nakeyi.




Aunty maryam take tsokanata tace Kai Humaira wannan kyaun dakikayi yana tsoratani kinganki kuwa kamar wata meciki.






*Ummu Maher ce*

*Vote*
*Share*
And



*Comment*✍️
[11/10 16:23] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–
*UWAR'GIDANA*
πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š

   Written by
Rabee'atu Ummu Maher.
*Y'ar Mutan Nigeria*πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ’šπŸ€πŸ’š


  *Page 74&75*

   
  Nayi dariya Nace kai"Aunty Maryam tace to irin wannan kyau haka Idan tayi tsami ai zamuji Na ringa dariya Nace to Ai idan cikine ma baya b'uya Allah dai kabamu mai Albarka Amin.



  Mukayi ta hira"Ranar har suka tafi Yarima bai dawo ba hankalina yatashi don nasan da wuri yake dawowa"Na kalli Agogo Na kalli Aliya"Tace gimbiyata da Magana abakinki'Nace Aliya ba shiga uku haryanzu "Yarima bai dawo ba Allah yasa lafiya Nace Mutashi muje ban garen Fulani.



    *********

Bayan munje cikin kuka Nace" My mom nifa bai tab'a kawowa iyanzu bai dawo ba tayi dariya"Tace tun Rana Yarima yadawo Bashida lafiya to bayaso afad'amiki kitada hankalinki yana B'angaren hutawarshi daman yanzu nakeson infad'a miki.



Wani malulun bak'inciki ne yacikani Na tashi fuskata babu Annuri nayi B'angaren hutawarshi,Azaune na sameshi Ya Tisa wani hoto agabanshi yana kallo.



Ai bansan sanda na juya da gudu ba Nayi sashena nasaka mukulli na rufe,Wai daman su Maza duk d'aya suke ne duk y'an yaudarane.



"Yarima kuwa yaji sanda aka bud'e k'ofar d'akin kuma yaji sheshshek'ar kuka kuma ya tabbatar da cewa" Humaira ce ta shigo.



Ya 'Ilahi yanzu yazaiyi Shi abunda yasaka yau ya gujeta shine yasan tabbas yana takurawa"Humaira shi mutunne mabuk'aci sosai da sosai yana tausaya Mata yadda yake wahalar da'ita sosai shikuma duk abunda zai wahalar da"Humairarshi bayasonshi don haka da sauri yabi bayanta Amman Ina yana zuwa yaga tasaka mukulli.


Yayi bugawar duniya tak'i bud'ewa kuka kawai takeyi,wani B'angaren na zuciyarshi tanajin 
dad'in cewa yanzu ya tabbatar "Humaira nasonshi hotonta fa ya d'auka yake gani saboda bazai iya zama ba tare da yana ganin ta ba.



K'arshe dai Yarima aparlon ya kwana,Humaira kuwa taci kuka kamar ranta zaifita,Tun da Asuba Yarima yatashi bugawar duniya tak'i ta bud'e haryaje yayi wanka aka kawo musu" Breakfast bata bud'eba Yarima fa abun yadameshi Gaba d'aya duniyar tayi mishi zafi.



Humaira kuwa tana tashi tayo wanka tana d'aure da tawul haryanzu kuka takeyi kamar me gashi jikinta sai kyerma takeyi ga yinwa da Zazzab'i Ga ciwon Kai jirine ya d'ebeta ta kwanta akan gadon ta lullub'a.



Yarima yadawo bakin k'ofar Yaringa bubbuga k'ofar cikin rarrashi yake cewa"Humaira dan Allah kiyi hak'uri ki bud'e Wallahi bazan sakeyi ba kinji yayi banbakin haryagaji yatafi kirawo Fulani.


Inaji yafita nafito Ina had'a hanya na kwanta asaman kujera ga sanyi ga zazzab'i gaba d'aya nafita daga hayyacina fuskata ta kumbura,Leb'ena yayi jawur'idanuna sunyi jawur.




Yana shigowa ya hangoni sai kyerma nakeyi ya iso jikinshi na kakkarwa'Fulani tace bata da lafiyane yace eh kawai Tace to ka kikawo likita mana yace to.





Bayan ankirawo likita yayi mun gwajin fitsari Ya tabbatar da abunda yake zargi Ya kalli"Yarima yace'Ranka yadad'e nanda 8month fa zaka zama Baba.



Yarima ya gwalo idanu waje Yad'aga idanunshi da hannayenshi sama yana godewa  ubangiji.Yanzufa da Auransu watansu d'aya da kwana biyu.








*Ummu Maher ce*
 

*Vote*
*Share*
&Comment
[11/10 16:23] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š
*UWAR'GIDANA*
πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š


    Written by
Rabee'atu Ummu Maher.

*Y'ar mutan Nigeria*πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ’šπŸ€πŸ’š



  *Page 76&77*


Murnafa ta gauraye gidan kaf nikuwa narasa dad'i nakeji KO kuma bak'inciki"Amman nasan Allah ne yakawomun Yarima na Aureshi kuma rabone ya rantse ya rabani da"Maher na Auri Yarima Nima kaina ayanzu har shafa cikina nakeyi inajin dad'i.



Kishin Yarima nakeyi haryanzu don haka shi kuwa yanzun kullum so yake mukoma kamar da Amman Nak'i so nakeyi inji hoton wa yake gani shi kuma yana sane yak'i fad'a.



    *******
Ayanzu nafara laulayi sosai kullum sainayi Amai ciwon kai metsanani kullum,Yarima har tausayi nake bashi yasakani agaba yayi ta rarrashina nikuma Ina juyamai k'eya yayi ta dariyar mugunta indare yayi kuwa ya manne min kamar cingum sai ya yimun abunda yake saka inmamta komai yakaini yabaroni yayi ta dariya insafiya tayi Ina guduwar mai Ina fushi yace Oho idan dare yayi dai dole Azo Ana sambatu Ana cewa"Allah yayi maka Albarka Saka ciremun abunda yadad'e yana yimun k'aik'ayi nikuma sai inhau kuka ahaka yayi ta rarrashina yana dariya,Y'an gidanmu ma dasu Hamida duk sunsan Inada ciki Addu'ah kawai suke tayani sosai,Fulani kuwa tasaka anatayimun tofi da sauka,Don ba k'aramin dadi sukejiba da samun cikina cikin d'an lelensu d'angata Yarima,Tunda nasamu  cikinnan naxama rugimammiya Gani da fad'a Aliya ma yanzu in Ina rigimata dariya kawai takeyi ga tsirfa Kala Kala.





Rannan muna zaune Nace"Tuwon k'asa nakeso Yarima yakalleni Yace"To yau kuma rigimar babbace haka"Sainafara kuka Ina cewa Allah idan baka samominba Allah zanyi ta dukan cikinnan Dariyama  abun yabashi,yace to yi hak'uri Bari asamo miki gimbiyata.



Yace"My mom yau kuma kinji Tuwon k'asa akeso"Tayi dariya tace to Bari asiyota,Aka siyomun farar k'asa,Yana kawomun yawuna ya tsinke tunkafun ya Ajje nafara cinta kamar abinci Rumus Rumus kamar mejin yunwa,Yarima yace haba nifa bazan yarda dacin kasaba Wallahi ki cutar dakanki  da d'ana gaskiya bazai yuyuba"Nikuwa sai lumshe idanuna nakeyi inajin D'adinta har raina.



Cikina yafito yanzu sosai yayi tulele Yarima kuwa wani lokacin har makara yakeyi idan zaitafi Aiki yasani agaba yayi ta magana da cikina wai yana magana da d'an shi Nikuwa inyi ta dariya,Wani lokacin insaka kuka Waini cikin yahanani gaban hantsina'Yayi ta dariya yace to shikkenan naji"My boy or baby girl wai tace bata sonka shikkenan munyi fushi.


Ga Yarima yanajin tausayina sosai don cikin yayi girma da yawa,


Fulani tace indawo bamgarenta da kyer Yarima ya yadda nadawo B'angaren Fulani Amman idan dare yayi sai ya lallab'o yazo nikuma nariga dana Saba koda banganshi ba banajin dad'i don Yarima Namiji Acikin ba mazare ba,Don ya iya sarrafa mace sosai da sosai.


Watan haihu wata yanzu ya tsaya Rannan Yarima ya lallab'o yazo bangarena muka raya Sunnarmu don masifa da jarabarmu da tsohon cikina Amman haka zamuyi ta luguiguita juna.Tunda Yarima yashigo Fulani ta gashi zata shiga d'akin tayi saurin fitowa yayinda taganni nida Yarima munata kissing din junanmu kamar wad'anda sukayi shekaru aru Aru basu had'uba.



Fulani tace Kai"Yarima zai kashe yarinyar mutane da jarabar Kai Allah gani gareka Allah kasa yarinyar nan ta haihu lafiya ta tashi ta Fara nafilfilu.


Muna gamawa ya rungumeni yana saka min Albarka yana cewa"Humaira babu macen dazan Aura tayi koda kwatankwacinki kema mai dadice Humaira ta daban"Allah yasaukeki lafiya kinji,Dan Allah "Humaira kiyi hak'uri Allah ne yayini haka kinji,Nayi dariya nace hmmm nima Yarima kayi hak'uri kaji"Ina cikin fad'in haka naji Marata ta murd'a da k'arfi cikin kuma yadawomun k'asa atake nafara anbaton Allah Ai " Yarima Rud'ewa yayi yana tambayata Ina babu baki sai ambaton Allah kawai nakeyi.



Shikuwa ya tsorata sosai da sosai,Da sauri yasaka jallibiyarshi ya daukomun Riga sleeping dress yasakamun Na tsugunnan ak'asa Ina Ambaton Allah Narik'e bayana Ina kiran sunan Allah.



Yana fita da gudu yayi d'akin Fulani amatuk'ar tashin hankali'Har bacci yafara daukarta ta tashi"Tana ambaton Allah"Yace Fulani don Ranar ma Fulani akace Mata tsabagen Tashin hankali.



Wani irin Nishi nayi naji kan d'a yana son fitowa,Nayi Maza Na kwanta kangado na bud'e k'afafuna Sai naji D'an yafad'o Nayi hamdala Ina godewa Allah.


Dai dai nan Suka shigo Sukaji kukan Jariri'Jikin Yarima har tsuma yakeyi yad'auki jaririn cikin jini ya rungumeshi yaji wani son d'an azuciyarshi kamar me.



Fulani ma cikin murna ta rufe ni Sai naji wata sabuwar Nak'udar Yarima yayi saurin Rik'eni,Nayi Nishi sai Naji Wani Babyn yafad'o Cikeda Happy Nayi Hamdala Sai naji kamar anciremun wani Abu.


Yarane kyawawa don nidakaina saida suka bani mamaki"Mace da Namijine.


Namijin Shine Babba da Babansu suke Kama Sosai,Inkaga Fuskar Yarima kamar gonar Auduga,Fulani ta kori Yarima Amman yak'i,Aka gyarani da yarana,Ina kwanciya sai baccin Wala.





*Ummu Maher ce*

*Vote*
*Share*
   And
*Comment*✍🏻
[11/10 16:25] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š
*UWAR'GIDANA*
πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’š


    Written by✍🏻
Rabee'atu Ummu Maher

*Y'ar mutan Nigeria*πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ’šπŸ€πŸ’š 


    *Page 78&79*

Y'an uwa na nesa da kusa kowa yaji Haihuwarnan Nikuwa Sai bacci na nakeyi hankalina kwance"Ya yannin Yarima suka ce to sai kafita ka bamu waje kazo kazauna KO kunya babu.



Aunty Rashidat itace babbar yayarsu tace Hmm ke Wallahi da gaskiyarsa Na fari nefa kowa ma yayi haka kawai,Aunty Rabee'atu tace gaskiya Yarima yarannan kyawawane gaskiya tubarkallah,Gashi da amganka Angansu yayi dariya Yace kinsan Allah Kuwa Wannan Macen ma tafi Kama Dani gaskiya.



Nanfa Alokaci D'aya Suka Fara kuka Ni kuwa Harga Allah Nayi Nisa Abaccina"Yarima ya kallesu,Suna ta shan hannunsu Yara ga su da wayo.



Aunty Ramla tace Tofa anzo wajen sai aciro Nono Abasu Susha'Yarima yace to yanzu yaza'ayi Aunty  Rashidat tace Bari intashe ta,Ta tashe ni ahankali na bud'e idanuna da sukayimun Nauyi,Suka had'amun shayina mai kauri,ga ferfesun Nama da yaji kayan lambu,Nanfa na kwankwad'eshi tas'Sannan na koma farfesu na cinyeshi tas. 


Sannan najini na dawo hayyacina"Aunty Rashidat'tananumun yadda Zan shayar dasu"Nasakawa Macen abakinta ai sauri nayi Zan jefar da'ita Yarima yayi kukan kura ya karb'eta Na tashi Nace caj'gaskiya bazan iya ba har zuciyata saida Najishi.


Ya kalleni Yace haba"Humaira kina son ki kashemun yarane,Aunty Rashidat ta zaunar Dani tace"Humaira Duk Wanda kika Yashayar da d'anshi musamman nafari saida yaji wannan Abun.



don haka kiyi hak'uri Nace to don inajin kunyarta sosai,Nafara shauyarda i'ta ahankali tun inajin zafin nadaina jinshi.



Nashayar da Namijn Shima ahankali'Shi Namijin na Lura halin Yarima yayi yanada hak'uri sosai'Macen ma ba halina tayi ba don nima Inada hak'uri.





    ************

Y'an uwa da abokan Arzik'i duk sunzo Suna duk inda kaduba agidan hotunannan yaranne'Mai martaba ma kyautar Gidajinshi mafi girma da kyau yabasu tareda bud'e musu Account na musamman kyaituttuka Kala Kala kowa da abunda zai kawo komai kud'inshi komai  Talaucinsa kowa yana tayani murna.




"Yarima yayi musu hud'uba da Sunan Mai martaba Abdullahi Ana cemasa'Amir,Macen kuma akasaka Mata Sunan " Fulani Sunanmu d'aya da'ita Aisha'ake cemata Munubeeya.



Nida yarana munyi b'ul _b'ul Munyi kyau yarana gwanin sha'awa yara masu wayo da kyau,Nima Na k'ara cika nayi kyau,Komai zam zam.




     ********

Muna zaune nida k'annan Yarima"Surayya da Yusra"Yn biyune sune Autan Fulani munata hira "Amir yana hannun "Surayya" Munubeeya tana hannun Yusra'Acewarsu sun raba kowa Dana shi.



Saiga Hamida mmn twins"Na tashi da murnata natare ta"Su twins suka gaisheta Anata hira Sukace"Mmn twins Bari muje dasu B'angarenmu Nace to saikun dawo muka cigaba da hira da"Hamida.



Hamida "Tace Nikuwa" Humaira kinsan kuwa abunda kuwa yake faruwa kuwa"Nace A'ah bansaniba tace'To Khadija sun rabu da"Maher Nace Toni meye ruwana suyi ta rabuwa tunda nima Ai anzalinceni"Amman Allah yasaka min tunda"Allah ba Azzulumin bawanshi bane ba.



Hamida"Tace gaskiyane kuwa Kinsan kwana ki Anyi bikinsu"Baby da Zahra'Nace Wallahi bansaniba"Tace to Baby dai Mijin yasaketa Sanadiyyar Asiri dasuka so yi mishi"Yaganta da idonshi tana zuba masa magani"Ina gaya miki Wallahi dukan dayayimata"Saida Sanadiyyar"Akacire Mata mahaifarta gaba d'aya"Hajiyarsu Maher Ta makashi akoto"Kinga sunada kud'i Babanshi Minister ne aka kashe fitinar,Shi kanshi Maher yanzu yabar musu k'asar gaba d'aya Duk wannan Abunda Akeyi Bai saniba.





Nayi shiru Nace duniya kenan inkad'auketa dazafi tad'auka dazafi"Inka d'auketa da sanyi ta d'aukeka da sanyi"Na kalli Hamida Nace Mata kinsan Allah"Hamida Yarima yagamamin Komai Wallahi"Yanzufa yabiyawa Su"Innah da Babanmu"Dasu Ammi Duk yabiya musu Hajji Duk Tare zamuje.




*Vote*

*Share&Comment*
[11/10 16:25] πŸ’–Rabee'atu Ummu MaherπŸ’–: πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–

*UWAR'GIDANA*

πŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–πŸ’šπŸ’–

   
    *Written by*
Rabee'atu Ummu Maher.

*Y'ar mutan Nigeria*πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ‡³πŸ‡¬πŸ’šπŸ€πŸ’š



   *Page 80*

Hamida kuwa"Tace ai kuwa bansaniba,Allah yasanya Alkhairi"Nace Amin.


Nace"Hamida Wallahi ayanzu bansan yawan kud'inda suke cikin Account Dina ba saboda yawansu ga kayan kud'i Kala Kala,duk sark'ar da tashigo Sai ya siyomun"Hamida tace gaskiya nima haka Wallahi kuwa saidai ince Alhmdh komai babu abunda narasa sai godiya.



       ******

Yarima yana zaune yana yiwa"Twins wasa sunata b'bb'kamai dariya'Nayi wankana nasha sleeping dress sunyi kyau sosai Masu kalar shara shara,Don jiya Nayi Aiki da Magunguna don gyara jikina ciki da waje nayi irin matsin Nan da ake cewa"Vagina again ga k'amshin Jarababbiyar "Humra Abinka da shuwa" Arab nayi gyara nafitar hankali KO ganina yayi ahaka saiya burkice ballantana Aje ga babbar harka.


Ina isowa nasaka hannuna na Fara d'aukar"Amir shikuma ya d'auko"Munubiya Inatafiya inajuya mazaunaina daman gani nayi sumul sumul gwanin ban sha'awa.Yarima ya had'iye wani yawu"Mak'ut gaba d'aya haryafara rikicewa.



Yana Ajje"Munubiya nima na Ajje Amir,Ya ruk'oni tabaya yafara yimun zazzafan kiss nima nabishi dashi"Tuni nafara rikita Yarima Abunda da banayimai  yanzu nakeyimai,Mind'au lokaci muna farantawa junanmu"Ai Yarima Saka min Albarka yadingayi harda Ku kanshi,Ni kuwa narasa bakin magana"Don wani dad'i da nakeji ba'acewa komai.


Na koma na k'ara had'ewa nayi Y'ar cifcif Dani"Yarima yace gaskiya"Humaira ke ta dabance Wallahi kin haihu Amman kamar baki Haihu ba"Kai Allah Nagode maka daka bani wannan matar Y'ar Albarka irin Albarka.




Muna kwance Ina nawa"Amir Nono"Munubeeya kuma tana hannuna"Mmn twince inason Bayan mundawo daga"Hajji zaki koma makarantarki.



Ai washe baki nayi Ina murna yauzan koma karatuna,Nadinga yimai godiya Sosai da Sosai,Yace Humaira banason kina yimun godiya akan dukkanin abunda zanyi miki domin kinfi haka a' wajena,Na rungumeshi Ina mishi kiss.




    *********

Munje Hajji munsauke Faralli tareda Addu'o'in samun nasara arayuwa"Yakaremun Mijina da y'ay'ana da Iyayena dama abokan Arzik'i Najido tsaraba harda ta Iyayen Yarima da Y'an uwanshi.



Kowa da abunda na  bashi"Mai martabama  na kawo mishi Abubuwa Kala Kala"Shida Fulani sukayi ta mun godiya da shimun Albarka.



    *********
Mundawo daga Hajji babu dad'ewa Nafara zazzab'i gwajin farko likita ya tabbatarmun Inada ciki wayyo karkuga murna awajen Yarima kamar zai Cinyeni.


"Ina kuka na kalli" Yarima Nace haba Abban twins yarannanfa KO wata biyar basuyiba Amman ace Inada ciki ni Wallahi Kunyama nakeyi"Ya rungomoni yace babu  komai sai adinga basu Madara baga Fulani ba"Koda rannanma da kyar y'an biyun Fulani Suka Bani yarannan kowa had'auki nashi,Nace nidai tausayinsu nakeji Wallahi.



Yarima yace babu komai Allah dayabamu su shizai kula dasu,Batun makaranta kuma kibari saikin haihu saiki Fara zuwa,Nace to inamai tausayin y'ay'ana sosai.



     ********
Hajiyarsu Maher tana zaune abun duniya ya i'sheta Ga Baby nan yanzu babu mai zuwa wajen ta"Ga Masha'huda yanzu irin Asirin da sukayiwa "Humaira yanzu ya koma manta" Kullum cikin zubar da jini da mugayen Mafarkai Kala Kala.



ga fad'a da Miji kullum"Surakar Masha"Huda Rannan haduwa sukayi da y'ay'anta sukayi Mata dukan tsiya'Da Mijin yadawo tafad'amai yafara Masifa"Itakuwa tashiga zaginshi ta uwa da Uba.



Shikuwa yaji haushi yanad'eta son ranshi,Ya saketa Saki uku Kai tsaye Da y'an uwanshi suka had'u sukayi ta goran tamata"Suka amshe y'ay'ansu Sunce kada Akuya musu bak'in hali.



   *********
Aunty Murjace ta haihu don haka y'an uwa aka tafi Suna ciki"kuwa hardani lokacin cikina ya tsufa dakyer Yarima yabarni nazo Suna'Nida Hamida munsha"ankon Shadda gezna'yar k'arshe,Munyi kyau harmun gaji.Naga Hajiyarsu Maher Inda taringa jin kunyata tana b'uya.


Halima 'yace ga Hajiya Saudat yayarsu Ammi wacce take zuga"Hajiyar Maher,Tace Hmm Ai Wallahi"Masha"huda kad'anma kika gani"Yadda kuka saka y'ar mutane agaba"Gashi yanzu"Humaira ta wuce duk inda kike zata ta wadata Sosai"ta wadata y'an uwanta Iyayenta.



Gidansu da gidan Ammi yanzu yazama abun kallo"yasaka 
Anrushe ginin anyi nazamani itada Mustafa da Mijinta sungyara gida yayi tsaf gwanin ban sha'awa Inna fa inkika fanta tazama wata HamaShak'iya to tawadatu da kud'i da komai ta ko'ine.



Ke inajinma a'Y'an uwansu Na k'auye da birni yanzu Sun wadatu da kud'i ta ko'ina Humaira Wanda ma bata saniba tana taimakon shi ballantana y'an uwanta.





Masha'huda tace ke dalla Malama dakata Shiru shiru ba tsorobane "Humaira dakaizanje'Inrok'eta gafara,Idan zaluncine ma wayafi" Mominku duk itace take zuba"Hajiya bawani ba Don haka Mutane shiru.


Rigimace ta kaure tsakaninsu"Duk iyayen suka fito Suma'tuni suma rigimar tashafesu"Akayi ta rigima da tone tonen Asiri tsakanin "Hajiya Saudat da Hajiyar Maher.




Sosai Suka zage Suna to nawa Kansu Asiri tunfarkon da Suka yiwa" Humaira har zuwa yanzun,Mutane akaringa Salati anatafa hannuwa.



Momin Maher dai Fad'uwa tayi Sumammiya"Aka watsa Mata ruwa ta farfad'o yaringa Neman yafiyata Nace babu komai Allah yafemana baki d'aya.



      Daga baya Nakejin wai ta gurgunce ta kuma makance"Hajiya Saudat kuwa bata daddaraba garin Neman Asirinta tayi hatsari ta mutu,to wannan kenan.  


"Maher kuwa rayuwa tayi mai zafi A'inda ya Auri Abokiyar Aikinsa likitace" Ashe bata haihuwa kuma Ancire mahaifar tata gaba d'aya,Gashi tunda ya Aureta tagama dashi gaba d'aya"Idan yazauna babu abunda yake tunani sai irin Asarar da yayi.




Na sakin "Humaira lallai yayi babbar asara na rabuwa da" Humaira don Humaira d'aya ce tamkar da dubu.


Kuma Ayanzu yagane Cewa"Saurin fushi yana haifar da danasani,Kuma yasan Alhakin Humaira ne yake binshi.


"Khadija kuwa har gida tazo tana bani hak'uri akan abubuwanda tayimun" Nace babu komai Allah ya yafemana baki d'aya.




   *********
Muna zaune nisa"Fulani Saiga Aunty Rabee'atu Muka gaisa da'ita Ta kalli Fulani tace"My mom kinji Maryam ta mutu KO?.


Fulani tace Allah yajik'anta"Fulani tayi juyawarta ta kalleni. 



Fulani ta kalleni"Tace Humaira antab'a gaya miki cewa"Yarima yatab'a Aure?.


tashi nayi dasauri daga zaunen da nake"Nace Ban tab'a saniba"Tace Maryam sunanta Kuma i'ta ce tayi miki sharri da Yarima"Idan zaki tuna Yarima ne likitan Da akayi muku sharri.


Sai asannanne natuno da fuskar Yarima Daman shine nadafe k'irjina.



Daidai nan"Yarima yashigo"Ya kalleni ya kalli"Fulani yace tabbas"Humaira na tab'a Aure Amman banason tunawa dashi shiyyasa Nayi shiru.



"Maryam Y'ar wani mai saran iccece Mahaifinta shine yake sare duk wata bishiya agidannan,Inayimishi Alheri sosai,Bayan wani lokaci Yarasu" Munje gaisuwa gidan na iske abunda ya tsoratani"Maryam nagani Anhankad'ota waje Daman Mahaifiyarta tarasu daga ita sai Mahaifinta,Wai basu biya hayaba.


Naji tausayin Maryam Sosai Nayanke shawarar Auren ta tundani Mutunne mai tausayi,Kuma tausayina ne yasaka na Aureta.




Kaichoni da Auren"Maryam na farko bansameta"A'budurwaba,Sannan Bayan haka Nakomar da'ita mkrnt.



Alokaci d'aya Maryam tazama Mara mutunci baganiba baga"Iyayena ba.kullum da irin Wulak'ancin dazatayimun.



Ana hakane Kishiyarki ta haihu Ranarda nakiraki Office d'ina Nad'auka ke budurwa ce"Bayan kinfita Nake Ga yawa Abokina Aminu nahad'u da wadda nadade inason ta.


Da wannan damarne Maryam tayimana sharri nidake"Fulani tacemun Indai itace tahaifeni Insaketa Shine mukarabu.to kinji labari banason labarin Maryam don ta wulakantani sosai.  




Humaira ta rungumeni  mijinta tana Mai k'ara sonshi. 




    *********
*Bayan wasu shekaru*



wata kyakyawar Matashiyar Mata na hango taci kwalliya"Hips dimta abun ayi kallo tayi b'am da'ita,ga k'aton Cikinta agaba haihuwa KO yau KO gobe.


Wasu yara na hango kyawawa Susu biyar Maza biyu Mata uku.


Wani Matashin mutun na hango kyakkyawa dogo kakkaura gashin jikinshi akwance luf'yasakko daga step"da carbi A'hannunshi.


yaran Sukataso da gudu suka Rumgeshi"Suna cewa barkanka da fitowa Abee'Yarima yayi murmushi"Humaira ta taso da k'yer"Yarima yace "oh My Karki Wahalarmun da Akanki Bari inzo dakaina"Yana zuwa ya Rungumeni,Yasakarmun kiss" agoshina Yaranmu suka Fara dariya"Ya rungumemu Yana cewa"Happy Family"Mukayi dariya inajin dad'i Ina kallon yarana"Da Allah yabani inayiwa Allah godiya gashi yanzu har nagama makaranta ta danayi na Aikin likitoci"Gani da kwazo Akan Aikina nazama babbar likita ta Mata"wato Ganycology.

Yarima ya bud'emun banban Asibiti na da gidan marayu"Na d'aga hannuna sama Ina godewa Allah.


*""""Tammat Bi Hamdullah*πŸ™✍🏻✍🏻 


Anan nakawo k'arshen Wannan littafin nawa"Allah kasa mudace Amin.πŸ™

Masoya Wannan littafin Nawa"Ina godiya Allah yabar zumunci Amin.

Saimun had'u asabon littafina Maisuna.

*πŸ‹FAROUK*πŸ‹πŸ™

Na Rabee'atu (Ummu Maher)

Saiku biyoni donjin yadda zata kaya wasa farin girki.


*Ummu Maher ce*
*Share*
&
*Comment*.✍πŸ»πŸ™πŸ€

Post a Comment

0 Comments