*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 1*
Wata yarinyace azaune abakin kofar daki ana ruwan sama tana Tara ruwa kallo daya zaka yi ma Hafsat kaganecewa yarinyar tana cikin wani hali gata kyakykyawa amma kash saboda tsabar talauci yayi mata yawa yarinyar takuje gata abushe daganinta kasan bata samu ishashen kulawar abinci
Adayaan fangaren kuma mahaifiyartace zaune bakin gado tanacin abinci itada yar kanwar tata mesuna rukayya sude suntasone awani kauye da akekira giwa acikin garin Zaria mafaifin hafsat anacemai malam Ahmadu yana sana ar faskarene a lokacin mahaifin hafasat yadawo cikin ruwannan yake tambayarta Hafsat meyasa kika tsaya hk abakin kyaure gasanyi ta amsa ai da baba ruwa nake tara mana dayake ruwannamu sunkare amma ina maman taki ta amsa tana ciki yashiga daka ciki mahaifiyar Hafsat wacce akafisani da balaraba tamai sannu dazuwa suka gama yar hirarsu tamikamai kwanon tuwo yafaraci dede lokacinne itama Hafsat tagama tashigo mmaartata mesuna balaraba takalleta tace Allah yamiki Albarka Hafsat
Hafsat yarinyace karama dabawuce shekaru 12 aduniya ba amma akwai hankali wayau ga ilimin addini amma babu naboko hakanan mahaifiyar tata tace mata taci nata tuwon taje takwanta sekuma Allah yakaimu ta amsa da toh mama tatashi ta wanke hannunta sannan tazo tanaci yar kanwar tata mesuna rukayya tazo tasa hannu tana mata wasa tanaci tana gamawa taje ta wanke hannunta Tass sannan ta dauki rukayya suka tafi dakinsu suna shiga Hafsat ta gyara musu shinfidarsu tayima rukayya azzakar sannan takwantar da ita itama ta kwanta
Washe gari da asuba Hafsat tatashi tayi Sallah sannan tafara aikin gidan ko ina yayi fes sannan taje dakin iyayennata tagaidasu suka sa mata Albarka sannan tace mama akwai abinda za adora ne tace Hafsat Dan ragowar tuwonnan zaki dumama muku kici keda rukayya saboda babu komi agidan se babanku yafita tukunna ta amsa da toh taje tahasa wuta sannan
*Waje yacika Billy✍️✍️✍️ comment dinku da like dink*👍
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 2*
Dede lokacin tana hura wuta sega baban nata yaahigo malam Amadu yadubeta yace Hasfuta mezaki dora manane Tadube baban nata sannan tadan russuna tace baba ragowar dumamen tuwone zanyi mana amma sedai beda yawa yakalleta cikeda tausayin kannasu yace Hafsu babu komi kidumama kuci kubiyo zedai isheku ko ta amsa da eh
,******
Acikin garin guiwa akwai kanin malam Amadu da akekira da malam Audi sematarshi mesuna jimmai dayaransa guda uku namiji daya Wanda akekira da mesunan Baba wato kakansu hafsu kenan yaci sunanshi Ainihin sunanshi shine Badamasi se kannan nasa masu suna farida da Asama u kallo daya zakayima yaran kafahimce cewa yarane marasa kunya saboda kwatakwata basason Hafsu dukdade shekarunna Asama u daya yakedana Hafsu itakuma farida itakebima badamasi shiyasa bata zuwa inda suke sosai
****Hafsu tagama abinda takeyi tacema mahaifiyar tata zataje chan bakin burtsatsai zata dibo ruwa dakanan zata biyama kawarta mariya ta amsa mata da toh Amma Hafsat kidawo dawuri sannan ina jan hankalinki dasamarin garinnan ko kingansu babu ruwanki dasu ta amsa da toh Hafsat tana fita tanufi gidansu kawartata mariya dashigarta tatararda mamar mariya tagaisheta tace mama ina mariya zanje deboruwa nace barina tambaya kozataje
Mahaifiyar mariya tace Aiko hafsa gara dakikazo dan tundazu nake fama da ita tatashi tatafi Amma taking mariya jin muryar Hafsat yasata da dakko bokitinta dagudu tafito tace mutafi Mama mahaifiyar mariya takalleta tayi dariya azuciyarta tanafadin yarinta kenan
Sunfito suna tafiya suna yar hirarasu isarsu bakin burtsatsan keda wuya sega Asama u tunda taga Hafsat
*Billy✍️✍️✍️✍️Zaria*
*Part 3 is available*
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 3*
Dede lokacin sun isa bakin burtsatsan dayake Hafsat tariga karasawa seta fara tara bokitinta Dede lokacin Asama u tazo tadauki bokitin tayar gefe tatara nata tace tazuba mata Hafsat takalleta nace mata Aina rigaki zuwa tace nasanda hakan yasa nace kizubamin ko wajen ruwan na ubankine mefankare nan tafara zaginta see mariya tayi karaf tace ke. asma u bafa tsoranki Akejiba kodan kinga Hafsat nada hakuri tam baza azuba miki ruwanba nan Asmau takama mariya dadanbe mariya tayi mata duka suka bartana.
Mariya zuka zuba ruwansu suka tafi
Asamu tadauki abin ruwanta tatafi gida tajetasanarma da mamarta Jinmai tana tafiya tana kuka tana shiga tayarda abun ruwan gefe tayi inda mamar tata tana kuka tace keke miyafaru ina ruwan nanta laburta mata Abinda yafaru harda kari junmai tace bazeyiwuba Malam Audi yana daki yanajin Abinda kefaruwa junmai tadauki mayafi zata fita yace kartaje saboda itam aAsmaun ai bataji wayasan Abinda tayi musu junmai tace bazata yardaba setaje yace mata kinga yarannan dukade yaranane kuma nasan halin kowwa acikinsu tace itafa setaje tajama mamartata kunne yabarta tayipitarta tana zuwa gidan ko sallama babu ta afka tana shiga taga Hafsat tsakar gida tace Ina uwar taki balaraba balaraba ganajin haka tafito tasan uwar matsifa wani Abinne yafaru tace ah ah Junmai miyafaru haka tace ai dama zaki tambaya mana tunda kinkoyawa yarki fada damunafurci.
*Please comment B*✍️✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 4*
Balaraba tace jummai kiyihakuri kinsan Al amarin yara sehakuri bawaki kigayamin Abin yara duk Abinda yarki takeyi dasa hannunki tagama zazzaga bala inta tafice ta arsu tsaye ran balaraba yafaci sosai Hafsat tace wllh mama kitambayi mariya itace tai Mana rashin mutunci Amma ni bankulataba. Balaraba tacema yartata kikwantar da hankalinki nasan halinki kuma nasan tarbiyar Dana baki kobana raye kitsaya Ayadda halinki yake saboda rayuwa babu tabbas bansaniba kobazanga Aurenkiba Dan inaji Ajikina Amma duk sanda kikaje diban ruwa kika ganta kibata waje setagama sannan kimatsa tafashe 😭😭😭😭dakuka tana fadin mama kidena fadin haka Mana tace Hafsat dolene infada Miki nide rokona kitsaya akan tarbiyar damuka baki sukasa kuka dukansu dedelokacin rukayya itama tasa kuka tazo jikin mamartata tarungume Ana haka Malam Ahmadu yadawo cikin gida ganinsu awannan halin yamatukar tayarmaida hankali yatambayesu lpy balaraba talabartamai komi dayafaru yace bakomai kikwantar da hankalinki komai yayi farko zeyi karshe inshallah
Mahaifin Hafsat yace tam ke yanzu maza kitashi kidauki Allonki kitafi makaranta ta amsa da toh balaraba tace kinga tafida rukayya saboda tun yanzu tafara sabawa Hafsat yawwa baba zaka bani nera ishirin gudin laraba yaciro yabata ta amsa tayi godiya suka fita suna fita tayi gidans
*Bill*✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 5*
Suna fita sukayi gidansu mariya dedelokacin itama tadakko Allonta tayo waje suka hadu tace aa yau harda rukayya za aje tace wllh kinga mama tace muje tare ah lalle rukayya tam karkimana kuka achan rukayya tace toh da irin yarensu na yara
****†***
Afangeren kauyen kuwa kowwa yana yabon halinsu hafsa da mariya saboda yarane masu kamin Kai gashi babu ruwansu da harkar mutane subiyine kacal kawayen juna shiyasa zumuncinsu kullum yake kara karfi
*****
Balaraba ce zaune bakin murhu zata hasa huta tazauna tana tunanin mezata daura sedai akwai wani danragowar hatsin dawa bari tadakko tagyarashi sudaura sanwar tuwon dawa 😋tadaura ruwan kenan sega malam yashigo tamai sannu dazuwa cikin girmamawa sannan tace yawwa malam dama jiranka nakeyi Asan abindorawa yace balaraba ai kawai kiyi yardabararku tamata Dan nafita bansamu faskareba ta Amsa da toh malam bara mujaraba mugani Dan gidanne Babu komai
****Bayan Antaso makarantar Allo suna kan hanyarsu tadawowa suka haduda Asmau da farida akan hanya sukare mata hanya sukazo zasu wuce tagefensu suka fesgota sukayi mata dukantsiya itama mariya suka mammareta suka sakai suka tafi suka tashi suna kuka tana fadin gadan shijab din huda daya sunyagamin mariya tace rabudasu muje shagon malam Ayuba inada yar nera goma adinke Miki suka tafi shagon suna shiga sukayi sallama sukagaidashi sukace dinki muka kawo yace toh namiye tamikamai yadinke mata tace*
*Billy*✍️✍️ ✍️✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 6*
Yadinke mata yabata sesukace baba nawane kudin yakalle Hafsat yana murmushi yace aa yan Mata niba babanki bane yayan kine kibarshi kinji yace Amma kamar kece yar gidan malam Amadu me faskare koh tace eh nice
Yayi murmushi suka sakai suka tafi suna kanhanya mariya tace ke Hafsat nifa bangane Abinda mutuminnan yake nufiba Hafsat ta Amsada meyame nufi kuwa bakiga yasan bbnb inaga shiyasa yamana a kyauta tace toh suka rike hannun rukayya sunata sauri sutafi saboda yamma tayi tana zuwa gida tayi sallama taga mamartata tanayin tuwo da kyar da dukkan Alamu batada lpy ne da sauri Hafsat takarasa inda take tace mama. Sannu zaki iya kuwa meke damunki tace Hafsat babu komai kawai danjirine nakeji kinsan hayaki yanasa jiri Amma jeki jikamin yar sabararnan
Ta Amsada toh taje tajikamata shi akwano sannan tazo tace mama jeki zauna bara nakarasa tace toh
****Fangaren su farida kuwa suna isa gida suka sanarma mahaifiyar tasu Abinda suka Aikata tasaki dariya yarangada Buda tace kunmin Dede Yan Albarka
Ai tunda uwarta tace bazata koya mata tarbiyya ba nida ita munkulla duk sanda tayi muku rashin kunya nabaku izini kuyima yar banza lilis muga ubanda ze rama Mata sukace toh mama tace nagode muku Yan Albarka Dede lokacin Aka Aiko ana sallama da farida inji Dan me gari mamar tasaki baki tacema yaron wani dqn megarin salihu de dana sani yaro yace eh tace jekace gatanan zuwa yaro yatafi yasanar jummai tace ke farida yisauri gyara kwalliya kifesa Dan Abun kamshi Aiko dasauri taje tayi tadawo tace natafi tana fita taganshi yana makale Acikin mota gof3 wata tsohuwar motace datasha jiki takarasa tayi sallama ya Amsa ta gaidashi suka gaisa salihu kowwa yasan halinsa agarinnan da fata yayan mutane Amma dayake Anajin tsoran mahaifinsa Ansan sunada kudi ba a iya magana Dede lokacin farida ta danyi shiru seyayi gyaran murya yace kinyi mamakin ganina kofar gidanku ko tace eh ranka yadde
*Billy*✍️✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 7*
Farida tacigabada cewa eh ranka yadade seyayi dangyaran murya irinnasu na manya yaran masu sarauta
Yace bakomai bane yasa nazo wajenki saboda naganki kuma inasonki inafatan de babu matsla Babu Wanda yakegabana
Farida tadanyi murmushi tace Babu yace ok Amma fa ni banaso ina soyayya damace Bata saki jikinta daniba farida tace inde wannanne babu matsla yace sena biyu tunda nazo yau ba lalle nasake zuwaba sedai in Aiko Akiraminke ta Amsada toh yace bani number wayarki tace ai banida waya yace ok sedai in Aiko din kenan tace eh yace ok tam ni zanwuce tace toh ranka yadade agaida gida agaida su mama ya Amsa da toh yana barin wajen farida tanufi gida dasauri tana shiga mamar tace zo zo meyakawoshi talabarta mata komi tace mude burinmu yasake Miki kudi insamu kudin yi Miki kayan daki nagani nafada sukakwashe da dariya
*****A fangaren su Hafsat kuma mahaifiyar tata tana Shan wannan sabara tadan shingida barci yakwasheta Hafsat data gama musu tuwon ta ajema kowwa nashi tasauke miyar ta Ajiye ta Dora musu ruwan wanka itada rukayya sunfara cin tuwon kenan malam Ahmadu yayi sallama Hafsat ta Amsada sannu dadawo bb ya aikin yace Hafsat yau bansamu faskareba tace Allah sarki baba Aigashima munyi tuwo yace Masha Allah Allah yamuku Albarka yakalli rukayya yafara mata wasa tana. Dariya tana baba yana dariya yace na am yar baba yau baba besiyo Miki komaiba suna gama cin tuwon Hafsat tajuye (tasake) ruwan wankan tadorawa mamarsu nata tana juyewa tafara yima rukayya tana gama Mata tazota rungumeta ajikinta tana shafa Mata mai tanadan jijjigata kozatayi barci Aiko tana gama Mata taga Alamun barcin takeji takwantar da ita itama tajetayi nata wankan dayake wankanta akwai wuya wato tana dadewa Abandaki Dede lokacin ne mahaifiyar tata ta farka tana kiranta se malam Ahmadu yace Ai tagama girki tashiga wanka nazo nqga kina barci bantashekiba lpy nan ta labartamai Abinda yafaru yace gaskiya
*Blly Zaria*✍️✍️✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 8*
Yacigabada cewa gaskiya yakamata mutafi asibiti Chan birni tace Aa ai duk bekai hakaba kasande bamuda kudi ko yace hakane Amma kaga Wannan yarinyar tajikamin sabara nasha yace Tam Amma bakyajin komai Koh tace banajin komai yadakko Mata tuwonta tafara ci Dede lokacin Hafsat tafito wanka taje dakinta tashirya tazo ta dauki tuwonta tace mama sannu yajikin naki tace naji sauki tace mama akwai abinda kikesone tace eh dibo Mana ruwansha nida babanki ta amsa da toh taje ta dakko takawo musu tace Mata ina rukayya tace mm ai rukayya tunda nayi Mata wanka tayi barci kema nasa Miki naki idan kinyi zakifijin karfi tace yawwa Hafsat Allah yamiki Albarka tace Ameen
Tatafi dakinta tazauna tanacin tuwonta
****
Fangarensu farida kuwa da mahaifiyar tata junmai shewa da kururuwa tabude tanata faman daga Kai duk kawayenta basuda waya se ita
Dede lokacin farida tashirya yachakare wanka tayi kwalliya Sega yaro yayi sallama yace wai ana Kiran farida inji yarima wai Yana Chan lambunsa nagonarsa mamar tayi charaf tace kace tana zuwa Aiko darawar jiki Tasha turare tatafi tanufi hanyar gona tana zuwa taganshi yasha manyan kaya tana zuwa yafara Mata wani shegen kallo nakwadayi farida tanada komai namata matsalarta rashin kunya dabata samu tarbiyya ba garashin ilimi anan zuchiyarshi tafara sakamai yayi Abinda zeyi dayar zuchiyar Kuma tacemai aa tukunna de ba yanzuba tazo ta tsaya kusa dashi tana gaisheshi ya amsa da sauryi yajawo hannunta zoki zauna Mana Amaryata tazauna yadakko kayan itaciya daya tsinko yabata yace Tasha natane yasa hannu A aljihunshi yaciro waya sabuwa me botira Airtel da sim dinta da komai nan farida tafara ihu tana tsalle yamiki Mata damurna tace zantafi gida yace Tam shikenan kitafida kayan itaciyar Mana tace shikenan yadakko dubu biyar yabata tatafi gida tana ihu ko sallama batayiba tana zuwa tarungume mamar tata tamiki Mata waya dakudi
*Comment dinku shizeban karfin guiwa*
*Billy Zaria*✍️✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 9*
Tana ihu tamiki Mata wayar da dubu biyar sababbi tasss mamar takalleta tace ke yarnan kinanufin shiya baki wa innan Abun arzikin tace eh mm kingafa daka farawa jummai tasaki Buda tace Allah yakawomu farar Diya takalmin cikin gari metsada😃 lalle yarnan kicefa zamu chafa tance yanzu kinsan Abinda za ayi kidauki nera dubu daya kije wajen nalami me nama kisiyo Mana naman dubu daya muzo mumaida miyau😋dubu hudu kuma afoyeta atara nayi Miki kayan daki nagani nafade tace toh mama tatashi tafita Abinta
******fangaren Hafsat kuwa yau jinta take cikin wani faduwar gaba kamar wani Abu zefaru ana cikin haka Sega mariya tayi sallama tace Hafsat bazakije Allo bane tace zani Mana tace toh tashi mama batananne tace mama nadaki takwanta mariya ta leka tagaisheda mama tayi Mata yajiki ta Amsa tace mama muzamu tafi Allo tace toh mariya sekun dawo Allah yamuku Albarka mariya ta Amsa da Ameen Hafsat tasakoma rukayya Dan hijab dinta itama tasako nata suka tafi suna suka haduda farida zataje wajen nalami menama takalleta ta balla Mata harara tace shegiya matsiyaciya yar gidan matsiyata idanna auri me kudin garinnan zan daukeki Aiki kinjini Koh Hafsat de bata kulataba sunata tafiyarsu mariya tace tam farida waye zata aura mekudin garinnan Hafsat tace ke mujida Abunda kegabammu bawai takula sakarcintaba Wayasanin Mata kowama zata aura Chan ita tasani namu Ai ido Koh mariya tace kuma hakane kam Dede sunkarasa makaranta suna shiga malam dalladi yakallesu yace kubani kudinlaraba jiya baki bayarba tace eh malam Ban Ansoba se mariya tadan tafata kadan tace malam gashinan naira 50 ni ashirin itama ashirin rukayya kuma 10 yace toh kushige kuzauna
*Comment dinku shikebani kwarin guiwa*
*Billy Zaria*✍️✍️✍️✍️✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 10*
Bayan Angama karatu Antashi su Hafsat suka rankayo suka tawo gida sunata yar firarsu da mariya sunzo shiga gida kenan setaga malam Ayuba atsaye bakin gidansu mariya ta kalli Hafsat tace kinga Abinda nagani kuwa tace mefa tace bakiga malam Ayuba medinkiba ne gashinan Hafsat tace naganshi Amma de kila wajen baba yazo mariya tace toh ni bara kawai nawuce gida kinsan zanyima mama girki tace toh kigaida mama tawuce isar Hafsat bakin gidan ta Dan duka kadan tagaisheshi tana baba ina wuni yace kekam nace Miki niba babanki bane ai yayankine dama nazone inaneman Dan Aike yakiramin ma haifin naki bansaniba koyana ciki Hafsat tace bari nashiga naduba maka yace toh inajira Hafsat tashiga cikin gida tashiga tayi sallama tagaida mmaarta tace Mata ana Kiran baba awaje tace Aiko bayinan yatafi gona saro mana itace jeki gayamai benan Hafsat tace toh tafita kofar gida tasanarma da malam Ayuba cewa bayanan yace toh bakomai dama nazo wajenshine kuma sannan nagaisheki Anshi wannan ledar kayan itatuwane da Yan kayan kwalliya nakine kena siyomawa tace Aa kabarshi yace ke kinci gidanku har inbaki Abu kice aa idan baban naki yadawo kice malam Ayubane tace toh nagode sosai tashiga gida dasu takaiwa mamar tata talabarta Mata yadda yace Mata tace toh shiga ciki ki Ajiye se baban naki yadawo ana cikin haka Sega malam Amadu yayi sallama suka amsa yasauke icen dake kanshi yadauki buta ya wanke hannunshi sannan yashiga yana shigowa rukayya tataso tana oyoyoyo baba yadauketa yayi sama da ita yana Mata wasa yaciro yar Alawa da awara aleda yabata yace toh gashi yar baba ta amsa tana yake baki balaraba ta kalleshi tace malam yanzunnan bakonka yatafi wai malam Ayuba me dinki yace naganeshi aikiwa abokinane tace toh yazo besamekaba Amma yace acema shine yakawowa Hafsat kayan itaciya da kayan kwalliya malam Amadu yace kayan kwalliya kuma balaraba tace ke Hafsat tashi dauki rukayya kutafi dakinku
*BILLY zaria✍️ comment dinku*🤲
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 11*
Hafsat tadauki rukayya suka shiga dakinsu balaraba tace nifa wllh malam banganeba kode zakaje shagon nashi kaji tunda yace medinkine yace hakanko yakamata ai kam babu fata lokaci yatashi yafita yanufi hanyar shagon Malam Ayuba akan hanyarsa ze wuce yaga yarima wato salihu kofar gidan malam Audi yayanshi yatsaya yanata tunanin shin wannan meyakeyi bade wata daga cikin yarannan zece yana soba seya koma gefe yadan dakata kadan seyaga yaciro waya yadanna kadan Sega farida tafito sunshiga mota sunyi hanyar gona ranshi yayi matukar faci yaje yayi sallah ma yashiga gidannasu yana shiga yaga malam Audi zaune tsakar gida yace yy menake gani haka farida tayi jummai tayi karaf tace mekagani kuwa inbanda Alheri koda yakede su mutane ba abarinsu dasa ido da tsugudidi yace jummai kimin shiru bawajanenki nazoba wajen Dan uwana nazo Dan haka kirufemin baki malam Ayuba yace mai Amadu meyake faruwane kazo kanat tada jijiyar wuya yace naga faridane cikin motar yarima sunyi hanyar gona malam Ayuba yace Haba Amadu karfa zafin talauci yarufema ido harkanemi yima yarinyata sharri malam Amadu yakalleshi idanuwa cikeda kwalla yace yy nine zanyima farida sharri jummai tayi karaf tace yanzu idan banda sharri mekazo kanayi yace toh shikenan babu komi yasa kansa yafita yana fita yayi hanyar shagon Malam Ayuba yana zuwa yayi sallahma sukayi musabaha sannan yace kazo nemana giba baninan kuma Abu haka harda kokari kayima yar taka kyauta hk yace Haba malam Amadu wani irin yata kuma nida nazo maka da Alheri yace Alheri toh namine yadan rage murya yace Aurenta nikeso nayi Amadu yayi zunbur yatashi yace Aure ka auri wa tsofaitsofai dakai yarinyarda ko shekara 13 batacikaba malam Ayuba yayi dariya yace wannan ai bamatsala bane za aiya sa ranar idan takai koda 15 ne semuyi auren yakalleshi yace malam Ayuba Allah yayayemaka budurwar zuchiyar daka dorama kanka toh malam Ayuba
*Billy zaria*
*comment dinku shikebani kwarin guiwa* ✍️✍️✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 12*
Yacigabada cewa amma de Allah yabadai da irin wannan tunanin naka yarinya yar cikinka malam Ayuba yacigabada cewa kasande inada kadarori dazan iya kula da yarinyarnan idanna aureta kuma bayan haka aikazama surikina kana ganin zanbar sirikina da yunwane gidanshi yakwana ba adaura tukunyaba malam Ayuba yadan gutsiri gorashi yayi dariya yace kaje kayi tunani malam Amadu yace idan kaga ka Auri Hafsat to sedai bayan Raina idan kuma tayarda ta aureka amma kasani bazanyima yarinyata doleba kodama Hafsat tana sanka bazan iya aura Mata tsohon kwano irinkaba malam Ayuba yayi dariya yace lalle Amadu kana wasa Dani wato kamantani idannasa kaina inason Abu kota halin kaka sena sameshine koh toh zantabbatar maka dahakan idan kamanta malam Amadu yaja tsaki sannan yabaro shagon cikida facin rai Yana tafiya yana Yan tunani har yakawo gida yayi sallama yashigo balaraba ta amsa tamai sannu dazuwa yace yawwa kinji yadda mukayida wannan mara mutuncin tace malam ya kukayi yalabarta mata komi tace Aiko ta Allah batakaba tam yanZu malam miye Abunyi yace abunyi ai mesaukine yarinyade tamuce koh mune masu aurar da ita idan bamu auramaiba akwai wanda zece dole semun aura mai itane tace hakane kam Allah shikyauta Hafsat tana daki tanajin duk abinda suke fadi tasaki salati tadaga hannu sama tagodema Allah daya bata iyaye masu hankalida tunani dasukayi tawakkali da talaucinda Allah yayisu ana haka takosa tafita tajetaba mariya labari hafsat tafito tadauki abin doboruwanta tace mama naga ruwanmu yayi kasa baranaje nadebo mana tace toh Amma kiyi sauri tace toh mama tace ina rukayya ne tace rukayya kinsan ta akwai barci tana daki tayi barci tace toh sekin dawo Hafsat tafita dasauri tanata gudu gudu taje gidansu mariya takai mata labari tana zuwa tayi sallah ma tagaida mamarta mariya tace mariyar nanan kuwa tace eh tana bayi tashiga wanka kijirata tafito ta amsa da toh tashiga dakin mariyar tana jiranta
*Billy zaria*✍️✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 13*
Hafsat takosa mariya tafito tabata labari tana cikin tunanin Sega mariyar tashigo tace Aiko hafsa yanzuma nakeso idanna gama inzo gidanku mujedebo ruwa tace ke Albishirinki tace goro meyafaru wai kinsan malam Ayuba wai ya cewa baba yayi ni yakeso mariya tace Ai dama tun ranar damuka kaimai dinki dakuma Dana ganshi akofar gidanku dama nasan za ai haka Amma ke yanzu kinason wannan tsohonne Hafsat tace ni rufamin asiri Ai baba naji yanabawa mama labari yadda sukayi dashi baba yamai tas mama tace bata yardaba
Mariya tace Aiko hafsa kinyi sa ar iyaye dawasu iyayenne yadda sukaga yanada kadarar nan Aura mikishi zasuyi Hafsat tayi dariya 😄😄😄 suna yar hirarsu ahankali suka gama suka fito zasu tafi diban ruwansu sukacema mama suntafi tace kuyi sauri Amma karku dade fa suka Amsada toh *******************
Afangeren su jummai dayaranta kuwa soyayya tayi nisa tsakaninta da salihu (yarima)
Suna zaune Sega Kiran wayar yarima yashigo tana dauka tana gaisheshi tana yake hakora yace mata ina Lambu ina jiranki zaki samu fitowa kuwa dasauri ta Amsa tace ganinan zuwa tana kashe wayar tace mama yarima ne yakirani yana Lambu yana jirana tace yimaza yar Albarka kishirya kidauraye jikinki tayi sauri ta duraye jikinta tashirya Tasha kwalliya kana ganinta kaga yar kauye wacce batadawayewa tana gamawa tadakko wani yamutsatstsen mayafi tayafa tace mama nagama tace zonashafa Miki turaren babanki Tasha fa Mata tace yimaza yar Albarka
Tazo dede zata fita Sega malam Audi yace kekuma inazaki jummai tayi karaf tace Aiko wannan Dan Albarkanne yazo yace toh yarima kenan tace eh yace to idan kinje kice inaso mugana dashi tace toh tafito tana tafiya tana rangwada dede lokacin ne taga su Hafsat sundawo daga diban ruwa takallesu taja tsaki tace wahalallun kqwai tana tafiya tana rangwada Abinta ta hango yarima yasha fararen kaya se murmushi yakeyi tsarinshi da yanayinshi kamar badan kauyeba
*Billy zaria* ✍️✍️✍️✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 14*
Tunda yahangota yakara sakin wani makirin murmushi itako tuni tatafi tunanin irin kyan dayakeda shi dogone dede misali hasken fuskarshi yayemai dede zankadeden hancinshi har baka gawani lumsasshen saje daya kwanta akan fuskarshi yayi baki sosai seyayima hasken nashi kyau tayi zurfi cikin tunani kamar daga sama ta tsinkayi muryarshi yana Mata magana dandanan tadawo daga duniyar tunaninda ta lula tadan daburce shiko dayaga Alamun hakan zuciyar shi tafara rayamai lalle yakusa zuwa inda yakeson zuwa yakalleta yakara Sakin mata wanu shu umin murmushi yakalleta yadanyi kqsa da murya dazazzakar mmuryarsa yace Hajiya farida kokuma nace ranki yadade wannan kwalliya haka Amma de nikikayimawa koh tadan yi dariya 😄 tace eh mn kainayiwa Ai yace Haba gaskiya lalle yakamata nase kwalliyarnan yanzu kqmar nawa kikaga yadace nase kwalliyarnan ta kalleshi tadan rufe fuska tace Ai kqfini kyau kai yakamata ase kwalliyarka Yace yanzu kinqnufin nayi kyau tam de bakomai tunda kece kika fada
Tace dama bb yace idan kasami lokaci yanason yaganka yace Masha Allah Ashe har baba yasan Dani Lalle inada mahimmanci tace hakane kam yace toh yanzu yaushe yace yanason muhadu tace befadaba sedai yanzu kafadi sanda zakazo sena gaya mai yakalleta anatse azuciyarshi yace lalle babu yadda za ayi nazo gidanku tace mekace yace Aa badake nakeba inacikeda farincikine toh kinga ni koda yaushe nafison zaman lambu Amma idan babu damuwa kicema baban inajiranshi Alambu gobe da yamma tace babu damuwa zangaya masa tatashi tace toh ni zantafi yace haba dasauri haka gashi bikisha komi ba tace Aa sena tafi dashi gida yace toh badamuwa yadakko kudi yabata yace toh Gashi akaima baba ta Amsa tayimai godiya yace haba farida komi nawa ai nakine Amma nabaki Abu kinamin godiya kibqri tadan gyada kqi yace toh Agaida gida kigaida mutan gidan tatafi da sauri takosa taje gida ta isarma da baban nata sakonshi
*†**
*Billy zaria*✍️✍️✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 15*
Cikin sauri taketa tafiya kamar zata fadi saboda tsabar murna ta isa gida ko sallama babu tana shiga tafara mama mama kina ina tafito tana miye haka farida kinata faman kwalamin Kira kamar wacce zata tashi sama farida tasa dariya 😄 tace mama Albishirinki yarima yace baba yasameshi alambunshi gobeda yamma jummai takalleta tace shida yake neman Aurenki ai shine zezo ayi magana tayi kafar tace kai mama yacefa saboda yan gulma shiyasa bayason zuwa wa innan kudin da kayan itaciyar ki ansa kudinnan kuma yace abaiwa baba jummai tasaki wata Buda tace lalle dole babanki yaje suna cikin haka Sega malam Audi yayi gyaran murya yadawo masallaci yace jummai miye haka wannan karar taki har waje tace malam kaide kakaraso kaji Abin Arziki kawai yace toh gani tamikamai farare tas bugun Abuja yace ke jummai banason shashanci fa 🤣 tace malam kq Amsa mana surukinkane fa ya Aiko dasu yace wane kenan Dan Albarka tace kwarai kuwa dan gidan megari yanzuma yace gobe in Allah yakaimu kuhadu acan lambunshi kutattauna saboda yan gulma dandanan malam Audi yafara yake hakora yana dariya yana hakane tace toh yanzu kudinnan badasu zakayi afara yima yarinyata siyayya tagani tafada yace aa nima 3dole nadibi nawa nan jummai tasa masifa akan ita Sam be isaba dole yabata kudinnan *****
Hafsat sunshiga gida cikin murna da farin ciki tana shiga rukayya tatawo tana mata oyoyoyo 🏃 tadauketa tace bari inzo inshiryaki mutafi makarantar Allo koh taje tasauke ruwan dake kanta tadawo tazauna tana yima rukayya wasa rukayya tace zatasha ruwa tatashi tadibo mata ruwan tazo tazauna dedenan balaraba tafito daki tana yau kinyi sauri halan babu layi tace eh mama dede lokacin wani yaro yayi sallah ma yace wai ana Kiran Hafsat
*Billy zaria*✍️✍️✍️✍️✍️
*Mugun butulci is coming soon*
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 16*
Yaron yace Wai anakiran Hafsat da sauri nakalleshi na kqlli mama tacema yaron jekace waye Jim kadan sega yaron Wai malam Ayubane yakawo mata sako balaraba takalli Hafsat tacema yaron kaje kacemai babanta bebata izinin fitaba yaron yakoma ya isarmada Ayuba haka yac e lallema mutunannan zanyi maganinku Dani kuke zancen cikin faduwar gaba nace mama mutuminnan sekace maye balaraba tace kibar tsohon banza yayi yagama Aike wllh segani se hange ki kwantar da hankalinki maza kishirya rukayya kutafi Allo abunku tace toh
****"****""
Nan suka cigabada Arerewarsu su farida anata rawar kai ita adole ga budurwar yarima shide malam yana shiga daki yadakko babbar rigarshi yakade yabige Tass yabarta se lokacin haduwa da yarima yayi
***
Washe garida safe farida ce tana gaida mamartata take cewa mama Akwai lokacin damuke hira da yarimafa. Yacemin birni zekoma zefara Aiki achan kilafa chan zetafi Dani gaskiyq mm kisemin kayan daki irinna yan birni jummai tace tofa baride mugani ikon Allah karkidamu kinji takalleta ta gyada kai
✍️✍️*Billy zaria*
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 17*
Free book February 6 2023
*ALHMDULILLAH, godiya ta tabbata ga Allah mada'ukakin sarki mai bayarda baiwa gawanda yaso kuma sanda yaso ina godiya ga Allah daya sake bani damar cigaba da rubuta wannan littafi*
Suna gama yar hirar tasu farida tashiga wakwancinta ta kwanta itama jummai tatafi nata makwancin
Farida tanachan tsabar murna da farin ciki yahanata tayi wani barcin kirki kawai sedai ta lumshe ido tabude tanata juyi akan yar tabarmar tasu dasuke kwanciya da asma u itade kawai tunaninda takeyi akan salihu ne (yarima) tana tunanin yadda zata fita kauye akaita birni lalle idan tazo kquyenna. Zatayi yadda takeso kasan cewa ita alokacin ba yar kauye bace ahaka acikin wannan tunanin barci yayi awon gaba da ita
Da asubahi Kiran sallar farko karaf akan kunnen farida tayi maza tatashi ta daura dankwalinta tafito tasa takalmi tadauku buta tai Alwala tayi Sallah Tunkafin kowwa yatashi agidan taruga kowwa tashi tana idarwa tafito tahasa wuta tasama malam babansu ruwan wanka saboda yau ne haduwarsu da yarima. Itade mirna fall cikinta hakora awaje ana cikin haka jummai taji kwaram niya a tsakar gida tace tofa lpy dede malam Audi yafito yayi Alwala yatafi masallaci chan ya hango huta naci kumade yakalla da kyau wanchan ba jummai bace kumade yarannan basa tashida asuba suyi sallah se gari yayi haske nan fa malam ciki yaduri ruwa yakasa fitowa farida ko tana gama hasa awutar tasa ruwan wankan ta dauko sauran Ayyuka tamayi taji shiru babu Wanda yafito daga daki wai barci suke har yanzu ga baba har an idarda sallah beje masallaciba kai baride induba Audi yana kan windo yana leken Abimda.kefaruwa yaga tayo hanyar dakinshi Dasaura yakara danna kofa farida tana zuwa tafara buga kofa nan Audi yafara ihu yana fadin wayyo jama ah kuzo ga aljana farida tace bb wace Aljana kuma baba farida cefa yau natashi da wurine ina Ayyuka lasan yaune zaku haduda salihu yace oooo hakane hakane yar Albarka me kashin arziki
*Billy zaria*✍️✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 18*
Baba da sauri yabude mata kofa yana bude baki yana dariya yana saka wasu kodaddun silifas dinshi dasauri sauri yake komi yace yar albarka ruwan yayi zafine ta Amsa da eh baba yace to ke gashi yau natashi babu ko sisi ajikina gashi Babu abin karin kumallo yafada yana Kasa kasa da murya farida tace ai baba akwai wani Dan ragowar Kudi nan ahannuna ko shinkafa ai asiyo adafa Muci ko dandanan Malam audi yasaki dariya yace Yamiki Albarka kinji ko yarnan tace toh bb bari naje nasake maka (najuye) nakaima bandaki tatafi tabarshi nan tsaye ana haka itade jummai tayi zugum jikin windo seta farida tabuga taji muryarta sannan tabude tace ina asma u din take ta Amsa da tana daki tana barci Aiko nan jummai tahau fada Au yanzu barcima taje tanayi har yanzu bata tashiba tashiga dakin ta dibu ruwa ta goga mata afuska sannan tace maza kitashi
Farida ko tana kqima babanta ruwa tazo ta Dora musu sanwa abin kari shinkafa dukansu ranar cikin farin ciki suke jinsu kamar wa inda akaima Albishir dazuwa umara nan dasukayi sallah suka gama komi jummai tace ruwan me kika dorane kan wuta farida tace mama ruwan shinkafane inaso gari idan yayi haske inje kantin iliya insiyo mana Mana shinkafar tace toh yar Albarka
************
A fangarensu hafsa kuwa rayuwarsu sukeyi cikin jindadi bbu ruwansu da daukar rayuwarda tafi karfinsu dashida babu duk daya suka dauka Balaraba kuwa kullum cikin yi musu Addu ah suke take Allah yaraya mata yaranta yan guda biyu kamar kullum yadda suka zaba da hafsa da mariya sungama ayyukansu mariya tabiyoma hafsa makarantar Allo tayi sallama tashigo tana zuwa taga Balaraba atsakar gida tana wanki tadan duka tace mm ina wuni hafsa tananan kuwa nabiyo mata Allo ne ta Amsa da eh tana ciki itama shiri takeyi tafito kutafi sannan dan Allah idan kunfita babu ruwanku da kowwa ko malam Ayuba kuka gani kqrku kulashi bare yatanka muku kinji ta Amsa da toh hafsa tafito tarikema rukayya hannu tace mama muntafi tace adawo lpy kindeji Abinda nafada koh ta Amsa da eh mama naji insha Allah zamu kiyaye tace toh Allah yamuku Albarka sekun dawo sukace Ameen suka sakai suka fita
*Billy zaria*✍️✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 19*
suna tafiya suna yar hirarsu itada mariya har suka karasa makarantar Allo suna Isa suka Dan russuna suka gaida malam ya Amsa suka wuce ciki suka kqma karatu
******
Malam Audi yagama shirinshi tsaf yadakko wata kodaddiyar babbar riga yasanya yanata faman gyara wata hula datayi shekara da shekaru yadakko yasakata akansa yafito yace to jummai Nafito fa zanje wajen yaronnan tace toh malam Amma bari yarinyarnan tafara kiranshi awayar salular taji ko yace eh Kuma hakane kinkawo shawara malam yafara kwala Mata kira ke farida ta and sa na am baba yace maza Kira wannan yaro Dan wajen megari kice mai ganinan tafe tace toh baba tajuya tashiga daki tadakko wayartata tadanna number sa ringing daya biyu yadauka tace sallama assalamualaikum Angonà yayi dariyar irin wacce ba har cikiba yace Amarya ta kenan ya kamshin amarci tace lpy Lau da ma babane zezo nan lambun naka yanzu yace toh badamuwa seyazo nima gani acikin lambun Ai ta Amsa da toh shikenan barina gaya masa yace toh takashe wayar tafito tace baba nagaya masa yace yanachan yana jiranka yace toh shikenan yanzu kuwa zanje mutattauna tace toh baba adawo lpy ya Amsa da toh yasakai yafito yakama hanyar Lambu yaciro Dan goransa cikin aljihu yanaci yanatafe ahankali yana zanchan zuci dayake da inda gidan nashi yake da lambun bawani nisa bane sosai dandanan yakai wajajen Yana Isa ya hangi yarima bakin ranar lambun Yana jiran isowarsa Yana zuwa yarima yaduka harkasa yagaidashi yamai iso da yashigo ciki malam Audi jiki rawa kqwai yakeyi Yana yake hakora yarima yamai iso harcikin inda zasu zauna yanunamai kujera yace Bismillah baba yace toh Allah yamaka Albarka dannan yace Ameen baba
Nan yarima yadauko Abinci ya ajemai dasu kayan itatuwa seda yadan tafa sannan yayi gyaran murya yace kayihakuri yaro bantsaya mungaisaba nakama cin Abinci yarima yayi dariya yace ai babu komi baba yace toh ai shikenan suka gaisa malam Audi yafara cewa yarinya tasameni da maganar Aure
Toh Amma ........
*Billy zaria*✍️✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 20*
Yarinya tasa meni da maganar Aure Amma nace zamu yi magana nida kai shin dagaskene kashirya Auren yarinyarnan yarima ya amsa da eh baba nashirya Amma inaso abar maganar yanzu se sanda zantafi birni wato Cikin birnin zazzau kenan zankaro karatu acikin wannan babbar Jami ar A.B.U kqga idan aka daura semu koma chan dazama
Malam Audi yadanyi gyaran murya yace toh shikenan yanzu sema samu shi mahaifin naka muyi magana dashi yarima yayi maxa yace aa baba ai banaso asanda maganarne se sanda nagama shirya komi saboda itama inaso nasata a makaranta kqga semu tafi gaba daya malam Audi zeyi magana kenan yarima yadaukko rafar yan dari dari da busu wuce dubu gomaba sababbi Tass se kyalli sukuyi yamika mai malam Audi yadan washe hakorannan nashi dasuka dafe dacin goro yace ah toh Nagane yaro Allah yamaka Albarka yarima yace Ameen acikin zuchiyarshi kuwa yana ayyanawa cewa wato daga uban har yarinyar San kudine dasu toh zanyi maganinku
Nan malam Audi yace ze tafi yarima yadaukko wani yadin shadda yasa aleda yadakko atamfa yazubasu aleda yace toh baba ga wannan Kuma
Agaida gida malam Audi yawashe hakora yace duka wannan hidima haka kqide baka gajiya aa gaskiya arinkayi sesa sesa Allah yamaka Albarka nan yarako malam Audi har bakin lambu sukayi Sallama yatafi yana tafi yana baza sauri yakosa yakai Abin arzikin da salihu yayimai
Akan hanyarsa tatafiya yagamuda malam Amadu da abin fas karenshi ahannu yatsa suka gaisa malam Audi yafito dakaya yanunamai yace kai Masha Allah wannan Kuma daga ina haka malam Audi yace wannan yarode da kqke kushewa salihu shine yakawo malam Ahmadu ya akalleshi yayi murmushi yace toh adabe ahankali Inamaka murna Allah yasanya Alheri yace Ameen yatafi yana shiga gida gasallamarsa
............
*Billy zaria*✍️✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 21*
Yayi murmushi yace toh malam Audi kaya sunyi kyau Masha Allah kuma Allah yasa Ayi damu Angodema yaro Amma malam Audi kasande ni Dan uwankane toh bakin cikinme zanyi maka kawaide ni banaso naga Abinda zecutar dakaine Amma ai babu komi Allah yasanya Alheri malam Audi ya kqlli malam Amadu yace toh Aminde idan har yakai zuchiya malam Ahmadu yamikamai Hannu sukayi musa baha suka wuce
Isarda gida da Sallama dauke abakinsa yana shiga jummai tataso dasauri ganin bakar leda Ahannunsa malam Audi yadantsaya ganin komarin Amsa takeyi yace haba jummai Ai seki fara amsa sallah mar danayi ko tadanyi murmushi malam wa alaika assalam Ai nadan shafa ane baki bude take tambayarsa malam memuka samune yamiki mata leda tabude tagani tasaka buda malam Audi yace haba jummai sekace gidan biki tadan hade fuska wllh malam barni inyi ai abun murnane tun yanzu nafarashi yarinyata zatayi Aure Babban gida yace uwa uwabama yaronnan yace a chan birni zatayi karatu farida datake daki tasaka wata dariya da tsalle har waje kana jinta
Malam yamikama jummai kudadenda yarima yabashi jummai takara rikicewa yace toh kawo kigani tana bashi yamayar Aljihu tace Ah malam yahaka yace cefane zamurinkayi mana toh malam banda abinda bani Nike girkinba eh koda ke kikeyi Amma a hannuna za amsa tahade rai tacigabada duba atamfar tasu taga shadda masu kyau tace aiko ajiyesu za ayi wa innan ranar biki zaka sasu
...... *Sharing*
*Queen Billy* ✍️ fahimta my
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 22*
Yace toh duk yadda kikayi de gakayanan farida kuwa se washe Baki takeyi tana Allah yakaimu wannan lokacin jummai tace maza latsa wayarnan kirasa amasa godiyq tace toh tayi maza talasa kiransa ringing daya biyu yakashe yakirata tadauka tagaisheshi sannan tace dama mm ce tace akiraka ayi maka godiya yarima yace ah habade wani irin godiya aikuma iyayenane tace hakane toh Angode jummai tace maza kibani mana farida taceda salihu ga mamar yace toh jummai ta amshi waya da karfinta ta kwada sallahma salihu ya amsa ya gaisheta jummai ta amsa tamai godiya munga abin arziki mungode Allah yasa afi haka yasaki wani shu umin murmushi yace babu komi mama ai yima Kaine kuma iyayenane tace hakane toh Angode Allah yayi Albarka farida ta amsa yace yawwa yaushe kikeda lokacin inzo muje yawo har cikin birnin zaria zamushiga inkaiki shagalinku Dubai shop musiyo kayan ciye ciye ta saki wata dariya tace Allah Aini gobe kazoma nashirya yace dagaske kike tace eh mn dagaske Nike yacetoh Allah yakaimu sekiyi kwalliya me kyau tace toh shikenan babu komi Allah yakaimu damurnarta ta ajiye wayar tana mama gobe nida yarima zamuje har cikin birnin zaria cikin shagalinku Dubai shop muyi siyayya nida yarima jummai tasaki Baki tace ke yarnan tace wllh dagaske mama yace inshirya inyi kwalliya me kyau jummai tace lallai acikin kauyennan sekin kecewa tsara itade Asma u tasaki Baki ganin yadda farida taketa dauki Asma u tace wai ni shi yarimannan bayida kanine nima aje yawonnan Dani jummai tasaki Baki au kema Auren kikeso toh bari ina kawar da yayarki kema zanzo kanki tunda abinda nikeso kenan kema Allah yafito Miki da mekudi kamar yarima kije gidaj hutu kihuta datsallenta tace Ameen mama Wanda yafi yarima Aiko farida dagudu tabita tana fadin kaf kauyennan yarinya sedai ki Auri Wanda bekai yarimaba Dan babu me kudin gidansu
*****
A fangarensu balaraba kuwa suna rayuwarsu Dede dashi da babu Hafsa kuwa takara girma Abinta yadda kasan babu Abinda ke damunsu na talauci kullum rayuwarsu faranfaran .....
*Queen Billy* ✍️ more
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 23*
A fangarensu balaraba kuwa suna rayuwarsu dede dashi da babu Hafsat kuwa takara girma Abinta yadda kasan babu Abinda ke damunsu na talauci kullum rayuwarsu faran faran (dede cikin godiyar Allah ) suna zaune suna yar hirarsu Hafsat tace nide mama inaso nayi karatun boko kodan nazama babbar likita narinkasa fararen kaya Balaraba tayi dariya tace toh Hafsat Allah yacika Miki burinki Amma de abin dawuya wai gurguwa da Auren nesa Hafsat tayi murmushi tace wani mama ina labarin malam Ayuba kode yahakurane balaraba tayi yar dariyar da Bata kai cikiba tace toh banda Abinki Hafsat inma be hakuraba mezeyi kode kinfara sanshine Hafsat tadan turo Baki tana fadin haba mama nida nace Miki karatu zanyi tana fadi tana barin wajen tace ni bari naga idan bamuda ruwa naje nadibo kafin babu yadawo nasamai ruwan wanka Dan nasan beyi wankaba yafita balaraba Aiho kinaso Akawarda zanchan ko toh yayi kyau bari babanki yadawo zance kinyarda kinasonshi yakawo kudin Aure Hafsat da gudu taje tarungume mamar tata tana kukan shagwafa nide mama nide mama Allah banceba rukayya datake kusa dasu itade dariya kawai takeyi Abinta balaraba tace toh naji shikenan wasa Nike Miki sannan tadanyi dariya ta dauki abin debo ruwanta tace natafi nabiyawa mariya idan zata dibo tace toh Adawo lpy Akula da hanya tace toh mama tayi Addu ar fita gida tafita tana tafiya tana yan wake wakenta takai gidansu mariya tana shiga daukeda Sallama abakinta tashiga gidan taga mariya na wanke wanke tace ah ah keda nabiyo Miki idan Zaki debo ruwa muje mariya tace zani Amma fa sena gamq tace toh barina tayaki tace toh Hafsat tace mama batananne tace Aa tana ciki tadan kwanta yau tatashi kanta nadan mata ciwo Hafsat tace Allah sarki Allah yabata lpy ta tsuguna sukafara wanke kwanukan tare .....
*Queen Billy ✍️ zaria*
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 24*
suna wankewa suna yar hirarsu Hafsat take fadama mariya hirar dasukayi da mmaartata cewa tanaso tazama babbar doctor Amma babu dama tunda ance sekayi karatun boko mariya tace wayyo kawata nikuna kinga inaso nazama babbar lauya masusa bakaken kayannan su daura hula kamar taliya akansu Hafsat tayi dariya tace Aikam Dora hular taliya akai sedai amafarki tunda bamuda dama sukadanyi dariya suka gama wanke wanken suka tashi suka dauki Abin debo ruwan suka fita har bakin rafi suka dibo ruwansu suka dawo Hafsat tace toh ni nawuce gida mariya tace toh kigaida gida Hafsat tace toh agaida mama da jiki idan tatashi mariya tace toh zataji insha Allah sukayi Sallama tatafi sallahma dauke da bakinta tashiga gida (Sallama tazama wajebi akan cikakken musulmi amma banda wajen wa inda basa sallah koda su sukayi maka idan bazaka iya shiruba kace Ameen )
Balaraba ta amsa sallahmarta tace ke yanajiki shirune haka Baki dawo da wuriba Hafsat ta amsa da cewa mama babarsu mariya ce babu lpy shine danaje nataya mariya wanke wanke sannan mukaje debo ruwan tace subhanallahi meya sameta Mama kantane kedan mata ciwo kuma tana barcima harmukaje mukadawo Ayya Allah shi bata lpy Hafsat ta amsa da Ameen mama
Taje tajuye ruwan tace mama har yanzu baba bedawo ba koh tace eh bedawoba toh yanzu mama baza adora komi ba Hafsat za adora Amma mujira zuwan nashi yanzu kifara samai ruwan wankan da kikace tukunna ta amsa da toh tatashi takama aikin da aka sakata tana cikin Aikin kenan wasu mutane sukayi Sallama balaraba tace Hafsat jeki leko kiga suwaye Hafsat tatashi tasaka hijab dinta ta leka waje tana fita mezata gani innalillahi .........
*Queen Billy*✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 25*
innalillahi babanta tagani kwance asume wasu mutane sunrukoshi Balaraba dake cikin gidan ihun Hafsat kawai taji tana mama baba baba takasa magana kawai baba baba take fada da sauri balaraba ta dakko hijab dinta tayo waje yayinda Hafsat tafadi kasa sumammiya balaraba tana isa bakin kofar (bakin soro)
Taga mutane kusa dashi wanda da Alama yana tabbatar mata cewar su suka dakko shi sannan tace sannunku bayin Allah lpy kuwa suka Amsa mata da eh toh lpy Amma ba kalau ba malam Ahmadu ne yana gona yana tsaka da Aikinsa na fankare (fasa itace)
Wani katon maciji yafito yayo kanshi yasareshi shine take yafadi basukai ga rufe bakinsuba balaraba ta fadi sumammiya dan danan aka samu wani Dan matashi yashiga gidan yasamu ruwa yazo yawatsa musu balaraba ce ta fara motsi da idanunta tafara budesu Ahankali tana fadin Allahumma Ajirni fi musibati wa akrifni khairan minha takara da fadin ya Allah kasa mafarki nakeyi ba gaskiya bane mutanen dake wajen suka bita da sannu sannu muje kinuna mana inda zamu ajiyeshi tatashi tadanja jikinta da kyar tajawo Hafsat jikinta wandda tunda tabude ido takasa furta komi hawaye kqwai ke futa a idanuwanta suka shiga cikin gidan tadakko tabarma ta shinfida musu suka kwantar dashi sannan ta lura da idonshi Abude yake tace sannu malam sannu kaji takallesu tace yanzu bayin Allah menene Abunyi suka kqlleta suka mayar mata da Amsa cewar bari mukira malam sale me maganin gargajiya kilq da temakon da ze iya masa tace toh shikenan nan take suka sakai suka tafi wannan Dan matashi da ake Kira da sirajo shine yaje Kiran malam sale memagani koda yaje malam sale bayanan yatambaya ina yaje akacemai yaje debo magunguna jeji yace toh bari yaje yadawo yatafi da sauri yakoma gidansu Hafsat yasanar musu yaje bayanan gashi fatar malam Ahmadu duk ta chanza dq Alamade lokaci yayi da sedai mubishi da addu ah dukda sirajo yaga hakan Amma ina beyi kasa agwuiwaba yakara komawa Dan Amai kwatancen jejin dayaje koda yaje gidan malam sale yadawo takenan yasanar dashi Abinda ke faruwa dandanan malam sale yarufa masa baya suka tafi koda isarsu Allah Akbar rai yayi halinsa da Hafsat da balaraba kuka kawai suke rusawa rukayya kuwa bama tagane kukan miye sukeyiba itade taje ta rungome manartata koda malam sale yazo yaga hakan sedai komawa sukayi Aka Kira malam liman
Allah sarki tundaga hanya duk wanda aka fadamai zanchan rasuwarsa seya yabeshi babu Wanda aka samu yafadi Aibunshi kowwa cikin yabon kyawawan halayensa yake....
*Queen Billy*✍️
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 26*
Allah sarki tundaga hanya duk Wanda aka fadamai zanchan rasuwarsa seya yabeshi babu Wanda aka samu yafadi Aibunshi kowwa cikin yabon kyawawan halayensa yakeyi liman suka shiga cikin masallaci sirajo da ya dakko makara sannan yakira wasu matasa subiyu suka kama masa suka tawo ai kafin suzo mutane suncika kofar gidan fal Amma babu malam Audi Dan uwansa sannan liman yazo za amai wanka yace jama ah ina malam Audu Bismillah akacemai ai ba aganshi ananba liman yace maza aje afada masa domin dashi za ayimai wanka babu fata lokaci sirajo yatafi aguje domin yasanar dashi yana zuwa yayi sallama shiru yakarayi sannan yaji an amsa masa yadan dakata awajen dayake malam Audi yana fitowa yaga surajo yamika mai Hannu sukayi musa baha tukunna yace yaro banganekaba yace eh hakane dama Dan Uwankane malam Ahmadu Allah yamasa rasuwa shine ake jiranka amai wanka sanda malam Audi yaji maganarnan yagirgiza sosai be bata lokaciba yace yaro maza shige mutafi kqna ganinshi kaga Wanda yake cikin tashin hankali yana tafiya salati kawai yakeyi dandanan suka karasa yagaisa da jama ah sukamai gaisuwa suka shiga gidan tare aka tafi akayima gawa wanka aka suturtata aka sakata acikin makara zasuwace da makarar dede lokacin balaraba da Hafsat suka kara shiga tashin hankali dawani gigitaccen kuka wanda duk Wanda yake wajen dole yatausaya musu Allah sarki yar rukayya ita kanta kuka kawai takeyi kukanda duk Wanda ya saurara seyaji tausayinta sunaji suna gani haka aka fitarda gawarsa suka tafidashi izuwa makwancinsa gidansa na gaskiya
*Billy ✍️✍️ zaria*
*ƘADDARATA PART 1*
*Na Billy Zaria*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Page 27*
Hafsat tunda take bata tafa ganin tashin hankali irin wannan ba Allah sarki ma haifina tanata nanata kalmar azuchiyarta sannan Abayyane tabude baki Ahankali Wanda kukan datakeyi yagama dusashar da muryarta Wanda se Wanda yasaurara da kyau ze iya hamintar Abinda tace tafurta ahankali wannan itace kaddarata narasa mahaifina alokacin danake bukatarsa akusa Dani da banida wa inda suka fiyeminsu ko Yaya rayuwa zata kasance mana Allah shiyasan dedai saboda Wanda yafimu sonshi yadaukeshi takara fashewa da kuka Wanda ze narkar da zuchiyar me sairaro
Tana cikin wannan yanayin kukanne sega mariya tashigo Agigice tunda taga Hafsat kamar ba ahanyyacinta takeba takara yarda cewa Abind aka fada mata gaskiyane cewa mahaifin Hafsat yarasu Allah sarki Ahankali mariya takara kusa da ita tadan dafa kafadarta tabaya Ahankali tace Hafsat kayihakuri Wanda yafimu sonsa yadaukeshi dan Allah kibar kukannan tana fada mata haka suka kara rushewa da kuka dukansu duk wanda yagansu sesun baka tausayi mariya ta cigaba da fadin kibar kukannan baba Addu armu kawai yake bukata Allah yajikansa kayihakuri mariya tatashi takarasa inda balaraba take azaune tana ta faman kukan zuci Dan hawaye kawai kefita aidon ta Allah sarki mariya tadanyi magana Ahankali tace mama yahakuri Ahankali cikin mirya mekamada kuka tace dagodiya mariya tace Allah yajikanshi ta amsa da Ameen
*Queen Billy zaria*✍️
0 Comments