ƘADDARAR RAYUWA CE

⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲


*MALLAKAR*🤙🏻
*RABI'ATU.B.ABDULLAHI*
(Ummu Maher)Miss green💚📗

بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔️

~~~~~~~~~~~~~~~
 ~~~~~~~~~~~~~~~
  ___Wannan labarin_ gaske banyi don cin mutuncin wani ko wata ba i'dan yazo da dai dai Rayuwarka to kayi hak'uri,Ban yadda acanzamin labarina ta kowacce hanya ba_ 🙏.




      *Page⛲1*
__🖊️"Rabee'atu!Rabee'atu!!Rabee'atu!!! "Tafito da gudu daga d'akinta ta tsugunna tace gani'Yaya wacce ake kira da Yaya tace wato ke y'ar i'ska ko ina miki magana kinshige d'aki keda muna fukar uwarki ko to bari kijini da kyau wallahi tallahi duk ranarda nasake yi miki magana kina jina kikayimun shiru nidake ne banza kawai.



" Duk zagin da take yimata babu wanda yayi mata zafi saboda daman tasaba da duk i'rin zagin rashin mutunci i'rin na yaya i'dan ta tashi har kakarta da take kabari sai ta zageta.


"Yaya ta k'ara da cewa ki wuce kije ga wanke wanke can antara kuma saura kik'yinshi yadda ya kamata kinji shegiya mai halin munafunci.



" Mama kuwa tana d'aki tanajinta batace k'alaba i'dan da sabo ta saba wulak'anci i'rin na Yaya.


"Rabee'atu tana cikin wanke wankenta" Yaya Hadiza ta shigo Yayar Rabee'atu ce watanta biyu da Aure mamansu d'aya da Rabee'atu.



Rabee'atu ta taso da gudu kamar zata fad'i ta rungume Yayartata'Tace kai "Aunty Hadiza I'rin wannan kyau da kikayi gaskiya gidan" Yaya Musbah ya karb'eki sosai.


I'tama Hadiza tace kai Sister Ahakanma jibi duk yadda na rame.


Rashin lafiya tasakani agaba"Rabee'atu tace"Ayya"Sannu Auntyna Allah yabaki lafiya.



"Suka shiga d'aki" Mama tace A'ah Hadiza ce agidan namu ya megidan ya Surukan naki"Hadiza tace Wallahi duk suna lafiya.



"Nanfa aka shiga hira tsakanin y'an uwa,Don tunda tayi Aure sau d'aya naje gidanta don" Yaya kishiyar mamana'Cewa tayi babu inda zank'ara zuwa duk wani munafunci"Hadiza ce ke koyamun.


Daya ke i'ta"Aunty Hadiza awajen Yayar Babanmu tataso tun yarintarta"Kuma sam basa shiri da"Yaya kishiyar Mamana  ko kad'an.


"Y'ay'an Yaya Goma ne Kuma a goman nan guda D'ayace Mace  sauran duk mazane" Shi kuma acikin ak'idar Babanmu bai son y'ay'a mata shiyyasa ma bawata kulawa yake bamu ba.


Tundaga sanda Mahaifiyarmu ta haifi"Aunty Hadiza yake fatan ace"Mamanmu tasake haihuwar Y'ay'a maza saigashi bayan shekara biyar da haihuwar"Aunty Hadiza Aka haifeni'Nanfa Babana yatsani Mahaifiyata.


Bayaga I'rin sonda yakewa Mahaifiyata Amman baisaka ya hak'uraba.


don kafun ya Auri Mamanmu Ansha artabu sosai don i'ta Mamana y'ar mai kud'ice sosai.


Sanadiyyar Auren Babanmu da tayi tarabu da kowa nata saboda i'rin sonda sukewa junansu.


Don"Yaya kishiyar Mamana babu i'rin Asirin da batayi ba saboda ta raba Babana da Mamana Amman dole ta hak'ura.




  Cigaban Labari
"Yaya ta fito tsakar gida taga gaba d'aya baifi kwanuka biyu aka wanke ba.


tayi kwafa ta zabgamin kira nikuma Alokacin munyi nisa wajen hira ta da" Auntyna.


"Na'amsa da ganinan" Yaya.

"Aunty Hadiza ta lek'o tace'Yaya Sannu da gida ya zafi.


" Yaya tace"Au'Ashe muna fukaine suka zo gidan namu yau.


"Aunty Hadiza kuwa daman bawani shiri sukeyi ba'Tace Rabee'atu wuce muyi tare wanke wanken.



Tabar" Yaya na maganganunta"Hadiza kuwa azuciyarta tace kanki akeji.


     *********
Wani k'yakyawan saurayi na hango wanda da naganshi saida natsorata saboda tsabagen kad'uwa.


Saurayine me kyau da zati,yahad'a duk abunda akeso gashin kanshi akwance luf_luf ga siffarshi i'rin ta y'an Restilin d'innan kai sai wanda yaganshi.




"Hafiz yana rik'e da wayarshi yace" Mom ganinan muntaho ina"Airport yanzun.


"Hajiya tace Kai gaskiya fa nayi murna sosai,Mekakeson inyi maka.


" Hafiz yace"Mom niko me kikayimun Ai mai kyaune kuma naidad'i.



Mom taji dad'in fad'in hakan tace to nagode Babana.


"Hajiya Maryam shiri takeyi na tarar d'an nata sosai,Masu Aikin gidan kowa da nashi Aiikin...



Daga Alk'alami(Ummu Maher)✍️ 


*Vote*
*Share*
&Comment✍️
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲

*MALLAKAR*🤙🏻
*Rabi'atu.B.Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚📗

بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔

    *Page⛲2&3*

____🖊️"Sai yamma Hafiz ya i'so gidan su tunda ga bakin gate d'in gidan ya'iske gidan yasha decoration na bugawa a'jarida yayi murmushin da yake k'ara mishi kyau sosai"Har zuciyarshi yana matuk'ar son"Mahaifiyarshi don tacika akirata da uwa."Momi kuwa tana hango d'an Nata tayi sauri zuwanjeshi bakinta har kunne don murnar ganin d'annata yarone mai hankali da nitsuwa babu ruwanshi.

   "Cikeda farinciki ya rungume" Momin nashi yana gaisheta tana amsawa cikeda son d'an Nata,Suna shiga farlon gidan"Hafiz yace Kai"Momi gaskiya Decoration d'innan fa yayi kyau duk saboda ni kikayi wannan Mom,Tace My Son saboda Kai kad'ai duk duniya banida wani d'a sama dakai,"Hafiz yayi saurin juyowa yace Momi ni kad'aifa kikace"Sooraj d'infa shiba d'anki bane.


   "Momi baika Mata don" Sooraj yazama lalatacce kice baki sonshiba yin hakan zaik'ara jefashi cikin matsala kedai kawai Momi kici gaba da yiwa"D'anki Addu'ah Insha'Allah zai gyaru kinji"Momi,"Hafiz ya koma abun tausayi"Momi ta share hawayenda yazamarmata Aiki kullum saidai in bata tashi ba Amman kullum sai tayishi"Tace babu komai"Hafiz Zan ringayi mishi Insha'Allah.


   **********
"Yaya tace Ai Wallahi"i'dan baki kiyayeniba wataran saina karyaki banza mai kunnan k'ashi," Rabee'atu tace"Yaya kiyi hak'uri don Allah karki bugeni"Yaya tace munafuka ke kullum ayi hak'uri babu abunda kika i'ya saicin abunci ki kwanta waiku masu farar fata.
  "Lubna ce sanye da doguwar Riga fitet gown fuskarnan Tasha mai kamar karuwa,tafito daga d'akin" Yaya tana taunar cingum mayafinta Ahannu tana shafamai wani turare mai shegen k'arfi"Lubna tace Wallahi Yaya zaneta yakamata kiyi bawai kizauna kina maimata Mata magana d'aya ba,"Lubna ta uhm nidai nayi nan"Yaya tace yau kuma Mamana Ina za'ayine"Lubna tajuyo tace waike duk Randa zanfita saikice Ina zani"Don salon Kissa'Ai kinsan inda nake zuwa don haka natafi"Yaya tace to saikin dawo ni basai kinzo kina gayamun babu sugaba saikin dawo Adawo mana da kayan dad'i.

  "Lubna tace su" Yaya kwad'ayi nidai natafi..
  "Rabee'atu tayi shiru tana kallon" Lubna har ta tafi tana mai tausayawa rayuwar y'ar uwar tata ace mutun kullum sai yawa ce yawace inaga party,inaga gidan k'awa"Rabee'atu tace Allah uabangiji ya shiryaki"Lubna.Ina cikin wannan tunanin"Yaya tace waini bazaki d'ora girkin bane kika tsaya kina gulma uwar y'an munafunci.

  "da saurin na tashi nafara gurki na d'ora katuwar tukunya kamar  ta gidan biki i'nata sauri kada lokacin makaranta yayi'Saiga Mamana ta dawo' nayi Mata sannu da zuwa,Ta amsa ta shiga d'akinta tana gimtse bakinta alamar ta gaji'Na kalli cikinta wanda yafito sosai cikeda tausayin halin da take ciki nace sannu" Mama yajikin tayi murmushi tace dasauk'i Mamana,Sannu da Aiki fa nace yauwa"Tace mun Auntynki tana gaisheki"Nace lah kinje gidanne"Tace eh wallahi naje i'tama bata jin dad'ine"Nace wayyo Allah yabata lafiya"Mamana tace Amin.


   ********
"Sooraj!Sooraj!!Sooraj" Momice ta dage take kiranshi"Hafiz yafito daga sashensa zaitafi Aiki"Hafiz yace lafiya momi kike kiran"Sooraj haka"Tace Hafiz"Sooraj zai kasheni da raina nashiga ukuna nidai anya kuwa ni nahaifi yaronnan"Hafiz yace relax Momi meya farune cikeda tausayin Mahaifiyar tashi"Momi tace Kwanan"Sooraj bakwai baya gidannan gidan Uwar.......



   "Sooraj ne yashigo d'akin cikin riga da wando jeans and t_shirt" Farine k'al dogone kakkura,Ga pink lips d'inshi gwanin sha'awa yarone saurayi maiji da kyau da kud'i daka ganshi kaga d'angayu maiji dakanshi"Haryafi yayanshi"Hafiz kyau saidai haline kwata kwata bashi dashi."Momi tace wallahi"Sooraj kashigo gidannan saina tsine maka...




*Ummu Maher ce*


   *Vote*
     *Share*
     And
     *Comments*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲

 *MALLAKAR*🤙🏻
*RABI'ATU.B.ABDULLAHI*
(Ummu Maher)Miss green💚📗

 بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔


  *Page⛲4&5*

"Momi tace Tunda kai kazama mai kunnen k'ashi so kakeyi saika kasheni sannan saikaji dad'i to gwara ma In'tsinemaka inhuta kabi duniya insan cewa duniya kabi,da maganar da kullum kake jawomun"Hafiz yace Mom don Allah kiyi hak'uri kinji kada kiyi mishi baki Hak'urin da kika dad'e kinayi yanzun ma haka zakiyi kuma addu'arki" Sooraj yakeso don Allah.

  "Momi ta share hawayenta tace hak'ik'a nagodewa" Allah da ya bani kai amtsayin d'ana"Hafiz domin kai d'ayane tamkar da dubu kanada hankali da nutsuwa,Allah ubangiji yayi maka Albarka yace Amin"Sooraj yakalli Mahaifiyar tashi yace haba Momi saboda me zaki tsaneni kiso"Hafiz i'dan har b'acine ma waye yakaishi shida tunda yaje"England shekara takwas saiyanzu yadawo yagama yawonshi zaizo yana miki wata k'arya....Momice tada kawa"Sooraj tsawarda dukkaninsu"Saidai suka tsorata sosai don bak'aramun k'ara tayi ba"Ta d'ora da cewa kayimun shiru shasha'ance maka zuwa turai shine yake lalata mutun daman saidai i'dan ba mutumin kirki bane"Kuma ka kuma wata magana akan d'an uwanka sairanka yayi mummunan b'aci sakarai kawai Shasha..Mtse Momi taja dogon tsaki tare da d'aukar mukullin motarta ta fita,daman yau tanada Shari'ah don Momi lauyace mai adalci damutunta mutane.

   "Hafiz ma ya d'auki briefcase d'insa yafita don yau tanada patients sosai A'asibiti'Ya kalli d'an uwan nashi yace Allah yashiryeka shiriya d'aiyiba don kayi nisa bakajin Kira.


   ********
Malam Salis ya kalli" Rabee'atu yace kiyi hak'uri  komai yayi farko yanada k'arshe kibarwa Allah lamarinsa kici gaba da Addu'ah kinji"Na kalli  Ya Sayyidi"Salis Nace nagode Allah yabar zumunci Amin'Nan mukaci gaba da hirarmu ta masoya Ina mai cikeda kunyarshi don ganina keyi dolema inji kunyarshi don yana matsayin Malami na.Muna cikin hirarmu yana tasani abun dariya tuni nake mantawa da Matsalar gidanmu matuk'ar inatare da Ya Sayyadi.

   Saiga"Lubna tazo wucewa taci wani shegen d'inki riga da siket komai najikinta yafito sosai tana tafe tana taunar cingum jikake k'aras,K'aras tana tafe tana girgiza kamar tsohuwar karuwa'Tazo zata wuce tana sane ta bugeni tawuce sannan tajuyo ta kallemu shek'ek'e da wata munafukar dariya"Tace tab' su Yasayyadi manya Ashe kuma dai kun iya latse yaran mutane alungu,kaico gaskiya baka yiba.

  Ya sayyidi cikin fushi yace i'kon Allah Dani dake waye yayi kamada Wanda ake latsewa,kema kinsan Amsar kece kuma duk sharrinki saidai ya k'are akanki domin Allah baya bacci kuma Allah yafiki,"Lubna tace Kai don Allah matsacen katab'a ganina da k'ato yana latseni baka tab'a ganina ba duk muna funcinka kuma daga yau i'dan ance kadawo k'ofar gidannan baza kadawoba,saikuwa"Lubna tafara k'iran"Yaya!Yaya!!Yaya!!!.

   Inajin haka cikina yafara k'ululu don tsoro da fargabar"Yaya,don nasan Yadda Lubna ta iya sharri kamar tsohuwar karuwa,Saiga Yaya tafito tana lafiya ake kirana haka kamar ankama b'arawo"Lubna tayi caraf'tace toba gwanda b'arawo ba akan kwarto"Yaya tace Subhanalillahi me yafara?"Lubna tace Ya sayyadi nakama yana latse shashar yarinyarnan'Nanfa Yaya ta janyoni tafara duka"Ya sayyadi ya karb'eni da kyer bai zarce ko'ina daniba sai wajen police Station ,to wannan kenan.
  Ad'aya b'angaren kuma"Sooraj ne zaune ad'akinsa yana murk'ususun ciwon ciki Wanda yazamarmai kamar Al'ada a kullum cikin shan magani yake Amman shiru babu sauk'i likitoci sun shaidamai cewa yanada sha'awa ne sosai shiyyasa,duk i'skancin"Sooraj baya Neman Mata saidai yayi d'an romance...



*Ummu Maher ce*
*Vote*
*Share*
And
*Comments*✍
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲

Labarin gaske✍
True life story📖🖊️


  *MALLAKAR🤙🏻📖*
*RABI'ATU.B.ABDULLAHI*
(Ummu Maher)Miss green💚📗

بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔
   *Page⛲6&7*

  Saida yasha magani ciwon yala famai Amman yasha jiki sosai,da kyer yatashi yayi brush yayi wanka ya zauna cikin bathtob d'in ya d'auko tabarsa yanasha yana wanka ga t.v ad'akin yana kallon wani nigerian film yana tuno da maganganun" Mominshi kullum da bak'ar maganar dazata gayamai duk duniya babu abunda yatsana ace anfad'a mai mummunar magana'Amman kullum sai mominshi tazageshi'Shikansa yana mamakin kansa da haryanzu bai daina halinshi ba.


   *********
" Rabee'atu kuwa tunda Yasayyadi yaja hannunta take ta salati tana kiran sunan ubangiji,saboda tasan yau kwananta yak'are matuk'ar tashiga hannun"Yaya'Ya sayyadi yashigar da k'arar Yaya akan tana dukana duka na gardi wanda bai kamata ayiwa mace irinshi ba.


   "Y'an sandan sukace aje akirawo" Yaya aji ta bakinta koda aka kirata kuka tafasa tana cewa"Ta kamamu ne da Ya sayyadi yana lalatani asoro shiyyasa  don kar agane kafun akawoshi yakawo kanshi"Nanfa aka tambayeni nayi shiru babu Abunda nake jin taoronshi sai"Yays don nadan kwata kwata batada imani ko kad'an don haka nayi shiru babu magana,jin hakan yasa y'ansandar gasgata maganar"Yaya sukace akama ya sayyadi arufeshi.

  "Ya sayyadi ya juyo ya kalleni ya kalli" Yaya yace shi sharri d'an aikene matuk'ar kayishi saiyadawo kanka don haka kije da halinki,ke kuma"Rabi,atu da kikaji tsoro kika yi shiru kisani ni ina tsirar da mutuncinki ne don haka kisan meyakeyi miki ciwo tun yanzu don wataran ma siyar dake za,ayi.


    "Maganar ya sayyadinmi ta tsayamun araina wataranma siyar dake za,ayi to me yake nufine yana nufin" Yaya ce zata siyar dani to ta Yaya za, siyar dani batare dana saniba'Ina matuk'ar tausayin kaina da Ya sayyadi yana sona sosai nima kuma inasonshi sosai..dai dai nan"Yaya taja hannuna muka tafi ina waiwayen ya Sayyadi.



    **********
"Cikin dare nayi saurin gaske tashi sakamakon jiyo nishin" Mamana nyi saurin tashi naje gaba d'aya hankalina yatashi,Nace sannu Mama daman bakida lafiyane, cikin muryar wahaltuwa tace"Rabi'atu jeki ki kwanta nasamu sauk'i kinji nace to ina wai wayenta naje nakwanta inasak'a abubuwa i'ri iri acikin zuciyata.






  *Gaskiya banajin dad'in yadda kukarage comments shiyyasa nayi tyiping kad'an🙏🙏🙏*



   *Vote*
*Share*
and
*Comments*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲

Labarin gaske✍🏻

True life story📚

*MALLAKAR*🤙🏻
*Rabi'atu.B.Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚📗
Follow me on my wattpad 
Rabiatu222

بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔


  *Page⛲8&9*
 
"Cikin dare ciwon Mamana yak'ara tashi sosai" Rabee'atu tayi saurin zuwa takirawo"Yaya Amman tana zuwa sai cewa tayi Akyeleta ciwone namasu ciki zata samu lafiya,Maganar Yaya ba k'aramun k'onamun raina tayiba don meyasa baza'ah akaita Asibiti ba sai ace wai abarta ciwone na masu ciki'duk yarintata inajin anafad'a cewa ba'ah barin masu ciki sakaka haka saboda komai zai i'ya faruwa dasu.
 Na fashe da kukan tausayin Mahaifiyata"Mamana macace mai hak'uri kauda Kai yafiya saitaga Abu Amman kamar bata ganiba"Nace afili baiwar Allah kenan Allah ubangiji yabaki lafiya yatashi kafad'unki Mamana.

  **********
Kana shigowa gidan yadda kasan gidan dujal kota'ina kid'ane yake tashi sosai"Hafiz da Momi suka kalli junansu tabbas sun San babu Wanda zaiyi wannan abun agidansu sai"Sooraj haka kawai i'dan Y'an iskancinsa yatashi saiyatara y'an iska suyi ta_rawa agidan suyi maye sonransu.


  "Momi kuwa cikin fushi tayi hanyar b'angaren" Sooraj"Hafiz ma yayi bayanta cikin fushi da k'unar rai,Suna shiga suka tsaya cak ganin abinda"Sooraj yake aikatawa"Hafiz yace wa'iya zubillahi'Mezan gani haka"Sooraj ne zaune akan three seater da kwalbar giya ahannunshi ga wasu Y'an Mata Kai kace tsirara suke su biyu suna tayimai romance ta ko'ina babu k'akkautawa'Momi kuwa tayi baya tana salati hannunta na kan bakinta idanunta sinfito waje sosai alamun tsoro rututu akan fuskarta i'danunta na zubar da kwallah zuciyarta kuwa kamar zata fashe don k'una da danasanin haihuwar"Sooraj badon kartayi k'aryaba to da sai tace tabbas ba,itace ta Haifi"Sooraj ba Amman tasan tayi k'arya donshi"Sooraj daya tashi saiya d'auko kamada I,ta sak kamar tayi kaki Amman YAFI Momin nashi kyau da kuma fari sai rashin jikinshi da tsayinshi duk na babanshi ne".

  Tayi luuu kamar zata fad'i"Hafiz yayi kukan kura yarik'o Mahaifiyartasu zuciyarsa nayi masa k'una sosai"Momi tace Hafiz mutuwa zanyi bazan iya cigaba daganin"Sooraj yana cikin wannan halinba yaya zanyi dashi ne kabani shawara, sonda nad'orawa"Sooraj shine yab'atashi haryake ganin komai yayi daidaine.
  Hafiz yace Momi kada kidamu mutafi Asibiti kawai don aduba lafiyarki kada hawan jini yashigeki"Momi ta tashi da k'yer suka shiga mota sai asibiti.



    Suna zuwa Asibiti aka kwantar da'ita sakamakon jininta daya hau Amman ba sosai ba"Tasha wani magani maisaka bacci nandanan bacci yayi gaba da'ita"Hafi yarik'e hannunta yana kallon fuskrta hawaye yana zuba daga cikin i'danunsa tabbas kamar yadda"Mominsu tafad'a cewa I,tace talalata"Sooraj to tabbas i'ta dince saboda komai"Sooraj yayiwa Momi bazata tab'a tsawatarmasa ba waishi Auta ayadda take cemasa kenan shiyyasa tun yana k'araminshi yakeda abokai barkatai,kuma Momin su bata tab'a hanashi mu'amala dasuba har kuma abu ya lalace.

  Mahaifinsu"Sooraj kuwa tun suna k'ananasu akayi mishi kurciya yabar garin basu k'ara jin labarinshu ba koda amafarkine"Sunyi kukan rashinsa har suka gaji babu labarinshi,har suka hak'ura suka barwa Allah lamarinshi.


  "Sooraj kuwa yaga sanda Mominshi" da yayansa"Hafiz suka shigo Amman tunda yana cikin wani hali bai kulaba saima k'ara k'aini dayayi akan abunda yakeyi donshi"Sooraj Allah yad'oramishi sha'awa mai k'arfi sosai shiyyasa yake d'an romance dasu don yarage.


   koda"Sooraj yatashi dasafe ya wartsake da Jallabiyyarshi ajikinshi Fara k'al jikin nan kamar yayi wanka da turare gashinnan yasha gyara sai k'amshi da walk'iya yakeyi fatar nantashi luwai luwai kamar me i'daunshi kuwa i'rin me sky blue d'innane idanunshi kamar wani gold gashi datsayi sosai saidai bashida jiki sai k'arfi kamar doki gashi da kwakwalwa sosai ta fannin Boko Amman na Islamiyya tun yana k'araminshi yabarshi.

   "Sooraj yana isa d'akin Mahaifiyartashi yaga wayam" yakirawo number"Hafiz yana d'agawa yace"Bro where is my mom"Hafiz kamar yace bansaniba saiyace muna special hospital batada lafiya ankwantar da'ita"Sooraj cikin tashin hankali yace ganinan zuwa yacilla wayar aljihu yayiwa motar key'yafita dagudu daga gidan.


  Akwance yasamu"Momi tasamu bacci"Sooraj yashiga yazauna abakin gadon yana kallon"Momiin nashi cikeda tausayinta sosai, dai dainan"Momi tabud'e i,donta sai akan"Sooraj tasake rufewa ta bud'e saitaga"Sooraj ta tashi tace kai maramutunci meya kawoka wajena ko kazone ka k'ara tayarmun da ciwon dake jikina"Sooraj yajuya kyawawan idanunshi yace"Relax Momi I'am sorry please mom kinsan banason fushinki zandaina duk abunda bakyaso kinji"Momina kiyi hak'uri ya langab'ar da kanshi abun tausayi "Hafiz kuwa yana ta kallonsu yana tausayin Momin nashi da halin da d'an uwanshi yake ciki.


   " Momi ta kalli"Sooraj tabbas tanason"Sooraj sosai kamar ranta daman ance d'anda kafiso YAFI wahalarda kai Momi taahigayiwa d'an Nata fad'a sai sunkuyar dakai yashigayi Momi tace"Sooraj kafito da Mata inyi maka Aure inhuta da wannan shirmen"Sooraj ya langab'ar da kanshi yace gaskiya Momi nifa banason Aurannan kawai intsufa da wuri"Momi tace aikuwa sainayi maka don nalura kamada feeling sosai"Sooraj yashiga sosai Kai don kunyar Momi"Hafiz yace gaskiya kam gwara ayi mishi Auran koya nitsu,cikin wasa"Sooraj yajuyo yace haba bros kai ba,ayi maka Aureba saini"Hafiz yace saunawa kuma nidai bari inje asibiti don inada patients "Momi tayi mai fatan Alkhairi yatafi .




    ********
Jikin Mamana yatashi sosai muka tafi Asibiti"Yaya sai harare harare takeyi da taji"Babanmu yace atafi asibiti"Muna zuwa Asibiti naga Mijin Aunty"Hadiza yakawota i'tama zata haihuwa"Nanfa Rabi'atu tarasa inda zata d'ora rayuwarta ta gigice sosai" Koda taje taga"Aunty Hadiza saida ta tsorata ganin jikinta gaba d'aya kamar ba"Auntinta y'ar gayuba.
 tafito daga d'akin tana kuka tazauna awaje"Mijin Aunty Hadiza shima yafito jikinshi yana kakkarwa yana zubarda hawaye"Cen wani likita yafito"Rabi,atu ta koma wajen Mamanta i,tama bata haihuba sai wahala"Hafiz yajuyo ya kalli"Rabi,atu yace kiyi hak'uri zata haihu, dai dai nan yayar babansu"Rabi,atu tashigo wacce ta rik'e Aunty hadiza hankali tashe take ce mana Auntu hadiza tarasu yanzu Mijin tama yana wani hali.

  Rabi,atu fa taji kamar saukar aradu ta gigice"Nanfa sukajiyo Mama tana salati tana kiran sunan Allah i'tama rai yayi halinsa"Nanfa Rabi,atu ta gigice ga mahaifiyart mafi soyuwa arayuwarta ga yayarta"I'tama luuu tafad'i k'asa"Hafiz yaruk'ota yana salati...,tare da hawaye😭😭😭😭😭





*Ummu Maherce✍*


*Vote*
*Share*
and
*Comments*.🖊️📩💌
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲

📖Labarin gaske✍
True life Story📚

*MALLAKAR*🤙🏻

*Rabee'atu.B.Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚📗

بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔

   Page⛲10&11

"Hafiz yaringa girgiza Rabi,atu shiru i'tama babu numfashi ajikinta nanfa yaringa addu'o,i kala kala yasaka aka kawo mishi ruwa ya zubamun..firgigit natashi ina don Allah kada ku rabani da" Auntyna da Mamana sukad'ai nake dasu wallahi banida kowa.
 tausayin yarinya yad'arsu azuciyar"Hafiz yace babu komai kinji kiyi hak'uri.


   "Rabi,atu tajuya ta hango anrufe mamanta da zani'dagudu tatashi kamar mahaukaciya sabon kamu taje tana girgiza Mamanta tana kuka mai tsuma rai'haba Mamana yazakiyimun haka kinasani dake kad'ai nasaba banida kowa saike da Auntyna sai y'ar uwata don Allah Mama kitashi don Allah.


   " Rabee'atu tak'ara fashewa dakukanta tana fad'in sunan Allah dakyer aka janye gawar mamantata aka fita da'ita,ana fito da,ita Rabi,atu tafito da gudun gaske tana ina zakukaimun masoyiyata mahaifiyata kunsan mecece uwa kuwa,dai dai nan aka fito da Aunty Hadiza daga d'akin da,aka kwanta da,ita .

   Rabi,atu ta koma b'angaren yayarta ta tana cewa don Allah Aunty Hadiza kitashi nasan kema bazaki mutuba don Allah"Doctor Hafiz kuwa yak'ame jikin k'ofa yana zubar da hawayen tausayin yarinyar gata yarinya k'arama amman taga K'ADDARAR RUYUWA.Hafiz ne yanemi asaka gawarwakin amotarshi sutafi da"Rabi,atu tarakashi gidan"haka kuwa akayi da taimakon"Rabi,atu suka i,so gidan"Rabi,atu tazama abun tausayi sai kiran Sunan Allah takeyi"Hafiz kuwa lokaci d'aya yaji yarinyar tashige mishi rai yarinya k'arama tasan yadda zata rungumi k'addararta tunda suka shigo motar take ta fad'in sunan Allah har sukazo gidan bata daina ba.


   "Hafiz suka gaisa da Baban Rabi,atu abun mamaki saiyaga baiwani damu da mutuwarba kamar yadda yayi tsammanin y'arsa da matarsa Amman saiyace bari yakirawo,Liman ayi musu wanka akaisu makwancinsu.


  " Rabi,atu kuwa kuka takeyi haryanzu narasa madafar rayuwarta da tayi don tasan kaf duniya batada masoya i,rin Auntynta da Mamarta,tana cikin wannan halinne"Yaya tashigo tace ke kincika mana kunne da kuka kinji ko akanki akafara mutuwane dazaki damu mutane da kuka,sai kije kugana kiyi musu ganin k'arshe.....
  Ai,tunkafun Yaya tagama rufe bakinta"Rabi,atu ta tashi dagudu tafito tsakar gida tashiga d'akin mamanta"INNALILLAHI WA,INNA ILAIHI RAJI'UN Abunda tashiga fad'in haka don ganin Mamanta akwance da farin zani da Auntynta duk anrufesu,Nanfa ta rungumesu tana kuka maitsuma rai yanzu rabuwa zatayi da jigon rayuwarta tana ji tana kuma gani,lallai i,dan ba Allah ba waye zaiyi maka haka arayuwarnan ba bushi kaf duniya. 


  "dakyer akafita dasu" Rabi,atu har k'ofar gidan tabisu tana kiran sunansu"Hafiz yatashi yana bata hak'uri tuni tafara wani i,rin numfashi sai gata ak'asa tim.




   ***********
"Rabi,atu tana bud'e idonta taganta A,asibiti tajuya gefanta taga"Hafiz ne yanaganin ta tashi ya matso da sauri yana cewa" Rabi,atu sannu kinji yajikin naki'tace da sauk'i nanfa ya had'amata ruwanti ya matso yana bata yana hawaye"Rabi,atu ta kalleshi tana jin sonshi acikin zuciyarta..




karkuga nayi kad'an banida lafiyane🙏🙏🙏🙏🙏

*Ummu maher ce*


*Vote*
Share
And
*Comments*💌📩✍
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲


📖Labarin gaske✍
True life Story📚


*MALLAKAR*🤙🏻
*Rabee'atu.B.Abdullahi*
(Ummu Maher)

بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔



    Page⛲12&13

"Hafiz yakalli'Rabi,atu ta gefan fuskarshi again yagashi take kallo,ya girgiza kansa yacigaba da had'amata ruwan shayin yanajin son yarinyar har zuciyarshi tareda kuma tausayinta don yarinyar abun atausaya matane.


Yarinya k'arama da i'ta Amman tahad'u da k'addarar rayuwa kala kala," ya zauna yafara bata ruwan shayin ahankali kamar y'ar yarinya"Rabi,atu tad'ago kanta tana kallon"Hafiz taji yakwanta mata rai sosai don dakaganashi kasan d'an masu kud'ine fatarnan kamar ta turawa"Hafiz ya kula tund'azu taketa kallonshi yakalleta yace kisha ruwan tee d'in kada ya wuce kinji bari ingayawa mahaifinki cewar kintashi,na gyad'e kai alamar to.


yana fitowa yak'araso yafad'a mahaifin"Rabi,atu cewar tatashi jikinshi yana rawa yashigo d'akin"Rabi,atu tayi saurin d'ago kanta takalli mahaifin nata cikeda tausayin sa don tagane yanzuma atsorace yataho dubata don tasan halin"Yaya bata da mutunci ko kad'an ta maida mata uba mijin tace sai yadda tayi dashi.


Sannu kinji Allah ya baki lafiya"Rabi,atu da ta duk'ufa atunani tayi firgigit tajuyo tana cewa"Baba sannu da zuwa yace yauwa Mamana yajikin? nace da sauk'i Baba yace to Allah yabaki lafiya y'ata mai d'orewa"Mahaifiyarki kuma Allah ubangiji yajik'anta da Rahama,na,amsa cikeda kwalla acikin i'danuna don tuno da mahaifiyata da yayata danayi,i'kon Allah nikuma k'addarata kenan,kamar Baba yasan tunanin dana keyi yace karkidamu Mamana K'addarar Rayuwace kowa da i'rin tashi kinji.



   **********
Hafiz yace momi wallahi yarinyar abun tausayi bakiga ba wallahi"Mamanta da yayarta lokaci d'aya wallahi na tausayawa yarinyar sosai mom"Momi tace Allah sarki zanzo indubata yarinyar tashiga raina sosai,Hafiz yace oky mom saikinzo,ad'aya 6angaren tace to sainazo son.



"Sooraj yace mom waini dawa kike wayane" tajuyo rik'eda wayar ahannunta tana fuskantarsa tace"Bros d'inkane tabashi labarin kaf abunda yasamu"Rabi,atu tak'ara da cewa yarinyar tabani tausayi wallahi"Sooraj yace oky Allah ya kyauta cikeda  basar da maganar nizan wuce"Mom tace oky my son inazuwa yau"yace zanje birthday d'in Sagir kinsan yaune"Momi tace to son kakula da kanka don Allah banason shirmen nannaka yashafa k'eyarshi yace oky mom bye i'tama tace bye.




"Hello Hafiz gani acikin hospital d'in'Hafiz yafara yimata kwatance saigata ad'akin" tana shigowa cikin nutsuwa alokacin kuma"Rabi,atu tafito daga band'aki i'do hud'u sukayi saida gaban kowannensu yafad'i sosai,Momi tace are u Rabi,atu"gyad'a kai"Rabi,atu tayi akamar eh'saiga momi ak'asa tim........✍


kuyi hak'uri bayawa bangama warwarewa ba please🙏Pray For me🙏


Ummu Maher ce✍

*Vote*
share
and
*Comments*💌📩🖊️
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲

📖Labarin gaske✍
True life Story📚


Written by✍
*Rabee'atu.B.Abdullahi*
(Ummu Maher)

بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔



   Page⛲14&15

"Bak'aramun tsorata" Hafiz yayi ba harma da I,ta kanta"Rabi,atu"Hafiz yafara yimata taimakon gaggawa yaje ya d'ebo ruwa yazubawa"Mominshi yana zuba Mata tayi wani ajiyar zuciya I,dan ta nakan"Rabi,atu tataso kusada Rabi,atu tarik'o hannunta tace hak'ik'a ganinki danayi yatunomun da wasu abubuwa dasuka faru Bayan wasu shekaru nakuma tuno da y'ar uwata,kamar da kukayi da,i'ta yayi yawa wallahi kamar antsaga Kara saidai I,ta farace"Hafiz yace momi kinbamu tsoro wallahi aduk sanda kika tuno da k'anwarki kiringa yimata addu,ah KO a,Ina take wataran zaku had'u saboda Allah yana amsar addu,ar bayinshi"Momi tace zancigaba dayimata Addu,ah"Rabi,atu tayi shiru tana tuno da mahaifiyarta to meye had'in mahaifiyarta da"Hajiya I,tadai I,ya saninta bazatace yau ga y'an uwan mamanta ba"Mamanta tace y'an uwan Babanta sune Nata tokodai y'an uwa suke da"Mahaifiyarta wata zuciyar tace mezai had'a Mamana da wannan matar maikud'i..tana cikin tunaninne taji"Momi nacewa sannu y'ata Allah ubangiji yajik'an mahaifiyarki da yayarki"Rabi,atu tace Amin.


   *********
Kwanana bakwai aka sallameni daga Asibiti muka dawo gida"Hafiz yana Ajjeni yace"Rabi,atu i'dan kina buk'atar wani Abu ki sanar Dani koda tawayar Dana bakine kinji"Rabi,atu tace nagode sosai"Yaya Hafiz Allah yabar zumunci yace Amin.


"I,na shiga gida natararda" Yaya atsakar gida tana siyan kayan koli"Lubna kuwa tana tafaman tsaki tana wanke wanke tana cewa"Gaskiya nifa ba jaka bace da za,ah had'omun wannan uban wanke wanken ace inyishi su wad'anda suke cin abincin suringa wankewa mana saini za,ah d'orawa wahala,gaskiya"Rabi,atu tana k'ok'ari sosai wallahi inda nice yasin bazanyi ba.


"Yaya tace" Lubna wallahi inbakiyimun shiruba ranki zaib'aci su dasuke mazane zasuyi miki wanke wanke aidole kece zakiyishi KO KO kintab'a ganin maza sunyi wanke wanke ne I,ta kuma"Rabi,atu dakike cewa tana k'ok'ari I,dan batayiba waye zaiyi ehe don haka yazamarmata dole tayishi"yanzuma da tananan da dole saitayishi.


"Lubna tabud'e bakinta zatayi magana saiga" Rabi,atu tashigo tabud'e bakinta tana cewa kinga y'ar halak ashe tana hanyane"Yaya tace yo daman aidole tadawo daga rashin lafiyar k'aryar da tayi kinga yanzu saiki tashi tak'arasa"Nayi shiru ina kallonsu kamar sokuwa,Ashe Yaya tananan da halinta haryanzu ace mutun koyakika dawo yajikinki ba,ayiwa mutunba Amman ace yayi Aiki,lallai"Yaya bata da tausayi kokad'an."Rabi,atu tacire hijabinta tafara Aikin kanta nawani i,rin sara mata abun tausayi.




    *******
Haba"Sooraj yanzu don Allah kaiwai bakasan i,rin sonda nake maka bane menarasa arayuwata dazaka dunga garani haka haba"Sooraj katausayamun mana"Sooraj yajuyo yakalli"Billy yace i,dan kingama zaki i,ya tafiya i,need some rest don haka kika k'ara dawomun gida ranki zaiyi mummunar b'aci.


"Billy tajuyo da manya manyan i,danuwanta tace yanzu korar dazakayimun kenan nagode sosai" Amman kasani tabbas sonkane zaikasheni don bazan i,ya rayuwa babu kaiba"Sooraj yajuyo yace"Billy live me along kinji i'dan baha kaba yayi kwafa alamar jin haushi ko kuma abun ya kaishi ma k'ura"Billy tajuya da sauri tana kuka don tasan inhar bata tafiba"Sooraj zai iya yimata wulak'anci..."Kenan akwai wulak'anci babu ranarda bazaiyi budurwaba saidai i,dan baifita ba wasu y'ay'an masu kud'i wasu kuma matsaikata Amman duk kyanki duk kud'inki yanzu"Sooraj zaikarta miki wulak'anci wasu kuma hargidanshi nasha k'atawa suke biyosu k'arshe ya karta musu wulak'anci.




*Ummu maher ce*



*vote*
*Share*
And
*Comments*✍📩💌🖊️
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲

📖Labarin gaske✍
True life Story📚


*MALLAKAR*🤙🏻
*Rabee'atu.B.Abdullahi*
(Ummu Maher)

بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔


    *⛲16&17*

"Baccina nakeyi mai dad'i maicike da mafarkin mahaifiyata wai gata naganta awata kujera maikyau da haske wai naje inatayimata kuka i,nacewa tadawo,tacemun kada i,nsakeyimata kuka domin i,ta tana cikin jindad'i i,nje innemi y'an uwanta Musamman ma" Khadija yayatace tanasona kije kinemeta i,tama uwace agareki duk abunda tasaki kiyishi domin nasan"Khadija bazata ta cutar dake ba kinji,Ina fara nace to mamana tunda kince kina cikin jindad'i nadaina yimiki kuka.



Ruwa akashiga watsamun inatsaka da wannan mafarkin"yaya Adam ne yake cewa ke kitashi kid'oramana girki nifa fita zanyi Aiki kinzo kinsamu wuri sai Aikin bacci kijeyi,afirgice natashi na kalleshi daman nasan su"Yaya salisu bazasu tab'a yimun haka ba saboda su suna da mutunta mutum gaba d'aya ma basuyi halin"Yaya ba daman daga"Adam sai Lubna sune marasa mutunci.

"Ke ko bakyajinane kika kwalalomun i,danuwa uwa na mujuya" saurin tashi nayi nafita tsakar gida na feraye doya,na had'a wuta nadafata sannan nafara soyata da kwai  nagama nadafa ruwan shayi nakaiwa"Yaya ta raba tabani wanda nasoya babu kwai saboda yak'are ruwan shayin kuwa tad'an zubamun kad'an babu madara waitak'are"Ina kallonsu anasu gwangwanin madarane k'ato kowa saida yasaka nikuwa babu,atake na tuno da"Mamana koda ba,abaniba i,ta zata bani koda anata ne ballema tanada madarar i,tama,nashare hawayena nashiga cin abincin ina kuka atake natuno da"mamana da tacemun indaina yimata kuka sainayi saurin goge hawayena i,na tuno maganganunta akan i,nnemo y'an uwanta to ta,ina zanfara neman y'an uwan mamana nayi shiru ina tunani nad'aga Hannayena ina kuka ina cewa ya Allah kasa inga y'an uwan mamana da gaggawa Amin.




     *********
"Hafiz yace haba" Zainab kema kinsan bazan k'i d'aukar wayarki ba tunda nadawo"Nigeri wallahi banasamun lokaci sosai saboda Aiki Amman kiyi hak'uri,"Zainab tace babu komai"My k'albi na yimaka uzuri to yaya su"Momi da"Sooraj? yace duk suna lafiya,yasu mominki kema tace suna lafiya"Munkusa dawowa Nigeria muma"Rannan naji Momi suna waya da"Momina akan dawowarmu"Kasan Hajiya ciwonta yak'ara tashi"cikin tashin hankali"Hafiz yace yaushe tace wallahi d'azudai nakeji.


   Wacece Hajiya?



    ********
Kakarsu"Hafiz ce dasu"Zainab wato mahaifiyar momin"Hafiz da momin"Zainab, su bakwaine wajen Hajiya"Na farko"Alhaji Sa,eed Alhaji"Mas,ud sai,Alhaji Muhammad,sai Khadija,sai Halima,Sai Y'an biyu"Maryam da"Mariya.

"Maryam kyakkyawar yarinyace suna kama da y'ar uwarta saidai fa takere y'ar uwarta sosai i,ta" Maryam ba doguwa bace kuma ba gajeriya kuma ba fara bace kamar sauran y'an uwanta ba saidai fa tanada wani sirrin kyau fatarta har wani walk'iya takeyi"Nandananfa adangi da y'an waje aka fara yiwa"Maryam wawaso don"Maryam d'ayace tamkar da dubu.

Su bakwai d'innan dukkansu kansu ahad'e yake duntaso daso da k'aunar junansu"Saidai k'addarsu d'ayace tashiga tsakaninsu duk su bakwai d'innan"Hajiya tafison Maryam wato d'aya daga cikin y'anbiyu haka ma mahaifinsu duk yafison"Maryam kai harma y'an uwansu duk sunfi sonta,dayake Familynsu babban"Family ne wanda suke jidashi wanda akecewa"Familynsu Gado Family shine asalin sunan Familynsu"Sunyi gadon y'an biyu kowani gida saika samu y'an biyu haka Allah yayisu, kuma duk wata y'anbiyu adangin i,dan suka isa Aure to Auren dangi Akeyi musu wato wannan ya Auri wannan wannan mahaka kowa danashi haka duk sukeyi kuma suna Alfahari da hakan.


Ana cikin hakane fa wataran"Maryam tahad'u da wani saurayi wanda malamin makarantarsu ne,yanda mata d'aya da Y'ay'a,sun k'ulla soyayya maik'arfi tsakaninsu da babu wanda yasani,kwasam watarana"Maryam aka had'ata Aure da d'an Wan Babanta Bak'aramun bak'inciki tayi ba,tarasa wanda zata gayawa kawai tasamu yayarta"Khadija tagaya mata Alokacin"Khadija tayi Aure,don haka ta tausayawa y'ar uwarta Sannan tace zata samu"Iyayensu da maganar.

Soyayya tak'ara matsanancin k'arfi yadda kowannensu yake sawa'azuciyarshi i,dan basu mallaki junansu Amatsayin ma,aurata ba komai zai iya faruwa,Ana hakane"Mohd saurayin"Maryam ya aiko nanfa i,yayenta sukace muddin tace zata Aureshi sun rabu da,ita har abada.







*Ummu Maher ce* 





*vote*
*Share*
and
*Comments*

More comment more tyiping✍
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲


📖Labarin gaske✍
True life Story📚


Written by✍
*Rabee'atu.B.Abdullahi*
   Real🌍
(Ummu Maher)Miss green💚📗

بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔


    *Page⛲18&19*
"Maryam hankalinta yatashi tarasa yadda zatayi da rayuwarta,tabbas I,dan aka hanata Auren Saurayinta komai zai I,ya faruwa saboda sunayiwa junansu so maiwuyar fassaruwa sunaji kamar jininsu d'aya sunzama jini da tsoka.


  "Maryam tak'ara samun I,yayenta akaro na biyu nanma sukace bata I'Saba tab'ata musu zumunci ba muddin tana gabansu to tabbas d'an uwanta zata Aura" Maryam fa da tarasa yadda zatayi kawai rannan da taga kowa yayi bacci kuma daman tafad'awa"Sulaiman zasu gudu ma,Ana saurayinta kawai saita shammacesu ta kwashe kayanta suka gudu acikin daren yakaita garinsu bai yadda yakaita wajen matarshi ba saboda yasan abunda hakan zai haifar don matarshi batada mutunci KO kad'an yafison sufara zama acen kafin yahad'esu don bak'aramun son"Maryam yakeyi ba yana sonta so maitsananin gaske kamar yadda,Itama Maryam d'in takesonshi.
  Babu i,rin neman da ba,ayiwa"Maryam ba Amman aka nemeta aka rasa tun suna nema harsuka saduda aka cigaba da addu,ar Allah ya baiyya nata Amman shiru.
  Shikuwa"Sulaiman cewa y'an uwanshi yayi wai i,yayenta ne suka rasu marainiya ce shiyyasa yaji tausayinta ya Aureta don haka wasu suka yarda wasu sukak'i yarda saboda wasu cewa sukayi wannan yarinyar kamar y'ar larabawa kace wai tausayinta kaji ka Aureta,shidai bai bada Amsaba yaja bskinshi yayi shiru kada azo bincike ace yasato y'ar gidan mutane.
  Maryam tayi kukan rashin y'an uwanta tarame sosai kullum tunani donma Allah yasa masoyin nata yana kula da,ita yadda yaka mata"Zai shirya duk bayan kwana biyu yakoma wajen Asabe uwargidanshi Amman duk da haka saida ta zargi wani abun,yayi mata k'arya da cewa wai Gonarshi ta kyauye yake zuwa bawa ruwa.


Ana haka saiga"Maryam da ciki nanfa"Sulaiman yazage yana bawa"Maryam d'insa k'auna madararta i,ta"Maryam d'in har tausayi yake bata koyaya yake i,yawa da Uwargidanshi awani gari gudasannan i,tama gata itadai saitace kamar ma bashida wata matar yadda yakesonta yake k'aunarya tare da tattalinta gwanin sha,awa.


  "Kwatsam rannan" saiga Asabe ak'auye gidansu"sulaiman tashin hankali ba,asa masa rana i,tadai taga yarinya kyakkyawa kamar y'ar larabawa aka ce mata A,i Matar"Sulaiman ce nanfa ta hau hauka Allah yasa ranar"Sulaiman baiyi nisaba yadawo dak'er aka rarrasheta Ammanfa ranar har kakanshi saida yasha zagi,Nanfa y'an uwa sukace mai yad'auki matarshi yakoma da,ita cen birni bazasu i,ya da masifar"Asabe ba tana zaginsu tareda i,yayensu"Sulaiman yayi bak'inciki sosai Amman babu yadda zaiyi suka had'a kayansu suka koma birni"Nanfa Asabe wadda"Maryam take kiranta da"Yaya tashiga surfa rashin mutunci i,ya son ranta babu safe babu dare,nanfa"Maryam tarame ta zama abun tausayi ga tsohon ciki,koda Yayar"Sulaiman tazo taga halinda"Maryam take ciki ta tausaya mata tanemi alfarma"Sulaiman yabata i,ta ta haihu saita dawo bayan ta haihu"Sulaiman yayi murna sosai don haka"Maryam agidan ta haifi y'arta mace aka saka mata suna "Hadiza. "Daga baya tadawo nanfa"Yaya ta d'ora a,inda tatsaya tashiga rashin mutunci babu k'akkautawa"Nanfa yayar" Sulaiman tace da anyaye"Hadiza akawo mata i,ta saboda yarinyar tana shan wuya bakad'anba,haka kuwa akayi ana yayeta aka kaita wajenta.

   Rayuwa na cigaba da tafiya inda"Maryam saida ta shafe shekara bakwai sannan tasake haihuwar y'arta mace"Aka saka mata Suna"Rabi'atu sunan Mahifiyar"Maryam ne haryanzu tana tunawa da"Mahaifanta sannan tad'au alwashin saita koma wajen i,yayenta.

"Rabee'atu ta taso da hantara da tsangwama kullum da rashin mutuncin da" Yaya zata tashi dashi harta girma"Yaya tana tsangwamarta da abubuwa kala kala.


 *Cigaban Labari*
   ********
"Yaya tace waike  Rabee'atu wacce i,rin munafukace ne jiyafa"Lubabatu take cumun i,dan samarinta sunzo kina lab'ewa kina gulma da tsugududu tsabagen iya munafuncinki wai har"Wa'azi kike mata waike gak malama ko.
  Malama a,ina bayan kema da malaminku ya "Sheikh abunda kuka aikatawa kenan.

 cikin kkuka" Nafara cewa wallahi tallahi"Yaya bamu tab'a wani abuba da "Ya sheikh ba k'arya" Lubna takeyimun kuma wallahi rannan"Yaya naga"Lubna da gaye suna tattab'a junansu wallahi.....Buge mats baki"Yaya tayi tareda biyota da gudu zata daketa dai dai k'ofar gidanne"Rabi,atu tayi kicib'us da mutum zata gudune taji andawo da,ita anrink'eta sosai.

  k'amshin turarensa taji tajiyo taga wanene duk da tagane mai wannan k'amshin"Hafiz tagani yana bawa"Yaya hak'uri i,dan tajanyota zata daketa saiya"Rik'e"Rabi,atu yatura ta bayanshi yana bawa"Yaya hak'uri azuciyarshi kuma wani i,rin zafi yakeji ana dukan"Rabi,atunsa...





*More comment more tyiping*
  Real
Ummu maher ce✍




*vote*
share
and
comments💌📥✍
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲



📖Labarin gaske✍
True life Story📚




  Written by✍
*Rabee'atu.B.Abdullahi*
     Real🌍
(Ummu Maher)Miss green💚📗



بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔
 

   *Page⛲20&21*
"Yaya ta kalleshi ganin i'rin kwarjinin da yayi mata tayi kwafa tareda cewa zaki shigo ki sameni,Rabee'atu tafito daga wajenda tab'uye abayan"Hafiz sai wuri wuri ta keyi"Hafiz yace Rabee'atu i'na Abbanki yake"Tace Bayanan yafita tund'azu ,tace Ina wuni"Yaya Hafiz ya dunguri kanta yace sai yanzu zaki gaisheni😏marajin magana kullum sai andakekine"Na sunkuyar da kaina Ina wasa da yatsuna"yafito da wani Abu aleda yabani tareda bani kud'i yace inkaiwa"Yaya nayi mai godiya sosai,yace babu komai"Momina tana gaisheki sosai nace Nagode kagaisheta da kyau."Rabee'atu ta wuce cikin gidan gabanta na fad'uwa don tasan had'uwarta da"Yaya baza tayi kyau ba"Hafiz kuwa yatsaya yana kallonta cikeda so da k'aunar Rabee'atu.
    tana shiga cikin gidan"Yaya ta hangota da kaya  nik'i nik'i da kaya ta washe baki tare da cewa ke zo nan ingani meye aciki?ta jeromun tambayoyin alokaci d'aya,jikina yana rawa na mik'o Mata ledar  harda kud'in duka,  tak'ara washe baki kamar gonar auduga tace"oh wannan yaro akwai hankali ga kyauta tabud'e ledar tana ganin abubuwan dake ciki,turarukane tareda mayukan shafawa masu kyau,ta washe bakinta tareda i'rga kud'ad'en dubu goma ne cur babu ragi,Tuni tafara taka rawa tana bud'a.
   saiga"Lubna tafito daga d'akinta tana kallon mudubi tareda saka ciwing gum abakinta tana k'aras k'aras,  tana goge sid'edd'en ta kalminta wanda ya fara sud'ewa saboda shegen yawo nata inaga gidan k'awa inaga gidan party sai yawace yawace. na kalleta araina nace i'kon Allah i'ta kuma haka Allah yayi ta akwai nuna rashin tarbiyya k'arara.

     " Lubna tace wai Yaya lafiyarki kuwa naga kina taka rawa meya faru"Yaya ta washe bakinta tafara bawa"Lubna labarin abunda yafaru tak'ara da cewa kuma gashi yaron kirki.
  
         "Lubna tace yo damanfa yau ina neman kud'i shegen gayannan dayace zaizo baizoba balle insamu don haka bani dubu gomannan innasamu inbaki saboda anfitar da ankon Billy.
     " Yaya ta kalli"Lubna tace ikon Allah kawai ma inbaki to bazan bayarba y'ar gidan Anko ki kwata, ko kuma shi gaye yake kowa ma?Shi yabaki mana daman angaya mishi kwalliyar banza ake mishi to bazan bayarba.

     "Rabee'atu abun ma dariya yafara bata saboda tun bayau ba tasan" Yaya tana da mugun son kud'i da son duniya"Yaya tajuya zata shiga d'aki tana sababi akan cewa bazata bawa lubna kud'iba"Lubna ta warce kud'i daman gasu a'mimmik'e zasuyi dad'in kwata tafita da gudunta tana dariya,tana dariya tana cewa"Hajiya Yaya mai i'don naira anko ya samu.


        Rabi'atu ta tuntsire da dariya bata sani ba"Yaya tabita da jifa tareda zagin"Rabi'atu sannan tadawo kan"Lubna da tadad'e da guduwa tabita har soron tana cewa,shegiya mai k'afar yawo dawo kibani kud'ina tunda ba Ubankine yasiyamun d'an mai k'aton kai🤭😂.


        ★**********★
Zainab  tak'ara kara wayar akunnenta sosai tace waini"Yaya Hafiz meyake damunka ne kwana biyu da kasaba kirana kwana biyu kuma saidai inkiraka kai bazaka kiraniba kullum sai kacemin kana aikine kullum aiki,yanzun da munyi Aurema haka zaka dungayimun gashi yanzu saura two months Aurenmu.

     "gaban Hafiz ne yafad'i jiyo Zainab tayi maganar Aure,tasake karad'e wayar da cewa tunda bazakayi magana nayi fushi nakashe wayata ma😟
   " Hafiz yayi dauriyar cewa haba my zee kiyi hak'uri mana zanyi k'ok'ari asatinnan inzo"Abuja nima nak'agu inga sarauniyar zuciyata"Zainab tayi dariyar da take k'ara mata kyau tace to saikazo K'albi"idan kazo ma akwai maganar da zamuyi nawasu kaya saboda kaga kar lokaci yawuce ko amarya da ango basu shirya ba"tafad'a cikeda zolayarsa,shikuma yace mata to shikkenan yayi saurin ajje wayar"meyake damunshine?agame da"Rabi'atu.?oho🤷‍♀️fans anemomin amsar.




   *Real🌍👇*

*Ummu Maher ce✍*




*Vote*
share
and
*Comments*💌
*⛲K'ADDARAR RAYUWA CE⛲*


   Written by✍
Rabi'atu.B.Abdullahi
(Ummu Maher)🤙🏻
بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa _

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔


   *Page⛲22&23*

"Hafiz ya duk'ufa yana ta faman tunanin" Rabi'atu yaji anda fashi yayi saurin juyowa"Momi ce tace"Hafiz lafiya kake kuwa kwana biyu"Yayi dariya yana cewa"Hmm..babu komai momi"bai gama rufe bakinshi ba"Sooraj ya shigo kana ganinshi kasan cewa a'boge yake sosai"Momi cikin b'acinrai tace kada kasake kashi gomun gida wallahi ka koma cen inda kasha kabugu kanajina tafad'a cikin k'araji"Sooraj kuwa baisan ma tanayi ba 
tafiyarshi kawai yakeyi yana surutai,ya hau kan upstare yana hawa yana tangad'i.

      'Ya kusa Kai k'arshen k'afarsa ta zame da gudu"Hafiz yayi saurin hawowa da gudun gaske cikeda tausayin d'an uwanshi tilo guda d'aya,Da sauri ya rik'oshi yana kuka"Momi kuwa tajuya Bayanta ta tafi d'akinta cikeda matsanancin tashin hankali"har yaushe Sooraj zai daina shan giya da Neman Mata,Har yaushe zai daina"Momi tace nasan banida Nisan kwana saboda abubuwanda yasaka rayuwarshi aciki"tabbas tasan tanason"Sooraj sosai don tun da ta haifi"Sooraj take matsanancin sonshi saboda shidaman da"Babanshi yake kama tun yana k'arami har yanzu ta tabbata da mahaifinshi zai dawo yanzu da saiyayi Allah wadai da'ita da talalata rayuwar d'anta"Sooraj.


      "Hafiz yana Kai" Sooraj d'akinshi ya kulle gam yana kuka saboda duk sanda yaga d'an uwanshi cikin wannan halin yana matuk'ar tausaya mishi sosai"da sauri Hafiz yayi hanyar d'akin Mominshi"tana zaune agefen gadonta cikeda bak'inciki da tunanin makomar Rayuwar"Sooraj.
   ya kalleta cikeda son Mahaifiyarshi da kuma tausayin ta,"Hafiz yace Momi batare da tajuyo ba ta'amsamai cikeda son d'annata tabbas tasan yadda takeji haka"Hafiz yakeji agameda"K'aninshi Sooraj.


      "Hafiz ya ruk'o hannun Momi da Ayanzu suka Fara kakkarwa saboda tashin hankali"Hafiz yayi yagyaran murya shima kanshi muryarshi rawa takeyi ya k'ak'alo fara'ah yace" Momi don Allah don Annabi"Momi ta amsa da(S.A.W)tareda shafawa.
    Momi kidaina d'orawa kanki damuwa kinga kar ciwonki  yatashi kuma don Allah kiringa yimishi Addu'ah domin ke uwace Uwa kuma tagari domin Addu'ar Iyaye akan y'ay'a yensu karb'abb'iya ce"Momi tashafa gefen kuncin"Hafiz Wanda ya k'awatu da sajenshi Mai kyau da walk'iya,Momi tace Hafiz a kullum babu ranarda zatazo har tawuce banyiwa"Sooraj Addu'ah ba domin babu uwadda zataso d'anta tafad'a harkar shaye shaye bata fad'a wani hali ba.
    Addu'ah kam kullum sainayi muku dukkaninku"Hafiz cikeda jindad'i yace Momi insha'Allah"Sooraj zai daina kinji Momi kidaina damuwa sosai Addu'ah itace komai A'duk inda kake"Hafiz ya kalli Mominshi cikeda zolaya yace d'anyi dariya mana Momina sarauniyar kyau uwata tafi ta kowa'dariya tayi tareda cewa Kai Hafiz akwaika da abun dariya wallahi"Nanfa Hafiz ya zauna suka cigaba da hirarsu tsakanin d'a da uwa"Hmm nima Ummu Maher nace Allah ubangiji yayiwa Iyayenmu Albarka yasa mugama dasu lafiya.


        "Yaya tace tace kinsan Allah aikin nan saikin tashi kinyishi tunda ba uwarki zaki kwak'ulo acikin kabari tayi miki shiba don haka na baki minti d'aya rak ki tashi kiyi Aikinnan KO kuma kici na jaki yanzu Mtsse.,Yaya tayi wani tsaki sannan tafita tana zage zage.

    " Rabi'atu tafito tana rik'eda cikinta yayinda kanta yake yimata juyi kamar zata fad'i ak'asa"Ayanzu Rabi'atu Nada shekara sha hud'u duk sanda zatayi al'ada saiyayi ciwon Mara tareda jiri,Amman Yaya arashin tausayin ta take sakata Aiki babu ruwanta"tana fitowa daga d'aki taji muryar Baba Hadiza wato Yayar Baban ta"dai dai nan kuma taji wani i'rin jiri yaka mata,tarik'e jikin bango tana lafiya dak'er kamar zata fad'i k'asa.


      "Baba Hadiza ta hango" Rabi'atu tana tangad'i kamar zata fad'i k'asa tayo kanta dasauri tana tambayarta meke damunta Ina lokacin kan"Rabi'atu juyawa kawai yakeyi ba tasan inda kanta yake ba i'ta dai tasan tace jiri nakeji Zan mutu.

     Baba Hadiza cikeda tashin hankali ta ruk'o"Rabi'atu tana kwalawa Yaya Kira"tana zuwa tace Asabe mukaita Asibiti batada lafiya,bud'ar bakin Yaya sai cewa tayi Hmm'Hadiza kenan to wai da kike cewa mukaita Asibiti i'tace tace miki batada lafiya kome?.

Toni babu inda zanje kuma Aiki nasaka ta don ta'iya makirci shine zatace batada lafiya i'taga muna fuka KO to babu inda zani"Baba Hadiza ta kalleta cikeda tsanar halinta tace yanzu daman wannan yarinyar tana wannan halin kika sakata Aiki saboda ke fir'auna ce to Bari kiji muddin "Wani Abu yasamu Rabi'atu to ki kuka da kanki Azzaluma Mara tausayi.

      " tana kaiwa nan ta sungumi"Rabi'atu tayi waje,suna fitowa motar"Hafiz ta kunno Kai layinsu Rabi'atu a lokacin kuma"Baba Hadiza tana tsayar da motar  da zasu hau.


      "Hafiz yak'ara lek'owa don ganin kamar" Rabi'atu yagani anruk'ota, yasake lek'awa don ya hango tabbas da gaskene kuwa"Rabi'atu ya gani akaro na biyu"cikin tashin hankali yayi saurin isowa wajen dai dai lokacin da ta tsare wani d'an Adaidaita sahu.
   "Hafiz ya fito daga cikin motar cikin Azama" Yace baiwar Allah sannu juyowarda zatayi wa zata gani "Hafiz tagani yaronda bazata manta dashi ba tun yana k'araminshi " Baba Hadiza tace Hafiz Kaine...?


*Real Ummu Maher ce*🤙🏻✍



Vote
share
And
Comments💌🤙🏻
*⛲K'ADDARAR RAYUWA CE⛲*

📖Labarin gaske✍


*NA*
*Rabee'atu.B.Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚📗
بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa _

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔

  *Page⛲24&25*
"Baba Hadiza ta k'ara nuna Hafiz da hannu bakinta yana kakkarwa Allah nagode maka da ka nunamun wannan rana,Hafiz kallonta kawai yakeyi saboda babu abunda ta bari daga kammanin Mahaifinshi,suka saka ta amota suka nufi asibiti, suna zuwa aka fara bata taimakon gaggawa harda" Hafiz d'in aka shiga d'akin don bata taimako basu wani sha wahalar gano abunda ke damunta sukayi mata Allurar bacci sannan suka barta don ta huta sosai.


"Yaya kuwa tana gida tana ta masifa wai Baba Rabi tazo ta tafi da" Rabi'atu akan ta sakata A'iki,Lubna tace tab' wallahi Wallahi bazan i'ya A'ikin gidan nanba saboda ni ba jaka bace yasin,Yaya tace to yanzu Lubna waye zaiyi?gaskiya Lubna ba kida kunya KO kad'an nandai "Yaya ta gama sababinta tayi Amman baisa" Lubna tayi Aikin ba k'arshe ma guduwa tayi yawonta.


     ***************
*Labarin Asalin mahaifinsu"Hafiz*

"Baba Hadiza tace Hafiz nida mahaifinka da mahaifin" Rabi'atu uwa d'aya uba d'aya muke mu uku mahaifanmu suka Haifa,Amman yanzu Mahaifanmu duk sun rasu sakamakon had'arin mota da ya rutsa dasu akan hanyarsu ta zuwa k'auye,Mahaifinmu mutunne Mai kud'i sosai kuma matanshi biyu mahaifiyarmu i'tace Uwargida sai Amarya Balaraba,Balaraba bata tab'a haihuwa ba sai mahaifiyarmu shine fa ta d'orawa mahaifiyarmu tsana sosai wai tayi Mata Asiri ta hanata haihuwa,tunda muka taso ta d'orama na karan tsana balle mahaifinka tafi tsanarshi duk cikinmu i'yayenmu tun basa ganewa har suka Fara ganewa,Balara ba ta d'auki aniyar cewa sai ta lalata rayuwar mahaifinku.


Bayan wasu lokaci"Mahaifinka yayi Aure nanfa tsanar ta koma kan Mahaifiyar ku wai ya Auro Mara tarbiyya agaban kowa tana nunawa mijinta soyayya,Ana hakane mahaifiyarku ta haifeka Bayan shekara biyar ta haifi"Sooraj.

watarana mahaifinka ya fita A'iki bai dawo ba Neman duniya Amman ba'ah ganinshi ba tunda  ga wannan rana ba'ah k'ara ganin mahaifinka ba,Mahaifanmu sunyi kuka haka ma mu y'an uwanshi har muka gaji Ana haka i'yayenmu sukayi tafiya zuwa k'auye sukayi hatsari suka mutu.


"Balaraba ta shiga ta fita saida ta rabamu da dukiyar i'yayenmu sannan taji dad'i bata barmu da komai ba,koda naga haka nasamu mahaifiyarka akan ta gudu ta kwashe dukiyar mijinta ta gudu tun kafin" Balaraba ta dawo kanta.

Haka kuwa Akayi Mahaifiyar ka ta gudu Neman duniya"Laraba tayi bata ganta ba sai ta hak'uri sanadiyyar haka"Laraba ta had'u da ciwon zuciya ta rasu.


  Cigaban Labari

"Hafiz ya rungume Mama Rabi yana kuka tareda godewa Allah yau ya had'u da k'anwar mahaifinshi,Baba Rabi tace ba kuka zakayi ba yau Ranar murna ce da Allah ya had'amu" Hafiz maza zo ka kaini wajen mahaifiyar ka.


"Mominsu Hafiz ta rungume Baba Rabi tana godiya da Allah da ya had'a su" Sooraj yace Momi i'na mahaifinmu ya tafi?yana Raye KO baya Raye?Allah kad'aine yasani,"Momi tace Insha'Allah za'ah ganshi bi'izinillah,Ranar dai yini sukayi suna farinciki sai yamma suka koma Asibiti don lokacin likita yace musu zata tashi.





*"Ummu Maher ce*


Vote 
Share
And
Comment💌
*⛲K'ADDARAR RAYUWA CE⛲*
~~~~~~~~~~~~~~~~

📖Labarin gaske✍


*NA*
*Rabee'atu.B.Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚📗
بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa _

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔

   *Page⛲26&27*

Baba Hadiza tace sannu kinji takwara Allah yabaki lafiya,Na'amsa da Amin sannan likitan ya shigo yayimun y'an gwaje gwaje yace mun i'dan kina Al'ada kiringa shan ruwan zafi kuma kiringa tsarki da ruwa mai d'umi na'amsa da to inajin kunya saboda harsu Yaya Hafiz suna wajen.
    Yaya Hafiz ya cewa likitan to mungode nandai aka sallameni Mominsu Hafiz tana mak'ale dani tana tayimun sannu har mukaje gida.
    A lokacin Baba yafito zai tafi masallaci yana ganin mota ya tsaya don ganin suwaye,Baba Hadiza ya gani tafito daga cikin motar sai Hafiz dasu Rabi'atu.
   Baba ya kafe su da idanu yana kallo tabbas yasan fuskar Mominsu Hafiz amman yarasa A'inda yasanta,Suna zuwa suka fara gaisawa sai kallonsu yakeyi shidai yasan kwana biyu bays ganin Rabi'atu Amman baisan inda ta tafiba kuma ya kasa tambaya.
    Bayan sun shigo gidanne Baba Hadiza ke tambayar Yaya Babana yace bata nan tayi tafiya,Baba Rabi kuwa bata b'ata lokaci ba tafara bawa labarin abunda ya shud'e wani lokaci da sauri Babana yatashi yana kallon Baba Hadiza da ta kafeshi da i'do bakinshi yana kakkarwa yanuna mominsu Hafiz yace daman Khadija kina raye,Laraba batayi nasarar kasheku ba.
  Mominsu Hafiz tace ina raye ban mutu ba ga Y'ay'ana Hafiz da Sooraj bamuzo da Sooraj ba yana gida.
   Babansu Rabi'atu yace wallahi ni kaina narasa me yake  damuna da nakasa neman matar Yayana don Allah kuyi hak'uri Mominsu Haris tace babu komai d'an uwa A'i yanzu komai ya wuce.
   Baba Hadiza  kuwa tayi shiru don tasan asiri ne yake tasiri ajikin d'an uwanta don Yaya shu'umar macece.
  Nanfa akayi ta hira rabin hirar duk akan Laraba ne muguwa sannan akan Mahaifinsu Hafiz dob sunyanke shawarar zasu k'ara bada cigiyarshi ko Allah zaisa adace.
  Hafiz sai satar kallon Rabi'atu yakeyi yana son yarinyar har cikin ranshi gashi i'tama y'ar uwarshi ce kamar Zainab,Rabi'atu kuwa kunyarshi ta keji sosai don kallon da Hafiz yakeyi mata yayi yawa don haka ta koma kusada Momi ta kwanta tana shak'ar k'amshin jikin momi mai sanyaya zuciya Allah ya d'ora mata son matar awani lokacin i'don tana kallonta sai taji kamar Mamanta take kalla.
    Momi ta bawa Babana kud'i mai yawa don ta lura yana cikin  wani hali abunda ta lura dashi gaba d'aya Babana yacanza kamar bashi ba yayi bak'i ya rame sai k'ashin wuya.
   Mominsu Hafiz ta rok'i Babana akan yabata ni,don haka yace haba Khadija har yaushe zan hanaki Rabi'atu A'i y'ar kice don haka na baki i'ta halak malak Allah yataya rok'o,Murna na ringayi sosai saboda yanzu zan huta da jarabar Yaya da azabar da take d'oramun.
   Hafiz ma murna yaringayi saboda yanzu zai zauna da mosiyiyarshi Rabi'atu.
  saida Mominsu Hafiz tayiwa Babana shatara ta arzik'i sannan muka fito.
   duk da bawani kulawa nake samu daga wajen Mahaifina ba amman saida naji babu dad'i Uba da d'a sai Allah,na d'auko y'an ya matsattsun kayana nafara had'awa har nakai k'arshe nafito nayi saurin komawa d'akin don tuno da hoton Mahaifiyata da na Yaya Hadiza na d'auka ina kallonsu ina zubarda hawaye sosai don Allah yagani har yanzu ina tunanin Mahaifiyata tareda yayata.
  ji nayi anda fani na juyo Baba Hadiza ce tajuyo dani muna fuskantar juna ta sharemu ba hawayena sannan tace Rabi,atu kiyi hak'uri komai lokacine haka ma mutuwa lokacice saboda Allah yafiki sonsu ya d'auke abunsgi don haka kiyi hakuri Allah ya d'auke mahaifiyarki yanzu kuma ya dawo da'ita.
   Sai nayi saurin kallon Baba rabi nace yaushe mahaifiyata ta dawo Baba Hadiza? tayi murmushi tace kwarai ta dawo saboda Khadija bazata tab'a cutar dake ba nafi kowa sanin hakan kuma tana sonki kamar y'ar cikinta,naga hakanne acikin kwayar i'donta.
  don haka kiyimata biyayya kid'auketa kamar uwadda ta haifeki kinji,na kalli Baba Hadiza nace insha'Allah zaki sameni meyi mata biyayya da duk wanda ya shafeta.
  Momi ta shigo tana cewa y'ar tawa bata shirya bane,Baba Rabi tace gatanan muka fita daga d'akin.
   Wani tafkeken gida muka sauka mai kyauda tsari,Muka fito nida Momi muna zuwa gidan  Momi ta kamo hannuna tace mushiga y'ata ina kallon ta naji sonta ya k'ara shiga raina sosai Hafiz kuwa sai fara'ah yakeyi sosai.
  kid'ane yake tashi sosai acikin gidan kamar gidan dujal gaba d'aya gidan ya hautsine,cikin b'acin Rai Momi ta nufi sashen Sooraj don kid'an daganan yakw fitowa.
 Sooraj  ne tareda abokananshi  mata da maza anata rawa tareda shangiya kau iskanci dai babu wanda ba'ayi.


*Ummu Maher ce*



*Vote*
*Share*
and
*Comments*📩
*⛲K'ADDARAR RAYUWA CE⛲*
~~~~~~~~~~~~~~~


📖Labarin gaske✍🏻



*Na*
 Rabi'atu.B.Abdullahi 
(Ummu Maher)Miss green💚💚💚📗
بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa _

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔

    *Page⛲ 28&29&30*


Mamaki ne kwance kan fuskar Rabi'atu,to shi wannan waye haka kamar Arne? ga shan giya ga Neman Mata ga rashin daraja iyaye,Momi kuwa kuka ta keyi kamar ranta zai fita tasan i'ta ce sanadin lalacewar d'anta da ta barshi sai abunda yakeso ta keyi mishi gashi yanzu lala cewar tashi gaba ta keyi.
    Hafiz kuwa cikin zafin nama irin namijin zakinnan ya kashe kid'an tare da korarsu ya barbaza su cake d'in da  ke wajen da sauran abubuwa ya farfasa kwalaban da hannayenshi da suka Fara jini ya tsugunna a k'asa yana kuka shi kad'ai yasan abunda yake damunshi aduk lokacin da yasamu k'aninshi guda d'aya tak acikin wannan halin ji ya keyi dama ya mutu ya huta.
   Sooraj ya tashi cikin maye ya wuce d'akinshi ya rufe yana maganganun da ba'ah gane me yake nufi.
       "Rabi'atu ta kalli inda Momi take tana faman kuka kamar ranta zai fita ga Hafiz ma yana ta kuka kamar k'aramin yaro cike da tausayin su ta matso kusada Momi tana rarrashinta KO ba Ah gaya maka ba kasan cewa Sooraj D'an Momi ne saboda suna Kama Amman ba sosai ba sai take ganin Sooraj yana fuzgar kama da mahaifinta Amman bata kawo komai ba.
    Momi tace Rabi'atu Sooraj d'anane na ciki na Amman baya jin magana ta kullum cikin b'ata mun rai ya keyi Wallahi ni kad'ai nasan abunda na keji aduk sanda naga d'ana cikin maye.
   Rabi'atu babu uwadda zata so taga d'anta yana wannan halin ma'ana acikin maye Momi tana kaiwa nan ta rushe da matsanancin kuka Mai cin Rai,Rabi'atu ta rungume Momi tana zubar da hawaye na tausayin Momi matarda ta d'auke ta kamar mahaifiyar ta.
   Momi tana da kirki sosai kwana na biyu agidan ta mukaje kasuwa ta siyomun kaya nik'i nik'i wai duk nawa ne,D'aki guda momi ta ware mun da kayan d'aki gwanin sha'awa Ranar dai kuka na ringayi sosai had'e da murna don tunda nake ban tab'a tunanin yin I'rin wannan rayuwar ba ta jin dad'i KO da amarki kuwa sai gashi ni Rabi'atu an ware mun d'aki guda Kuma duk nawa ne.
  Muna kitchen muna girki nida Momi muka jiyo haya niya tana tashi afarlo da sauri muka fito don ganin menene?.
   Hafiz ne rik'e da wani mutumi kamarsu d'aya da Babana sai dai yafi Babana haske,kuma kamar zai girmeshi.
   da gudu Momi ta tawo kamar y'ar tsana ta rungumeshi tana cewa Mijina Kaine?Ina ka shiga?mun neme ka har mun gaji.
   saida suka dad'e a haka daga bisani suka zauna Momi ce ta shiga shafa fuskar mijin Nata tana cewa nayi kewarka Mijina don Allah ka gaya mun Ina ka shiga?"Hafiz yace Momi yanzu dai ba lokacin magana bane saidai Bari ingaya miki wani Abu don hankalinki ya kwanta Mahaifinmu Bayan yabar gida da yarasa inda zashi sai ya nufu Lego's acenne Allah ya had'a shi da wata Mata Mai dukiya sosai ta tai ma keshi ta bashi sana'ah Mai kyau Bayan wani lokaci sukayi Aure Wanda Ayanzu suna da Y'ay'a uku dashi duk Mata kuma wannan matar ta d'au aniyar dawo dashi cikin danginsa kullum cikin yadda zata dawo dashi cikin danginsa ta keyi har Allah yasa aka dace .
   "Hafiz ya k'ara da cewa kwasam Bayan an tura ni course Lego's sai muka had'u da matar tana ganina tace  duk inda wannan yake jinin mjinta ne don haka ta tambayeni mahaifina na gaya Mata komai agame Dani daganan ta fuskanci cewa ni d'ane ga mijinta kuma ta had'ani da mahaifina, koda nagaya wa mahaifina cewa ni d'anshi ne sai ya nuna bai Sanni ba tun daga haka muka Fara Nema Mai magani kwasam Ana maganin sai aka dace koda nahaifina ya ganeni sai ya ringa cewa in kaishi wajen Mahaifiyata abar sonshi ya ganta to shine washe gari muka shirya dukkan mu har Kishiyarki da y'ay'anta muka ta ho.
     Wasu yara ne y'an Mata su biyu suka shigo da wata mace wacce  bata wuce kamar Momi ba KO ma ta d'an d'arata irin Hajiyoyin nan ne,da yarinya a hannunta wacce bata wuce shekara biyar da Rabi ba zuwa shida.
   Momi kuwa tunda Hafiz ya Fara bata labari shiru tayi tana kallonsa i'ta dai tarasa me ma zata ce,tabbas tasan k'addara ce ta saka mijinta k'ara Aure don shi ba mutunne Mai San haya niya ba,Allah ya sani i'dan tace ba tayi kishin mijinta ba tayi k'arya saidai i'dan ta tuna cewa wannan matar i'tace matar da ta taimaki mijinta a lokacin da yake Neman tai mako sannan ta Aureshi alokacin da ba shida kowa don haka i'dan tayi kishi da ita tabbas ta zama bu tulu.
    Yaran suka Rungume Momi kamar sun Santa i'tama Momi ta rungume su tana jin k'aunar su har ranta,i'tama mahaifiyarsu ta rungume Momi tana Kuka yau Allah ya nuna Mata dangin mijinta.
   Matar tace nidai Sunana Hajiya madina ni haifaffiyar jahar Lego's ce, Kuma ni bayara biya ce ni Ina har kar siyarda gold ne da zinare inada babban company wadda nake tsaftacciyar kasuwanci na aciki,Yara na kuma Akwai Fatima,Khadija,sai Autarsu Safina, shekararta ishirin da biyu sai Khadija Ashirin dai dai sai Safina shekararta shida cif cif, iyayena kuma suna Raye  Mahaifiyata tana nan Babana ma yananan duk y'an uwana suna Lego's wasu kuma Abuja da sauransu,Hajiya madina tace wannan shine labarina.
     Dadynsu Hafiz ya kalli Khadija matarshi yace hak'ik'a ina godiwa Allah da ya had'ani da Mata ta da y'ay'ana nayi ta kaici Mai yawa da na tafi na barsu don haka Ina Mai Neman afuwarku,Momi ta juyo ta kalli mijin Nata tace haba Mijina kadaina rok'ona in yafe ma Ina jin kunya sosai saboda k'addara ce babu Wanda bazai iya fad'a Mata ba.
    Ranar anyi hira sosai harda Labarin rasuwar Mahaifansu duk yaji da yadda Larai ta kwashe komai nasu,Ta barsu babu komai.
 har su Baba Hadiza da Babana sai da suka zo gidan har da Yaya Ina kallon ta tana ta harara ta kamar zata cinye ni,Momi ta gabatar Dani awajen Dady,yayi murna sosai da ganina kuma Momi tace Mai ni y'ar kaninshi ne Dady yayi ta murna sosai.
    Ni kuwa dasu Fati mun haye sama muna ta hira kamar munsan juna Muna ta labari sosai lokaci d'aya shak'uwa ta shiga tsakanina da su Fati.
    Dady ya kalli Matar shi Khadija yace ni fa banga Sooraj ba.....dai dai lokacin  Sooraj  ya shigo gidan yana tan gad'i da kwalbar giya a hannunshi yana sha,Cikin razana suka tashi dukansu suna kallon Sooraj.



*Ummu Maher ce*
Miss Green💚💚📗






*Vote*
*Share*
And
*Comments*✍🏻
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
      ⛲⛲⛲⛲⛲
                ⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
       ⛲⛲⛲⛲⛲
                 ⛲

    *Na*
*Rabi'atu.B.Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚📗
بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa _

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔


        *Page⛲31&32*

Gaba d'ayansu hankalinsu a tashe yake ganin Sooraj acikin wannan hali Momi kuwa rasa ta cewa tayi sai hawaye ne kawai yake zuba acikin idanuwanta tabbas bazata daina cewa i'tace ta janyowa Sooraj wannan halin ba domin duk sanda ka nunawa yaronka komai yayi dai dai ne saboda kana sonshi to tabbas watarana sai wannan yaron ya saka kuka.
     Mahaifinsu Sooraj kuwa kallonshi kawai yakeyi da mamaki kwance a fuskarshi Wai yau d'anshi ne acikin wannan halin da yafi komai tsana a duniya yaga yaro yana shaye shaye kuma yau d'anshi ne yake wannan halin,Innalillahi wa'inna ilaihi Raji'un shin anya kuwa Sooraj ne to idan bashi bane waye?Don fuskar Sooraj bata b'ace ba tun yana k'arami yake kama dashi babu abunda ya b'ace afuskarshi da kaganshi kaga d'anshi.
       Koda Sooraj ya hau kan Step d'in benen da ke manne ajikin farlon tangad'i ya keyi kamar zai fad'o,da sauri Momi ta juya ta tafi d'akinta tana kuka'Hajiya Madina ta kalli Momi cike da tausayinta tabbas tana jin wani abu azuciyarta a game da D'an nata to meye ya sakashi  maye?Hajiya Madina tana cikin wannan tunaninne taji ana salati,Sooraj ne ya fara ta mola tun daga kam step d'in ya fara gangarowa abun tausayi.
      Dadynsu Sooraj yayi saurin tarar d'an nashi yana girgiza shi Sai kumfa ke fita daga bashinshi kamar yasha goba,Hafiz ya rungume d'an uwannshi yana kuka mai tsuma zuciyar duk wani mai sauraro,Rungumoshi Dady yayi yafita da Sooraj daga farlon ya sakashi A mota suka nufi Asibiti shida Hafiz.
     Rabi'atu kuwa tab'e baki tayi tana cewa gaskiya anyi Asarar haihuwa kullum shi babu abunda ya iya sai b'atawa mahaifiyarshi rai Alhalin yasan ciwon da ke damunta saboda baya neman Albarka kullum da rashin mutuncinda zai b'ullo da shi agidan.
    Rabi'atu tayu tsaki tayi wucewarta d'akin Momi don ganin halinda take ciki don tunda Momi ta tafi take son ta bita don taha halinda take ciki ta kwantar mata da hankali tana tafiya"Hajiya Madina da y'ay'anta suka bi Rabi'atu d'akin Momi.
      Tana shiga ta hango Momi tana janyo drawernta tana neman maganinta zata sha idonta yayi jawur sosai kana ganinta kasan tasha kuka.
     Hajiya madina tace Haba y'ar uwa saboda me zaki saka kanki acikin  wannan halin Addu'ah ya kamata kiyi ba kuka ba,Saboda d'anmu addu'ah yake buk'ata don haka ki share  kici gaba da yimishi addu'ah kowa da irin k'addararshi kinji,Don Allah ki daina kuka kici gaba da yimishi Addu'ah.
    Nandai mukayi ta rarrashin Momi,taji dad'in  nasihar da mukayi mata daga bisani muka dawo farlonmu b'angaren Hafiz yana da girma sosai don haka shi aka gyarawa Hajiya Madina ta koma sashen Dady kuma daman yananan babu abunda ya b'atashi kullum sai angyara shi fes kamar Dady yananan.
  Likita ya kalli Dady yace gaskiya Alhaji adaina barin yaronnan yana shan abunda yafi kwakwalwarshi gaskiya a'binciken da mukayi mun gano yana shan  abubuwanda suka fi kwakwalwarshi don haka a kiyaye sosai.
    Dady yace insha'Allah zamu kiyaye Doctor,Hafiz ya ruk'o Sooraj suka fito tare.
    Kwana biyu Sooraj baya fita yana gida shida Dadynshi suna shan hira Dady kuma Dady yana janshi ajiki sosai hatta wayar Sooraj kwacewa yayi ya b'oye don koma meye itama wayar tanada Nata gudummawar.
    Momi kuwa yanzu ta tsani Sooraj duk da yana matsayin d'an lelenta Amman tana ganin hakan shine Maganin Sooraj.
    Rabi'atu tana fitowa daga wanka Fatima ta shigo d'auke da wani d'an k'aramin akwati,Fatima tace Gaskiya Rabi'atu ki godewa Allah saboda Allah yayi miki hallitu masu kyau da kuma tsari,Rabi'atu tayi dariya  tace kema ai haka Fati,sai lokacin Khadija ta sa musu baki tace Hmm Aini jiya naga abun mamaki?Mukayi saurin ce mata na mefa?Khadija tace Bros Hafiz mana kinga kallonda ya keyiwa Rabi'atu kamar zai cinyeta Wallahi harsu Dady suka zo bai daina kallonta ba,Nayi saurin dukan bakin Khadija ina dariya nace Oh ke kuma Khadija gutsiti tsoma,Fatima tace To meye na hanata k'arasamun labarin Ai nima naga Alamar hakan mudai zamuji dad'i indai wannan abun ya tabbata don gaskiya Bros d'inmu ya i'ya zab'e.
      Dariya nayi nace Hmm ku kuwa kun iya gulma Wallahi,sai kuwa Khadija tace kinsan Allah ni kuma na d'auka Yaya Sooraj shine saurayinta.....Ai banbari ta gama fad'a ba na kama masifa k'arshe dai sukayi shiru suna dariya don sun san duk duniyar nan babu wanda na tsana irin Sooraj shiyyasa suke tsokanata dashi.
    Fatima tace gaskiya mudai adai na yiwa Bros d'inmu haka ayi ta zagar mana d'an uwa,wallahi nidai innace ke Wallahi saina Auri Yaya Sooraj kyakkyawa dashi 'fine Boy, nace ko kuma Bad Boy ko?
        Anata cin abinci baka jin komai sai k'arar chokula Momi tana ganin Sooraj ya sauko ta had'e rai kamar taga wani abun k'i ya janyo kujerar kusa da Momi ya zauna yana cewa My Mom good morning,ko kallonshi ba tayi ba ballan tana  yasa ran zata amsa mishi,Dady yace Haba Momi d'an lele yana magana An mishi shiru ataima ka a'amsa masa.
      Duk wajen aka saka dariya banda Momi da Rabi'atu wadda taji kamar ta shak'e Sooraj don haushi ko menene ma shine yajawo mahaifiyarshi tana fushi da shi don irin muzguna matan da yakeyi saidai ta lura tunda Dady  yadawo ya rage duk wani abunda ya keyi.
      Sooraj ya juya yace to Dady tunda tana fushi dani bari mu gama cin abinci sai in rarrasheta"Dady yace yes haka kuwa za'ayi.
     Hajiya Madina tace gaskiya Dady yarinyar nan ta iya girki,Dady yace wacece fa?Hajiya Madina tace Rabi'atu mana sai Hafiz yayi sauri yace Ai kuwa dai Don wallahi tunda nake ban tab'a cin abinci mai dad'in na Rabi'atu ba.
     Sooraj kuwa duk yana jinsu baice komai ba yafara cin abincin da sauri ya dawo dashi yana cewa kai wannan wani irin abinci ne  duk k'arni wannan abincin ne kuke cewa yayi dad'i ?yafad'a yana wani zare ido tare da kakkarin Amai tare da cewa abinci duk k'azanta da k'arni shine yayi dad'i.






*Ummu Maher ce* 
Miss green💚📗


*Vote*
*Share*
And
*Comments*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
         ⛲⛲⛲⛲
                ⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
            ⛲⛲⛲⛲
                     ⛲

Labarin gaske✍🏻📘
~~~~~~~~~~~

*Rubutawa*✍🏻
*Rabi'atu.B.Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green📗💚
بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa _

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔

   *Page⛲34&35*

Dadynsu Hafiz yace haba My son wannan abincin kuwa Ai yayi dad'i kai dai kawai kace dad'inne yayi maka yawa,Momi kuwa cewa tayi k'eleshi kada yaci mana ba kanshi yayi wa Ba har za'ah zauna ana wani binshi yana guduwa waishi mara mutunci to karyaci mana wa yayi wa.
    Hajiya Madina tace haba Momi kinsan yadda abincinnan yayi dad'i babu mamaki ko dad'inne yayi mishi yawa.
    Sooraj kuwa abunda Momi ta fad'ane ya k'ara tunzura shi,ya d'auki kwanon da abincin ya watsawa Rabi'atu ajikinta sannan ya nuna ta da yatsa yace wallahi duk ranarda muna cin abinci kika fito wajen saina b'abb'alaki kowa yana wani yabonki ke kuma kamar wata sarki saijin dad'i kike,Munafuka tunda kikazo gidannan kike zuga Momi na yanzu gashi magana ms sai tayi niyya ta keyimun,har wacece ke da zaki dunga sawa Da hanawa agidannan to bari in tuna miki ke ba komai ce agidannan ba fache maiyi mana Aiki,Tun kafun ya k'arasa Momi ta wankeshi da maruka har biyu tace wai daman Sooraj rashin mutuncin naka yakai i'rin haka ace k'anwarka, y'ar k'anin mahaifinka amman kina wulak'anta ta to meye ribarka?.
      Sooraj kuwa da sauri yayi sashenshi Hafiz yazo zai janyo shi,Dady ya rik'eshi yana cewa yi hak'uri Hafiz nasan kai mai hak'uri ne don haka yanzu ma ka k'ara hak'uri kaji.
     Sooraj yana zuwa d'akinshi ya turoshi k'ofar da k'arfu jikake b'am ya rufe k'ofar,Ya shiga band'akin da ke manne ajikin d'akin ya sakarwa kanshi ruwa tabbas ya zama dole yayi maganin wannan yarinyar don yasha kamata tana zuga Momi akanshi don haka dolene ya gyara mata zama.
     


        ★ ★★★★ 
Rabi'atu! Rabi'atu!!Rabi'atu!!!Momi ce ke kwalawa Rabi'atu kira tana cewa wai kina ina ne ? da sauri Na fito daga cikin d'aki ina dariya Fatima ce ke yimun kwalliya Momi ta kirani Alokacin Wai Fatima tana tsokana ta wai gwara tayiwa Matar Yayanta kwalliya tun yanzu.
      Momi ta cewa Rabi'atu lafiya kuke ta dariya me ya faru? sai nayi saurin cewa babu komai Momi tace to zo inasonyin magana dake,Na cewa Fatima da Zainab ina Zuwa Momi na kirana suka had'a baki wajen cewa to saikin dawo Matar Yaya Nayi dariya na fito daga d'akin.
    Momi ta kalleni tace Rabi'atu Sooraj ne yace wai yana son in dafa mishi Tuwon Amala ni kuma kinsan yanzu nadawo daga asibiti banajin dad'i don Allah ki girka mai.
     Shiru nayi gabana yana dukan uku uku  saboda tsoron Sooraj na keyi sosai,don ko jiya saida yaja mun kunne akan idan yana waje indaina zuwa har sai da sukayi fad'a da yaya Hafiz.
   Muryar Momi naji tana cewa naji kinyi shiru lafiya dai ko?Nayi saurin cewa to Momi.
   Sauri sauri nake had'a abincin har na gama don bana son ya dawo ya sameni ina dafawa.
    Nayi sa'ah kuwa har na kai d'akin nafiti ban ganshi ba,dai dai zanfito daga d'akin muka had'u muka ban gaji juna saida nayi y'ar k'ara saboda zafin da naji,Ke wacce irin dabba ce ne meya kawo ki d'akina ban gaya miki kada ink'ara ganin k'afarki ad'akinnan nanba.
    Nayi saurin cewa kayi hak'uri Momi ce...wani wawan mari ya bani har guda biyu dama da hagu zafin marin yasa na kasa d'ago idanu na in kalleshi kawai sai hawaye ne ke zuba A'idanuna na bak'inciki.
    Sannan ya nuna ni da ya tsansa yace wallahi tallahi kika k'ara shigomun d'aki sai na karyaki banza kawai,yana fad'in hakan ya hankad'oni waje ya datse k'ofar tare da hannuna.




*Ummu Maher ce*✍🏻
*Miss green💚📗*



Please share
And
*Comments*✍🏻
⛲❄️⛲❄️⛲❄️⛲❄️⛲
*KADDARAR RAYUWA CE*
⛲❄️⛲❄️⛲❄️⛲❄️⛲

Na
Rabi'atu. B.Abdullahi
(Ummu Maher) Miss green💚




*Page 36to39*

Wani Hawaye ne mai zafi ga rad'ad'in wajen daya da meni,har kwa kwal wa ta sai da Naji zafin Datsemun hannun da Sooraj ya yi shi kuwa ko ajikinsa.



Allah Sarki maraicin uwa ba shi dad'i,duk da Momi tana sona bata nuna mini wani abu ko ban_bancin dake tsakaninmu nida Y'ay'anta a kullum tana son ta faran tamun rai.

Amman sai dai Kash!Sooraj ya shiga tsakaninmu ni da Momi don Na lura cewa Momi tana son Sooraj sosai,don koda ya b'ata mun rai ma ko ya yi min wata muguntar a gabanta sai dai tayi mai fad'a shima ba cen ba,Saboda tana sonsa sosai.



Amman Yaya Hafiz ba halinsu D'aya da Sooraj ba,Shi yasan darajar d'an adam bai tab'a Wulak'an tani ba a kullum nuna mun so da k'auna yake idan kuwa yaga ina cikin bak'in ciki har sai ya saka ni farin ciki sannan yake hak'ura.



  Yaya Hafiz yana sona Sosai yana nuna mun k'auna don wani lokacin ya kan shiga da muwa idan yaga d'an uwansa ya b'ata mun rai,yakan nuna fushinsa sosai Saboda haka nima nake son Yaya Hafiz har cikin raina.






   *Washe gari*

Koda na tashi da safe d'an ya tsa na ya kumbura sosai,a dalilin datse mun d'an ya tsa da Sooraj yayi,Kuma koda Momi ta tambaye me ya samu hannu na ce mata nayi Bugewa nayi don haka ta bani Maganin rage zugi sannan ta kirawo Hafiz don ya duba ni.



Lokacin da Yaya Hafiz ya shigo nayi bacci don haka koda ya shigo ya dad'e a tsaye yana kallo na sosai,Har Zuciyarsa yaji son yarinyar ya d'arsu a zuciyarsa.


  Tabbas ya tabbatar a yanzu Son Rabi'atu ya ke yi don alamu sun nu na.

Tsaye ya yi dai_dai fuskar Rabi'atu yana kallon kyakkyawar fuskarta wadda ta k'awata da Gashin ido dana gira ga d'an k'aramin bakinta abun gwanin sha'awa....Fatima ce ta ce"Hmm Hmm alamun gyaran murya da sauri,Hafiz ya dai_dai ta kansa sannan Ya du ba ni yana cikin du ba nj na farka.





Mu kayi ido biyu da shi kallon_Kallo muka shiga yi wa junanmu kallon da bai tab'a shiga tsaka ni na da Yaya Hafiz ba,wani abu da ban tab'a ji ba naji yana yawo a kaina da kwa kwal wa ta.



Har Zuciyata nake son Yaya Hafiz,saboda Yaya Hafiz Namiji ne tamkar da dubu don ya had'a komai da ya kamata duk mace ta Aureshi.



 Da Sauri Fatima ta fita tana dariyar wannan b'oyeyyiyar Soyayyar don ta san babu wanda ya sani a gidan,Har zuciyarta tana son Yaya Hafiz ya Auri Rabi'atu don sun da ce sosai,Kuma ga shi an saka mai rana da Zainab Ya ya kenan?Cab' Fatima ta fad'a a fili sannan tana yi wa Yayanta zab'i nagari mafi Alk'airi amman in dai har zuciyarta ne tana son  Yayan na ta ya Auri Rabi'atu.



"Sannu Rabi'atu ya jikin na ki dafatan dai kin sa mu lafiya ko?.


 Yaya Hafiz ne ya ke tambaya ta tare da yi mun wani kallon tausayi da k'auna,don da farko tausayin Rabi'atu ya fara yi,daga baya koma ya koma k'auna.



  " da sauk'i Yaya Hafiz amman maganin ne ba zan iya sha ba?nafison maganin ruwa."


Na fad'i hakan cikin shagwab'a.


Rabi'atu kenan akwai shagwab'a yana d'aya daga cikin abinda yasa ya ke son ta don tana burgeshi idan tana yi mai shagwab'a.



Haka kuwa a kayi Nan fa Hafiz ya samo mata magani na ruwa da k'er ta sha yana lallab'a ta har ta yi bacci.


Ya da d'e  yana kallonta sannan ya fita yana shafa sajensa mai kyau.




"Teema ki fita daga gidannan tun kafin ranki ya yi mummunan b'aci don duk ga garar ki na fi ki i'ya wa don haka ki mai da hankalinki".


" Haba Sooraj me ya yi zafi haka kawai don Na ce ina sonka sai ka nemi ka ta ra mun mutanen gidanku?Me ye laifin wanda yace yana sonka".




Wani wawan Mari Sooraj ya wanka wa Teema sannan ya nu na ta da ya tsansa ma nu niya.


"Ke kin isa in soki y'ar iska i rinki tam ba d'add'iya karuwa mai bin maza,ta ya ya zan Aureki saboda ni ne ignorance ko?" to bari kiji wallahi tallahi ki fita daga nan tun ka.....



Ai bai gama fad'in abinda ya ke cewa ba Teema ta fara biyo Sooraj tana cewa ya tai ma ke ta.


Ta fara cire suturarta,da sauri Sooraj ya rufe idanunsa yana tuno abinda ya kamata ya yiwa Teema wanda koda ance wataran ta kusanci Namiji ba zata k'ara ba.




I'ta kuma Rabi'atu dai_dai nan ta fito daga cikin gida zuwa shan i'ska,kawai sai ta jiyo ihu a d'akin Sooraj.
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
        ⛲⛲⛲⛲
               ⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
         ⛲⛲⛲⛲
                  ⛲

Labarin gaske✍🏻

        Written by
*Rabi'atu.B.Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚📗
بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa _

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔


      *Page⛲ 40&41*

Wani wawan i'hu Rabi'atu ta Saki Wanda ya dawo dasu daga hayyacinsu Rabi'atu kuwa Salati kawai nakeyi don ganin abunda idanuna ya gani.
       Sooraj ne naga ya cire blet d'in shi yana jibgar wata k'atuwar guzuma tsirara haihuwar uwarta yana ta jibgarta kamar zai kashe ta.
     Da gudu tayo k'ofar d'akin ta b'oya a baya na tana cewa in taimake ta,Ai wata wawar raruma Sooraj yayi Mata ya cigaba da runtuma Mata bulalar jikinta yayi shati sosai gata fatarnan TTasha bilicin har wani ja takeyi  saboda azaba.
      Ni kuwa da saurin gaske na cire hijabi na na yafa Mata hijabina ba zura Mata hijabin da sauri,Sooraj kuwa yayo kanmu duka da gudu naja hannunta muka fito waje na bud'e gate na cillata waje Ina huci saboda munsha gudu sosai.
         Sooraj yayo kaina kamar mahaukaci nayi saurin ta kewa da gudun gaske ya biyoni muna y'ar tsere ranar dai fitsari ne kawai banyi ba saboda tsoron Sooraj nakeyi saboda bashi da mutunci KO kad'an.
       Dai dai Zan shiga gida ne naji na bugi wani Abu kamar gini Jini ne yafara fita daga jikina kamar fanfo,Amman Sooraj KO kallona baiyi ba ya koma sa shenshi  yana cewa ni zakiyiwa iskanci waike Mai mutunci yanzu saiki gayawa y'an garinku noncense kawai.
       Yaya Hafiz ne ya fito daga sa shenshi jin yaci Karo da wani Abune yayi saurin daka tawa,kallonshi ya Kai wajen abun yaga menene,Rabi'atu ya gani kwance cikin jini Rai a hannun Allah.
          da gudu ya d'auko ta duk da jinin da take ciki,ya saka ta amotarshi sai ya kirawo Momi da sauri i'tama ta fito cikin tsoro,ganin Rabi'atu cikin jini ya k'ara tsorata ta sosai,Hafiz me kayi Mata Marainiyar Allah me kayi mata?.
       Hafiz yace Momi nidai mu tafi asibiti please don Allah,Momi tace bazan tafi d'inba saika gaya mun me kayi Mata?.
        Koda Hafiz ya fuskanci Mahaifiyar tashi ba zata fuskance shiba kawai sai yaja motar shi ya fige ta da ggudun gaske,Ya tada k'ura sosai.
       Sai alokacin Momi ta dawo daga hayyacinta cikin matsanancin firgici Momi tabi D'an Nata asibiti don tasan asibitin da zaije.
       Tai makon gaggawa aka Fara bawa Rabi'atu saboda halin da take ciki,Hafiz  kuwa in banda kuka babu abunda yakeyi saboda yadda yakejin Rabi'atu a zuciyarshi sonta yakeyi sosai don gani yakeyi akanta ya Fara sanin wani Abu wai shi so.
      Yana zaune cikin wannan tashin hankalinne,Momi ta shigo asibitin hankalin ta ata she kana ganinta kasan tana cikin wani hali saboda yadda gaba d'aya lokaci d'aya ta rame sosai daga d'azu zuwa yanzu.
         Momi ta kalli Hafiz tare da cewa ya jikin Nata?Hafiz da k'er ya bud'e bakinshi yace da sauk'i Momi, tace to Allah ya k'ara sauk'i wai meye ya same ?ta Hafiz Ina cikin tashin hankali sosai don bansan halin da take ciki ba kuma bansan meye Akayi Mata ba?.
      Hafiz ya bud'e bakinshi da k'er yace Momi Sooraj Saiya kashe Rabi'atu sannan hankalinshi zai kwanta saboda koda ba'ah gayamun cewa shine ba na tabbatar Sooraj ne ya aikata Mata haka.
          Domin Ina cikin sa Shena naji Ina juyo sauti wanda tun Ina daurewa har na fito saidai abun da naji Sooraj na cewa akan Rabi'atu shine.
     Wai yanzu zaki gayawa y'an garinku Noncense kawai,to iya abunda naji kenan nima na ganta cikin wannan halin Wanda d'auko ta kenan nayi miki magana Amman sai kike ganin kamar nine nayi Mata wani Abu.
       Momi kinsan hali na kinsan abunda Zan A'ikata da Wanda bazan Aikata ba,Amman kike zargina da cin amanar Rabi'atu ta Yaya zan cuci marainiyar Allah wajen cutar da'ita hakan ai ba zai yiyu ba.
    tunda Hafiz ya Fara maganarshi Momi ta dafe k'irjin ta tana Salati i'danun ta suka ciko da kwallah tana sharewa,ta bud'e bakinta ta da k'er tace 'Innnalillahi wa'inna i'laihi Raji'un.
      Momi ta Fara kuka wiwi tana cewa haka Allah ya k'addara mun ta haifar Sooraj a matsayin D'ana,Saboda lallai wannan itace k'addara ta saboda Sooraj yana cutar da zuciya ta,yabar abun a kaina mana Amman saiya koma kan Marainiyar Allah.
      Hafiz cikin tausayin mahaifiyar shi,yace kiyi hak'uri Momi yanzu dai muyi ta rashin lafiyar Rabi'atu tun da yanzun shine abun da yake gabanmu.
         Momi tace yanzu tayaya kake tunanin zamu sanar da Mahaifinku ga abun da ya faru saboda kar shima tun yana daurewa damuwar Sooraj yanzu abun shima ya Fara damunshi,saboda ni nafison damuwar Sooraj ta sha feni.
     Suna cikin wannan halinne Doctor ya fito daga d'akin da aka kwantar da Rabi'atu,sukayi saurin ta sowa suna tambayar shi me ya faru.
     likitan yace su biyoshi Office d'in shi,Hafiz da Momi suka kalli Junan su hankalinsu a tashe suka nufi Office d'in likitan.
     Gyaran murya likitan ya farayi yace Hajiya Inason gaya muku asamakon buguwa da kanta yayi tayi loosing din memorynta ma'ana ta manta komai na rayuwar ta.
















*UMMU MAHER CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
*UMMU MAHER CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
         ⛲⛲⛲⛲
                   ⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
         ⛲⛲⛲⛲
                  ⛲
*Labarin gaske*✍🏻


      Written by
*Rabi'atu. B.Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚📗
بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa _

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔
      
           *page⛲42&43*

Da sauri Momi ta tashi ta dafe k'irjin ta tana salati yanzu Marainiyar Allahn ce ta dawo haka,Innalillahi yanzu hakan yana nufin ban Rik'e amanar da aka dan k'amun ba yanzu ya zanyi da mahaifin ta.?
       Haka Momi taringa maganganu kamar hauka sabon kamu,Hafiz ne yaringa rarrashinta a yayin da shima tashi zuciyar take kamar zata fashe saboda yadda yake jin Rabi'atu aranshi yafi gaban komai.
      Koda suka shiga d'akin da aka kwantar da'ita har yanzu bata far fad'o ba,Inda taji ciwon an nad'eshi da bandeji fuskarta tayi fayau kana ganinta kasan tasha wahala sosai.
      Momi ta rungume Rabi'atu tana ta faman kuka kamar ranta zai fita don yadda take jin Rabi'atu aranta kamar i'tace ta haifeta haka take ji.
        Hafiz yace Momi akirawo Dady a fad'a mishi halin da muke ciki saboda nasan yanzu yana ta kiranmu awaya,Momi tace Hafiz ina sane nace maka karufe wayarka saboda nafison sai gani gashi in fad'a mishi don maganar waya baza ta yiyu ba.
      da saurin gaske Hafiz yaje ya kirawo likitan suka dawo tare,ko shima kanshi likitan ya tsorata da ganin yadda Rabiatu take yi gaba d'aya ta fita daga haccin ta.
      da k'er ya samu yayi maya Allurar bacci Sannan aka samu tayi bacci,Hafiz yayi saurin fita daga d'akin don ganin yadda likitan ya danne ta babu imanivsannan yayi nasarar yi mata allurar.
     yana fita ya samu wani d'an benchi ya zauna yana tunanin halin da k'aninshi ya saka marainiyar Allah ya zamo dole Sooraj ya karb'i mummunan saka mako a game da abunda ya a'ikata.
     da sauri ya tashi ya kunna motarshi ya koma gida ranshi yana k'una yana jin zafi har cikin zuciyarshi don tunda yake bai tab'a fushi maka mancin wannan ba.
       Wani wawan burki yayi ko gama tsayawa baiyi ba ya fito daga cikin motar ya shigo cikin farlon,babu kowa acioin farlon,don haka ya fara kwala musu kirakamar yaro k'arami.
       Da sauri suka fito daga d'akin Dady ana ta shan hira,Alhaji kuwa daman lokacin yana cikin tashin hankali don ya kirawo matar tashi har sau Biyar ana ce mishi wayar a kashe take.
       Yadda suka ga Hafiz ne ya k'ara tsorata su,Fatima da Zainab suka matso dab dashi suna cewa Yaya Hafiz me yafaru?Ina Momi da Rabiatu ina kuka je muna ta neman ku.?
          Daday yace Haif lafiya na ganka a hargitse me yafaru?Hafiz yaje ya rungume Dady yana cewa Dady mun shiga uku yanzu ya zamuyi da baiwar Allah nan,?Jikin Dady yayi sanyi ya bubbuga bayan Hafiz yace Hafiz ka nutsu kayi mana bayani mun kasa gane me kake nufi?.
         Dai dai lokacinne Sooraj ya shigo farlon cikin wani yadi ruwan Arsh yadin har wani walk'iya yakeyi,yadda yaga mutannen gidan nasu ne abun ya tsora tashi kuma baiga Mominshi ba to meye ya faru?Babu amsa don haka ya k'arasa don yaji Meke faruwa.
       Wani wawan shak'a Hafiz ya kaiwa Sooraj i'danuwan Hafiz duk sun fito waje,duk wanda yake wajen saida yaji tsoron yadda Hafiz ya koma lokaci kad'an.
         





*UMMU MAHER CE*


*Share*
       And
*Comments*✍🏻
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
       ⛲⛲⛲⛲
                 ⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
      ⛲⛲⛲⛲⛲⛲
          ⛲⛲⛲⛲⛲
                        ⛲
Labarin gaske✍🏻


       *Written by*
Rabi'atu.B.Abdullahi
(Ummu Maher)Miss green💚📗
بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa _

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔

      *Page⛲44&45*

Sooraj kuwa abun yabashi tsoro sosai don tunda yake da d'an uwanshi bai tab'a koda marinshi ba ballan tana har ya shak'eshi."Dady yace Hafiz meya had'aka da d'an uwanka da kayi mishi wannan shak'ar haka?me yake faruwa ne agidana wanda ban sani ba.
   Hafiz yasaki Sooraj cikin k'araji sannan ya koma gefe yana huci,Sooraj kuwa haushi ya kamashi na yadda yayan nashi yayi mishi agaban mutane kuma alhalin shi baiyi wani laifi ba.
      Dady yace Hafiz ka nutsu ka gaya mana menene musabbabin abunda ya had'aka da d'an uwanka da kayi mishi wannan shak'ar haka?don nasanka nasan halinka na kuma san abunda zaka A'ikata, nasan abunda ba zaka A'ikata ba don haka ka nutsu kayi mana bayani.
      Hafiz ya kalli Dady sannan ya nuna Sooraj kana ya juyo da akalar hankalinshi  kan Dady sannan yace Dady wannan yaron so yayi yayi kisa agidannan.
        Badon Allah yasa munkai Rabi'atu hospital ba da yarinyar nan ta mutu saboda ayanzu maganar da akeyi tayi loosing d'in Memorinta,gaba d'aya ta manta abunda tayi na rayuwar ta Asaka makon dukan da yayi mata har ya fasa mata kai.
     Ko kafun Hafiz ya gama maganar idanun Dady sunyi jajir alamun ranshi ya b'aci sosai,Su Hajiya Madina dasu Zainab kuwa zaro idanu sukayi alamar mamaki sosai a fuskokin su najin abunda yafaru.
          Sooraj kuwa da saurin gaske yafita daga gidan ya hau motarshi ya figeta Sosai ya fice daga gidan gaba kid'aya masu gadi kuwa da gudun gaske suka bud'emai gate,badon Baba maigadi ya matsa ba da yatake mishi k'afarshi.
      Suka koma gefe suna mamakin yadda Sooraj ya fita daga gidan suna addu'ar duk inda zaije ma Allah ya kaishi lafiya.
         Wani wawan burki yaja abakin asibitin ya fito da gudu don ko gama gyara tsayuwar motar baiyi ba yafito,office d'in Doctor ya shiga babu ko Sallama sannan yace A'ina aka kwantar da Rabiatu?,Doctor ya bud'e idonshi da yake arufe yana tunani don tunda ya d'ora idonshi kan fuskar Rabi'atu yaji wani irin son yarinyar  ya d'arsu acikin zuciyarshi don yarinyar akwai shiga ran mutun.
     Doctor yafito daga Office d'in Sooraj yana binshi abaya har suka isa d'akin,Momi tana Zaune tana zubar da kwalla don tayi kuka har ta gaji,tana ganin Sooraj ta tashi tana nunashi da ya tsanta tana cewa Sooraj Kaine kazo asibitinnan don ka k'arasata mara tausayi mara imani Azzalumi kawai.
     Sooraj kuwa bai san ma me Momi take fad'i ba Saboda gaba hankalinshi yana kan Rabi'atu don yadda yakejin wani abu aranshi a game da Rabi'atu.






Tofa🤔me yafaru da Sooraj  yakejin wani abu a game da Rabi'atu,Oho nima ban sani ba?


Kunga nayi tyiping kad'an,More Comments More Tyiping✍🏻




*Ummu Maher Ce*✍🏻
*⛲<<K'ADDARAR RAYUWA CE>>⛲*

     NA
Rabiatu.B.Abdullahi
(Ummu Maher)Miss green💚📗

 بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔

   
    Page⛲46&47

Momi kuwa hararar  Sooraj kawai takeyi don gani take yi Sooraj yazo ne ya raina mata hankali,Sooraj kuwa kuka kawai ya keyi sosai na damar abunda yayiwa Rabi'atu don yasan ko yanzu ya mutu sai Allah yayi musu hisabi Da Rabi'atu abisa abunda yayiwa marainiyar Allah.

   Ga kuma Alhakin Mahaifiyarshi da yake binshi babu ranar da bazai b'atawa Umma raiba,ko yakawo mata gida azo ayi ta shashanci,ko kuma ya kawo abokanshi azo ayita shan giya da sauransu ai ko wannan hakkin ya isheshi, balle harda na Rabi'atu yanzu shikke nan ta manta komai na rayuwarta yanzu ya zayyi da Hakkin Rabi'atu.

    Momi kuwa ganin i'rin kukan da Sooraj ya keyi yasa taji tausayin Sooraj azuciyarta tasani cewa tanason Sooraj sosai wanda tun yana k'arami ta keyimai wani mahaukacin so,Shikuwa Hafiz wani lokacin har kuka ya keyi ab'oye na i'rin sonda Mominshi ke yiwa d'an uwanshi ko rabinshi bai samu ba,shiyyasa yana gama Secondary yacewa Mominshi takaishi wata k'asar  yayi karatu don bazai b'oye ba yanajin kishin d'an uwanshi gudun kada wani abu yafaru.

   Momi bata kawo komai ba tayi mishi komai ya koma University A merican,ba k'aramun dad'i yaji ba da komawarshi American don Akwai k'an war Mominshi A American da y'ay'anta guda biyu Zainab da Mansur.
 
   Hafiz kullum yana gidan su Zainab saidai idan yanada lectures shiyyasa ma suka saba da Zainab sosai a haka har soyayya ta k'ullu a tsakaninsu mai k'arfi har Allah yasa Hafiz ya gama karatunshi lafiya,Sannan ya samu Aiki da wuri atak'aice dai saida Hafiz yayi kusan shekara goma sha baya k'asa Nigeria saidai suyi chart da Mominshi wani lokaci kuma takai mai ziyara.


  Adai dai nan Momi ta k'ara jiyo sautin kukan Sooraj yana cewa Rabi'atu ki tashi kiyi hak'uri nadaina duk wani abu da nakeyi wanda bai kamata ba na tuba kiyafemun.

   Momi ta d'aga hannuwan ta tana godewa Allah da yanuna mata wannan ranar da d'anta kuma abun sonta ya shiryu,ya Allah ka shiryar mana da y'ay'anmu bisa ta farkin addinin musulunci,Sooraj ya matso kusa da Momi ya rik'e k'afafun ta yana neman yafiyar ta.

   Momi tana kuka tace na yafe maka d'ana Allah ya karb'i tubanka Amin Allah ya karemun ku bisa tafarki madai daici,Momi ta rungume Sooraj tana kukan dad'i da Allah ya nuna mata ranar da Sooraj ya shiryu ya daina halayenshi marasa kyau sannan tana mai k'ara son Rabi'atu da tazama silar shiryuwar Sooraj.

  Dai dai lokacinne Su Dady suka shigo d'akin saidai sunji duk abunda ya faru tsakanin Momi da gudan jininta Sooraj,Hafiz ya matso ya rungume Momi da d'an uwanshi shima yana kuka tare da godewa Allah daya kawo ranarda Sooraj ya shiryu.

    Hajiya Madina da y'ay'an ta suma kuka sukeyi na tausayin Momi da Sooraj,Dady kuwa yana tsaye yana kallonsu cike da tausayinsu,tun lokacin daya dawo idan ya kalli Momi sai yaji tausayin ta idan ya tuno da halin da ta shiga lokacinda baya nan yasani wannan lalacewar da Sootaj yayi da baiyi ta ba amman koda yana Nan tunda yana cikin k'addararshi dole ne saiya faru.

  
     Sooraj ya taso ya rungume Dadynshi yana kuka yana neman yafiyarshi abisa b'ata musu da yayi,Dady yace Sooraj babu komai Allah ubangiji ya yafe mana baki d'aya suka Amsa da Amin.


    ************
Ayanzu Rabi'atu ta warware saidai abunda yake bawa kowa labari shine tana gane duk wani wanda yazo wajenta harma ta fad'i sunanshi,Wannan abunne yake basu mamaki.Suna Zaune Momi da Sooraj harda Hafiz Kuma tunda abunnan ya faru Sooraj kullun yana asibiti ya zauna yayi ta kallon Rabi'atu don idan yana kallin ta ko k'ifta idannu bayayi don yarinyar akwaita da shiga ran mutun.

   Sau tari Rabi'atu tasha kamasa yana kallon ta,gashi haryanzu tana tuno da irin abubuwan da suka faru tsakanin ta da Sooraj,saita tsinci kanta amaijin wata irin tsanarshi tsana kuma mai munin gaske don idan Sooraj wataran ya shigo shigewarta band'aki takeyi gudun kada ya dame ta da kallo kamar maye i'ta har mamakin Soorak ta keyi da abunda ya canza shi lokaci k'ank'ani don tasan halinsa ba mutumin kirki bane sam,yanzu ma wat k'ila wata muguntar ya shirya mata shiyyasa yake wani binta kamar karuwarsa don yadda ya keyiwa karuwansa ko Momi baya yimata.

   Likita yana shigowa Sooraj yace Likita daman inason in tambayeka agame da Rabi'atu ada kace tayi loosing d'in Memorinta ma'ana ta manta komai na rayuwarta amman abun mamakin shine.....

  Maganarsa ce ta sark'e lokacinda Rabi'atu ta fito daga band'aki d'aure da tawul ak'irjinta wani kuma yana hannunta  tana goge kanta da ta wankeshi yayi gwanin sha'awa.

   tana karkad'e shi kamar yadda larabawa su keyi da gashinsu idan suna rawa,Sooraj fa ya shagala da kallon Rabi'atu wadda bata masan da mutane ad'akinba saida likita yayi gyaran murya sannan Sooraj yace likita kuma sai naga tana gane mutane sosai.
 
    Sai asan nanne Rabi'atu ta kula cewa da mutane ad'akin ta saki wata k'ara daya sa Sooraj saurin zuwa wajenta atsorace ya zata jikin nata ne ya tashi dai dai zata koma band'akin tayi baya zata fad'i sakamakon zamewa da tayi.

   Da saurin gaske Sooraj ya cillota ta fad'a k'irjinshi ya rungume ta tsam ajikinshi kamar wani zaiyi masa kwacen mata,Kallon kallo suka shigayi tsakanin Sooraj da Rabi'atu abun gwanin sha'awa.


     Rabi'atu tana k'ok'arin kwacewa Sooraj kuma ya rik'eta tsam ajikinshi kamar wani yayi zai kwace ta,Dariya Rabi'atu ta bawa Sooraj yadda ta dage saita fita daga jikinshi shikuwa sai k'ara mannata yakeyi tare da jin wani shork ajikinshi,i'tama Rabi'atu wani shork taji wanda bata tab'a koda maka mancin tsintar kanta aciki ba.


    Sai gashi mutumin da ta tsaneshi kamar ranta waishi ne ya turata jikinshi har kuma ta k'eleshi sai alokacinne tasaka k'arfinta da niyyar ture Sooraj amman ina kamar wani dutse yana tsaye abunshi ya tsura mata idanu kamar bai tab'a ganinta ba,shi kuwa likita tuni ya fita don gani yayi abun yafi k'arfinshi kuma ganin da yake yiwa Sooraj kullum yana mane a asibitin ya d'auka cewa Matarshi ce shiyyasa ya hallata suyi abunda suke so matuk'ar bai sab'awa addininmu ba.


   tasaka bakinta dai dai dantsen ta da niyyar ta cijeshi amman abun saiya bashi dariya yace Rabi'atu baza ki iya tureni saboda ke kinsan i'rin k'arfin da Allah yayi mun maza ma basa iyawa dani ballan tana ke mace,Nace Sooraj kasake ni don Allah saboda kanason ka cuci ratuwata shine kake bibiyata don ka ruguzamun rayuwa ta to kasani kayi kad'an wallahi,Sooraj ya k'ara mannata da jikinshi sannan yace Hmm Rabs kenan ni bazan tab'a cutar dake ba Saboda ked'in ta daban ce.



 
   Wata tsawa sukaji wadda ta razana su musamman ma Rabi'atu wadda idanunta suka firfito kamar zatayi kuka,Amman har lokacin  Sooraj bai Saki Rabi'atu ba yadai jiyo don ganin waye wannan.

   Hafiz suka gani shida Baba Hadiza suna yi musu kallon tuhuma da zargi'Idanun Hafiz sukayi jajir kamar Jan garwashi Wanda ya dad'e yana ci da wuta.






*Ummu Maher ce*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲

*MALLAKAR*🤙🏻
*Rabi'atu.B.Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚📗



*Na sa daukar da wannan page d'in ga y'an k'ungiya ta*

 *JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION*

Allah ya k'ara mana had'in kai Amin.🙏🏻

بسم الله الرحمن الرحيم

         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa_

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔

   *Page⛲48&49*

Tsananin tsoro da firgici ne suka ziyarce ni a lokaci d'aya saboda ban tab'a tunanin Hafiz ya i'ya d'aga murya haka sai gashi yau ya d'aga muryarshi idanunshi sun juye zuwa launin ja jir 🔥🔥kamar wuta tsabagen b'acin rai.

   Ya nuna ni da yatsansa sannan yace Rabi'atu yaushe kika zama haka yaushe kema kika zamo jahila,har kike biyewa wannan sakaran ban tab'a tunanin haka daga wajenki ba kallon da nake miki yarinya ce mai hankali mai kare mutuncin kanta ashe ba haka bane nine nayi miki kallon haka.

  Rabi'atu tace don Allah Yaya Hafiz kayimun rai Wallahi tallahi ban tab'a A'ika ta wani abu ba ka yarda dani Adai dai nan Rabi'atu ta fashe da kukan tausayin kanta daga wannan sai wannan,Hafiz arayuwarshi i'dan akwai abunda ya tsana bai wuce jin kukan Rabi'atu ba don yana yiwa yarinyar wani i'rin so da k'auna tare kuma da tausayin ta saboda hakabai fiya son kukan ta ba don yana tab'a mishi zuciya sosai.


   Baba Hadiza tace Rabi'atun nasan halinki nasan abunda zaki A'ikata nasan abunda baza ki A'ikata ba don haka ki k'ara kare kanki Allah ya k'ara karemu baki d'aya, Baba Rabi tace kai kuma Sooraj Rabi'atu k'an warka ce bai kama ta karinga yi mata al'adun turawa ba saboda i'ta ba baturiya bace,Kuma k'anwarka ce Aure ya hallata agareku i'dan kanason ta to kayi magana mana muyi tuwo na maina Saboda naga alamun som yarinyar nan a i'don ka don haka babu wani b'uye b'uye.


  Gaban Hafiz ne yayi wani mummunan fad'uwa bisa furucin da Baba Hadiza tayi,to me take nufi tana nufin Sooraj da Rabi'atu su zama Ma'aurata? ina hakan baza ta tab'a faruwa ba i'ndai yana raye.

  Sooraj kuwa wani farinciki ne ya lullub'eshi bisa jin furucin Baba Hadiza akanshi lallai kam yasan yana son Rabi'atu son da yake mata ko kanshi baya yiwa kanshi,Kuma babu abunda zai cewa Rabi'atu sai godiya saboda i'tace ta tsamoshi daga i'rin rayuwar da yayi mara tsaf ta adacen baya duk ranar da akace Rabi'atu ta zama matarshi yaji dad'inshi saboda ya samu mata tagari mata mai hankali da sanin yaka mata da iLimin addini.


Amatuk'ar zuciye Hafiz ya fita daga d'akin saboda yadda zuciyarshi take komai ma zai i'ya faruwa dashi kuma zai i'ya A'ika ta komai, i'ndai akan Rabi'atu ne don tazama jiki da tsokarshi ta zama Mai juya zuciyarshi yadda take so.



Baba Hadiza da Sooraj kuwa kallon k'ofar da Hafiz ya wuce suke yi cike da mamaki to meye ya b'ata mishi rai haka?Oho Sooraj ya bawa kanshi amsar tambayar to amman yans ganin cewa abunda yaga ya wa kana tsakaninshi da  Rabi'atu ne yasa yayi haka,ahankali Sooraj ya shafa kwantacciyar sumarshi da ta kwanta luf luf gashi tasha gyara donshi Sooraj ba daga nanba akwaishi da gayu gashi kyakkyawan gaske idanunshi kamar zaiba idan kaga i'danun Sooraj kamar yana son yin bacci don i'danunshi a lumshe suke.


Rabi'atu kuwa tsoro ne ya cika mata zuciyarta don farga ba da furgici ne suka ziyar ce ta don aduniya tak'i jinin ganin b'acin ran yayan nata don duk abunda ta zama yayan nata ne ya kaita duk wani matsayi da take cikinsa,hawaye ne ya fara zarya daga idanunta na tausayin Hafiz don tun ba yauba tasan Hafiz son ta yake yi amman saboda me Baba Hadiza zata ringa had'ata da Sooraj mutumin da ta tsaneshi tsana mai yawa don bata ga ranar da zata so Sooraj ba don ko agaban Momi tana nuna mishi k'iyayya balle agaban wani.



Jin tafin hannu tayi a fuskar ta alamun ana goge mata hawaye waza ta gani kuwa i'nba Sooraj ba,bata ankara ba kawai sai ji tayi yasaka leb'enshi yana goge mata hawayenta,a take taji wani bak'on yanayi yana fizgarta wanda bata tab'a koda jin kwatan kwacin i'rinshi aduniya ba,Sai yau gashi taji shi ajikin mak'iyinta.



Tuni ta yunk'ura ta ture Sooraj da K'arfi i'ta atunaninta ma Baba Rabi tana nan ashe ta shi ga band'aki,don haka tace Sooraj don Allah i'dan kana da zuciya kada ka k'ara zuwa wajena asibiti,saboda kai d'in Jahili ne mara tunani don kai awajenka mace ba komai bace don kasaba tab'a y'an mata ko?


to Wallahi duk ranar da Hannunka yayi tunanin sake tab'a jiki na to wallahi sai kayi da nasani arayuwar ka,don sai ka gwan mace baka sanni ba banza jahili kawai wanda baisan abunda yake yi mishi zafi ba.


Taba fad'in haka ta saka hijabinta ta tafi Office d'in Doctor don ta gaji da zaman hospital gwara ta koma gida kowa ma ya huta don masifar Sooraj ta ishe ta sosai don mutunne shi mai mugun naci sosai.


Sooraj kuwa zuciyarshi tamkar zata fashe don ba k'aramun jin Haushin furucin Rabi'atu yayi ba don dai kawai yana son yarinyar ne da wata ce to da ranar saidai wata,don haka kafin Baba Hadiza ta fito daga ban d'aki yabud'e k'ofar d'akin Yabi Rabi'atu Officr d'in Doctor,Ni kuwa Ummu Maher nace Sooraj kenan Akwai Naci kamar maye.🤔😊






*HAFIZ*

Gudu yake yi sosai acikin Motarshi wanda kawai tuk'i yake yi baisan inda zashi ba saboda gaba d'aya idanunshi sun rufe akan Rabi'atu baya ji👂🏻 baya gani👀.


Dai dai zai sha wata kwana gab da layin gidansu wata tifa ta tawo takawo yashi ji kaje kau sunyi gware tunda ganan Hafiz bai  k'ara sanin  inda yake ba,mutane suka taru awajen Suna Fad'in.

😢😢😢😢😢😢😢😢😢
*INNA-LILLAHI-WA'INNA-ILAIHI-RAJI'UN*
😢😢😢😢😢😢😢😢🤔



*✍🏻Ummu Maher Ce*

*Vote*🗳️
*Share*🤙🏻
And
*COmments*💌📩
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲


*MALLAKAR*👉🏻
*Rabi'atu.B.Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚📗


🥇🥇🥇🥇🥇🥇🥇
Happy Anniversary
Jarumai writer's Association 
🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉

Allah ya k'ara mana had'in Kai baki d'aya🙏🏻

بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa _

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔

     *Page⛲50&51*


Hankalin mutanen wajen bak'aramun tashi yayi ba ganin ga garumin had'arin DA ya faru,saboda hatsarine Wanda ya janyo hankalin mutane sosai tare DA furgici.


DA sauri mai babbar motar ya fito yana salati inda mutanen wajen sukayi kanshi da masifa wasu ma harda zagi Alhali ba laifinshi bane,Shi kuwa Hafiz gaba d'aya baisan mutanen dake kanshi ba tuni ya Lula wata duniyar ta daban.

   Da sauri suka fito DA Hafiz don kaishi asibiti harda mai motar da sukayi Karo cikin tashin hankali da furgici,Suna zuwa asibitin kuwa aka amshe su aka kaishi Emergency don bashi taimakon gaggawa don ko numfashi ba yayi abunda ya k'ara ta dawa da mutane hankali kenan.




*Rabi'atu*
Sauri take sosai tana tafiya tana huci kamar za kanya,Sooraj ya shaho ta  gaban ta yana dariya ya bud'e Mata murfin motar ta shiga,Baba Hadiza kuwa i'tama dariyar ta Fara yiwa Rabi'atu don ta gane basa shiri DA Sooraj.


Sooraj shima ya bud'e murfin motar ya shiga ya rufe,ya Fara tuk'a motar cikin kwarewa tare da saito Mirror  d'in motar don ya kalli Rabi'atu sosai,ita kuwa tana ganin haka tayi saurin juya fuskarta tana mai jin dad'in iskar da take shigowa ta window tana jin dad'in iskar sosai.

 
  Wani Mayan kallo Sooraj yake bin Rabi'atu dashi Wanda yasa Rabi'atu ta k'agu suje gida don ta huta da mayen kallon Sooraj ga idanunshi masu Kama Dana mage don kwayar idon Sooraj Kamar Skye blue ne,ganin baza ta iya jure kallonshi ba kawai saita rufe fuskarta,Hakan da Rabi'atu tayi  kuwa ya bawa Sooraj dariya sosai da sosai,har Baba Hadiza ta gane hakan i'tama dariyar tayi irin tasu ta manya don ta gano wani sirri a tsakanin masoyan guda biyu wato Rabi'atu da kuma Sooraj.



   Suna sauka a motar tayi saurin shiga cikin gidan yana kwalawa Momy Kira don tayi missing d'inta sosai,Don kwana biyu gaba d'aya Sooraj ya hana ta zuwa asibitin shikuwa kullum yana Asibitin don kula da Rabi'atu, ita kuwa Momi dad'i ne kawai yake ka Mata sosai saboda tana jin dad'i d'anta ya nitsu yanzu.



      Da sauri Momi ta fito tana dariya ta rungume d'iyarta tana mai cike da jin dad'i,Ta kalli Rabi'atu tace kinga kuwa yadda ki kayi kyau kuwa lalle Sooraj ya i'ya kula DA Mara lafiya
 sosai. 

   Had'a rai tayi sosai tace Momy wannan d'an naki mai shagwab'a shine ya i'ya kiwo,,,,,,,,,,,K'arar wayar Momy ce ta kashe musu hirar da su keyi Momy tana dariya ta d'auki wayar tana dariya.



Innalillahi Was Inna ilaihi Raji'un Momy ta fad'i hakan lokacin da wayar ta ak'asa tana wani irin kuka maicin rai,Nanfa Su Hajiya Madina suma suka fito tare da su Zainab da Dady,Suna tambayar Momy me ya faru?

Kuka Momy ta fashe dashi tana cewa Hafiz ne yanzu aka kira woni cewar Yayi hatsari yana Emergency, duk Wanda ke wajen saida ya girgiza da jin maganar DA Momy ta fad'a karma i' Sooraj da Rabi'atu. 


Dady yace ba kuka za'ah zauna Ana yiba tafiya asibitin ya kamata mu tafi saboda musan halin DA ake ciki,Cikin sauri kuwa kowa ya fito Rabi'atu da Sooraj DA Zainab mota d'aya suka shiga su Momy kuwa DA Dady suma mota d'aya suka shiga hankalin kowa a tashe yake.


Zainab ta koma baya ta zauna Rabi'atu kuwa itama bayan ta bud'e zata shiga,Sooraj ya daka Mata wata wawan k'ara cikin Voice  d'in mai dad'i,yace waye drivern ku? da zaku koma baya Ku zauna,Cikin furgici Rabi'atu take kallonshi cikin hawaye tace don Allah mu tafi asibiti don mu gano halin DA Yaya Hafiz yake ciki please ta fad'i hakan cikin Kuka mai ban tausayi.


Ciki DA tausayin Rabi'atu yace dawo gaba mu tafi,Rabi'atu kuwa tasan halin Sooraj DA nacin jaraba don in har bata dawo ba kuwa tabbas bazai ja motar ba  haka ta fito ta koma gaban har lokacin Kuma ta keye Kai tsuma zuciyar mai sauraro Sooraj ya kalleta ya juya ciki DA jin tausayin ta don yadda yake jin son Rabi'atu har cikin b'argon jikinshi.




*Hospital*

Ganin yadda jikin Hafiz yake shine ya k'ara rikita kowa na wajen inda babu abunda kake ki sai kuka,Sooraj kuwa kallon d'an uwan bashi yake yi ta cikin glass yana mai zubar DA kwallar dake zubomai,tabbas yana son d'an uwanshi kuma zai iya yimishi komai matuk'ar bai sab'awa Allah ba .


dai dai nan wani likita ya fito yana cewa please don Allah wacece Rabi'atu don tunda ya bud'e bakinshi ita yake Kira please idan yana kusa ta shigo ya ganta kowa ya samu jin dad'i tare DA samun relief.



Kallon kallo aka shigayi tsakanin Mutanen sake wajen shikuwa Dady murmushi yayi don yasan abunda ke ciki,Kuma abunda babbavya hango taro KO yakai k'ololuwa bazai hangoshi ba,Sooraj kuwa kallon Rabi'atu ya shigayi kallo mai cike DA zargi,ita kuwa KO wai  wayowa ba tayi ba ta shige d'akin.....




*Naso inyi page mai yawa Amman fans na kaddar rayuwa ce kun batamun rai,Amman babu komai ai zaman tare ya koyo haka*

inason kuturomun shi daga farko zuwa inda na tsaya idan kun duba GRP zaku Ganshi na turo zuwa cen sama.




*Ummu Maher ce*


Vote
Share
And
Comments✍🏻
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲


*MALLAKAR*👉🏻
*Rabi'atu. B.Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚📗

بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa _

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔

*Page⛲52&53*

Rabi'atu tana shiga ta hango Hafiz kwance an nad'eshi da bandeji gaba d'aya fuskarsa kawai kake hangowa,bakinshi yana kiran Rabi'atu ki soni don Allah kada kice ba kyaso na domin zuciyata gab take da ta samu matsala akan sonki.


Ahankali na k'ara sa na d'agoshi Ina mai kallon Idanunshi sunyi ja kamar gauta,kawai saina fashe da kukan tausayin Yaya Hafiz,Yaya Hafiz yayi mun komai arayuwa ta shine mak'a sudin cire ni daga halin da nake ciki na k'angin  rayuwa,Nasha wahala abaya Amman yanzu yanzu ya zama tarihi to Ni kuwa mezaice yana so i'nce bana sonshi,ballan tana abunda yake so d'in nice A'ikuwa ya zama dole in amince mishi koma me yake so.


Share mai kwalla nayi sannan "nace Yaya Hafiz ina sonka Ina k'aunarka nima,kuma duk abunda ka keso zanyi maka indai zaisa ka samu lafiya,Kallona yayi sannan yace Rabi'atu na dad'e ina sonki so mai tsanani na kasa control d'in kaina akan ki Don Allah ki amince mun muyi Aure KO na samu kwanciyar hankali.



Share hawaye na nayi sannan Nace Inasonka yaya Hafiz kuma Zan Aure ka,hannayenshi ya bud'e mun alamar in shiga Don fuskarsa shim fid'e take da jin dad'in maganar dana gaya mishi,don haka na shiga na rungumeshi cikin wani irin kuka mai ban tausayi.


Bayana ya Fara bugawa alamun ban hak'uri Sannan ya rad'amun wani Abu a kunnena nafara dariya,sannan na k'ara shigewa cikin k'irjinshi munkai minti goma ahaka kawai sai mukaji maganar Momy DA Dady a bayan mu.


Cike da kunya na Fara kiciniyar fita daga cikin hannayen Yaya Hafiz daya mak'ale kamar wani zai kwace masa ni shiko kunyar su Momy baya yi don saida ya gansu ma sannan ya k'ara rungume ni.


Dady kuwa ya cire kunyarshi yace ikon Allah Hafiz Ashe jikin naka yayi sauk'i sosai?gashi ka rungume K'an warka kamar zaka komar da'ita cikin ka.

Sai a lokacin Yaya Hafiz ya sake ni yana mai jin kunya,ya juyar da kanshi gefe yana mai jin haushin kanshi da baya i'ya b'uye son Rabi'atu aranshi gashi yanzu su Dady sun Kama shi,Amman ta wani b'angaren dad'i yake ji saboda idan su Momy suka gani zasu shaida sonda yake yiwa Rabi'atu.


Da sauri na tashi na fita daga d'akin Ina mai cike da jin kunya,na bud'e k'ofar da sauri na fita ban kula dasu Hajiya Madina da su Zainab ba,nayi saurin  wucewa Ina jin dad'i har azuciyata inason Yaya Hafiz domin babu macen da zata ce bata sonshi.


Ina zuwa gida na wuce d'akin mu na kwanta na d'auko fillo Ina wasa dashi,Wai yau nice na fad'a soyayya soyayyar yaya mafi soyuwa acikin azuciya,gaskiya Ina d'aya daga cikin Mata masu Dace da samun miji nagari irin yaya Hafiz sai an tona.


Bayan nayi wanka na saka doguwar Riga tayimun kyau sosai sannan nayi parking d'in gashi na,nayi simple make up sannan na shafa lip stick na shafa turare mai sauk'in k'amshi tare da wani sanyin k'amshi.


Ina fitowa na shiga kitchen nafara feraye dankali nayi mai faten dankalin turawa da yaji alayyahu tareda bushashshen kifi,tare da kayan k'amshi sannan nayi mishi farfesun kayan ciki.


Ina cikin A'ikin naji kamar Ana bayana don haka na juyo da sauri don ganin waye?banga kowa awajan ba don haka saina cigaba da A'ikina har nagama na jerashi acikin basket,sannan na d'auko shi na fito nasaka hijabina sannan na fito harabar gidan,na nemi driver narasa kawai saina yanke shawarar hawa motar haya.



Ina fitowa don hawa motar kawai sai naga wata rantsatsiyar mota ta faka agabana,don haka nafara tafiya nayi kamar ban gashi ba,na k'ara yin gaba nanma ya k'ara biyoni abaya a wannan Karon Ban canza hanya ba na tsaya don ganin waye?



Abunda na ganine ya kusan sakani suman tsaye tare da mamaki shimfid'e a fuskata Nace ya sayyadi.......



*Hmm wallahi yawan comments yawan tyiping bana jin dad'in yadda ba'ah Comments, comments dinku shine yake tabbatar mun kuna biya Dani acikin wannan labarin🙏🏻*



*Ummu Maher ce*


*Vote*
*Share*
And
Comments✍🏻💌
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲⛲⛲⛲⛲⛲⛲


*MALLAKAR*
*Rabi'atu. B.Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚📗

بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa _

                 
     🏔🅙︎🅦︎🅐🏔

 *Page⛲54&55*

Kwarai kuwa ya sayyadi na gani tsaye akaina yana yimun murmushin nan nashi mai kyau da kuma tsari"Nace Ya sayyadi Anya kuwa Kaine?.
    Kallona yayi Sannan "Yace Nine Rabi'atu ba gizo nake yi miki ba,Naje wajen Yaya take cemun yanzu rik'onki ya dawo hannun Yayan Mahaifinki to shine fa nace ta kwatan tamun sai tace i'tama bata San inda kika koma ba,don ita yanzu ta sallamawa duniya ke saboda tunda kika bar gidan baki sake koda karan banin komawa ba.

 Shiru nayi Ina kallon ya sayyadi Saboda na d'auka Yaya ta canza halinta Ashe haryanzu tana nan da mugun halinta," Nace ya sayyadi to yaya akayi ka gano inda nake har gaka alayin da nake?

 "Hmm Rabi'atu kenan Allah ne ya kawoni nan don inada rabon sake ganinki da kuma rabon Aurenki,A lokacin da Yaya tace mun A'i bata San gidan ba saina hakura na fito Ina fitowa kawai sai wani aboki na ya kirawoni cewa muhad'u agidanshi don yin wani meeting,da kamar bazan zo ba amman sai wata zuciyar tace mun kawai inzo".

  " Nayi shiru cen kuma nace ya Sayyadi Ina ka shiga ne?Kallona yaya sannan "Yace Rabi'atu kinsan and'auke mu Aikine a wata ma'aikata a makka to kuma a lokacin babu wani interval din dazan samu in zo in gaya miki" Kuma Ina tsoron halin Yaya na rashin d'a  A'rta shiryya ma banzo ba".

  "Ke!ke!!ke!!! Saurin jiyowa nayi don ganin waye?Sooraj na gani tsaye a kaina yana wuci kamar tsohon zaki," Ke bakida mutunci KO Aiken DA akayi miki kenan kinzo kin tsaya da saurayi akan layi KO?"to Bari kiji wallahi tallahi duk ranarda na sake ganinki da wani Abu waishi saurayi saina karya k'afarki Inga k'afar tsayawa zance".

  Da sauri Sooraj ya janyo hannuna ya cilla ni cikin motarshi sannan ya rufe yaja motar da gudun gaske,k'ura kuwa duk ta bad'e  ya Sayyadi "Yana mamakin hali irin na wannan saurayin tare da kuma jin wani matsanancin jin haushinshi,a wannan Karon babu Wanda zai Aure mishi Rabi'atu matuk'ar yana Raye babu Wanda ya'isa ya Aure ta saishi ya d'auki wannan alk'awarin.

  " Kallona Sooraj ya keyi ta cikin glass d'in motar,sannan Yace Rabi'atu wancen waye Wanda na ganku tare?Banza nayi mishi sannan Nace nima bansan Shiba?baki sanshi ba kuma kike tare dashi?.

   Dai dai nan ya tsayar da motar a k'ofar asibitin, Ni kuwa yana bud'ewa na tashi Zan bud'e k'ofar motar sai kuwa naji k'ofar arufe gam,dariya Sooraj yayi sannan "Yace to ki bud'e d'in mana idan zaki i'ya mara kunyar k'arya kawai" Kallonshi nayi sannan "Nace Sooraj kake kowa ma?to koma dai me kake ka bud'emun k'ofa in fita tun muna mu biyu"Saboda Nidai ba karuwa bace kamar yadda kake kawo Karuwai har gidanku to ni ba haka nake ba kaji KO?.


  " Sooraj ya kalli Rabi'atu irin KO ajikina d'innan sannan "Yace Ina tambayar kifa dole ne sai kin gaya min waye wannan sannan Zan k'ele ki kifita.Rabi'atu kuwa haushine ya Kama ta sannan cikin fushi"tace saurayina ne kuma ya Sayyadinmu ne amakaranta menene ko zaka rabani dashi ne?.

  Cikin fushi Sooraj " Yace Rabi'atu fitar mun daga mota nace na bud'e miki kifita ya fad'awa Rabi'atu cikin tsawa da kuma k'araji,Cike da kad'uwa da kuma tsoron Sooraj Rabi'atu ta fita da saurin gaske daga cikin motar tana maiyi wa Allah godiya da ta fito salin Alin ba tare da Sooraj ya tab'a Mata jikin taba.


  Zainab ce ta kalli Rabi'atu sannan "Tace ke bakida hankali zaki bigeni ki wuce ba tare da kin bani hak'uri ba" Rabi'atu ta juyo sannan "tace don Allah kiyi hak'uri,Sai a sannan Zainab ta gane Rabi'atu itace yarinyar nan ta gidansu Momin Hafiz,wadda Tasha alwashin indai tana Raye sai Rabi'atu ta bar gidansu Momin Hafiz saboda babu Namijin da zaiga Rabi'atu bai k'o sa ba.

Zainab "tace ba kece Rabi'atu ba ta gidansu Yaya Hafiz?Eh nice Rabi'atu lafiya KO na k'ara yi miki wani lai finne?Zainab " Tace baki yimun laifi ba tana fad'ar Hakan ta wuce ba tare da ta k'ara magana ba.


  Hafiz ya kalli Momi "Yace Lafiya yau banga Rabi'atu ba?KO dai taje gida ne?" Momi tace A'ah yanzu ta fita Amman yanzu zata dawo...Momi bata gama rufe bakin taba Saiga Rabi'atu ta shigo 
d'akin cikin muryarta mai dad'i tayi sallama.

Momi ta amsa i'tada Hafiz Amman Zainab ko kallon ta bata yiba,Rabi'atu ta gaida Momi da Hafiz,Hafiz kuwa kallon Rabi'atu kawai ya keyi kamar wani tsohon maye,Zainab kuwa ta k'ulu iya k'uluwa daga k'arshe ta kalli Rabi'atu "tace ke zo in Aike ki,Cikin ladabi Rabi'atu tace to.

  Hafiz ya kalli Zainab "yace idan kina son Aike akwai masu aike Wanda wannan asibitin ya d'au kesu Kuma yake biyansu don haka kije ki same su ki basu Amman ba Rabi'atu ba Saboda yanzu ta dawo daga gida kuma tayi aiki ta gaji.


Cikin fushi Zainab " Tace oky don tayi aiki baza a Aike taba A'ikin me tayi girki ne fa?Hafiz"Yace eh girki tayi ke tunda aka kwantar Dani kin tab'a kawo mun  abinci?tambayar ki na keyi? baki taba kawo mun ba Amman Rabi'atu kullum sai ta kawo mun har a baki take bani ta bani ruwa,Kefa kin tab'a Aika ta Hakan?Cikin fushi Zainab ta kalli Momi taga ba ta yiwa Hafiz magana ba,Sai kuwa tace yanzu Hafiz duk akan wannan matsiyaciyar yarinyar kake cimun fuska?.


Zainab!Zainab!!Zainab!!! cikin fushi Hafiz ya kirawo sunan Zainab har sau uku Sannan yace fita daga d'akin nan....









*Ummu Maher ce*




*More Comment*
*More tyiping*✍🏻



Share and Comments✍🏻
*⛲🌈K'ADDARAR RAYUWA CE🌈⛲*


*MALLAKAR*👉🏻👉🏻
*Rabi'atu.B.Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚📗
بسم الله الرحمن الرحيم
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa _

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔
  *Shafi na🌈56&57*

Cikin Fushi Zainab ta fito tana tafiya kamar zata fad'i k'asa don tuno da Wulak'ancin da
 Hafiz yayi Mata kuma Mominshi tana  kallonshi Amman bata yimai magana ba.
    "Momi tace Haba Hafiz me yasa zaka yiwa y'ar uwarka haka? kasan kowa da i'rin rayuwarshi Kuma nan gaba Zainab matarka zata zama kaga kuwa dole ne kayi hak'urin zama da i'ta Kuma arayuwa anason mutum ya zama mai hak'uri a rayuwarshi Saboda mai hak'uri yakan dafa dutse har yasha romanshi.
   " Hafiz Yace Momi kiyi hak'uri nima bansan me yasa nayi haka ba?Saboda Abunda Zainab tayi mun yayi matuk'ar b'ata mun rai, Tunda aka kwantar Dani Zainab bata tab'a kulawa Dani ba kuma wai sunan Ni Zan Aureta, Momi tun yanzu tana yimun haka Inaga kuma ace munyi Aure Jumma'ar da za tayi kyau tun daga laraba ake i'ya ga neta,Kuma Momi ki duba kiga yadda ta zagi Rabi'atu babu ko kunyar ki ballan tana ma har taji kunyar yarinyar"Hafiz ya fad'i hakan cikin fushi.
  "Momi tace babu komai Hafiz nayi hak'uri kuma ka cigaba da nusar da i'ta Insha Allah zata gane Rayuwa"duk da ayanzun ma na gane cewa wani Abu ne ya saka ta hakan bawai halin ta bane.



     **********
Kwanan Hafiz sha uku aka sallame shi Saboda jikinshi yayi sauk'i sosai,kuma ayanzu an Kai lefen Aurenshi gidansu  Zainab I'nda aka saka Ranar Aurensu kwana goma dai dai,Hafiz kuwa har zazzab'i yayi Saboda ayanzu babu wace mace da yake so Kuma yake k'auna irin Rabi'atu kuma yana ganin matuk'ar bai Aure taba komai zai i'ya faruwa.
  Rabi'atu! Rabi'atu!! Rabi'atu!!! Momi ce take kiran Rabi'atu da k'arfin gaske Saboda tana sauri zata fita A'iki ,da sauri na fito Ina zuwa " Nace Momi ga ni"Momi tace Rabi'atu don Allah kafun in dawo ki shirya zaki rakani kasuwa Zan siyo wani Abu ne?.
  "Oky Momi Bari in k'ara sa girki sai in shirya mu tafi" Momi tace oky to ni sai na dawo.
  Kwalliya nayi sosai Tare da taimakon su Zainab don ni har yanzu ban i'ya kwalliyar sosai ba don Yaya bata Bari na inyi kwalliya wai a haka ma i'na d'aukar hankali i'na kuma ga nayi wanka nayi kwalliya,shiyyasa ma wata ranar ma ba_ta Bari na inyi wanka saboda kada i'n janyo Mata abun magana.
   Ana cikin yimun kwalliya Momi ta shigo"tace Kai y'ata kinga kuwa yadda kika yi kyau,Kamar wata sarauniyar masu kyau i'rin wannan kwalliya haka kamar za,aje gasar kyau.
  Cike da kunyar Momi na rufe i'da nuna Saboda kunyar Momi nake ji Sosai, Zainab "tace Kai A'i gaskiya Momi Yaya Sooraj ya samu Mata i'rin wannan kyau haka,ta fad'i hakan cikin dariya da zolaya.
   Saurin had'e rai Rabi'atu tayi saboda duk duniya babu abunda ta tsana i'rin Sooraj don gaba d'aya bata son KO jin zancensa sam- sam.
  Muna fitowa daga gidan muka hau mota kenan sai ga,Sooraj da Yaya Hafiz suna murmushi alamun suna cikin farin ciki,Da sauri na k'arasa kusa da Yaya Hafiz "Nace Ina wuni,Ko kallon inda Sooraj banyi ba ballan tana insan Allah yayi hallittarsa awajen.
⛲❄️⛲❄️⛲❄️⛲❄️⛲
*K'ADDARAR RAYUWA CE*
⛲❄️⛲❄️⛲❄️⛲❄️⛲


*NA*
*RABI'ATU.B.ABDULLAHI*
(Ummu Maher)Miss green💚
*💅Shalelen Jarumai Writer's Ass✍🏻*

_________
*بسم الله الرحمن الرحيم*
         _________________       
       ______
🅙︎𝗮𝗿𝘂𝗺𝗮𝗶 🅦︎𝗿𝗶𝘁𝗲𝗿𝘀 🅐︎𝘀𝘀𝗼𝗰𝗶𝗮𝘁𝗲𝗱📚🖊
https://www.facebook.com/101679598253281/posts/101680068253234/?app=fbl
_Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa illmantarwa, nishadantar tare da fadakarwa da jama'a bisa harshen hausa _

                 🏔🅙︎🅦︎🅐🏔


   *⛲ shafi na❄️ 58&59*

Wani i'rin jiri ne ya Fara d'aukar Rabi'atu a wajen,saboda irin furucin da Momi take fad'a wai ta Auri d'anta Sooraj, duk duniya babu wata halittar da Rabi'atu ta tsana i'rin Sooraj don halayensa ba masu kyau ba.


"Rabi'atu kinyi shiru ba kice komai ba a ga me da maganar da nake gaya miki ba i'dan har Sooraj bai yi miki ba ki gaya mun don Allah don ba Zan yi miki Auren dole ba.


" A'ah Momi Kai na ne yake yi mun ciwo kuma daman yana yi mun haka wani lokaci don tun da muka dawo daga Asibiti nake fama dashi.


"Oh Allah ya sauwak'e Allah ya baki lfy.

 Rabi'atu " Ta ce Amin Momy,Mu tafi gida zansha ma gani na saboda jiri na ke ji.



*HAFIZ*

   "Momi Wata maga na ke son muyi dake.

" Oky Hafiz ina jinka?

"Momi Magana ce akan Rabi'atu,wallahi Momi tunda Rabi'atu tazo gidannan nake son ta Amman na rasa......


" Yi min shiru mutumin banza kana Neman Auren y'ar y'ar uwata sannan kuma kana neman Rabi'atu,da yake baka da mutunci ka zo kace kana son Rabi'atu.


"To Rabi'atu Matar Sooraj ce don haka kacire wannan tunanin a ranka don na Riga na yi wa Rabi'atu Miji don haka ka fita ka bani waje,👉🏻 tun ka fun rai na ya b'aci don haka ka fita na ce...


Babu yadda Hafiz ya i'ya da mahaifiyarshi dole yabar d'akin Mahaifiyarsa,gefe na zuciyarshi kuma yana mishi wani i'rin zugi tare da rad'ad'i.



Ranar kuwa yadda yaga Rana haka yaga Dare, saboda yadda yake yi wa Rabi'atu wani i'rin so mai wuyar fassaruwa,gashi sauran sati d'aya bikinsa da Zainab,har ga Allah ba zai ce ba ya son Zainab yana son ta kuma son Zainab daban yake acikin zuciyarshi,kawai dai Son Rabi'atu ne ya zo mishi da wasu Al'amuran da bai tab'a tsintar kansa a ciki ba,gani ya ke yi kamar i'dan bai Auri Rabi'atu ba komai zai i'ya fa ruwa dashi.




*RABI'ATU*

DA k'er Ta samu ta kwanta saboda yadda kanta yake yi Mata wani i'rin  ciwo Wanda tun da take a rayuwarta bata tab'a tsintar kanta a ciki ba.


Wai ta Auri Sooraj?A saboda me za ta Auri mutumin da bai San hakkin d'an Adam ba Wanda kwata_kwata kansa kawai ya sani,ga shan giya,ga ne man mata,duk shi d'aya gaskiya ba za ta i'ya Auren mutum i'rin Sooraj ba,Sai dai Mutum d'aya ta ke tunani i'tace Momi,saboda ta San babu yadda za'ayi ta so ta Alhalin kuma ta k'i Auren d'an ta gudan jininta,ire iren wannan tunanin ta ringa yi har baccin wahala yayi awan gaba da i'ta.


  

       *BAYAN KWANA UKU*

Shirye shiryen bukin Hafiz da Zainab a ke yi,ko wani dangi sun da ge wajen sun killace komai tare da yin komai bisa tsari,Don tabbatar da bukin y'ay'an ga ta Hafiz da Zainab,an kai lefe da komai da a ke buk'ata na hidimar buki anyi shi.


Amman fa ta b'an garen  ango babu abun shirin da ya ke yi don burge Amaryarsa Zainab,ta b'an garen Zainab kuwa shiri ta ke yi sosai don burge sahibinta Kuma masoyinta Hafiz,Sai dai ta Lura tun da aka Fara maganar bikinsu Hafiz ya canza Mata KO me hakan ya ke nufi Oho?🤷🏼‍♀️🤷🏼‍♀️.


   

  *SOORAJ*

"Momi me yasa ba za'ah bikina Dana D'an uwa na ba,Saboda gaskiya na matsu inyi Auri kuma don Allah Momi ki ta ya ni bawa Rabi'atu hak'uri don har yanzu bata ya femun abunda na yi Mata ba,please mom ki k'ara bata hak'uri🙏🏻.


" Sooraj kada ka damu in dai Rabi'atu ce Zan San yadda Zan shawo kanta Insha Allah,kuma maganar A had'a bikin ka Dana Yayanka ba zai yiwu ba,saboda inason shawo kan Rabi'atu kafun komai don haka kaima ya kamata ka nemi yaddar ta da amincewar ta.



"Babu  komai Momi Insha Allah Zan yi yadda ki ke so,Saboda Ina matuk'ar son Rabi'atu don tun da na ke ban tab'a had'uwa da macen da na ke so ba sai Rabi'atu,akan tane komai na wa ya tsaya a rayuwa ta,kuma saboda i'ta ne na daina duk wani sab'on Allah da na keyi.


" Na sani Sooraj saboda haka ne ma yasa na dage a kan sai ka Auri Rabi'atu saboda inason hankalinku duka ya kwanta don haka Ina fatan Rabi'atu ta yarda ta so ka kuma ta yarda ta Aure ka. 


"Amin Momi Don gaskiya i'dan ban Auri Rabi'atu ba komai zai i'ya faruwa.....






*Yawan sharhi*
*yawan Rubutu*


*Ummu Maher ce*
*💃💃💃Shalelen Jarumai Writers Asso✍🏻*
®⛲❄️⛲®

  *<<🤦‍♀️K'ADDARAR RAYUWA CE🤦‍♀️>>*

                  ®⛲❄️⛲®


Na
*Rabi'atu Bashir Abdullahi*
(Ummu Maher) Miss green💚📗


🔔📚🔔
 _*🔱JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION🔱*_
🔔📚🔔

_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_

https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo
              
                        
    *⚜️©J.A.W⚜️📚🖌️*


   *Shafi na⛲ 62&63*


Zaman Hafiz da Zainab abin ba bu da d'i ko kad'an don ko Kallon inda Zainab ta ke Hafiz ba ya yi,ta zamar mai tam kar wata mujiya.

  Zainab kuwa ta rame ta k'an ja me abin tausayi ,a kullum tunanin ta ba ya wuce na yadda Hafiz ya daina sonta ya fita daga har karta a i'ya saninta ba bu abinda ta yi wa Hafiz da ta can_canci wulak'anci i'rin wannan ba,da ma so yana zama k'i tunda ta ke bata tab'a tunanin Hafiz zai canza Mata haka ba,sai ga shi yanzu yana wulak'anta ta kamar wata bora.





   ************
Masu gyaran jiki Momi ta sa mo Wanda suka amsa sunansu don Gyara y'arta kuma surukarta Rabi'atu,Aka ware musu d'aki guda don Fara gyaran jikin.


   Rabi'atu kuwa kallon Momi kawai ta ke yi tana jin jina i'rin son da ta ke yi wa d'an ta Sooraj, i'ta KO kunya ma ba ta ji har wasu magun_guna Momi ta sa a ke ba ta don Rabi'atu ta sha Gyara har ta gaji.


    Duk Wanda yasan Rabi'atu a da, to yanzu kuwa ba zai ga ne ta ba saboda wani fiti nan_nen k'amshi da wani sirrin kyau duk i'ta kad'ai.


   Hatta su Fatima ba sa ganinta don Hajiya ta Hana kowa ya ganta har sai an gama gyaran jikin Amarya,don a fad'ar ta so ta ke a kasa ga ne Rabi'atu don tsa ba gen kyaun da za ta yi.



   Sooraj kuwa ya da mu da son ganin Amaryarsa don ya k'agu a kaita gidansa ya nu na Mata tsagwaron son da ya ke yi wa Rabi'atu don tunda ya ke bai tab'a jin abinda ya ke ji ba sai a kan Rabi'atu.


   Ko Magana Rabi'atu ta yi Sai yaji Gan gar jikinsa ta motsa ta re da wani i'rin bugawar zuciyarsa ya yinda dukkanin wata tsoka ta jikinsa,ya rasa irin son da ya ke yi wa Rabi'atu ga wani irin Feeling daya ke ji a ga me da Rabi'atu Wanda bai tab'a jin i'rin Saba sai a kan  Rabi'atu masoyiyarsa Abin k'aunarsa Sai dai fa a b'an garen Rabi'atu ko oho don bata San ma yana yi,ba don duk sanda ya kusanto ta to fa k'ara tsanarsa Rabi'atu ta ke k'iyayyar da ta ke yi wa Sooraj da ban ce a zuciyarta.



    Lallai ya San Allah ne ya ba sa Rabi'atu ba wani ba,don Rabi'atu Alkhairi ce a rayuwarsa ,da wannan tunanin ya yi bacci tare da mafarkin wai ga shi da Rabi'atu sunyi Aure har sun haifi y'ay'a 12.



   🤔😆😂Wai ni kuwa Ummu Maher Na ce su Sooraj har an Fara mafarkin y'ay'a haka tun Uwar gayyar bata amsa ce wa tana son sa ba,to Bari mu gani ko Sooraj zai yi nasara🤓☺️🙂.





      **********
KO su Fatima ba su ga ne Rabi'atu ba abinda ya d'au rewa Rabi'atu Kai har sai da ta duba mudubi ta ga Wani irin sirrin kyau da ta yi Na abin ma_ma ki,sai dai ko kusa ba ta ji da d'in kyaun da ta yi ba don ta San ba masoyinta za ta yi wa wannan Kwalliyar ba.


    A ta ke a wajen Wani kuka mai ban tausayi ya kuf ce wa Rabi'atu,na tuno da Mahaifiyarta da y'ar uwarta Aunty Hadiza,A'i wani sabon Ku ka ne ya k'ara kuf ce wa Rabi'atu.



   Da sauri Fatima ta shigo d'akin tana tambayar Rabi'atu abinda ya sa me ta Amman Rabi'atu bata amsa Mata ba,tambayar duniya ta k'i amsa wa har Fatima ta gaji ta zuba wa sarautar Allah I do,daga ba ya ta dinga yi wa Rabi'atu nasiha har ta yi shiru.





     ************

"Wallahi Hafiz ya zama dole ka fad'a mun abinda ya ke damun ka da ka ke yi mun wannan izayar na San ce wa kana sona ba dole a kayi maka ba"......




   Zan cen da Zainab ta ke yi ne ya tsaya Mata a mak'oshin ta saka  makon hoton Rabi'atu da ta ga Hafiz yana kallo.


   Wani ihu ta sa ki tana Ce wa na shiga uku na yanzu da man Hafiz wannan yarinyar ka ke so shi ne ka ke yimun wulak'anci, to ba ka i'sa ka ce za ka had'a ni da wannan y'ar iskar yarinyar ba."



   "K'ila ma yarinyar farkar ka ce".


Wani mari Hafiz ya wanka wa Zainab ta re da nu na Mata babban ya tsantsa ma'ana ma nuniyar sa,Ya ce"kinsan ba na son hayaniya a rayuwata so wallahi i'dan kina son ki zauna lafiya Dani kada ki kuma zagin Rabi'atu baiwar Allah .



    " Yaya Hafiz yanzu ni ka Mara a kan wannan yarinyar to wallahi tallahi kayi a ba kin Auren ka don ba Zan zauna da Kai ba kana Zalunta ta,tana Kai wa nan ta tafi da gudun gaske tana kuka Kai ban tausayi.




   Hafiz ya yi tsaki ya shiga  had'a ka yansa Da man zaiyi tafiya zuwa k'asar Australia,nan da nan ya gama shirin sa ya fita daga gidan a lokacin ne ya Lura da Zainab ba ta gidan ta fita.






       ***********
Momi ce ta kirawo Rabi'atu d'akin ta,a lokacin ne Rabi'atu ta Lura da gidan ya cika da ba k'i sosai,K'awayen Hajiya Madina ma sun cika farlon ta sosai suna ta yar bancinsu hankalinsu kwance,kuma hakan yana da nasaba da bikinta da Sooraj.



  Nan da nan Wata y'ar k'aramar kwallah ta fa d'omun na yi k'o k'arin sharewa sannan na shiga d'akin Momi Wanda shima ya cika da k'awayen Momi.



    I'na shiga na gaishesu d'aya bayan d'aya Momi na yi musu baya nina Wai ni ce matar Shalelen d'anta Sooraj,nan fa suka shiga yi mana fatan Alkhairi tare  da yaba kyawun da Allah ya bani tare da yiwa Sooraj murnar samun Mace kamar ni.



    Momi ta kirawoni k'uryar  d'akinta,bayan na zauna na ne ta ke fad'amun kwana biyu kenan da d'aura Aure na da Sooraj,kuma an Riga da an yi mana biza zuwa k'asar England don fita honi  mun.

   
     Ban san sanda na d'auke wata huta ba lokaci d'aya  Ashe suma na yi .






*To ni dai Ummu Maher Na ce to Allah ya ba da zaman lafiya Amin.*




Kada kuga page ya yi kad'an i'dan kun Fara comment Na DA da yawan  tyiping.





*Daga Alk'alamin*
*UMMU MAHER*
*Y'ar mutanen kanawan Nigeria*



Vote
Share
And
Comments
⛲🌀⛲🌀⛲🌀⛲🌀
*🤦🏻‍♀️<<K'ADDARAR RAYUWA CE>>🤦🏻‍♀️*
⛲🌀⛲🌀⛲🌀⛲🌀
 

Na
*RABI'ATU BASHIR ABDULLAHI*
(Ummu Maher)Miss green📗💚


🎁🎁🎁🎊🎁🎊🎊🎊🎊

 _Barka da Sallah y'an uwana Musulmi dafatan kowa yana cin Sallarsa Lafiya.


💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS          🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_



    *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

  *Shafi na🌀64&65*


Kuka na ke yi kamar Raina zai fita ba yan na far fad'o daga suman da na yi,Ina kan gadon Momi ta kalle ni ci ke da tausayi na fal acikin Zuciyarta,tabbas ta San Rabi'atu yarinya ce mai hankali da nutsuwa Sam bata da ce da d'anta Sooraj ba.



    Sai dai A yanzu Sooraj ya shiryu a sakamakon Rabi'atu da kuma taimakon Allah,kuma Sooraj yana son Rabi'atu ba zai tab'a cutar da i'ta ba.


  Zainab ce ta shigo gidansu Hafiz ba ta ko ganin gabanta tsabagen firgici da tashin hankali,Mutane ta ringa wucewa kowa yana kallonta yana mamakin abinda yasa Zainab shigowa Gidan cikin tashin hankali.


  Tana shiga d'akin Momi ta hango Rabi'atu tana tsakiyar gadon Momi da rigar bacci a jikinta fatar nan ta sha gyara,Hannuwanta da k'afafunta sunsha Jan lalle mai da ba k'i mai d'aukar hankali.



Wata iriyar ra ruma Zainab ta yi wa Rabi'atu tare da dank'o gashin Rabi'atu da yasha Gyara tare da kitso masu kyau matuk'a.


  K'ara Rabi'atu ta saki tana kiran sunan Momi tare da kiran sunan Allah.


 "Wallahi Rabi'atu tunda kika shiga gona ta ki ka rabani da mijina saboda ga ki mayya Wallahi yau ko ni ko ke?."

  
   A sukwa ne Momi ta fito daga ban d'aki jiyo ihun Rabi'atu,Hango Zainab ta yi a kan Rabi'atu tana dukanta kamar Allah ya aiko ta.

  Da saurin gaske Momi ta finci ke Zainab daga kan Rabi'atu tana huci kamar zakanya Ta ce"Ke!Zainab baki da hankali ne da za ki shigowa mutane gida ko sallama ba bu sannan ki ka ma Y'ar mutane ki hau duka kamar an ajiye miki ja ka kidinga dukanta."..


 "Momi wannan yarinyar soyayya ta ke yi da Hafiz a b'oye" Momi tunda muka yi Aure da Hafiz ya ke wulak'an ta ni, kuma duk a kan Wannan tsinanniyar yarinyar...... "



   "Shut up Momi ta fad'a tana huci Sannan ta ce" Zainab ba bu abinda ban Sani ba tsakanin Hafiz da Rabi'atu na Soyayyar da su ke yi."


  "Amman saboda hangen ne sa na hana Hafiz na ba wa Sooraj duk don a zauna lafiya,don haka ki koma ki zauna da mijinki lafiya don Rabi'atu an d'aura Mata Aure da Sooraj don haka yanzu Rabi'atu ta zama matar wani."



   Momi tana fad'in haka ta ja hannun Rabi'atu suka fita ya yin da ta d'ora kafad'ar ta,a kafad'ar Momi kanta na Mata wani irin ciwon da i'ta kad'ai tasan abinda ya ke damunta.



   Kunya da nada ma ne  suka zowa Zainab a lokaci d'aya sai dai har yanzu tana jin tsanar Rabi'atu har cikin zuciyarta saboda yadda Hafiz ya mutu a kan Rabi'atu ka rantse ya tab'o,cikin sanyin jiki tabar Gidan ta koma gidanta ta zauna i'ta kad'ai tana tunanin Mijinta abin sonta Hafiz.




      *****
"Khalil tunda aka fa ra harkan bikinnan Momi ta hana ni ganin Rabi'atu wai sai ranar da aka kawomin i'ta" Ni kuma yanzu na ga ji wallahi don a matse na ke da mata ta".

 Dariya Khalil ya yi Khalil abokin Sooraj ne Wanda suka had'o a wajen Aiki kuma a yanzu shine Assist d'in Sooraj ma'ana shi ne mataima kinsa,yaro ne d'an mutunci da mutuntawa.

 Abokin Babansu Sooraj ne tare suka taso tun suna k'ananu don haka har yanzu tare suke kasuwanci,Don haka y'ay'ansu ma suke zumunci ko alokacin da Sooraj yana shashanci shine ke saka sa a kan hanya Har Allah ya shiryesa.


 

  Kwalliyya aka d'an d'ara mun ta gani ta fad'a nayi kyau sosai,Momi ta kamo hannu na muka fito farlonta,Dady na gani da iyalansa duka,Mahaifina na hango shida k'anwarsa Baba Hadiza da Mijin Aunty Hadiza,sai Hajiya Madina da y'ay'an ta mata uku suna kusa da Momi don duk da ba wani da d'ewa suka yi da Momi ba Amman sun shiga jikinta sosai don suna jin da d'in zama da i'ta.

A cen gefe guda na hango  Ango Sooraj,Kansa a k'asa kamar wani mutumin kirki.


  Zama nayi kaina yana k'asa Na rufe fuskata da mayafin da Momi ta rufa mun sai wani k'amshi ya ke yi mai sanyi da kuma da d'i.


  Sallama Dady ya fara yi a tsakanin iyalansa kafin ya fara yi mana nasiha mai ratsa jikin mai sauraro.


Har ya gama Nasihar kaina yana k'asa ina jin nasihar har cikin ji kina Sooraj kuwa sai fa man satar kallo na ya ke yi,ya yi kyau Cikin shadda y'ar ubansu ya da d'a kyau sosai ya da d'a fari,kallo d'aya na yi mishi na yi saurin sa da kaina k'asa gudun kada ya gano ina kallonsa Amman ina har na daina kallonsa bai daina kallo na ba.


Har zuwa lokacin da Baba na ya fara yi mun nasiha mai ratsa jiki,a ta ke na tuno da Mahaifiya ta Allah sarki Mahaifiyata tare da Aunty Hadiza wani kuka ne mai tsuma zuciyar mai sauraro ya kamani sosai na fara kukan.

  Momi ta rungume ni tana kuka itama tana ba ni hak'uri,Sooraj kuwa har cikin Zuciyarsa yaji kuka na shima wasu hawaye suka fa ra zubo mai.

 Addu'ah ya ke acikin Zuciyarsa Allah ya ba shi ikon Rik'e Matarsa Rabi'atu cikin Aminci da kulawa.


 Na yi kuka sosai kamar Raina zai fita Momi ta umarce ni da na yi bankwa na da Mahaifina da mutanen gida haka kuwa a kayi,na dinga binsu d'aya bayan d'amunina musu sallama.


 Rungume juna mukayi nida Fatima Muna kuka mun saba da Dasu sosai da k'er aka b'an b'an reni daga jikin Fatima muna kuka.


Da sauri Sooraj ya ruk'oni  yana rarrashina ko kunya baya ji,ni kuwa kunya kamar zata kashe ni.


  A haka Mutanen Gidan suka rakoni har wajen Da aka ajje mota Sooraj ya bud'emun gaba na shiga kamar zan tsala ihu saboda a yaune na Auri Sooraj mutumin Dana tsana fiye da kowa a rayuwa ta.




To wannan kenan
Kubiyoni don muji ko wani Irin zama za'ayi tsakanin Sooraj da Rabi'atu🤔😀.



*Daga Alk'alamin Ummu Maher miss green*📗



Vote
Share
And
Comments

Happy eid mubarak👳🏻‍♂️🤝🏻👳🏻‍♀️🧕🏻🕌👏🏻
⛲🌀⛲🌀⛲🌀⛲🌀
*🤦🏻‍♀️<<K'ADDARAR RAYUWA CE>>*
⛲🌀⛲🌀⛲🌀⛲🌀



Na
Rabi'atu Bashir Abdullahi
(Ummu Maher) Miss green💚📗


   *Shafi na⛲66&67*



Bud'e mun murfin motar Sooraj ya yi sannan shima ya shiga,su Momi suna d'agomin hannu,kuka na ke yi sosai ganin na rabu da Momi da mutanen Gidan musamman ma Fatima.



Har muka yi nisa ba bu Wanda ya ce k'ala sai kuka na ke yi,har cikin zuciyar Sooraj ya ke jin kukan Rabi'atu, Sai dai Ya rasa ta yadda zai yi ya lallashe ta,toilet paper ya mik'omin wai na go ge hawaye na,ko kallon inda ya ke banyi ba na cigaba da kuka na.





Muna zuwa Airport na fara jin tsoro sosai Sooraj kuwa ya ruk'oni kamar zai kaini cikinsa,mutane kuwa sai kallon mu suke Kowa yana ganin matuk'ar da cewarmu don akwai wadda na ji i'ta da y'ar uwarta suna zancen da cewar da mukayi ni da Sooraj.



Muna zuwa jirginmu ya ta shi har zuwa lokacin kuma tsoro na ke yi saboda ban tab'a shiga jirgi ba,ba don na so ba na yadda Sooraj ya rungume ni,shi kuwa wani shork ya ji tun daga d'an ya tsansa har kwakwalwarsa,sai da yaji bai San itama Rabi'atu sai da ta ji wannan shork d'in ba.




Koda muka i'sa nan na fara nuna K'auyen taka ta don garin ya yi ga wata ni'ima ta daban sai dai garin Akwai sanyi sosai,Na d'unk'ule tare da shigewa jikin Sooraj kallona ya ke yi sosai yadda na ke shiga jikinsa shi kuma yana k'ara jin wani Abu a game da Rabi'atu, koda na fuskanci hakan da sauri na sa ke sa ina mai jin kunyar kaina da yi wa kaina   Allah ya i'sa na.




   Gida ne mai kyau da tsari plate ne ba bu bene,muna shiga na zube a kujerar da ke falon mai kyau da i'ta sai bin ko ina na ke yi da kallo.



  Ban an kara ba na ji shi kusa da ni sosai yana Ce wa"yana da kyau ki samu ki yi wanka sannan kici abinci saboda tafiyar da muka yi".


 Kallon banza na bishi da shi sannan na tashi na shiga wani d'aki da bansan ko na wane ne ba na yi shige wa ta na rufe ta sosai ina maida numfashi.




 kallon d'akin da na shiga Sooraj ya yi sannan ya shiga d'akinsa yana tunanin Rabi'atu, abar k'aunarsa,insha Allah a hankali za ta saba da shi don ba zai iya zama a haka ba,mutum ne shi mai tsananin buk'atar mace a kusa dashi,Amman ya rasa yadda zaiyi da matarsa Rabi'atu don ta saba dashi.

   
Kallon d'akin na shiga yi saboda tsaruwarsa cen na fara bud'e ban d'aki ina dubawa,Ai da gudun gaske na fito saboda tsoro da firgici gaba d'aya ban d'akin ruwa ne taf,tsoro fa ya kama ni Ai ban San sanda na fito farlon ba ina ihu ina rik'e da kaina da ya ke wani irin Sara min kamar zai fashe.




  


  Alokacin Sooraj ya fito daga ban d'aki yana tsane jikinsa ya jiyo ihun Rabi'atu da ga shi sai tawul ya fito da gudun gaske,Rabi'atu kuwa tana ganinsa ta fa d'a jikinsa tana kuka sosai,ba ta San jikin Sooraj ta shiga ba sai jin ta ta yi a cikin k'irjinsa da Sauri ta fara kici niyar kwacewa.




"Me ya faru?me a ka yi miki?" Ya fad'i hakan cikin tsan tsar nuna kulawa.

"Ruwa ne a duka d'akin wallahi bazan koma ba,Ba zan zauna a wannan d'akinba,har lokacin tana cikin jikin Sooraj wani Abu ya ke ji a ga me da Rabi'atu don har ya fara nemar hankalinsa ya rasa.



Da saurin gaske ya d'auki Rabi'atu kamar y'ar tsana sai ga ta a d'akin Sooraj har kan gadonsa,a hankali ya fara hawa kan gadon Ai da sauri Rabi'atu ta rufe idonta a sakamakon tawul d'in Sooraj da ya fa d'i k'asa.








*Ummu Maher CE*
*Vote*
Share
And
Comments
⛲🌀⛲
*K'ADDAR RAYUWA CE*
⛲🌀⛲



Na
Rabi'atu. Bashir Abdullahi
(Ummu Maher)miss green💚📗





*Shafi na🌀68&69*


Tuni Sooraj ya ne mi hankalinsa ya rasa a lokacin da ya fara kawo wuta,da sauri Rabi'atu ta ban gaje shi,Amman ko a jikinsa,kuka ta fara yi mai sosai tana rok'onsa,kukanta ne ya fara yi mai kuwwa a kunnensa tare da tsananin tausayinta don haka ya fara sai ta kansa ya sauka da Sauri yana mayar da numfashi.



  I'ta kuwa uwar gayyar ta koma gefe ta na matsar hawaye tare da tsananin tsoron Sooraj don ta da d'e da sanin rashin imanin Sooraj ba bu abinda ba zai iya yi mata ba.





      *****
"Momi kin ga wani hoto cikin Aunty Rabi'atu ta manta da shi,kuma wallahi Momi kuna kama da matar sosai".

Fatima ta fad'i hakan tana mai k'ara kusan to Momi,Momi kuwa dariya ta yi sannan ta amshi hoton tana gani.



Innalillahi wa'inna Ilaihi Raji'un.



Fatima kuwa kallon Momi ta fara yi tana tunanin wannan wani irin hoto ne daga ganinshi sai hankali ya ta shi,Wani Hawaye ne ya fara zarya a idon Momi tana tunanin me ya had'a Rabi'atu da Y'ar uwarta ta jini k'an warta Maryam.



  Hankalin Fatima a ta she Ta haura sama d'akin Dadynsa ta sanar da shi halin da Momi ta ke ciki,da Sauri ya biyo y'ar ta sa don ya ga abinda ke faruwa.


Hoto ya gani a hannun Momi tana kallonsa tana kuka.


" Justice  me ya faru ki ke kuka?da man sunan da Dady ya ke kiranta da shi ke nan Justice Alk'aliya.


  "Allah na gode maka da ka nuna mun wannan rana ta ganin y'ar uwata ko da a kuwa a hoto ne Allah sarki Rabi'atu Ashe k'anwata ce Mahaifiyarki Allah na gode maka da ka saka na had'a Auren y'ar k'anwata da k'anina."


  Dady ma ya yi jima min abun sosai don haka ya kira k'aninsa a waya don su k'ara tabbatar da abinda suke zargi.


Ko da Abba ya zo nan suka k'ara tabbatarwa don haka Momi ta fashe da kuka tana cewa gaskiya Sulaiman ka cu ce mu,me ya sa ka aika ta abinda ka Aika ta ga shi yanzu abin ya zo ya da me ka mu ma ya da me mu.


 A kullum iyayenmu suna cikin matsanancin  damuwa akan b'atan k'anwarmu kuma ya zama dole ka je ka ne mi yafiyarsu.



Kuka  Abban Rabi'atu ya yi sosai don haka ya ne mi gafarar Momi sannan suka d'un guma zuwa Gidan iyayen su Momi.



  Nan ma da suka je ba k'aramin tashin hankali suka shiga ba da jin mutuwar y'ar su anan kuwa ciwon Hajiyarsu Momi ya ta shi don son da suke yi wa Maryam ba kad'an ba ne.



  Dukkanin jikokin Gidan sun ta ru da masu kuka da kuma masu jima mi da Alhini.


Ganin haka ya sa Momi kirawo Sooraj da Hafiz don suma su hallara,Shi Hafiz a lokacin yana Airport ma ya dawo daga tafiyar da ya yi,shi kuma Sooraj lokacin yana farlo yana zaman jiran Rabi'atu ta fito daga d'aki Amman ta k'i fitowa.


Tun da safe da ya tab'a ta ai kuwa ta ingiza shi ya fad'i a k'asa har goshinsa sai da ya fashe ya fito daga d'akin ta rufe  shi ruf.



  Koda Momi ta sanar da shi suyi gaggawar zuwa ya rasa m
*K'ADDARAR RAYUWA CE* 

FREE BOOK


 *UMMU MAHER(MISS GREEN💚)*

💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS          🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_

  *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

70

Kowa na wajen sai da ya tausaya wa Rabi'atu gani ta ke yi kamar ta ga Mahaifiyarta don Abu d'aya kawai Momi Mariya za ta nunawa Mamanta kawai haske da Hutu,Amman babu abinda ya ban_ban tasu hatta wushiryarta irin na Mahaifiyarta ne.


 Abin ikon Allah Rabi'atu tana rik'e hannun Mama Mariya ta farka daga suman da ta yi,tun lokacin da aka ce mata y'ar uwarta ta rasu.

 
 Da Hawaye ta bud'e idanunta tana kallon fuskar Rabi'atu,mik'owa Rabi'atu hannu ta yi alamun ta rik'e.


 Ai kuwa da sauri Rabi'atu ta rungume Mama Mariya tana kuka,jin son matar ta ke yi har cikin zuciyarta ji ta ke kamar Maman ta ce.


I'ta ana ta b'angaren Mama Mariya jin Rabi'atu ta ke yi kamar y'ar da ta Haifa acikinta don yadda ta ke jin k'aunar yarinyar har cikin jininta.


Kowa na wajen sai da ya tausayawa Rabi'atu da Mama Mariya kowa da kwalla a idonsa,Da sauri Zainab ta biyo ta bayanta ware hannayenta ta rungume Rabi'atu da Mamanta tana kuka mai tsuma zuciya.


 "Rabi'atu kiyi hak'uri ki ya fe min abinda na yi miki don Allah,a rashin Sani ne komai ya faru don Allah ki ya fe min." Ta had'a Hannayenta alamar ban hak'uri.


 I'ta ma Rabi'atu kukan ta ke yi har yanzu Ta ce" Na ya fe miki Aunty Zainab kuma babu abinda ki ka yimun."

 Salma da Maryam da Wanda suka kasance k'anne awajen Zainab suma rungume Rabi'atu suka yi suna kuka.


Alhaji Sa'eed da Alhaji Mas'ud da Alhaji Mohd,da Halima,Wanda suma suka kasance Yayyi ne ga Mahaifiyar Rabi'atu, suma duk suna wajen suna jin son Rabi'atu har cikin ransu,suna ji azuciyarsu da ma sunga y'ar uwarsu kafin ta rasu,sai dai tunda Allah ya nuna musu Y'arta suna yi wa Allah godiya.


  Sooraj kuwa kuka ya ke yi kamar k'ara min yaro,yana tausayin Rabi'atu har cikin zuciyar shi, ga wani azababben so da k'auna ya ke yi wa Rabi'atu Wanda ya ke ji da ma komar da i'ta ciki.


Hafiz kuwa tausayin Rabi'atu da Zainab ne ya kamasu,lallai yazama dole ya hak'ura da Rabi'atu ya zauna da Zainab don Allah ya kadd'ara Rabi'atu ba matar sa ba ce,tun farko abinda ya kasa ganewa kenan,saurin ta shi ya yi yaja hannun Zainab a gaban mutane suka fita.
  
 Koda suka koma gidansu Zainab ta ga gata da soyayya awajen Mijinna ta Hafiz a ranar ne kuma suka kasance a matsayin cikakkun mata da miji.


Sai ni Ummu Maher in ce Allah yabasu zaman lafiya da samun zuri'ah d'ayyiba.


  Ita kuwa Rabi'atu Ranar yini ta yi a kusa da Mama Mariya sai dai idan za ta yi Sallah ta fita,Mama Mariya kuwa ta dage tana kula da y'arta,Hajiyarsu Momi kuwa tuni ta warke ta koma kamar bata yi wani ciwo ba,duk sanda taga Rabi'atu sai ta ga kamar tana ganin y'ar tane ma'ana mahaifiyar Rabi'atu.


Rabi'atu ta ga_ta wajen y'an uwan Mahaifiyarta ta za_ga dangi sosai,danginsu suna da yawa sosai kuma nan fa ta ringa ganin y'an biyu irin Mahaifiyarta nan ta k'ara tabbatarwa da sunan da ake fad'awa dangin nasu ma'ana Gado Family.


Rabi'atu tana kwance kan cinyar Mama Mariya Sooraj ya yi Sallama ya shigo,ya yi kyau cikin shadda Skye blue k'amshinsa mai dad'in gaske yana ta shi ya kafa hularsa zanna bukar farin sa ya k'ara fitowa sosai da kyaunsa.


 Daga ni sai rigar bacci iya guiwa anyi min kalba mai kyau k'anana gashina sai lilo ya ke irin ma asalin Fulani,fata ta k'ara kyau da Haske don a y'an kwanakin nan da na yi ba k'ara mun gyara nasha ba Ma'Allah don takanas Mama Mariya ta nemo wasu y'an Sudan suka yimun gyaran jiki,don duk inda na zauna na tashi k'amshi ya ke yi.


 Mama Mariya ce ta cewa Momi ta tambayi Sooraj yabar Rabi'atu zuwa sati d'aya ta zaga dangi saboda i'ta ta zama suruka ba zata iya tambayarwa y'ar ta ba.


 Haka kuwa a kayi Momi ta tambayi Sooraj ya kuwa Amince sai dai a zuciyarsa bai so haka ba don yanason ya zauna da matar sa kuma Amaryarsa Rabi'atu dai dai da rana d'aya bayason yaga abinda zai rabashi da Rabi'atu, don ko ranar sai da yasha magani sannan ya iya kwanciya bacci saboda mararsa da ta ke yi mai ciwo.

 A daddafe ya yi kwana uku don shima ya yi tafiya ne baya k'asar da ko kwana d'aya ba zai iya yi ba.


Saurin tashi Rabi'atu ta yi  tana gyara zaman rigarta,ya yinda shi kuma Sooraj ya shagala da kallon Rabi'atu yana jin wani Abu yana firzgarsa a game da i'ta.


Saurin shiga d'aki na yi na saka sakata,Hajiya kuwa sai dariya ta ke yi tana ce wa"ke ni bud'emun inje inga angona".tab'e baki na yi sannan ta fita na koma d'akin ina mata dariya.


An tsayar da washe gari zan tare a kata faren gidan da Sooraj da Hafiz suka Gina iri d'aya ne fenti ne kawai ba iri d'aya ba gidan ya ginu sosai kamar a turai.



 Koda washe gari ta yi dak'er na ke magana saboda ji na ke d'an zaman da na yi da Mama Mariya kamar kada mu rabu.








*Real Ummu Maher ce✍🏻*
*K'ADDARAR RAYUWA CE*

FREE BOOK

*Ummu Maher (Miss green💚)*

💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS          🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_

             

 *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

*71&72*

Da daddare kuwa nasha kuka sosai yayinda aka sada ni da gidan mijina Sooraj,tsarin gidan ya yi kyau sosai prt biyu ne nawa Dana Zainab gidan Masha Allah yayi kyau kuma anyi fasaha sosai.

 Koda aka kaini kowa ya watse Zainab ce ta shigo muka dinga hira da i'ta bamu Ankara ba kawai sai jiyo muryar mutum mukaji abayanmu yana d'auke da sallama.

Bugawar zuciya tana ya k'aru alokacin da na d'ago kaina muka had'a ido dashi ba,ya yi kyau sosai farinsa da kwarjinsa sun k'ara fitowa ya turo hularsa gaban goshinsa kamar dai yadda angwaye suke yi.

Da sauri Zainab ta tashi tana cewa"oh sannu da zuwa ango kasha k'amshi fara'arsa ce ta k'aru ya yinda ya hawo kan gadon Zainab kuwa sa Saudi ta fita tana dariya ta turo k'ofar tana cewa oh su Sooraj me amarya babu kunya.


Matsowa  ya ke yi a hankali kan gadon ni kuwa sai matsawa na ke yi  kuka na ya tsananta sosai,bud'e fuska ta ya yi da ya jik'e da hawaye kawai sai ji na yi ya rungume ni tsam ajikinta,ni kuwa sai kiciniyar kwacewa na ke yi Amman ya k'i ya bani damar yin hakan.

 Da k'er na kwaci kaina sannan na nuna shi da ya tsana cikin muryar kuka had'e da d'aga murya na ce"Sooraj wallahi na tsaneka Sooraj bana sonka I hate u!I hate u!!".

 Wani Abu yaji kamar mashi ya caki zuciyarsa, babu abinda ya tsana irin yaji ance an tsaneshi sai gashi Rabi'atu matarsa tana cemai ta tsaneshi.

 "Kafitar mun a d'aki domin banasan wannan mummunar fuskar ta ka,kana rud'ar mutane da halin kirki Wanda bai sanka ba shine zaka gwadawa wannan munafuncin Amman ni da nasanka nasan waye kai baka i'sa kanuna min munafunci ba,don haka ka fitarmin a d'akina kana jina".?

 Shiru kawai Sooraj ya yi ya kuma kasa cewa komai, tabbas yasan Rabi'atu tasan rayuwarsa ta baya Amman me zaisa baza ta yi masa uzuriba?ta karb'esa a matsayin Mijinta,shi kansa yasan shiba mummuna bane domin saboda kyansa y'an mata har gida suke biyosa,Amman koda yake iskancinsa bai tab'a zina ba.
 Sai dai ya yi ta fama da ciwon mararshi har ya samu sauk'i.

 Bai k'ara cewa komai ba ya fita daga d'akin don Sooraj akwai shi da zuciya sosai,don ma Rabi'atu ce da wani ne ya yi mai wannan abin da yasan ya yi mai.


Baccina nasha sosai a damk'ameman gadona Wanda ya gaji da had'uwa komai na d'akin White&arsh ne,abin sai Wanda ya gani saboda kowanni d'an uwa sai da ya kashe kud'i sosai akaina,shalelen Mama Mariya da y'an uwan Mahaifiyarta maza da mata suma sunyi gwaninta sosai.


Koda na tashi da safe nayi alwala nayi sallah na zauna ina gyaran d'akin na kunna room freshner d'aki ya hau k'amshi mai dad'i,sannan naje na feso wanka na b'ata lokaci wajen gyara jikina da dadda d'an mai,sannan na d'auko wata atamfa ta da Mama Mariya ta d'inka min kalar ja da Kore atamfar ta gaji sa had'uwa d'in kin doguwar Riga wadda kana ganinta sai ka k'ara kallon ta saboda kyanta.

Ina cikin gyara gashina nayi doughnut d'in shi naji k'arar bud'e k'ofa,da sauri na juya don nasan waye mai wannan Aikin don jiyo k'amshin turarensa mai sanyi da kuma dad'i.

 Jallabiya ce fara k'al ajikinsa fuskar sa tayi fayau alamin rama k'ara_k'ara akan fuskar sa sai dai ya dad'a wani kyau kyakkyawar sumarsa ta k'ara fitowa daman gata kullum a gyare tsaf.


 Saurin juyawa nayi ina d'aura d'an kwalina saboda kada ya gane kallonsa Dana tsaya inayi don haka saina wayance.


 Kamar kada na gaishe sa kuma sai na tsinci kaina a mai cewa"Ina kwana"?.

 "Lafiya k'alau My beauty". da sauri na kalleshi jin irin sunan da ya furtamin Amman sai na dake kawai na amsa ina cin magani.

D'ankunne na d'auko zan saka kawai sai naji ya sak'alo hannunsa ta wuya na yana sakamin,tsigar jikina ce naji tana tashi a hankali kuma na tsinci kaina a mai k'in hanasa.

Shima anasa b'angaren hakan ce ra kasance domin kuwa ji yayi tamkar an buga masa wutar sha'awar matar tasa.





Kuyi hak'urin rashin jina kwana biyu ina busyne👏🏻..





*Real Ummu Maher ce✍🏻*
⛲🌀⛲
*⚡K'ADDARAR RAYUWA CE⚡*
         ⛲🌀⛲

Na
*🌹Rabi'atu B/Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚☘️.

 _
*💫📚Jarumai Writers Association_ 💪*



_______

 73&74

Hannunsa ya sak'alo ta wuyana da zimmar ya sakamin sark'ar da sauri na tsugunna k'asa.

Dai dai nan aka kira wayar Sooraj yana amsawa ni kuwa na yi saurin zuwa na dannawa d'akin kwad'o don kada ma ya k'ara dawowa.

 Tsayuwa na yi a bayan k'ofar hannu wa na suna kan k'irjina ina mai da numfashi ina rok'on tsarin Allah akan Sooraj.

 K'arfe kusan 9;30 su Aunty Zee ta aiko mana da break fast tare suka zo da Yaya Hafiz hannuwansu suna cikin na juna suna zuba soyayyarsu.

 Dai dai lokacin na bud'e k'ofar d'aki na don Aunty Zee ta kirawo ni akan ce wa zasu zo kawo mana breakfast.


Sai da gabana ya fad'i ganin su a tare Amman sai na maze,Na ce sannunku da zuwa Aunty zee da yaya na.

 Ina kallon fuskar Yaya Hafiz a fakaice bai kalleni ba,Na ji Ya ce"Na'am my sweet Sister ".

 Kallon su ne ya koma kan step dai dai lokacin Sooraj na hango ya yi wani shegen kyau face d'insa zagaye da had'add'an saje Wanda ya gaji da had'uwa da kyau,ga samun gyaran da ya ke samu sai shek'i ya ke.
  

 Yana sanye cikin wani yadi mai kalar Brown ya yi kyau matuk'a,Huramin ido ya yi alokacin da yake sanya agogon kallon hannunsa na shiga yi saboda sai naga agogon kamar wata waya sai shek'i ya ke.


Hugging sukayi wa juna shida Yaya Hafiz sannan ya ce " Morning My bros"

"Morning" bros"

Sai alokacin suka gaida da Aunty Zee,sai kuwa ta ce"kaga ango kasha k'ainason 

Kunya ce ta kama Sooraj ya d'auki spoon muka fara cin abinci,cikin kulawa muna hira hirar da Sooraj da Aunty zee sunfi hirar Yaya Hafiz kuma yafi danna wayar sa.


Da Sauri na tashi jin Mara ta ta yi wani irin murd'awa,sai alokacin na tuno cewa Period d'ina ya zo.


Sooraj ne ya yi saurin kallo na yana tambaya ta marar tawa kuma tana cigaba da zungura ta.


D'aki muka shiga nida Aunty Zee tana k'ara tambaya ta na yi mata bayani,sai alokacin ta gano me ke damun k'anwar ta,tunda k'annenta suna yi i'ta kad'ai ce ba ta yi.


Hafiz ta shaidawa ya yinda Sooraj ya shigo d'akin,alokacin ina rik'e da Mara ta ina kuka.

Koda Hafiz yaga abinda ke faruwa da Sauri ya kirawo Doctor Habib abokin aikinsa,don shi har yanzu baya son shiga jikin Rabi'atu don har yanzu yana jin wani Abu sai dai yana k'ok'arin manta komai.

Kuka na ke yi Sooraj ma bai San sanda ya fara kuka ba,don yadda ya keson Rabi'atu haka ya ke tausayinta.

 

 *******
Bayan Doctor ya gama gwaje_gwajensa sannan ya yi mata allurar samun bacci da ta relief ya juyo yana fuskantar Hafiz Ya ce"Am ina Mijinta?".

Nuna Sooraj Hafiz ya yi sannan Suka fita shi da Zainab.


Doctor Habib Ya ce"to daman ina son fad'a maka matsalar da ta ke damun matar ka gaskiya tana da tsananin buk'ata.







Kuyi hak'uri ina busyne ne.



*By Real Ummu Maher ce*
⛲🌀⛲
*⚡K'ADDARAR RAYUWA CE⚡*
       ⛲🌀⛲


Na
*🌹Rabi'atu B/Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚☘️.


*💫📚JARUMAI WRITER'S association💪*



_____


75&76


Duk abinda likitan ya ke fad'a Rabi'atu tana jin shi kunya ta kama ta sosai.

Sooraj kuwa azuciyarshi ce wa ya ke yi daman Mata ma suna haka duk da shima yasan yana cikin jerun hakan.


 In dai kuwa haka ne komai yazo k'arshe domin shi bai San ya takura mata yafison ta fara sonshi tu kunna koma menene sai ya biyo baya Amman Allah ya gani ci ke ya ke da buk'atuwa da matarsa.



 Tun daga ranar Suka shiga y'ar tsere da Rabi'atu don ba ta tab'a yarda su had'u da Sooraj a cewarta har yanzu k'emarsa ta ke yi.

Har lokacin da ta gama Period shi kuwa Sooraj yana cikin damuwa don yana matuk'ar son Rabi'atu b'oyemai d'in da ta ke yi shi yafi komai d'aga mai hankali.


Koda dare ya yi harya kwanta sai kuma ya tashi ya d'auko makullan gidan duka yana dariya azuciyarshi na ganin rashin wayon da ya yi tun farko.


 Ta fito daga wanka kenan tana goge jikinta ta ji an bud'e k'ofar Ai cikin razana ta fad'a kan gado ta k'udun dune kanta tana Salati tare da fad'o duk addu'ar da ta zo bakinta.


K'amshin turarensa ta ji Wanda ya tabbatar mata Ce wa ba kowa bane illah Sooraj nan fa ta ji kamar ta nitse a k'asa saboda kunyar Sooraj ya ganta a haka ta ke yi.


 Janye abin rufar ya yi sannan ya hayo kan gadon yana magana kamar haka"Rabi'atu Me yasa kika dami kanki da zama a d'aki wannan fa Gidan ki ne duk inda kikeson ki shiga zaki iya shiga don haka ki dena guduna nima mutunne kamar kowa."

Maze wa na yi sannan Na ce"kaga Malam don Allah ta shi ka fita daga d'akin nan tun kafin rayuwaka su b'aci don ba mutunci..."


Ai ko kafin ta gama maganar ta Sooraj ya rufe mata baki,ba yaso ya yi mata ta fin k'arfi Amman yaga hakan shine zai kawo Solving d'in matsalarsu.


Kuka da ban baki babu wadda ba ta yi ba,sai Bakin Rabi'atu ya mutu Mus A ranar dai Sooraj ya mayar da Matar shi Rabi'atu cikakkiyar Mace,ya yinda tuni ta suma Sooraj ya Rungume ta ajikinsa Yana kiran sunanta d'ib yaji ta yi hankalinsa ya tashi sosai.ya tashi ya d'ebo ruwa ya zuba mata a ta ke ta yi ajiyar zuciya ta bud'e idanunta.

Sai me?tana ganin Sooraj ta saki kuka tana Kiran sunan Allah Dana Momi,Momi Mariya harda kakarta da Babanta ranar sai da ta kirawo su.


Sooraj kuwa sai Aikin Rarrashi ya ke yi hatta k'afarta kasa ta ka ta ta yi,da ta tuno sai ta saki kuka.

Shi kuwa Sooraj jinshi ya ke yi kamar wani sabo, saboda yadda jiya da Daddare ya kwashi romon damu karad'iyya.

Yana tuno yadda jiya ta ringa kiran su Momi babu kai hatta Aunty Zainab sai da Tasha kira Momi Mariya kuwa i'ta ce kan gaba wajen kira.


Babu yadda ta iya dole Sooraj ne ya wanke ta tas kamar ba ita cw me rashin kunya ba.

Rabi'atu ce ta ce cikin shagwab'a"Ni ka fita zan k'arasa tana matsar kwallah.

Dariya Sooraj ya yi ya sunkuyo dai dai kanta Ya ce"ko in kirawo Momi Mariya ne don yau na yi wa y'arta laifi"...

Dukansa Rabi'atu ta fara tana kuka tana me ye,da Sauri ya fito daga ban d'akin yana dariya.


Kitchen ya shiga ya fara dafa musu abinda za suci daman Sooraj gwanin girki ne don wataran hana masu Aikin Gidan nasu ya ke yi sai dai ya shiga kitchen da kansa ya girka.

Duk abinda Momi ta je dafawa tare suke yi shiyyasa ma ya iya girkin.


Koda ya gama soyayyan Chips ya soya da Ruwan tea ya jera a dining daga shi sai boxer gashin jikin shi a kwance luf.


Koda ta shigo d'akin acen k'arshen gado ya iske Rabi'atu sai dizgar kuka ta ke yi abin tausayi. tausayi  ta bashi ya matso kusa da ita ta matsa sai da sukayi har sau uku sannan ya cafki d'an ya tsanta kallon shi ta ke yi cike da tsoro da fargabanshi don yanzu gaba ki d'aya Tsoro Sooraj ya ke bata kamar wani zaki,don yadda Sooraj ya yi mata jiya kamar wani mayunwacin Zaki.





By
*Real*  
Ummu Maher ce✍🏻
⛲🌀⛲
*⚡K'ADDARAR RAYUWA CE⚡*
        ⛲🌀⛲


     
      *NA*
*🌹Rabi'atu B/Abdullahi*
(Ummu Maher)Miss green💚☘️.

💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS          🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_


 *💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*
________


*Ending* 

*77&78&79&80*

Da wayo da dabara Rabi'atu ta tashi taci abinci tana yi tana matsar kwalla,Shi Sooraj ma abin dariya ya bashi,gaskiya ya yadda Aure ni'ima ne sai alokacin ya tuno da matan da ada cen baya ya ringa binsu duk da ba wani Abu ya ke yi dasu ba Amman yana ganin sunyi asarar rayuwarsu amfaninsu kawai namiji ya kirawo su ya tab'asu son ransa babu kuma Wanda ya i'sa ya yi mai magana.

 Amman yau gashi ya yi Aure shi da kanshi ya kai kan shi kuma gashi shi ya ke rarra shi lallai Aure ni'ima ne.


Ranar Sooraj ne ya yi Mata kwalliya yasa mata kaya tana tirjewa tana kuka haka ya sa mata ita kuma sai kuka ta ke yi.

Suna cikin haka sai suka jiyo Sallamar Aunty Zee ta shigo ita da k'anwarta,Sooraj kuwa rik'e hannuna ya yi k'am kamar wani zai kwace ni,ni kuwa ban hana shi ba har mukazo farlon saboda da k'er na ke tafiya.


Da k'er na zauna Ina gaida Aunty Zee,kamar zanyi kuka Aunty zee kallona kawai ta ke yi tana mamaki?Amman kana ganin Rabi'atu kasan me ya faru.


Da Sauri Sooraj ya fita yana ce wa"Aunty Zee bari inje wajen su Momi.

"Oky to shikkenan ango agaishe su da kyau".

Kallon inda na ke ya yi ya d'aga min gira alamun me zai ce wa Momi,ni kuwa nayi juya wata ina hara rarshi shi kuwa dariya ya yi ya fita.

 Halima wato k'anwar Aunty zee wacce ba zamu wuce sa'anni da ita ba,ta ce" Sannu Aunty Rabi,ah Ashe baki da lafiya? to Allah ya sauwak'e".

Cike da jin kunya na ce yauwa,nan Aunty Zee ta umarce ta da tashi taje ta gyara mata sashenta.

Bayan ta tafi ne Aunty Zee ta ke yi mun sannu,bansan sanda hawaye ya fara zubomin Aunty Zee ta ce"Subhana lillahi haba Rabi'atu me ya ke damunki?me ye na kuka kuma?"


Ta gane abinda ya faru nan ta fara yimun nasiha mai ratsa jiki,ta k'ara da ce wa"Rabi'atu kowa da ki ke gani da haka ya saba don haka kiyi hakuri ki zauna da Mijinki lafiya kinji?ki rik'e mijinki duk wani Abu da ya faru ya wuce don Allah"?.


Nasihar ta ta shige ni sosai don haka INA kuka na rungume ta ina ce wa"Insha Allah Aunty Zee zaki same ni mai biyayya agareki".


"yauwa y'ar k'anwata,kinsan d'azu Momi ta kirawo ni wai ta nemi number ki bata samu ba,don haka ta ce ki kirawota".

Nan fa na bud'e wayana na kirawota mun dad'e muna waya tana ta yimun Nasiha akan hakuri da gidan miji,Sannan ta ce min an kusa bikin y'ar gidan Mama Halima wato yayarsu ta siya min anko.

Nan na yi mata godiya ina ji araina kamar mahaifiyata don Mama Mariya tana sona ko ankon da ta siya yanzu babu su Aunty Zee aciki ni kad'ai ta siyawa.





    ******
Rayuwa Mike mai cike da so da k'aunar junanmu duk wani zafi na Sooraj da na ke ji ayanzu duk ya kau so na ke nuna mai kamar me,duk na yarda mukaman yak'in nawa,ni dashi duk munyi k'iba gwanin   sha'awa.


Shak'uwa kuwa ta k'ara shiga tsakani na da Aunty Zee,Yaya Hafiz da Sooraj ma shak'uwa ce ta k'ara shiga tsakanin y'an uwan guda biyu.


A yanzu Aunty Zee tana da tsohon ciki haihuwa ko yau ko gobe,ni dai har yanzu bani da komai watan mu Tara da Aure.



Muna zaune nida Aunty Zee muna shan iska,Mukaji hayaniya Me gadi da wata mata.

Lek'owar da zanyi kawai sai naga Yaya gaba ki d'aya ta zama tsohuwa da k'er ta ke iya magana abin tausayi.

Magana na yiwa Mai gadi Akan tabarta ta shigo,kallona Yaya ta ke yi kamar yau ta fara ganina tana da Na sanin muzan tamin da ta yi acen baya Wanda masu iya magana suka ce da d'a da dukiya ba'ah yi musu mugunta.



Gaisheta muka fara yi nida Aunty Zee,Aunty Zee tana kallona tana kallon Yaya alamar tambaya rututu a fuskarta.


Na ce"Aunty Zee wannan itace Yaya abokiyar zaman Mahaifiyata kuma Mahaifiyata.

Kallon k'asa Aunty Zee ta yi don daman tana sane da labarinta da irin mugun halin da ta ringa yi.


Nan Yaya ta fara kuka tana rok'ona da in yafe mata,sannan ta bani labarin abinda ya faru da rayuwarta, Ta ce"Rabi'atu bayan tafiyarki ban gaji da daina yi miki mugun halin da na ke yi miki ba,na dinga kashe kud'i wajen bokaye suna cinye kud'i na a banza koda na gano haka kuma na rasa yadda zanyi ana cikin haka na kamu da cutarnan ta cancer sannan na kamu da ciwon zuciya.

Kinji sakamako na Rabi'atu? Wanda nasan alhalakin kine da Mahaifiyarki suke bina,nan ta fashe da kuka.

Sannan ta ce min yanzu Mahaifina ya daina shiga sabgarta,daman gidan an gyara shi anyi part 2don haka kullum yana part d'insa.


Lubna kuma ayanzu tana nan da tsohon ciki ta kwaso abin kunya.


Na dinga mamaki ni daman irin wannan ranar na ke jiye wa Lubna sai gashi Abu kuma ya faru.  

 "Babu komai Yaya na yafe miki Allah ya yafe mana baki d'aya" babu Wanda baya kuskure. 


Nan dai na harhad'awa  Yaya abubuwan arzik'i ta tafi gida,koda na rakata zata tafi ma kukan ta ke yi tana cemin yanzu bata i'sa surukanta suzo su gaisheta ba duk sun gama da y'ay'anta,tausayinta je ya kamani sannan Na ce mata in dai ita ce ta haifesu zasu dawo gareta.

Da haka na rakata na dawo INA mamakin rayuwa wato ita Yaya tata K'ADDARAR RAYUWAR  kenan,ta raba d'an wasu da iyayensa gashi itama an rabata da nata rayuwa kenan ka yi mai kyau ma ya ka k'arke ballan tana ba ka yi ba Allah dai yasa mu dace.




Aunty Zee ta haihu Namiji ansha suna sosai don ni ce akan komai.




     ******shekara rar mu 6 da Aure sannan na samu ciki,zo kaga murna wajen uban gayya dasu Momi abin ba'acewa komai.


Watana Tara da kwana Tara sannan na haihu Twins duk maza kyawawa masu kama da Sooraj aka saka musu sunan Babansu Sooraj da Baba na,a shekara shidannan anyi bikin Fatima da Khadija k'annen Sooraj.


Aunty Zee ma tun haihuwar Abba mai sunan Mahaifinta bata k'ara haihuwa ba har yanzu.


Ni kuwa INA haihuwa da wata5 na kara samun ciki yayinda na k'ara sankato y'an biyu duk mata anyi suna ranar suna aka saka musu sunan Mahaifiyata Maryam da Mama Mariya. 




Muna zaune da mijina lfy yayinda arzikinsu sai kara yaduwa yake yaya Hafiz da Yaya Sooraj.

Allah yayi wa Yaya rasuwa,Lubna kuwa ta yi Aure awani k'auye abin tausayi,Rayuwa kenan kana taka Allah na nshi.



Ayanzu na koma mkrnt yayinda nake karantar fannin Likita Allah ya taimakeni INA gamawa na fara Aiki.

Kuma ayanzu yarana8 hudu maza hudu mata.

Wanda sai dai ince Alhmdh don Sooraj yana sona nida yay'ana Alhmdh,kuma inayiwa Mahaifiyata da Aunty Hadiza sadaka da kuma addu'ah,Mijin Aunty Hadiza ma yayi Aure kuma har gida ya kawo min matar tasa muna gaisuwar mutunci kuma muna ziyartar juna.

Baba na ma ayanzu arzik'i ko tana Alhmdh yana kswncinsa INA yawan zuwa yimai sannu,nida y'ay'a kuma yana jin dad'i sosai.


Mama Mariya ta samowa mahaifina mata y'ar uwar mama na ce a k'auye take babu bata lokaci aka yi Aure.



*Tammat bi hamdillahi* 




anan ba kawo k'arshen wannan littafin nawa sai a Tara anan gaba don jin littafina mai suna mata hudu Amman nasiyar wane insha Allah.



Taku har kullum Ummu Maher.

Post a Comment

0 Comments