💫💫AFlF💫💫
Mallakin
👇
Oum yasmeen
*AMINCI STAR🌟 WRITER'S ASSOCIATION*
(A.W.A)
https://www.facebook.com/Aminci-Writers-Association-61553058385636/?ref=by_c
K'ungiyace ta amin tattaun marubuta wanda suka k'ware wajan kawo muku litattafai na hausa masu ma'ana wa inda zasu nisha d'antar daku gamida fad'akar daku wa'azantar daku da zakulo muku abubuwanda zasu amfanemu musamman mumata aminci da aminci sed'an halali.
ALKALAMI✍🏾YAFI TAKOBI🗡️
Dasunan Allah mai Rahama maijinkai
Allah kabani ikon rubuta daidai
Typing..........📱
Page1️⃣
Hadari ne ya had'o ta gabas ga iskar da ake da alama yau za'ai ruwa cikin sauri zarah tafi to daga rumfar data ke xaune domin tasan tabbass yau in aka fara ruwa zai iya cika ta, wata kwallah ce ta taru a idon ta gashi bata da mafaka domin kowa na gidan tsangwamarta yake cikin rawar mirya tad'aga hannu sama tace "ya Allah ka kawo min mafuta ka fiddani daga cikin k'uncin da nake ciki ya Allah ka zama gatana, dana d'aga kaina naga gida ne babban gida da alama irin gidan gadone yana da b'angare goma sha biyar gida ne irin gini da ma'ana nak'asa.
Rayuwar gidan itace kowa yayi ta kansa ba mai damuwa da halin da d'an uwan shi ke ciki, kowa ta kansa ya ke, ba iya nan gidan malam yusif mai taba ya tsaya ba , basu da isha shen tarbiya daga y'an shaye shaye sai y'an daba, kowa da kansa ya ke ne man abinci, in ka samu kaci in baka samu ba ka zauna da yunwa
💫💫AFIF💫💫
Mallakin
Oum yasmeen
Wannan littafin nayi shine domin masu cutar farfadiya dayawa mutane suna yi musu kallon in suka fadi ko suka taba Abu in mutum yataba shima sai dauka ko wasu suce bata da magani kar kuman ta ubangiji yace be halittci cuta ba sai da ya saukar da magani
Page2️⃣
Sai dai. Kazau na da yinwa malam Yusif mai taba yana da Mata hudu matar SA ta farko hadiza wata irin mace CE mai ISA da gadara in bata yatata ki. Agidan kin shaga ukku tana da ya'ya hudu duk Mata yarta ta fari itace rabi sai salma sai Maryam duk kansu sunyi aure yar autar tace batai aure ba wato basmah matar SA ta biyu itace larai tana da ya'ya biyu nura da dauda nura da dauda a gidan suke a zaune tare da matan su
Sai matar SA ta ukku itace hindatu ita tana da ya'ya hudu duk maza. Akwae Hamza da Aminu da aliyu da rufa'i basu yi aure ba rufa'i shaha'ar Dan daudu ne yanxu ma haka yana ikko shikuwa Hamza Dan daba ne shikuwa aliyu Dan vigilanty amma yana taba shaye shaye matar SA ta hudu itace fa'izah Allah yayi Mata rasuwa tunda taxo haihuwar zarah ta mutum Allah yayi Mata hakuri
Sae kannan mai taba suma suna gidan acikin gidan da huya Rana ta fito ta koma va'ai fada ma
💫💫AFIF💫💫
mallaka
👇
Oum yasmeen
AMINCI STAR🌟
WRITERS ASSOCIATION
Page 3️⃣
Addis Ababa Ethiopia
Emir's ne tsaye gaban wani hamshakin gd kallo Daya zakai wa gidan kasan ankashe dukiya cikin hanzari yake buga wani gate gate man din gidan ya leko ya kalle SA yana ganni SA cikin harshan Amharic na kasar utopia yace mai yace kar wanddah yabawa damar shiga gidan cikin da muwa emir's yace kace mai ni ne gate man din yace yace kowa ne kar yashigo mai gida cikin hanzari emir's ya dauko waya yadan na number ma mallakin gidan be dagaba yakara Kira akirana ukku ya daga yayi shiru da alama mutum muskiline emir's yasan halin SA yace Dan annabin ku kasa abudan gate nashigo yariga ya Gama kashe mushi jiki tunda yahada shi da annabi tuni nakara kunne inji mai zaice tunni kunne na jiyomin muryar mai dadin ji da sauraro CE bashi wayar bansan meya fada mai ba naga gate man din yavashi damar shigo wa ae tuni na bi bayan SA sae dae me nakusa suba domin zan iyace wa ba aduniyar nan gidan nan yake ba iya tsaruwa ya tsaru nakusan fadawa kasa sabo da kallo😁 gani ne emir's yana neman hucewa ya barni ae da sauri nabi bayansa yana isowa kuwa da kofar tabudae nima nayi hub na shiga Ashe ba aemata karaje takusan datsamin Dan yatsa yana futa nima nafuta
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀🍀
💫💫AFIF💫💫
Typing........ 📲
Page4️⃣
...... Ashe da sauran aiki a gaba na, wani hadaddan parlor mu ka shiga iya tsaruwa ya tsaru gawasu labulaye masu kyau farare an musu adon flower blue gawsu royal sofa's masu kyan gaske yan da adon labulan yake haka suke kamar daman dansu akayi su gawani turkey carpet mae shegen kyau shima blue da adon flower fara, kae jama'a wannan shi ake kirah da aljannar duniyah dana ɗaga kai, karo na ci da wani tamfatsaesan hotan, wani matashine a ƙalla zai yi kimanin shekara talatin da shiddah, masha Allah ubangiji yayi halitta anan, daga ganin yana yin sa zai yi wuya a ce yana jin hausa,kwata kwata bai yi kama da ba haushe da alama shiɗin ruwa biyu ne wato half cast, fari ne tas, GA yana sanye da glass fari daga ciki kana iya hangen manyan idanuwan sa hannusa yana ruke dawata yarinyah kyakyawa chocolate color, mai matuƙar kama da shi , fuskarta ɗauke da murmushi har beautiful point ɗin ta sai da ya fito, kamar na shi, sanye yake da farar t _ shart, ajikin ta anyi rubutu da manyan bakake anrubuta A&M store GA, bakin wando ne ajikinsah hannun sa yana sanye da tsadaddan watch na gold, da sauri na dauke idona akan sa saboda wani irin kwarjini da ya man, sautin takon tafiya naji cikin izzah da ƙasaita, cikin nutsuwa yake sauko wa daga stairs case dake hannun dama a parlo , ashe ba komai na gani ba, domin kuwa a zahiri yafi kyau da ha ɗuwa, jikin sa baya nuna shekarunsa yana, sanye yake da jallabiya ash color, ya fito a balaraben shi sak , ƙara sowa yayi cikin palor , da sauri emir's yace"good morning dr afif" ba tare da ya amsa gaisuwar ba, cike da izza ya nufi ɗaya daga cikin sofa's ya zauna ya na ɗora ƙafa ɗaya kan ɗaya "to fah, yau saurautar ne a kusa " emir's ya faɗa a zuciyar sa, matsawa yayi kusa da shi, files ya miƙa masa, hannu yasa ya amsa du bawa ya shiga yi ɗaya bayan ɗaya daya bayan daya yana tambayar emir's, bayani ya shiga bashi,bayan ya gama mashi bayani a kan files ɗin, miƙewa emir's yayi haɗi da nufar ƙofa ya fice, wayar sa ta fara ringing alamar kira, ko kallon in da wayar ta ke bai yi ba, bare ma ya samu ganin waye ke kira, domin shi yanxu damuwar da take gaban sa yawane da ita, kwata kwata baya son ya tuna abun da ya shafi rayuwar sa ta baya, shiya ba yayardah ya zauna haka nan batare da yana wani abu da zai ɗaukar masa da hankali har ya manta da abun da ya wuce a rayuwar sa, be nemi komai ya rasa ba a rayuwa, amma yara sa abu mafi mahimmanci da daraja arayuwar sa, idanuwan sa ne suka canza launi t jijiyoyin kansa suka fito rada rada, table ɗin fake gaban shi ya ɗauka yayi jifa dashi cikin murya mai kama da kuka yace" mi yasa zakuyi min haka mai nayi wa rayuwa take gare dani wannan wanne irin dare ne mafi bakin ciki a rayuwata, waya kashe ki mai ki kae musu wannan wanne irin zalinci ne , na daukar wa kai na alkhawari bani ba masarautar zaki, in har ban gano wanda ya kasheki ba jiddah, jinin jiddah baxae tafi a banza ba, har abada bazan sami mai maye man gurbin ki ba jiddah" to fa masu karatu anyah kuwa, muje dai zuwa yanzu wasan ya fara tuni ya, ƙara daukan flower yayi, yayi jifa da ita jika ke rus ta fashe saboda ɓacin rai bai ma san yana taka glass ɗin daya fasa ba hannun sa sai ɗigar da jini ya ke ✍
Oum yasmeen
💫💫AFIF💫💫
https://chat.whatsapp.com/DXRDaO9TRxWGbJjRHGv0SZ
AMINCI STAR🌟 WRITER'S ASSOCIATION
(A.W.A)
ALKALAMI✍🏾YAFI TAKOBI🗡
Typing📱
Page5️⃣
Cikin hanzari yake tafiya bai damu da jinin da kafar sa keyi ba, ringing wayar keyi yana ji amma sai yayi kamar ma bai san tana yiba dan yasan kiran yana da nasaba da MASARAUTAR MAI ZAKI, shiyan zu duk kallon muna fukai yake musu maciya amana, bedroom ɗin shi ya nufa still ƙafar shi ba daina zubar da jini ba, masha Allah na faɗa yayin da nayi arba da bedroom ɗin, ashe parlor ba komai bane, dakin fari ne tas da alama Afif ma'abocin son white color ne gawasu labulaye masu kyau farare cikin hanzari ya karasa gaban wani tamfatsaesan hoto matar jiki kamar kae mata magana ta amsa saboda kyan da hotan yayi tana sanye da leshi baki da adon flower golden da yarfin pink colour hannu ta ruke da yarinyah a kallah yarinyar xatayi kimanin shekara biyar ko hudu, yarinyar tana sanye da baby gown pink colour da adon flower blue ansa mata haed band blue yayin da afif ya na ruke a hannu jiddah ya sakar mata tausassan murmushin sa mae tsada har ana iya gano hushiryar sa fadan kyawun pic din bata baki ne duguwar riga ce a jikin ta dinkin dae dae da zamani haka daurin kanta baza akira jiddah mae kyau ba saedae tsakatsaki saidae kwalliya da huto ya zauna ajikin ta, a hankali yake shafa hotan yana zubar da hawaye tabbas yasan lokaci zaizo da halin kowa zai bayyah a masaurautar zaki munafukai zasu bayyana jin alamar inuwar mutum akan sa yasan bazai wuce kabir ba, dan idan ba shi ba babu wanda zai shigo mai kai tsay
" ya Allah" kabir ya furta cikin daga muryah yace" Afif ya kamata kamanta da jiddah kashiga sabuwar rayuwa , hakan da kake kana bawa makiyanka da masu san ganin ba yanka damar jindadi jiya ina garkun naga jaridar NCB ta wallahfa hotan ka we katafi kasar america domin duba kwakwalwar ka wai, tunda matar ka ta mutu kasami lalu'ar kwakwalwa suna kira da arufe maka asibitocin ka domin gudun kar ka cutar da al'umma , we a sibitin da kake aiki su daka tar dakai , sai dai nayi binkice emir's yace kana nan ba inda kaje , da alama makiya ne suka biya suka wallafa har gidan TV NBC sun dora inda ake Jin ra'ayin mutane akan haka sai dae cikin hundred percent 85% basu yarda ba wasu nace wa aeba Kai ke duba marasa lafiya ba, tun da ma baka kasar koda kana nan sai wadda cutar shi ta munana zaka duba Alhmdllh hakan samun nasara ne "
AFiF a hankali ya buɗe bakin sa cikin zazzakar murya mai dadin sau raro yace" kabir ko kowa ya yarda ina da cutar ƙwaƙwalwa kai nasan bazaka yarda ba , kabir inajin ciwo narashin kulawar mahaifi tun ina yaro kabir bansan dadin uwa ba , tsakani na da ita sai kallo daga nesa kabir abubuwa sun minyawa wallahi muddin na gano waddah ya kashe jiddah koda mamy ce sai na hukunta ta kabir bazan koma birnin zaki ba in har bangano ba .............✍🏼
Oum yasmeen
09061890481
https://chat.whatapp.com/DXRDaO9TRxWGbJjRHGv0SZ
_______________________
🫗🫗AFIF🫗🫗
Na
Oum yasmeen
09061890481
AMINCI STAR🌟 WRITER'S ASSOCIATION
(A.W.A)
https://www.facebook.com/Aminci-Writers-Association-61553058385636/?ref=by_c
K'ungiyace ta amin tattaun marubuta wanda suka k'ware wajan kawo muku litattafai na hausa masu ma'ana wa inda zasu nisha d'antar daku gamida fad'akar daku wa'azantar daku da zakulo muku abubuwanda zasu amfanemu musamman mumata aminci da aminci sed'an halali.
ALKALAMI✍🏾YAFI TAKOBI🗡
Page 6️⃣
Kabir yasaki gauran numfashi yace "mai Abuja tayi maka badai MASARAUTAR MAI ZAKI bace tayi maka mai yad'a garin mai ZAKI da k'auyan garkun?"
"hmmm kabir kenan kana tunanin wannan k'afar tawa zata i'ya zuwa birnin zaki?"
"to tayaya zaka gano wadda yayi wannan ai'kin bayan baka tare dasu ba?"
Wani shi'umin murmushi yayi
"yace kabir kaman ta waye Aliyu MANSUR ALiyu ZAKI to duk kan wani motsinsu yana tafin hannu na,"
Ganin irin jinin da yake zuba kabir ya nufi gaban wata k'ofa saidai iya hangen mutum ba zaiyi tunanin akwai k'ofa awajan ba domin mak'are yake da agoguna ta kalma da glass ahankali,"
ya matsardawani ta kalmi..
sai ga wani mukunni yana D'an dannnawa mukunnin tuni wajan ya rabe saiga wani apartment kallo d'aya
zakai mai ka Kira shi da emergency room domin ya had'a duk wani abun buk'atar na asibiti cikin hanzari ya d'auki abinda zai d'auka yabar gun,"
💫💫birnin zaki 💫💫
A kauyan garkun
Zara CE tafe da farantin gyad'a sauran biyu ta k'are saidai gashi har yamma tayi ba alamun k'arewar ta cikin ranta addu'a take Allah yasa tak'are kar inna hadiza ta dake ta domin ba ita kad'ai harta su kahu Manu ma tsoranta sukeji..
zarah zarah zarah cikin d'auki ta juyo domin tasan mai Kiran cikin sanyin murya kamar ko yaushe ta bud'e k'aramin bakin ta tace "saudai"
saudai tace "zarah kinyi huyar gani gashi ni inno ta hanani zowa wajanki"
ajiyar xuciya tasaki tace "wllh bakomai nikuma talla ya hanani ne manki"
"kinga likitan nan da zamije asibitin na birni we yasami tab'in hankali,
saidai mutane basu
yarda ba domin yazu haka yana Ethiopia"
Zara tace
"nidai zanta addu'a Allah yasa ya iya dubani kar shima ya k'yamace ni gashi inna hadiza ta matsan ta sai nayi ai'katau we da me zata aurar da autar ta,
sai tayi bikin da ba atab'a yinsa agarko ba"...
"Insha Allah zarah wata ran zakiji dad'i da yardar Allah sai kinzama abar kwatance"
kinga bara in k'arasa gida kar magariba tayi
"To"
saudai tace
"zarah baki da takalmi ne?"
murmushi tayi wadda yak'ara mata kyau tace "a'a d'azo ina tafiya ya tsike kin gansa"
zaro ido saudai tayi tace "zarah wannan ai ya lallace saidai jifarwa kiduba fa kigani duk ya sud'ai ai, bazai d'onku ba",
zarah tace
"to bara in fad'awa malam inya sami kud'i ya siyamin"
tace "saudai sai gobe"
"to zarah yau bazaki d'an dali ba zani in k'arasa siyar da gyad'ar da ban siyar ba" cikin kewar juna suka rabu cikin saure take tafiya atamfar jikin ta duk ta kod'ai ba ka iya tantance zananta gawani mayafi kamar ankwa to shi abakin kora .....✍🏼
Amina Muhammad yks
09061890481
🌹🌹AFIF🌹🌹
Oum yasmeen
☀️AMINCI STAR WRITER'S ASSOCIATION☀️
(A.W.A)
https://www.facebook.com/Aminci-Writers-Association-61553058385636/?ref=by_c
_K'ungiyace ta amin tattaun marubuta wanda suka k'ware wajan kawo muku litattafai na hausa masu ma'ana wa inda zasu nisha d'antar daku gamida fad'akar daku wa'azantar daku da zakulo muku abubuwanda zasu amfanemu musamman mumata aminci da aminci Ssed'an halali._
Alk'alaminmu y'ancinmu
Typing........📱
7️⃣
Gawani mayafi kamar ank'wa to shi abakin kura,
tafiya take kamar zata wad'i wata i'riyar yinwa takeji amma tasan ba lalle tasami abincin da zata samu tasa ahanjinta tamba, tana ganin rayuwa wani rub'ab'b'an gida ta nufa waddah gaskia muta nan ciki suna cikin hatsari
dan akai ruwa ko iska maiyawa zaiya zubewa,"
tundaga bakin k'ofa tana jiyo haya niya da shewa irin ta y'an daudo da alama yau yaya rufa'i yayi dirar mikiya a garin da sallamah ta shiga cikin gidan sai dai mai, zata gani gangin y'an daudo ne ak'allah zasuyi su goma sha biyar wani da zani ya d'aura akan jallabiyar SA da d'aurin nan da ake Kira ture kaga tsiya, kai jama'a Allah ya shirya mana zuri'ar mu, wani ko duguwar Rigar shadda CE taci aiki agabana Rigar harda adon duwatsuna sai fari soke da idanuwa du yawa wasu karuwe hmmm fans in natsa jero muku shigar da sukai Allah zamu dadai azaune odai ya Allah kabawa rufiss lafiya gashi zamuyi ajo na y'ar cakwa amma ba lafiya zarah sakar baki tayi tana kallon su domin naso ace kunga yarda suke magana da sai cikin ku ya k'ulle tuni.."
Ali yatafi sako kayan vigilanty da kulki ahannun SA yana ta muzurai kusanfa shi inyasa kayan vigilanty ko hafsun sojoji albarka Dan jiyake yama fishi dawata tsawa ya daka Masha Allah Allah yayi mai murya yawa lasifik'a yace "zaku fitar mana daga gida ko saina she meku"
Bishira sunan SA bashir shine yakoma bishira tuni ya dafa k'irjinsa ya gyara d'aurin zani yace "ahayyai ras"
duka suka amshe zancan da ras "Kai awa yanzu daman gaske ake Ana cewa ku maza baku San darajar 'ya'ya Mata ba jibe ka yawa agwagwa yoni Allah na tuba ko kallo baka isheni ba"..
tuni Ali ya amshe zancan dacewa "baza kubar nan ba sai na dauko muku tawagar yan vigilanty sunyi fatafata da namanku shegu makiyan Allah",
Zuly CE ta budai bakinta duk yasha jan janbaki tace "Kai k'aramin D'an iska daba Dan ubangiji yahana taba namiji ba da yau nayi k'asak'asa dakai"
sadika CE tace "zuly ai, wannan fad'an k'watar Kai ne mai kuke jira dashi kuyi k'asak'asa dashi mununa masa mu y'a'ya mata ba ayimana haka" tuni sukai kansa sai dai Allah yabasa sa'a yafuta aguje ya Yarda ta kalmin vigilanty wandon ma yayimai yawa ya zame betsaya a ko inaba sai abayan layinsu inda hamza jagwa yake tara yaran sa da karunnukan su
Ashsha sun zata y'an sanda ne tuni suka fita aguje
Zanburuta ne yana cije baki yace "oga Ashe yau zamu CI uban wani daman nace zai shigo konata shifa yayimin shunan hisba suka kamani suka yimin duka harda aski tuni yada GA rigarsa yazaru D'an buda wata hukace mai tsini sauran suna Jin haka suka dawo",
Hamza jagwa yace "mai kuke jira kudan k'ominshi daman inajin haushin SA shiya yimin wanka da soab weshi (soap)be iya fad'a bane SBD beyi boko ba sai iskanci ak'asa agaba Dina yau sai nayi maka wanka da kwata"....✍🏼
Topah fans shidai Ali vigilanty yashiga ukku yau
Amina Muhammad yks
09061890481
🌹🌹AFIF🌹🌹
Share it please
🌟Aminçi star writer's association🌟
Ban yardaba wani ko wata yayi anfani da labarina ko yajuya min shi in kunne yaji jiki ya tsira sannan littafin AFIF kyauta ne bana kudi bane
Typing.....📱
wannan littafin nayishi domin ilimantar ga al'umma masu gudun masu cutar farfadiya ita wannan cuta ba'a daukanta ubangiji yace be saukar da cutaba Saida ya saukar da magani
Page8️⃣
Jin hakan ke ada huya ali vigilanty ya Ari nakare saidai hausawa nace wa sarkin yawa yafi sarkin k'arfi.
Tuni suka sha gaban suka dinga talle masa k'eya har gaban jagwa.
Jagwa sai girgiza k'afa yake akan kuje'arsa uwa wani sarki ya zuk'i taba ya fesa masa afuska yace.
"Kai wana kama?"
cikin sallama Kai yace.
"Haba D'an uwana bani da kamar ka baka da kamata Allah yasani ina tsananin sonka shiyasa bana kauda idona akan kayanka nasan ni mai laifini yaya jagwa ai'yimin afuwa"
Hhhhhhhh hhhhhh yasaki wata mahaukaciyar dariya yace.
"Yasin ko ban ma komai ba sai mun samaka kid'a Kai mana rawa gayu koya kukace?"
Duk kansu suka ammasa da "ehwllh oga banda zanburuta"
jagawa ganin haka yace.
"amintatcena na hannun dama kai mai zakai mai nasan kana da tacewa ko..?"
Ehwllh oga longa time (long time kundai San turan cin y'an daba basu iyaba suce sai sunyi) yana shigarmin hanci da k'udundune yace.
"inaso in fito dashi"
"nabaka dama"
yace.
"Godia nake oga yahad'a hannaye alamar jinjina"
Jagwa yace.
"karka damu aikai nawane zanburuta"
tuni zanburuta yanufi kan ali vigilanty AI kafin kace mai tuni yasaki futsari.
Cike da tsoro ali yace.
"dan girman Babar ka ta sallah dillaliya Kai hak'uri"
tuni jikinsa yayi sanyi domin duk abunsa yana son mahaifiyar sa yace.
"nahak'ura amma da sharad'in inka k'ara kayan wankina zanbaka kaimin dana _mahaifiyar_ kayarda...?"
Cikin rawar baki yace.
"nayarda bakomai wllh ko yaya jagwa aikasan ni maibiyayya ne agare ku"
Jagwa yace
"To tafi k'wallan shege ko wasa naji wata magana abakin malam ko inna wllh yazaro harshan sa yalashi huka"
Jagwa yace.
"Wallahi sai kasan dani kake zance yasin saina maka b'alli b'alli"
"totoo bazama takai da hakaba wallahi baki na k'anin k'afata"
Jagawa yace.
"wannan kuma kai tashafa domin yasin naji wani abu hmmmmm ko mai taba ne zaidawo daga lahira sai nayi maka abinda nayi niya we"
yace.
"to bama tsala."
" wama ya biyoka ka tsoratar da yarana..?"
"daman abokanan rufa'i ne dan uwan mu suka zo gidan mu suna yimana abinda be dace ba shine nayi musu na siya basuji ba har d'aya da cikin su yace su biyoni suyimin duka"
"Shugaban vigilanty kenan nasan halinka inbaka Kula suba bazasu yimaka komai"
cikin rawar murya yace.
"hmmm gaskia nafad'a maka yaya jagwa"
"dahallacan ware ko inyi fil'la fil'la da kai katsaya kana cikamin kunne"
to yaya jagwa bara intafi. nabarku lafiya nagodai da afuwar da kukai min"
"Yasin kak'ara cemin yaya sai na b'alla maka k'afa
karasa ta ya wan vigilanty"
Ali vigilanty yace.
"to jagwa nadai na insha Allah natafi yana ruk'e da wandon sa yana d'igar fitsarin dayayi"
*cikin gidan maitaba kuwa*
Inna hadiza ce tafito tace
"yau mai zan gani?"
y'an daudo agidan nan kee zoki ban kud'ina cikin yananin.''
Zarah tace.
"to inna"
"takawa takeyi tamkar kazar da k'wai yafashe mata aciki taci ro kud'in a k'ugunta ta miki mata"
zarah ta durkusa tace.
"gashi inna"
karba tayi tana k'irgawa cikin fusatar zuciyata ta finci kota tace.
"nizakiyiwa d'iban albarka baki saiyar minba ko?"
Inna hadiza tace.
"kuma kwaiyah daya tabata wllh duk inda naira ashirin take saikin nemomin..?"
Zarah tace,
"dan Allah inna kiyi hak'uri wllh nazaga ba'a siyaba"
cikin tsoron abinda. zaibiyo baya tace,
"ba b'ata tayiba duna ne d'an gidan kahu Manu ya d'auka"
Inna hadiza tace,
" wllh bazan yardaba duk inda duna yake saikin nemoshi yaban kud'ina"
tana fad'ar haka
ta kifa mata mari jikake Tass Masha Allah irin matan nan ne masu kama da maza tana da k'iba sosai.
cikin ikwan Allah lalu'arta ta tashi tayanke jiki ta fad'i
kafin kace me.
"tuni y'an gidan sun dare ganin haka y'an daudo dashi mara lafiyar suka fita aguje suka shiga d'akin jagwa suka rufe..
"inna hadiza kuwa dayake tana da k'iba duk sun gudu sunbar ta tarasa inda zata sa ranta duk addu'ar datazo bakinta tayi take..
Tun tayi azuci har nadawo na fili jika ke tac.
"alu'anbaki wauzal labbaika humma labbai sunma ina alaina bayyana.''
duk da tsoran da suke cikin be hana y'an daudo shek'ewa da dariya ba.
_tofa yau inna hadiza taga ta kanta_
Oum yasmeen✍
🌹🌹🌹AFIF 🌹🌹🌹
share it please
typing......📱
page 9-10
Bishira tace.
"Hhhhhh wannan tsohuwa da abin dariyah take yo ko daban yi ilimin *addini* ainasan wannan ba addu'a bace"
cikin gida kuwa inna laira ce zaune akan sirikar ta baraka bama tasan ta zauna ba sabida tsabar tsoro batasan lokacin data Saki tosaba tace.
" wllh fa'izah ta cucemu ta haifa mana jaraba ni tsorona Allah kar aljanun nan su kama mu"
Hindatu tace.
"kedai yaya bari duk yaya babbace ta jawo mana Allah isa su shanye mata kafa"
"wani uban ihu tasaki "
ai kowa saiyayi shiru gidan yayi sit tamkar ruwa yacin yesu..
"tuni inna hadiza takara
diriricewa"
tarasa inda zatasa kanta domin inba idon ta kizo yake mata ba gani tayi kan zarah ya dawo baya haka ma hannayanta
"dakin jagwa ta nufa saidai me arufe taji shi"
cikin daga murya tace.
"larai hindatu kofito kucece ni"
jinshiru inna hadiza tace.
"kona jina kukai min jishu..?"
"kahu Manu ne yashigo yana saba babbar riga duk Ta kod'i da alama yadawo daga yawan ba'arsa gawani ta kalmin yafi karfin kafarsa gawata hula yawa yakifa kamar kwano"
kahu Manu yace.
"gafaran kodai masu gida ga shugaban marukan garko kowa yace bani ba nima ince dashi bashiba saini d'an maitaba ikwon Allah saini waddah yake zuwa gidan mai gari yimai kirari cau cau wllh anjada ni an,barni saini waddah yaje *MASARAUTAR ZAKI*"
"mai idonshi zai gani zarah yagai akwance kamar matatciya amma hadiza anyi mara imani yanzu marainiyar Allah ta'alah kikai wa haka?"
GA yarda kikai mata walmukalifatu
jinshiru kahu manu yace.
" tsahare tsahare tsahare"
cikin fusatar zuciya yace.
"yau kenan iskancinki ya motsa to wllh kifita a idona in rufe"
"duna ne yashigo yana shan rake"
duna cikin dauki yace.
baba daga gidan su bintalo nake
"cikin jin kunyar karya yajanyo rigasa tazarce fa'ar shadda ce ajikin sa amma takuma milk"
duna yace.
"babantan yace infito"
cikin kunar rai kahu manu yajuyo yace.
"ashe duna haukan naka har yakai haka bansani ba?"
duna yace.
"baba hauka kuma"
kahu manu yace.
" yo duna inba hauka ba ina kaga kud'in aure ko gona baka zowa ko nayi maka karya ne...?"
duna yace.
"baba tace zata dinga ciyar da ni tunda tana sana'a kuma akwai tuminin takaba na tsohon mijin ta da akaraba akabata"
tuni kahu manu gumin ya wanke mai mutsassiyar fuskarsa
domin yagane shida d'an sa suna son abu daya
"cikin xuciyar sa cewa yake kaga shegen yaro ina jira ta gama takaba inje ya rugani zuwa ashe bana lissafi dai dai"
haku manu yacire hulalsa ya sharce gumi yace yace.
"duna ina kai ina bazzawara duna ba y'ar gidan malam d'an ladi bace tsohon driver?"
tuni duna ya zunb'uru baki yace
"Eh baba itace"
Kafin kahu manu yace.
"wani abu tuni zarah ta kara zuba wani ihu tare da yin kar karwa har anajiyo sautin hakoranta
duna ne ya kalle kahu manu tuni sukayi idu hudu da kahu manu"
kahu manu yace.
"duna me nake gani ?"
cike da tsoro duna yace.
"baba na kaga abinda nagani ko idanu nane suke fad'a min karya ?"
Kahu manu yace.
"Duna zara'u ta kanan nad'a wllh"
Cikin tsoro duna yace.
"Baba ashe ba karya su inna suke fada ba dasu kece wa zarah tahadu da cutar nan ta aljanu wato *farfadiya*
Kahu manu yace.
" hmmm duna mune mi gun tsira tunkafin ta shafa mana domin ni wallahi ban shirya mutuwa ba yasin inta kaina kaima kaita kan ka"
Inna hadiza kuwa tasami makafa dakin tsahare tashiga tahau kan wata a kwaiti ta dakin tsahare
"tsahare kuwa tana cikin akwaiti abin duniya ya isheta domin ta rantsai in komai ya lafa tana fitowa saita bugawa inna hadiza tab'arya"
topa gidan malam Yusif mai taba suna cikin wani hali yaya zata kaya da kahu manu da dansa duna
Oum yasmeen yakasae
domin sharyi ko bani shawara sai kunyi hakuri dani wannan shine littafin na farko nemeni a wannan number
09061890481
💫💫AFIF💫💫
share it please ✨✨✨✨✨✨✨
Aminci 🌟star writer's association🌟
typing.........📱
page 11-12
Cikin ikwan Allah kuwa komai ya lafa itama zara tashi tayi da alama bama tasan tayi ba
cikin dakin ta tsahare kuwa inna hadiza yace ta tashi tana sharce gumi
Inna hadiza tace.
"we yau Allah yayi da kwana na agaba"
mik'ewa tayi aikuwa tsahare ta fito a fusace tana neman inda tasa tab'arya domin tarantsi inbata ludawa hadiza ba yau bata haifuba
Ita kuwa inna hadiza bata luraba can taga nema yayi yawa ta magantu
Inna hadiza tace.
"kedai tsahare ba arabaki da abin haushe yanzu makike nema ne ?
tsahare tace.
" Hmmm kibari inna fito da abinda nake nema kya' gani ganin idonki"
Cikin fusata inna hadiza tace.
"Tsahare ni kike fad'awa haka ko...?"
aikafin ta karasa taji saukar tab'arya agadon bayanta
Tsahare sauke wani wahallan numfashi tace.
"Ba keba mara hankali baki san da mutum aciki ba kika zauna wato kina so ki kasheni ko?"
Tuni inna hadiza ta dafa bayanta ko magana ta kasa sai dai taci al'washi saita buga tsahare da kasa
Jin bata tanka ba tsahare tace.
"So kike in mutu to ta Allah bataki ba kika wani sh'irgamin duwawunki masu kama da dala saboda girma kina so in mutu ki aurawa manu yar uwarki ko..?"
Karasa warta keda huya inna hadiza ta dagata saba abinka da ba wata mai kiba ba irin siraran matan nan ne zubin taliya yar murji
Jika ke tim ta bugata akasa Allah yasa ta sauka akan gadon k'arfenta
ciken nishin wahala tsahare tace.
"Wllh dani kike zance sai na kara buga miki tirmi"
Inna hadiza tagyara d'aurin zanin ta tace.
"Hhhhhh tsahare kenan kin manta da koni wace ko?"
"to wllh in kin manta bara in tuna miki lokacin muna da jini ajika ni nake miki duka "
tsahare ta saki ajiyar xuciya bawe ta hak'ura bane aa ajiru zuwa rafi wataran tulu zai fashe
kahu manu ne yashigo yana buga kofa yace.
" keeee tsahare wannan wanne irin tsorone kunbi kun k'unshe adaka ina zuwa naga abinda ke faruwa na nad'ai hannun rigata"
"ganin tsahare da hadiza sunyi shiru alamar zancan nasa yasami matsuguni a zuciyar su
kahu manu yace.
" dana nad'ai hannun rigata nafara ce musu wllh k'arya kuke ni ne dan gidan malam mai taba mai tsittin goma sha biyu zaku nutsu ko saina ko naku ai tuni sukai shiru "
inna hadiza tayi k'arfin halin cewa.
"manu ba'a tab'a mutum inyana farfad'iya wllh mutum dauka yake yanzuma gun datayi sai anzuba tuka"
Kahu manu yace.
"Mahaukatan banza waya fad'a muku wannan zance ko kowa zai d'auka banda mu jiniin malamai kakana *MALAM SULE ME TURAK'AR YASIN*
"ganin sun nutsu suna jinsa yana kwararo musu karya domin be bud'i ido yaga kakansa ba koshi kansa mahaifinsu mai taba besan shiba ya mutu
kuma sana'ar sa itace saida tawada ba malami bane"
kahu manu ya kara da cewa har d'aukan aljanu yake ya bugasu da k'asa
har aik'en su yake yasin abin sai waddah yagani
"k'arasa warsa keda huya duna yashigo yayiwa su inna alama da ido suyi shiru ya rufe mai ido da wani farin yadi dayake har ankira sallah magariba to gari yayi duhu abinka da kauye "
duna ya mak'e murya yace.
"nine Shugaban aljanu *ni sarki turk'wa* Nani kana anbatar sunan kakana sule lafiya kana ihu yasin saina shanye maka allon kafad'a"
Kahu manu yace.
"kuyi hak'uri Dan Allah wllh bansan sunan kak'an kabane a yimin afuwa"
Duna yace.
"Muba musan wata afuwa ba zab'i daya yarage gare ko yau ka kwana bak'ai bacci ba ko mutsutsai maka ruwan kwakwalwa "
Duna yamak'e muryah yace.
"wanne ka zab'a?"
Cikin rawar murya kahu manu yace.
in kwana banyi bacci ba
Jika ke duna yasaki wata mahaukaciyar dariya yace.
"ba iya nan yatsa ba kaso auran d'anka da yar gidan malam d'an ladi muga kana so ka hanashi in kak'i zan hadaka da d'an autan aljanu ya cire maka hannun ciki karayu ba hanji "
kahu manu yace.
hakama bazata faruba na aminci zan shig'e mai gaba ayi bik'n
Duna yace.
Hhhhhhhhhhh tsoho kanasan duniya dayawa to rufe idon ka zantafi
Cikin rawar murya kahu manu yace.
"To to to"
" cikin sanda yafuce ad'akin"
Dankin jagwa kuwa koda komai yalafa yand'audo su kace sunga gun zama
suna ciki ba waddah yayi tunanin zuwa yayi sallah sai maida zance suke
"Wani ub'an gangi aka fuga ga ihun karunnuka nona alamun cewa jagwa yashigo cik'in gid'an kai tsaye d'akin sa yanufa sai dai me zai gani ?"
Cikin cije laib'e jagwa yace.
"lalle yau layira zatayi baki Dan wllh yasin ba waddah zan bari yafuta acikin ku"
daya daga cikin yada kata da cin cingum yace .
yo kuma bakace mufita ba ba inda zamu munga gu wllh yana yarfa hannaye sunci zobuna da awarraro yayi fari da idonsa
"Bishira ta kama zancan da cewa .
Katambayi d'an uwanka ya muk'ai dashi yasin karo damu badadi
Jinjina k'ai jagwa yayi yafuta daga d'akin yasa muk'ulli ya k'ulle kofarsa ya fita kirawo yaran sa ...........✍🏼
topah fans yaufa su rufisss sunjiga ukku shin za a k'ai zarah gidan aikatau ...?zakuji irin matsalal da zarah zata shiga wacce tafi ta gidan su zakuga illar safarar yara mata da sunan aiki y'arda wasu suke fakewa sunkai yara aiki nan kuwa safa'arsu sukayi```
alkalami yafi takofi
Oum yasmeen (fatayiyyah)
💫💫AFIF💫💫
Aminci 🌟 star writer's association🌟
Share it please ✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
typing......📲
page 13-14
"""" cikin yanayin zazzabi rufiss yace.
Zuly bishira tun kafin jagwa ya dawo kufi to mu tafi Dan wallahi jagwa jiyake da d'akin nan tamkar ransa ko tsinke baya so ya shigo d'akin sa kuduba can makamai ne fa ni dai wallahi ban shirya barin dunia ba
Zuly tace.
"Hmmm rufiss kenan ka manta suwaye mu d'an uwaki ma mun mai duka balle shi da shayeshaye yagama cinye shiba"
AI kara sawar ta keda huya sukaji ruwan billet a jikin su tun suna ihu har galab'eta
Jagwa yace.
Kai budai musu kofa kuma wllh wllh wllh ko minutes daya ban yarda su k'ara ba kai kuma rufa'i rufa'i rufa'i
"Jagwa yace saunawa nakira sunan ka?"
Tuni muryar sa ta dawo dai dai yace.
"Sau ukku ya Hamza"
Jagwa yace
"To wllh k'arka kuskura ka bisu in kak'i hmmm a kwai ranar hadu war mu
Rufa'i yace
" to to bazan bi suba"
Tuni suka tafi cikin su duk yayi sanyi domin suna ji dadin zama da rufiss
Wannan kenan
Babban birnin ZAKI
Wata benz car's ke shiga wani haddan estate tare da jirin motocin da ke biye da ita suna doso gate din wasu majiya karfi suka wangale gate din mai zanan MASARAUTA iya tsaruwa ya tsaru Masha Allah gaskiya bawaddah zai kalli MASARAUTAR MAI ZAKI yace akasar nan take yawa a k'asar waje gawasu shuke shuke a wani part ta tsaya tuni wasu Maza biyu suna sanye da kayan bayin gidan suka fito ka bud'ai mata kofa
"Masha Allah wata
hamshakiyar mace kya. Jikinta bazaka iyace wa takai wayan nan shekarun ba farace tas kamar kafasa jini ya futo kallo daya zakai mata kakirata da jinsin larabawa sai zuba sassayan k'amshe taki cikin takun kasai ta take tafiya har ta isa kofar da zata sadata da shashinta tana sanye da alkhabba ash amintattun bayinta mata suna biye da ita
Wani mayalwacin parlor ne iya yadda zan fad'a haduwar sa k'auyanci ne domin anzuba dukia gawasu Royal chairs masu shegen kyau cike da nutsuwa tasami daya daga cikin Royal chairs din parlor ta zauna tana sauke numfashi yawa tayi tsaire duk da air conditioning din data ke aiki zufa take kamar ba a motar alfarma ta fito ba
" daya daga cikin hadi manta ne ta dur kusa tace.
" brk ki da dawo wa uwar gijiya ta ga ruwa kisha ta miko mata wani haddan Kofi mai tambarin masarautar ZAKI
"Hannu kawe ta daga mata ta masau shatayi saida ya isheta tayi musu alama da sufita zata huta"
Mun barki lafiya zuka ce sum sum suka fita domin basa iya hada ido da ita
"Cikin takun kasai ta tanufi bed room din ta bakinta dauke da sallamah ta shiga Masha Allah gaskiya komai na marautar zaki daba yake yawa ba mutuwa gaban wani tamfatsaesan gado ta nufa ta zauna tashiga tunanin zuci
" tambas komai yana shirin kub'u ce mata yarda tayi zatan duk k'an wasu al'amura nata zasu saitu ashe yanzu aka fara wasan tambas zata daina bacci tayi tsayuwar dare domin tana ganin a wanna karon tana Neman rasa ko mai har d'an datake tak'ama dashi duk da makiya sunyi tasirin rabata dashi ga kuma mai martaba duk da shi tasan duk rintsi bazai gujeta ba yaza dole ta binci ko ya yake aikata haka har ranar girk'inta ashigo da guba cikin shashinta azuba a abinci mai martaba duk da kasance warta matar sarki amma da kanta take girki abin mamikin shine kafin abin ya faru da minutes ukku har jaridar masarautar ta wallafa to wake mata haka amsace dabaxata iya bawa kanta ba
"GA gimbiyah rumaisa tana zargin da sa hannuta a bawa sarki mansur guba"
"Wasu xafafan hawaye ne suka zubu Mata tace.
Ya ubangiji na nasan baka bacci ya Allah kaxama gatan mu ya Allah ka gwada ikwonka awannan karan kafini sanin ko suwaye kanu na musu baza su karfinka kar suyi nasara awannan karon ya Allah ka kare min Aliyu daga sharrin su
Jitayi andafata da saurin ta dago tayi saurin goge hawayanta tace.
"Nusaiba har kunta so ina nur take?"
Cikin damuwa nusaiba tace.
"Uwa mutan birrin ZAKI ke uwace mai adalci mamy ki fa matace ga adalin shugaba kuma sark'in sarakuna mamy zubar hawayanki bara zana ne ga al'ummar birrin *zaki"* mamy dayar d'ar Allah komai ya kusan zuwa k'arshe duk da inwasu sun yarda bake kika zuba guba a abinci ba wasu zasu yarda
Wata ajiyar xuciya tasa ki tace.
Nusaiba we ni zanje duba mahaifin ku gimbiya saudat su hanani shiga nusaiba suna zatan ni na aikata tunda ranar girki na ne ina tsoran k'ar abinda yafaru shekara talatin ya mai maita k'ansa wannan karun nasa *anni* zata d'auki munmu nan mataki ak'aina cewa zatayi ina so inkashe Mata da tunda abaya hakan ya faru
Nusaiba ta ja dogon numfashi tace.
"Mamy k'arki yarda maganar su tayi tasiri a wajanki kok'insa suna bak'in ciki k'infisu agun sarki k'inyi zarrah acik'in su k'arki yarda suga tsoro a idonki mamy kinuna musu cewa ke k'inyi ruko da Allah bada bokayeba *anni* kuma inta gano gaskiya zata soki *anni* zata gane cewa su munafuk'ai ne
" gimbiya asiya bintu Osman tace.
"Tace Allah Yayi miki albarka
Cike da jidadi tace.
" amin mamy bara in cirewa nur kayanta tana d'aki na"
Kai mamy ta daga mata
*Addis Ababa Ethiopia*
"""""Tafiya yake Cikin izzah yawa mai tausayin k'asa ya karasa gaban wata matattakalah gabaki dayanta silver ce Masha Allah ashe parlor k'asan sa be haduba kamar wannan domin gaba ki d'ayan sa glass ne kuma baka iya ganin Kai saidai waddah yake cik'in sa yaganka gaban wata sliding glass door ya nufa yana xuwa ta budai gaskia parlor ya hadu komai nasa milk da ash color ne gawasu labulaye curtain masu kyau color din jik'in su milk anyi sanda sanda da ash color daga b'arin hannun sa na dama anyi crystal curtain masu shek'in demon suna bada colors biyu wato ash da white gaban wani tamfatsaesan fridge freezer mai color ash ya nufa yabud'ai ya dauko wine amma ba na giyaba yasami daya daga cikin sofa ya zauna yabud'ai ya fara sha tamk'ar baya so ........✍🏼
Oum yasmeen
💫💫AFIF💫💫
Share it please
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
(Sarki da Sarauniya writer's)
“We rule the law of writing.”
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
Page 15-16
Wayarsa ce ta yi k'ara alamar shigowar message dauka yayi domin tun da ya ga number Nigeria ya san message d'in mai mahimmanci ne ga abinda a ka ce.
"Assalam! Yayana da fatan ka na lafiya? Dan Allah ka dawo gida koda kuwa na lokaci kad'an ne Abie ba lafiya bai san waye a kansa ba Yaya ko so ka ke sai ya mutu ka zo mana ta'aziya?"
Ya karanta sak'on ya fi sau goma tuni ya fad'a duniyar tunani kar yabrasa Abie kamar yadda ya rasa Jiddah wannan fa mahaifin da ya tsaya masa a rayuwa ne. Duk matsayin daya kai to Abie ne ya tsaya mai mahaifin da ba shi da kamar sa kowa ya guje shi amma ban da Abie tuni idonsa ya canza launi ya koma ja tumble din daya zuba wine a cikin sa yayi jifa da shi tuni wani memory ya dawo mai Jiddah ce take mai gizo ta ce "My man ka ga abin da Abie ya kawo min a matsayin gift din birthday dinka my Man Abi ya na son ka yana son farin cikinka dama nima Daddy zai so nawa farin cikin my Man Daddina barazana ne ga rayuwarmu domin na ji..."
Tuni ya tako ya rufe mata baki ya ce.
"jiddah Daddinki ya na son ki Jiddah kar na ƙara jin wata mummunar kalma ta fito daga bak'in ki kin ji my lovely wife."
Wani dogon numfashi ta saki ta ce.
"My m'Man ina ji a jikina ba zan yi tsawon rayuwa ba dan Allah my Man idan ka yi aure ka sawa ƴarka sunana."
Hancinta ya ja ya ce.
"Kar na k'ara jin wannan zancan Jiddah kowacce mace da ki ka gani in cikinta ya tsufa ji ta ke duniyar ta fita a ranta kiyi addu'a Allah ya saukeki lafiya kin ji my Jiddana."
Numfashi ta furzar tuni ta shiga tunani dama za ta iya tsayar da su Daddy ta game da abin da suke shirin aikatawa? Dama za ta iya gano inda dodon tsafinsu ya ke ta ruguzashi wannan wanne irin uba ne? Wanda ya fifita son Duniya a kan Lahirarsa? Duk wani sace-sace da safarar miyagun ƙwayoyi shi ne a kan gaba duk wani safarar mata zuwa ƙasar waje Daddy ne wasu zafafan hawaye suka zubo mata "Da ana canza Uba da na canza nawa."
"Jiddah my Jiddah!" Ina ba ta san ya na yi ba sai da ta girki za ta sannan ta dago idanunta cike da hawaye.
Afif cikin sigar lallashi tamkar ba muskilin mutumin nan ba ne d'an boko wanda karatun Addini da na zamani ya ratsa shi wanda ƴan mata suke rububinsa wanda magana ma da k'yar ya ke yin ta
Ya ce "My lovely wife ki daina kuka in sha Allah ba abin da zai faru duk da nayi dake ki fad'a min damuwarki kin ƙi ya ki ke so na yi da raina? Jiddah ke ce mace ta farko da na fara so Jiddah idan na rasa ki dai-dai ne da rasa raina." Rungume ta yayi tamkar za'a k'wace masa ita a daren ranar aka kai ta Aliyu Mansur hospital domin jini ya b'alle mata za ta haihu ba wanda ya yarda ya shiga d'akin shi yake duba ta sai dai me? Dubawa ya yi bai ga allurar da zai yi mata ta tsayar da jinin da take zubarwa fito wa ya yi ya kira wata nurse ta dauko mai allurar ya yi mata rubutu da ta je pharmacy ta d'auko masa.
Cikin ikon Allah ta haifi ƴarta mace mai kama da mahaifinta sai dai ta d'auko chocolate colour d'in Jiddah daga gani ba fara ba ce.
Cikin farinciki Afif ya ce.
"Jiddah kin ga kyautar da ubangiji ya yi mana." Ya sa hannu ya d'auke ta ta na cikin kayan sanyi masu kyau ya yi mata huduba.
Murmushi tayi ta ce.
"Na gani ina cike da farinciki ni na haifawa gwarzon jarumi Ƴa gaskiya yau rana ce ta musamman a rayuwata."
Afif ya ce.
Ba ke kad'ai ba har da ni bari na d'auko wayata na bugawa Abie na baro ta a office" ya mika mata Ƴar.
Girgiza kai ta yi ta ce.
"Ka je da ita zan shiga toilet kuma na ga ma'aikatanka suna so su gan ta ka ga sai ka nuna musu ko?"
"To, shikenan na tafi yau Abie zai ji labari mai daɗi."
"Kai ta daga masa ya fita cikin nutsuwa ta mik'e tabnufi toilet ta tsugunna tana fitsari. Kamar daga sama ta ji ana cewa to yanzu zabmu gudanar da aikinmu ya zama dole mu kasheta saboda ta san komai na mu cikin razani Jidda ta fito abguje dai-dai da shigowar wani matashi bak'i ko fusk'arsa ba ta iya gani ya caka mata wuka ya fita a guje wata ƙara ta saki wacce ta dinga amsa kuwwa a cikin asibitin a guje ya jefar da wayar hannunsa in da Kabir ya rufa masa baya tuni ta yi k'asa hannu ta d'ago mai duk jini ta ce "A...l..iy...uu" ta fad'a a rarrabe.
Tun da take a rayuwarsa bai raba jin Jiddah ta kira sunansa ba k'arasawa wajenta ya yi ya rik'o ta ya yi da karfi ya na rik'e da Nur a hannunsa.
AFIF ya ce.
"Jiddah don Allah kar ki tafi ki bar ni Jiddah! Jiddah!! Waye yayi min yankan ƙaunar nan ya ke k'ok'arin raba ni da ke? Jiddah ki fad'a min abin da ki ke b'oye min."
Cikin zafin ciwo ta ce.
"Sssss aaaa ne dddddda wwww aa zzzzz iiii." Kwata-kwata ya kasa gane abin da take nufi domin ji ya yi bakinta ya na ambato Kalmar shahada idanunta ya yi sama.
Cikin d'imaucewa ya ce.
"Jiddah! Jiddah!! Jidddddah!!! Shikenan Kabir sun raba ni da ita sun kashe ta sai da na ce ta fad'amin waye wanda ya ke mata barazana tak'i."
Cikin sauri ya dafa kujerun dinning table domin komai ya dawo mai sabo fil a ransa.
Cikin sauri Kabir ya k'araso inda ya ke ya rik'e shi ya ce.
"Ina ka ke ajiye inhaler dinka?"
Nuni ya yi masa da cikin aljihunsa domin ba zai iya d'aukowa ba cikin sauri Kabir ya sa hannu ya d'auko ya zura masa a bakinsa da sauri ya rik'e ya na zuk'a.
Wannan kenan._l
ƘAUYEN GARKUN
Inna Hadiza ta ce.
"Malam gaskiya zaman mu da Zahra ba zai yiwu ba, domin cutar nan fa ana d'auka ka san inda zabka kai ta ko kuma Hajiya Zaliha wacce take kai Yara aikatau ta dauk'eta ta samo mana kud'in aurar da Auta. Kai ka ga yanzu ba abinda ka ke siyarwa kuma biki yana k'ara towa."
Shiru ya yi ya na jin abin da ta ke fad'a can ya ja numfashi ya ce.
"To ke ki ka raine ta ba ni da ja a maganarki jiya ma d'an'uwana Manu ya same ni da maganar idan ba zan samo mata inda za ta zauna ba, zai je wajen Mai gari a raba gado ina na kud'in tan ge wurina kinbga fad'uwa ta zo dai-dai da zama ko?"
Inna Hadiza ta ce.
"To ka ga Wallahi munbyi k'arfin zama da Zahra tun muna ganin tana sane take yi ashe cuta ce yanzu fa a garin nan ba'a siyan komai ina d'ora mata ka ga me ne amfanin idan ba ta je birni ta yi mana aikatau ba Hajiya ta fad'a min kud'in shekara za'a bani ka ga sai mu gyara gidan nan ko?"
"A'a ki ce harkar ta samu ce."
"Sosai ma Malam za'a bani dubu dari uku fa."
"Dan Allah matar rufin asiri ko har Basma za mu tura?"
Tuni annurin fuskarta ya d'auke ta ce.
Malam wanne irin zance ka ke? Idan ta tafi wa zan gani na ji dad'i? Duk fa na aurar da yan uwanta."
To fa! Jama'a wannan wanne irin rashin imani ne ita ba ta so ta rabu da 'yarta amma tana so ta tura marainiyar Allah._
Malam Yusifa ya ce.
"Kuma fa hakane, Lawandi ma ba zai ji dad'i ba ba ya ganinta ko?"
"Shi yasa na ke son ka ka na da fahimta." Kafin ta k'arasa ta jiyo sallama, da sauri tabtashi ta fita ta tare kofa ta ce.
"Wa na kama? Wallahi Duna sai ka biya ni ashirin d'ita ko in tona maka asiri." *.............* ✍🏼
```kucigaba da bina yanzu wasan yafara```
Oum yasmeen
💫💫AFIF💫💫
share it please
page 17-18
```sakamo kon abubu sunmin yawa ba kullum zandinga kawo muku update ba ina godia da irin soyayyar da kuka nuna min```
"""" wata dariya duna yayi yace.
Inna hadiza kenan wllh Allah yayi miki jarabar san kud'i yawa kuturwa ko kuma ma ince kin dorawa k'anki inbanda San kud'i irin naki ko yar alkunyar nan ke bakya yi
Inna hadiza tace .
"Wallahi duna kaban kud'i na komai zaka fada daga baya kenan amma katsaya kana yimin wani shirman banza da hofi dawasu kafafuwanka yawa kwarashi"
Cikin fusata duna yace.
Iyee inna hadiza ni kike fadawa waka to na cinye bazan bayar ba yasin kuma kin iya suya
"Yana fadan haka ya buga tsalle saka makon wata cabka da inna hadiza ta kaiwa huyan sa zata damko shi"
Kai kai mai zangani hadiza kahu manu yace.
"wato d'an nawa guda d'aya dana mallaka aduniya kikewa haka ?"
inna hadiza tace.
"Kaga manu ina mutuntaka kafita a sabgata tun kafin inyi k'asak'asa dakai "
Wani ashar mai maiko kahu manu yace.
Daman hadiza yar gidan makaho ni kike fadawa haka shegiya yar jagora to wllh anbuga dani anbarni ko yanzu allura ta tonu garma kin manta abinda naji kuna fada keda mai Kai yara aikatau ko ma ince safara domin karu
Kafin ya karasa tace.
dan girman Allah manu Kai hakuri ka rufan asiri badai ashirin bace na bar masa
"cikin hanzari duna ya dawo inda suke yace
Babana mai kake fadane haka dan Allah nima ku gutsuramin abinda kuke fada inji ?"
Kahu manu yace .
"Jakar ubanka nace duna yaushe zaka daina munafurci iye ?"
To wllh hutar munafukai daban take yasin babbakar tsirai za aimaka kai kabi duniya asannu roko hannun sa yayi suka shiga cikin gida mai zasu tar matar nura takama zarah tana duka
ganin haka kahu manu yace.
Kee ramatu wallahi kikeyayi su canya tuna yarufe bak'insa yace insuka nuna miki kalar su kyayi bayani yasin duk son da nura gake miki guduwa zaiyi yabar ki ya Allah k'ar ka k'ara nunamin wannan rana danayi gamo yashige yanufi ya shinsa
"Jin hakan yasa ramatu jikinta yayi sanyi ko dai gaskia ne abinda baraka take fada mata domin ita ranar bata nan tatafi unguwa "
Duna yace.
"wallahi yau kika sata tayi aljanu sai k'in sani laikawa yayi yaga uban baya nan yayi gaba tafiya yake yana waka dawani wadda yake son basma domin ita Zara ko wanka inna hadiza bata barinta yi yanxu haka shaka'ar ta goma sha biyu amma Allah yayi mata girman jiki bata da kiba haka kuma baza akirata kajerah ba domin ita tsaka kaki ce
Duna yace.
" lawandi lawandi bani kifi
Cike da hadarai lawandi yace.
"Wekai duna wanne irin baki ne da kai kullum sai ka cimin kifi ko gajiya bakayi ?"
Duna yace .
"To bani zanci ba surikin kane bashi da lafiya har zakai min rashin arzuki
"Wanne surikina dumin danxu naga malam ya shige?"
Duna yace.
"To, Rufa'i ne bashi da lafiya bani zanci ba "
Lawandi yace.
"To,bara inbaka k'ulin d'ari biyu amma wallahi duna k'ar inji k'ar in gani d'an wallahi duna naji ance baka bashi ba zanma hulak'ancin da baka zato dan yawo agarin nan sai ya ga'gareka ai kana jina ko ?"
Duna yace.
"Yasin bazan k'ar b'a ba tunda ka mai dani maha'inci mara rok'on amana yabuga ko dadd'iyar rigarsa yayi gaba
Jiyayi tamk'ar sauk'ar arado yaji ana cewa *ya aki*💫💫AFIF💫💫
_share it please_
*page 17-18*
```sakamo kon abubu sunmin yawa ba kullum zandinga kawo muku update ba ina godia da irin soyayyar da kuka nuna min```
"""" wata dariya duna yayi yace.
Inna hadiza kenan wllh Allah yayi miki jarabar san kud'i yawa kuturwa ko kuma ma ince kin dorawa k'anki inbanda San kud'i irin naki ko yar alkunyar nan ke bakya yi
Inna hadiza tace .
"Wallahi duna kaban kud'i na komai zaka fada daga baya kenan amma katsaya kana yimin wani shirman banza da hofi dawasu kafafuwanka yawa kwarashi"
Cikin fusata duna yace.
Iyee inna hadiza ni kike fadawa waka to na cinye bazan bayar ba yasin kuma kin iya suya
"Yana fadan haka ya buga tsalle saka makon wata cabka da inna hadiza ta kaiwa huyan sa zata damko shi"
Kai kai mai zangani hadiza kahu manu yace.
"wato d'an nawa guda d'aya dana mallaka aduniya kikewa haka ?"
inna hadiza tace.
"Kaga manu ina mutuntaka kafita a sabgata tun kafin inyi k'asak'asa dakai "
Wani ashar mai maiko kahu manu yace.
Daman hadiza yar gidan makaho ni kike fadawa haka shegiya yar jagora to wllh anbuga dani anbarni ko yanzu allura ta tonu garma kin manta abinda naji kuna fada keda mai Kai yara aikatau ko ma ince safara domin karu
Kafin ya karasa tace.
dan girman Allah manu Kai hakuri ka rufan asiri badai ashirin bace na bar masa
"cikin hanzari duna ya dawo inda suke yace
Babana mai kake fadane haka dan Allah nima ku gutsuramin abinda kuke fada inji ?"
Kahu manu yace .
"Jakar ubanka nace duna yaushe zaka daina munafurci iye ?"
To wllh hutar munafukai daban take yasin babbakar tsirai za aimaka kai kabi duniya asannu roko hannun sa yayi suka shiga cikin gida mai zasu tar matar nura takama zarah tana duka
ganin haka kahu manu yace.
Kee ramatu wallahi kikeyayi su canya tuna yarufe bak'insa yace insuka nuna miki kalar su kyayi bayani yasin duk son da nura gake miki guduwa zaiyi yabar ki ya Allah k'ar ka k'ara nunamin wannan rana danayi gamo yashige yanufi ya shinsa
"Jin hakan yasa ramatu jikinta yayi sanyi ko dai gaskia ne abinda baraka take fada mata domin ita ranar bata nan tatafi unguwa "
Duna yace.
"wallahi yau kika sata tayi aljanu sai k'in sani laikawa yayi yaga uban baya nan yayi gaba tafiya yake yana waka dawani wadda yake son basma domin ita Zara ko wanka inna hadiza bata barinta yi yanxu haka shaka'ar ta goma sha biyu amma Allah yayi mata girman jiki bata da kiba haka kuma baza akirata kajerah ba domin ita tsaka kaki ce
Duna yace.
" lawandi lawandi bani kifi
Cike da hadarai lawandi yace.
"Wekai duna wanne irin baki ne da kai kullum sai ka cimin kifi ko gajiya bakayi ?"
Duna yace .
"To bani zanci ba surikin kane bashi da lafiya har zakai min rashin arzuki
"Wanne surikina dumin danxu naga malam ya shige?"
Duna yace.
"To, Rufa'i ne bashi da lafiya bani zanci ba "
Lawandi yace.
"To,bara inbaka k'ulin d'ari biyu amma wallahi duna k'ar inji k'ar in gani d'an wallahi duna naji ance baka bashi ba zanma hulak'ancin da baka zato dan yawo agarin nan sai ya ga'gareka ai kana jina ko ?"
Duna yace.
"Yasin bazan k'ar b'a ba tunda ka mai dani maha'inci mara rok'on amana yabuga ko dadd'iyar rigarsa yayi gaba
Jiyayi tamk'ar sauk'ar arado yaji ana cewa *ya aki ya aki*
" cike da murna ya juyo yace .
"Magen judah Kai nake gani ?"
Cikin muryar ustazai yace.
"Wato ainiyin yau na dura a garin nan zaman sa'audiyyyah ya ishan ya waladon ina laraba tayi aure bayan tafiyata?"
Duna yace.
"magen juda ina tsarabar mu ina kallo kallan danace ka tawomin dashi yo bayan katafi tayi aure yanxuma wata mai kamawa za aibikin yar mijinta naganka da ga Kai sai jallabiya ?"
Tuni ya fara tunani k'ar shegan yaron nan ya gane korushi akai yasami abin tsokana tuni wata dabara ta wado mai
"Magen judah yace.
" inna sami lokaci zanje birrin ZAKI inyi canjin *riyal* baban kallo kallo zanbaka Kai har yanzu baka rabu da sha shanci ba shige mutafi kai min shara
"Bintalo bintalo masoyiya bintalo ma Lodi (my love) cikin fusata magen juda ya kaiwa rigarsa cabka tuni ta yake
" yasin inayardar inyi yawo agarin nan ba k'afa yanxu magen juda ni zakaiwa haka agaban masoyiyata ?"
Yasin duna kafita a idona kud'in dazan baka na fasa aikafin yak'arasa jikake kiyyyyyy ya yagamai ya fita aguje
Magen juda
"Kin hanzari ya juyo yace.
" d'ahuru k'arangiya kuma kundawo?"
Dahuru yace.
Duka suka amsa da eh wallahi yau aka sako ni ajirgi aka dawo dani
K'arangiya yace.
"Nikuma yau na fito daga k'urkukun masarautar ZAKI SBD Ana zargina da sa guba
Duka suka rumgume juna sukace yau sai gidan mai taba tuni suka runguda Kai sukayi gaba wani ihu suka zuba tuni kowa na gidan ya fito Dan ganin maike faruwa
" inna hadiza tace.
Ana wata vawata yau kowa na garin nan nan sai yasan najadun tsofaffi sundawo to wllh yan kajina da dabbobi na ayirdin ku wallahi
Magen Judah yace.
"Keeeeeeban za kazar matsiyata we harni za afada wa nama nida nake sa'audiyyyah ke
K'ahuru yace.
Nida naje Makkah aikatau harni zaki fada haka
Tsahare tace.
Jibeku Dan Allah kunyi kallal dukia ko jindadi mai dakatashi da wowa saika dawo da riga ayage
Shikuwa k'arangiya yarantsai saiyasa kowa na gidan gudawa domin da maganin daya kwana biyu beyi bahaya ba aka bashi a asibitin masarautar ZAKI shi zai xoba musu a nono da fu'ar daya kawo musu *.............*✍🏼
_Oum yasmeen_
Fatayiyyah Muhammad yakasai: 🌹🌹AFIF🌹🌹
*typing .....📲*
_share it please_
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
( _sarki da sarauniya writer's_ )
"we rule the law of writing".
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
https://
_dan Allah inkinsa bazaki comment ba karki shiga a group din nan zandawo posting_
chat.whatsapp.com/BrIPSMYsUqW3ZoeiuYcYeB
page 21-22
maganin biri dan katan uwa
""""""" kamar daga sama inna hadiza taji cikinta na murdawa aguje ta fito saidai mai tana zuwa bak'in bayi d'insu ta tarar da lahi tace.
"Kai magen juidah waye ab'and'ak'in nan?"
ai ba bak'in mgn domin shiyasan halin dayake ciki,
"Cikin daga muryah tsahare dake band'aki tace.
Yaya nashiga ukku bazan iya tashiba shikkenan na rasa k'afa yaya zoki d'auke ni inna hadiza kowa tuni tasaki abunta a k'asa su larai da hindatu abun naso bek'ai na hadiza da tsahare ba
"Suna cik'in binlahin nan sai ga zarah ta shigo k'anta dauke da icce mai yawa ta kalli basma tace.
Dan Allah basma zoki sauke min
" cikin halin sangarta da kuma na ha'ula'in datake ciki tace.
Weke zarah wacce irin mara zuciya ce nace kifita a harka ta naga alama so kike ki shafa min cutar nan take to ta Allah bataki ba shegiya wane besan mae kike ba yarinya batakai takawo ba amma jibeki koni dana girmeki k'in fini komai to kisan dasani wallahi kika d'auko mana abin kunya sai mun muki duk'an daba mutab'a yimiki ba kafin ak'ai ki gun maigari ya koreki ,,
"Jin hak'an keda huya inna hadiza wanke k'afarta da jikin ta tafito dayake kaf cikin su ba waddah yayi mata alfarma tace,,
" basma ashe bani kadai nake zargin yarinyar nan ba janyo zarah tayi yawa tasami buhun kayan wanki ta mare ta dan ubanki wake tattab'eki a garin nan ?"
Allah sarki zarah batasan mai suke nufiba cikin rawar murya tace.
"Wallahi ba inda nake zowa inna kihi hakuri "
Inna hadiza ta k'ara buga mata kai a garo ta damko gaban rigarta cike da mugunta ta murdai mata girjinta wata irin k'ara tasaki saboda wani irin zafi dataji bashiri ta saki fitsari,
Basmah tace.
"Innata kinga abinda nake fad'a miki ko to gashinan saboda dad'in dataji k'intab'a mata inda yake mata k'aik'ayi har ihun dad'i ta saki,
Inna hadiza tace.
"Wallahi kuwa basmah ashe ga abinda takeyi shiya duk tabi tafiki komai bara malam yadawo dole gobe hajiya tatafi da ita can k'arta je tasa momana abin kunya k'insa k'auye ba'a raina abin fada, tana fadar haka ta zoba aguje domin cikinta ya murd'a ai suk'ai karo da tsahare cikin fusata ta finciko tsahare tayi baya da ita ta wad'i ganin haka tsahare ta d'auki iccan data gama dukan zarah ta buga mata agadan baya ganin ta tsuguna yasa tsahare ta shiga bayi tabarta dafe da k'ai
Inna hadiza tace.
Wllh tsahare kika fito saina zaune ki yasin sai kin gwammace kid'a da karatu,
"To, to balama ki kenan koda yaushe cikin fad'a yawa k'arya.
Inna hadiza ta juyo tace.
" yanzu magen juidah ni kake fadawa haka?"
"To, k'arya nayi miki ashe halinki bazai sauyaba keki nan koda yaushe cikin fad'a to yasin na dawo zangyara miki zama yakadai rigarsa yayi d'akin su, yabar inna hadiza da sakakk'en baki
K'ahuru ne ya shigo a guje yana cewa.
" wannan wacce irin musiba ce abu yak'i k'arewa yau nayi bayan gida yafi sau biyar Allah kaduba ni"
Inna hadiza tace.
"Ya dai duba mu inkana addu'a k'ai kad'ai Allah ba amsawa zaiba
Cikin fad'a yace.
Nasako dake dazu wanne rashin mutunci ne bakiyi manaba nida d'an uwana ak'an abin duniya dan haka yasin da mu kike zance shegiya kawe
"ganin tsahare tafito yayi fit yashiga
"cikin azabar ciwan ciki inna hadiza tace,
"Wallahi bara malam yadawo sai kunbar gidan nan tunda sokuke in mutu jikake tsuuuuu tasaki ak'asa ,
" basmah datake nesa taga abinda ya faru tasaki wata irin dariya harda ruke ciki yayin da zara take kwance cikin halin zugi domin sosai girjinta yake mata ciwo
Addis Ababa Ethiopia
Sanye yake da shadda gizner fara kal ya sanya hula bak'a yana sanyi da agogo Rolex watch kallo d'aya zakai wa agogon hannun sa kasan zallar gold ne k'asunbar sa sai shek'i take takalmin kafar sama baki ne wadda ake sawa taken sauciki hannusa yaduba yaga lokacin tashin su ya kusa yace.
"Kabir yice ko ba afad'awa yanjarida zuwana ba ko ?"
Kabir yace gaskia bani da masaniya amma k'aima k'anka kasani tayaya zaka zo birrin xaki al'ummar gari sukasa sani k'aine fa maijiran gado yauwa gaskia waddah ya kamaka Wotan nur bayan ta girma aka had'a da naka wadda kuk'ai tare da jiddah yayi kyau sosae yawa daman tare akayi su
"Afif yana jinsa yayi masa banza domin ya tambata yabiyewa kabir saiya sa sa ciwan baki anyi mutum ba gajiya ,
" ganin hak'an yasa kabir shiru da bak'insa har suka iso Addis Ababa airport har ciki akashi ga dasu cikin izzah ya fito daga cikin wata hadaddiyar mota hakama kabir yafito sai da akagama bincik'ensu aka tambatar cewa bizar su Afif beyarda ba ya shiga jirgi da mutane ba domin inwani besan Saba wani yasan sa private jet ya hauwa kuma awaje na musam ma akasa shi............. ✍🏼
Oum yasmeen yakasae
💫💫AFIF💫💫
share it please
KING AND QUEEN WRITING CHAMBER
( sarki da sarauniya writer's)
"we rule the law of writing".
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
page 19-20
"""" k'arangiya yace.
"yaya babba bara inshiga d'akin ki indauko roba inzuba tsarabar nonan dana kawo muku ko inzaki iya shiga kid'auko min inzuma ?"
Cikin jindad'i ya girmamata ta d'auko kujera yar tsuguno tazauna tuni tsahare ta washe hak'ora yawa mai shirin shan jini
"Inna hadiza tace
"Da tun farko kafad'an ba tafiyar ku d'aya da su k'ahuru ba jeka kad'auko"
gefan zaninta ta kwance tashare hawaye tace.
"Allah sarki inna mai gasarah dama kina raye kiga abinda k'arangiya yayi mana kullum so kike su shiryu yau Allah yayi shiryuwar k'arangiya tsahare kiduba fa kigani ko wayancan da suka dawo daga saudiya gari mai daraja garin annabi Muhammad *( S.A.W )* basu kawo mana komai ba anyakuwa ba kuro su akai ba
Tak'ara face majina tace.
" k'arangiya Allah yayimaka albarka inna saka albarka kamar inna mai gasara ce tasa maka SBD kaf cikin kishiyoyina inna mai gasara tafi sona
kai kanin mijina ne ko bahaka ba aminiyata tsahare ?"
Cikin jindadi tsahare tace.
"Ehwllh yaya duk tafi San mu akan su larai "
k'arangiya yace.
"Yaya bara indauko roba "
Inna hadiza tace.
"Kawo jak'ar ka in ruk'ema kaji dad'in d'auko wa
" hava yaya ni na isa inbaki arok'o aa bana so inga k'in wahala bara inje da it uwar gida sarautar mata inna tsahare ina huni mun same ku lfy ?"
kanfa inna hadiza dana tsahare zai fashe SBD jisuke har hayak'i yake SBD girma har ruge rugen ammsawa suke laira da hindatu kowa ancika anyi fam SBD mak'inciki
Cikin daki kowa roba ya dauko ya b'allo magani guda hudu ya zuba ko shi likita cewa yayi yasha rabi SBD in mutum yafara bahaya ba control yajuye nono tas ya juya saida yaga yanar ke sannan yane mo suga acikin jak'arsa yhindatu
cike da farincikin nasara ya fiyo ya dure mata agaban ta
Tuni inna hadiza ta washe hak'ora wadda duk goro ya cinye su tace.
"Allah yayi baka albarka k'arangiya saidai bani da kud'in suga
Har'arta k'arangiya yayi dayake san zuciya ya rufe musu ido basu gani ba yace.
" k'arki damu nasa ga ludayi ki bawa kowa kishanye ragowar
Magen judah yace.
Haba k'arangiya gamu yan uwanka kasan munyini bamuci ba shine kake bata
Wata kwafa k'ahuru yayi yace.
"Niban san lokacin da k'arangiya yazama haka ba
cikin tsawa inna hadiza tace zoka amma tunkafin inshanye
" ganin k'arsuyi asara yasa suka k'arba dayake suna shiri da tsahare ta zuba mata mai yawa yauwah auta Allah yayi rabon baza asha bakeba ungo sha ki barmin ragowar
"To, innata k'arb'a tayi tasha
" inna hadiza dadi yayi dadi batasan lokacin da ta zauna ak'asaba tashanye tas tace bara in kwanta kafin sallal la'asar
"To, yaya tsahare tace.
Nima kwanciya zanyi kafin manu yadawo sukuwa surik'an larah wato mabara da ramatu tunda aka basu suka shige shashin su hakama su hindatu *........*✍🏼
_Amina Muhammad yakasae_
🌹🌹AFIF🌹🌹
typing .....📲
share it please
KING AND QUEEN WRITING CHAMBER
( sarki da sarauniya writer's )
"we rule the law of writing".
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
https://
_dan Allah inkinsa bazaki comment ba karki shiga a group din nan zandawo posting_
chat.whatsapp.com/BrIPSMYsUqW3ZoeiuYcYeB
```page 21-22```
*maganin biri dan katan uwa*
""""""" kamar daga sama inna hadiza taji cikinta na murdawa aguje ta fito saidai mai tana zuwa bak'in bayi d'insu ta tarar da lahi tace.
"Kai magen juidah waye ab'and'ak'in nan?"
ai ba bak'in mgn domin shiyasan halin dayake ciki,
"Cikin daga muryah tsahare dake band'aki tace.
Yaya nashiga ukku bazan iya tashiba shikkenan na rasa k'afa yaya zoki d'auke ni inna hadiza kowa tuni tasaki abunta a k'asa su larai da hindatu abun naso bek'ai na hadiza da tsahare ba
"Suna cik'in binlahin nan sai ga zarah ta shigo k'anta dauke da icce mai yawa ta kalli basma tace.
Dan Allah basma zoki sauke min
" cikin halin sangarta da kuma na ha'ula'in datake ciki tace.
Weke zarah wacce irin mara zuciya ce nace kifita a harka ta naga alama so kike ki shafa min cutar nan take to ta Allah bataki ba shegiya wane besan mae kike ba yarinya batakai takawo ba amma jibeki koni dana girmeki k'in fini komai to kisan dasani wallahi kika d'auko mana abin kunya sai mun muki duk'an daba mutab'a yimiki ba kafin ak'ai ki gun maigari ya koreki ,,
"Jin hak'an keda huya inna hadiza wanke k'afarta da jikin ta tafito dayake kaf cikin su ba waddah yayi mata alfarma tace,,
" basma ashe bani kadai nake zargin yarinyar nan ba janyo zarah tayi yawa tasami buhun kayan wanki ta mare ta dan ubanki wake tattab'eki a garin nan ?"
Allah sarki zarah batasan mai suke nufiba cikin rawar murya tace.
"Wallahi ba inda nake zowa inna kihi hakuri "
Inna hadiza ta k'ara buga mata kai a garo ta damko gaban rigarta cike da mugunta ta murdai mata girjinta wata irin k'ara tasaki saboda wani irin zafi dataji bashiri ta saki fitsari,
Basmah tace.
"Innata kinga abinda nake fad'a miki ko to gashinan saboda dad'in dataji k'intab'a mata inda yake mata k'aik'ayi har ihun dad'i ta saki,
Inna hadiza tace.
"Wallahi kuwa basmah ashe ga abinda takeyi shiya duk tabi tafiki komai bara malam yadawo dole gobe hajiya tatafi da ita can k'arta je tasa momana abin kunya k'insa k'auye ba'a raina abin fada, tana fadar haka ta zoba aguje domin cikinta ya murd'a ai suk'ai karo da tsahare cikin fusata ta finciko tsahare tayi baya da ita ta wad'i ganin haka tsahare ta d'auki iccan data gama dukan zarah ta buga mata agadan baya ganin ta tsuguna yasa tsahare ta shiga bayi tabarta dafe da k'ai
Inna hadiza tace.
Wllh tsahare kika fito saina zaune ki yasin sai kin gwammace kid'a da karatu,
"To, to balama ki kenan koda yaushe cikin fad'a yawa k'arya.
Inna hadiza ta juyo tace.
" yanzu magen juidah ni kake fadawa haka?"
"To, k'arya nayi miki ashe halinki bazai sauyaba keki nan koda yaushe cikin fad'a to yasin na dawo zangyara miki zama yakadai rigarsa yayi d'akin su, yabar inna hadiza da sakakk'en baki
K'ahuru ne ya shigo a guje yana cewa.
" wannan wacce irin musiba ce abu yak'i k'arewa yau nayi bayan gida yafi sau biyar Allah kaduba ni"
Inna hadiza tace.
"Ya dai duba mu inkana addu'a k'ai kad'ai Allah ba amsawa zaiba
Cikin fad'a yace.
Nasako dake dazu wanne rashin mutunci ne bakiyi manaba nida d'an uwana ak'an abin duniya dan haka yasin da mu kike zance shegiya kawe
"ganin tsahare tafito yayi fit yashiga
"cikin azabar ciwan ciki inna hadiza tace,
"Wallahi bara malam yadawo sai kunbar gidan nan tunda sokuke in mutu jikake tsuuuuu tasaki ak'asa ,
" basmah datake nesa taga abinda ya faru tasaki wata irin dariya harda ruke ciki yayin da zara take kwance cikin halin zugi domin sosai girjinta yake mata ciwo
*Addis Ababa Ethiopia*
Sanye yake da shadda gizner fara kal ya sanya hula bak'a yana sanyi da agogo Rolex watch kallo d'aya zakai wa agogon hannun sa kasan zallar gold ne k'asunbar sa sai shek'i take takalmin kafar sama baki ne wadda ake sawa taken sauciki hannusa yaduba yaga lokacin tashin su ya kusa yace.
"Kabir yice ko ba afad'awa yanjarida zuwana ba ko ?"
Kabir yace gaskia bani da masaniya amma k'aima k'anka kasani tayaya zaka zo birrin xaki al'ummar gari sukasa sani k'aine fa maijiran gado yauwa gaskia waddah ya kamaka Wotan nur bayan ta girma aka had'a da naka wadda kuk'ai tare da jiddah yayi kyau sosae yawa daman tare akayi su
"Afif yana jinsa yayi masa banza domin ya tambata yabiyewa kabir saiya sa sa ciwan baki anyi mutum ba gajiya ,
" ganin hak'an yasa kabir shiru da bak'insa har suka iso Addis Ababa airport har ciki akashi ga dasu cikin izzah ya fito daga cikin wata hadaddiyar mota hakama kabir yafito sai da akagama bincik'ensu aka tambatar cewa bizar su Afif beyarda ba ya shiga jirgi da mutane ba domin inwani besan Saba wani yasan sa private jet ya hauwa kuma awaje na musam ma akasa shi ...............✍🏼
Amina Muhammad yakasae
🌹🌹AFIF🌹🌹
_______________________ban yarda wani ko wata yayi amfani da shashin wannan littafin ba ko ya juyamin shi inkunne yaji jiki ya tsira ______________________________________
typing.............📲
share it please
KING AND QUEEN WRITING CHAMBER
_(sarki da sarauniya writer's)_
we rule the law of writing".
https://chat.whatsapp.com/BrIPSMYsUqW3ZoeiuYcYeB
*inkinsan bazaki comment ba k'arki shiga*
page 23-24
"" mujallar da aka kawo mai ya fara dubawa kamar da gasama yad'aga ya d'aga wata mujallar ranar tambas rubutn ya dau hankalin sa inda akayi rubutu da manyan baki asama kamar haka,
A YAU NE ZA'A CIGABA DA SAURARON SHARI'AR ALHAJI YUNUS SALIS MAI DALA
inda ake zargin sa da safarar miyagun kwayoyi da safarar kananun yara kowa yasan alhaji yunus wadda akeyiwa lak'abi da mai dala sirikin Dr aliyu mansur aliyu zaki wato d'aga sark'in birnin zaki
Juya jaridar yake ko abinda yad'ai yana muradin samune tambas zai sawa sirik'ina ido zaimai kwantan b'auna yanzu bazai sa baki ashari'ar sa domin akwai takunsak'a tsakanin su musam man hark'ar kasuwancin sa shi baya matsawa al'umma komai nasa mai arahane tun kafin jiddah ta mutu ya nemi suhada hannu farashin su yazamo daya,
"Whiskey irin lemuk'an nan masu kama da giya ya tsiyaya yasha yasaki tattausan murmushi wadda balalle wadda yake kusa dashi yagane mai yake nufi ba ahankali ya furta yanzu wasan zai fara"
"Ahankali jirgin ke saukowa kasa ya dora'a babban filin tashi da sauka na malam aliyu mai zaki dake babban birnin zaki Masha Allah gaskia ta hadu wato komai na birnin zaki da banyake,
" ahankali yake saukowa tamk'ar mai tausayin k'asa a hankali yake k'arewa komai kallo tambas shekara shidda ba wasa ba komai ya canza a sanin daya yimai ya yarda da maganar bahaushe da yake cewa kowa yab'ar gida yab'arsa,
"Tuni wani memory baya ya dawo mai lokacin da had'a kayan sa bayan mutuwar jidda yab'ar k'asar gabaki daya yanzu ma in banda ance mai abie ba lafiya ba zaizo ba
Yazu kuma ya dawo ba dan yako maba sai dan yayi shirin rayuwar gaba insha Allah mak'iya sun daina cin galaba ak'ansa"
Sai yanzu yake ganin wautar sa da yabar gida da tuni komai yazo k'arshe yanzu zai sanyawa kowa ido domin binciko wanda ya kashe jidda da makuma wanda yake da sahannu acik'in kisan ba kowa ne yasan aik'in sa na boye sai Allah sai abie sai kuma shi domin ko kabir besa niba
Da sauri kabir ya dafa kafad'ar sa ya ce.
"Baba fa yaxu yana jiran ka tunanin mai kake haka ?"
Facemask ya d'auko yasa domin yasan za'a iya gane sa har yan jaridu suzo cik'in izza da k'aisata yake tafiya kallo daya zakai mai yashe da shid'in jinin sarauta ne gaban wata hadadd'iyar mota bak'a hulik harta glass d'inta bak'ine motar k'irar Benz ce cikin sauri driver motar ya fito ya zube a kasa yana ta mai kirari
"Afif hannu ya d'a gamai ya ce.
" Baba dan Allah kad'ai na d'ur kusa min ni da kai duk daya muke a wajan Allah ko bakomai ka haifini mai zaisa ka dinga zubewa a gabana tashi dan Allah yasa hannu ya d'aga shi "
Baba ya share kwallal data taro a idon sa ya ce.
"Aliyu nagodae tambas halinka mai kyau ne sa b'anin yan uwanka baka hulak'an ta da adam kana tausayawa nak'asa da kai ba abin da zan iyasa saka maka da shi ina godiya ko bana yima ka aiki kana biyana allah ya tsare ka ya kareka"
Ahankali ya bud'ai baki tamk'ar mai ciwan baki ya ce.
"Baba lokaci na tafiya muje a sibitin da ka kwantar da abie"
Baba ya ce.
"Gaskiya bazaka sami da mar mai martaba ba domin dr uzairu ya hana ganin sa yace yana buk'atar hutu"
Cikin kad'uwa afif ya ce
"Maisa za asa dr uzairu ya duba shi bayan ansan zai iya cutar dashi dole ne yau Inga abie inma manyan masarauta sun hana adawo dashi asibiti na ni zan kula dashi kuma zanyi binki can wanda yasa masa guba a cikin a bincin sa
Baba ya ce.
" To, shiga sukayi da gashi har kabir baba ya tuk'asu afif ya zaro wayar sa yana dan nawa da alama abu yake mai amfani wayar sa tayi ring har sau ukku sannan ya d'aga yace,
"Yau ina so arabawa ma muk'ata kayan cikin store gobe insha Allah kayan dana yi order zasu zo amma iya kayan abinci ban da nasawa "
Cikin ladabi mutumin dayake waya dashi ya ce.
"To, oga angama
Be jira maganar ya k'arasa mai ya kashe wayar *................*✍🏼
_Amina Muhammad yakasae_
🌹🌹AFIF🌹🌹
Da sunan Allah mai Rahama maijinkai
ban yarda ba wani ko wata su juya min littafina in kunne yaji jiki ya tsira________________
typing.......📲
share it please
https://chat.whatsapp.com/BrIPSMYsUqW3ZoeiuYcYeB
page 25-26
"""""Gaban wani tamfatsaesan asibiti suka nufa yagaji da had'uwa abin sai wanda yaga ni gaba ki daya an zane shi da dagi (wato zannan sarauta)
a gaban asibitin anyi rubutu da manyan baki an rubuta,
*SAIFULLAH ABDULHAKIM MAI ZAKI INTERNATIONAL HOSPITAL*
Wannan asibiti mallak'in masarauta ne tun farkon kafa masarautar aka samar dashi domin duba sarki da ahalin sa masarautar wannan k'arni kowanne sarki inyazo sai ya gyarashi alokacin mulkin sarki aliyu a ka rushe shi yama ginin bulu da bulu yayi musu abubuwa na ban mamaki yasamar da makarantu da da asibitoci yayi musu wutar su tak'an su shiyasa awannan gari basu da tsara wajan cigaba sarki saifullah shiya fara gina asibitin yasa sunan sa yakuma mallakawa masarautar ,
"Asalin su yan k'asar Ethiopia ne awasi yanki da ake kira *TETHYAN*
al'ummar wannan yakin suna rayuwa kamar dabbobi basu yarda dawani addini ba ko addinin Christan basayi basu dawani tufafi sai ganye yankin tethyan yaki ne mai sahara sarki saifullah iyayan sa shika dai suka haifi shi sai yan uwan baban sa suna da yawa sosai kwasam sai adalin sarkin kasar masar ya turo malame domin ayi musu wa'azi "
Sun sha wahala sosai saidai wasu da ga cikin su sun musulim ta saboda azabar da kafirawan wannan k'arni suke musu yasa suka bar k'asar baki daya tafiya suke sugaji suyada zango wasu acikin su in wahala tayi yawa wasu suka mutu k'alilan ne suka rayu inda suka sami daji mal yalwar ruwa da bishiyoyi suka yada zango masu maharba in suka zo harbin su kan yada zango haka birnin zaki ya kafu da akai shawara yaka mata asamar da sarki agarin alokacin saifullah yana da mata Khadijah sai su kaga yaba da hali mai kyau suka nadashi zamo shine sarkin su a inda aka samo garkon garin su Zara ayi da al'umma taki yawa wasu hausa wa ma suka tattaro suka dawo garin musam man fatake yayin da wasu larabawa suka kawo musu tallafi a haka suka sami ci gaban kwastsam wata rana khadijah ta haihu ta haifi danta na miji akasa mai abdullhakim ya maida sunan baban sa watan abdullhakim daya mahaifinsa ya mutu mutuwar ta gir giza sa.
Nan fa yan uwan mahaifin sa wa yanda sukayi ragowa suka shiga a zabtar da shi sai suka shiga fada ala dule saiya sauka da ka kan mulki sauran yarukan dake garin suma suka ce sai ya sauka ya zamo duk shekara ukku za adinga nadin sa masarauta al'umma gari kuwa suka ce basu yarda ba a yayin fad'an ne aka kashe mahaifiyar sa saida yayi sati baya sanin wani a k'ansa abdullhakim yana da shekaru takwas aduniya.
"Khadijah tak'ara haihuwa ta haifi d'anta namiji yasa masa Ahmad sosai yayi murna da sa muwar wannan da bayan Ahmad khadijah ta haifi d'anta namiji a kasa masa aliyu wato kak'an afifi sarki saifullah yana da shekara dari da tatin ya mutu yayi daya yi duguwar jinya wasu na ganin cewa jifansa akai hadinga aman jini"
Saifullah ya dubu khadijah ya ce.
"Nasan daga wannan rashin lafiyar bazan ta shiba ya ku ya'yana ina yi muku nasiya da ku hadai kan ku dana ya'yan ku ku zama tsin tsiya ma daurin ki d'aya ke hajarah kece karama ina yimiki nasiya daki bi yan uwanki
duk abinda yan uwana zasu yi muku ku kauda idon ku nasan mahaifina ya fad'an min kafin ya mutu cewa yayi mafarki k'an ya'yana da jiko kina zasu rabu ba ak'an komai zasu raba k'an suba sai akan mulki kuma sannan in kukai hakuri kune zaku dinga mulkin birnin zaki iya Sani na naba ku ilimin addini nawaba turawan kasar asi damar zuwa wannan k'asa koya wa al'ummata karatun zamani alhmdllh kun iya nasamar da makarantun addini dana zamani ko bayan raina ban yarda asibitin dana gina kusa shi agado ba nayi ne domin al'ummar garin nan k'arku yarda ahad'a hannu da ku wajan cutar da yan uwan ku k'ar ku bawa yan uwana da mar kud'a kai da su ku cutar da d'ayan ku"
Cikin kuka suk'ada baki suka ce insha Allah zamu kiyaye
"A yau na kasan ce me farinciki saboda duk kan wani nauyi na al'umma na sauke ina kuma da d'ai godaiwa Allah da yasa k'asar birnin zaki ta zamo laular Muslim ci a nayi yarnan ban bar muku komai ba sai zinare
daya shima na gada daga gun mahaifina sai kuma ilimin dana bar muku kuyi ko k'ari ku rek'e sana'ar ku ta fitar da kayan masarufi kuna k'ai wa wasu k'asa shan dama garu ruwa makotan mu .............✍🏼
yanzu wasan yafara
💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦💦
Amina Muhammad yakasae
🌹🌹AFIF🌹🌹
*typing.........📲*
```27-28```
_share it please_
""" magana ce ta kak'are mai ganin haka suka rudai sukai kan sa Kalmar shahada itace zancan sa na k'arshe aduniya wani ihu hajara ta saki nan ta rumgume mama tana kuka bayan arba'in baffanin sa zoka zo domin a shawarta wanda zai maye gurbin sarki tuni suka manta da na shiyar mahaifin su ban da Ali haka kuwa ta faru anyi riki ci daga k'arshe abdulhakim ya hau kujerar mulki bayan ya mutu Ahmad ya hau kujerar mulki haka akazo ka'n sarki aliyu
*sarki aliyu*
Yanada mata ukku matar sa ta farko itace hajiya asma'u wacce ake kira anni tana da ya'ya uku akwai alhaji mansur sai alhaji Ibrahim sai gimbiya sauda sai matar sa ta biyu itace hajiya maimunatu tana da y'aya biyu akwai gimbiya sumayyah sai alhaji Adam sai matar sa ta ukku itace hajiya rafi'a ita Allah be nata haihuwa ba duka matan suna auran manyan mutane basu yarda dawani bare ba ba d'an cikin zuri'ar su ba lokacin da alhaji mansur xai aure mamy kaf cikin su ba Wanda ya yarda sai sarki aliyu ran anni ya kai mutuk'ar baci da jin hukuncin da mai martaba ya yanke"
Cikin fusata take tafiya bata damuwa da irin kallon da hadimai ke mata da kuma baya alkabbarta harta na hardai ta isa shashin sarki inda yake hutawa sai dai ranar bara ranar girkin ta bace ta hajiya maimuna ce iso ta nai ma
Mai tsaron kofar yace.
"Ranki ya dai dai bara inje in isar da sak'on ki ,
Zuciyarta wani irin tafasa take ta d'a k'anta domin bazata tab'a lamunta ba d'anta ya aure shuwah kuma domin kowa ya sani su mallake maza suke sai abin da suka ce musu hak'an ma abin kunya ne a cikin kishiyoyi ta kuma uban ta ma balarabe ne babarta ce shuwa tana cikin tunanin zuci
Ya zo ya zube a gaban ta ya ce
"Ranki ya da dai na isarwa da jakadiya sak'on ki kuma ta fad'a mai ya baki iso "
Bata tsaya Jin mai zai ce ba ta shiga cikin haddan floor ya gaji da had'uwa ga wani ni imtatcan kamshi da ke ta shi hajiya maimuna tana zaune a a kai Royal chair mai launin c green an k'awata ta da adon flower milk da yarfin golding tana taka Turkey carpet k'a fa fuwanta na nitsaiwa saboda taushin sa bata biya ta kan hajiya maimuna ba ta nufi d'akin kai tsayai sa munsa tayi ya ki shingid'a yana jan carbi dana kare mai kallo dadtijo ne domin ba za a kirashi tsoho ba fatarsa chocolate color ce irin ta yan ethiopia wato shi ba fari ba shi ba baki ba yana da manyan idanuwa fuskar shi cike da k'a sun ba haka da yake ya cire rawani kan shi yana da yalwar gashi duk da furfura ta kusan cike k'an sa da sauri na sun ku yar da k'ai saboda da guwar da yayi ya amsa sallamar hajiya anni tambas Allah yayi mai kwar jini ya cika sunan na sa da ake ce wa ali
Samun gu tayi ta zauna ta rusunar da kai tace.
"Barka da hutawa an samai ka lafiya ba tajira amsa warsa ba ta ciga ba domin kusan halin su daya da afif akwai alamun da zai maka kasan cewa yana tare da kai in ko kuma ya amsa ran ka ya dai adalin shugaba na ji maganar da kayi na cewa ka tura hakimai su tambayo auran mansur Allah ya k'ara maka ni san kwana ba we zan ja da maganar ka ba aa ka duba ka gani kaf ahalin mai zaki ba su tab'a auran bare ba in kayi haka zai iya budai kofa ga yan baya suk'i jinin su su auro bare ya sarkin birnin zaki ka duba magana ta shine d'an ka na fari ba wataran shi zai zama sark'in garin nan ,
Shiru yayi yana sauraran ta kamar ba zai magana ba sai ya ce.
"Ni shugaba ne dole inyi adalci a k'an dauyin da Allah ya dora min mu da su duk al'umma daya ne kuma mu musulmene dan haka aure ba fashi nan da sati mai zowa za a daura aure ki shirya amsar sirik'ar ki zaki iya ta fita "
Mamaki ne ya kusan kashe ta a zaune mai isa yana da kafiya in yace eh to babu mai juya ta ta koma aa cikin kunar rai ta tashi muryar ta na rawa tace,
"Na barka lafiya fucewa tayi ranta in yayi dubu ya b'aci dariyar da maimuna ta saki ce ta sa ta dawo hayya cin ta bata Kula ta ba ta huce domin a yanzu bata da lokacin hajiya maimuna amma a juri zuwa rafi wataran tulu zai fashe tasa k'afa ta futa direct shashin ta ta huce tana zuwa ta d'auki waya ta shiga kira har ta kusa yanke wa aka dauka aka ce
"Hajiya anni barka da rana
ina toilet ne shiya ban d'auka da huri ba ina fatan lafiya ?"
Kilishi ina ba tun lafiya mahaifin ku ya dage sai wannan yarinyar ta shigo gidan nan ina cik'in ma tsala
"Anni kuma duk abin da malam ya ce a yi k'in yi kuwa ?"
Kilishi na daina kashe kud'i na agun malamai kina ga wancan karon da muka je cewa yayi asiri ko tsafi ba zai tab'a cin sa ba na barwa Allah komai ita ma ance ta na da addu'a kullum sai tayi azk'ar tun da ya dage sai ya aure ta to nan da wata hud'u da auran su zai auri yar gid'an hajiya aina'u aminiyata..........✍🏼
*🌹🌹AFIF🌹🌹*
*typing ..........📲*
*KIND AND QUEEN WRITING CHAMBER*
_(sarki da sarauniya writer's)_
*We rules the law of writing ".*
*Page 29-30*
"""" Anni anya kuwa zai yarda ya aure ta kin san halin yaya fa
"Barni da shi sai ya aure ta kamar yadda mahaifin sa ya yarda ya aure zab'in sa nima sai ya aure nawa yarinyar nan zaliha tana da k'irki ga tarbiya"
Hmm anni kenan kamar ba kisan wace mahaifiyar ta ba kuma fa kinsan tare mukai makaranta da dai kin zab'a mai wata da yafi amma wallahi anni
Ai kafin ta k'arasa abin da tayi niyar fad'a tace ,
"Kilishi yimin shiru in ba zaki fad'i alkhairi ba yi min shiru auran yayan ki da zaliha ba fashi nakira domin ki tayani jimami shine ki ke fad'amin wannan magana ko ita kawo isk'anci da rashin kunya duniya to sai ya aure ta in banda shashanci yana matsayin d'an sarki zai kwaso mana bare ina laifi ko yar wata sarkin wani garin ce ko yar wani basa rak'e ko yar governor aa ba daya yaje karatu Egypt d'an sun sauke shi a gidan su sun k'ar rama shi shima sai ya rama musu
" To, anni Allah ya shege mana gaba,
"Ameen kilishi ta kashe wayar to wannan ke nan bayan sati biyu aka daura auran mamy da abie tadawo k'asar zaki da zama tun zuwan ta gidan sarauta ta fuskanci kalubale daban daban tana da cikin afif haihuwa yau ko gobe aka aure hajjiya zaliha duk yana daga cikin tsarin anni ko zata had'iyi zuciya ta mutu tun da ance larabawa basa son kishiya gata kumada ciki ko kuma ta tada hankalinta ta sa ya saketa sai dai mamy tana da hakuri ta shiga d'aki tayi kuka fa adadi ko sau daya abin da ake mata bata tab'a zuwa gida ta fad'a ba ta san mutuncin iyayan mijin ta ne zai zub'e duk wani girma da suke gani nasu za sudai na gani hanyar da ta zab'a ita ce tana fad'awa Allah kukan ta ba wani hin hausa take yi sosai ba dan haka ko sunyi habaici masu zuwa ganin amarya suce zasu zo gaida ita baji take ba ko kuma aina'u ta rako su bata tab'a nunawa tasan da ita suke bayan aure da kwana ukku ta nak'udar Afif ta tashi da tsak'ar dare ga yanzu ta fara rasa hankalin mijin ta cikin a halin ciwo ta d'auko waya ta Kira shi bai dauka ba har sau ukku sai can aka d'aga ganin an daga tace Dan Allah kazo ka k'ai ni a sibiti bani da lafiya ,
"Mwsss banza ki na tunanin zai zo to ni ya bawa wayar domin yace min baki da
amfani agunsa k'inga ma aiki yazu nice a kan duty kinai mi mai kai ki badai mijina ba kit ka keji hak'an yayi dai dai da dauke war numfashi mamy na hucin gadi da k'yar ta iya sai ta numfashin ta ta mik'i ta nufi shashin su inna da kemata aiki bugawa tafara yi jini sai zuba yake
" da sauri inna ta budai tace lafiya hajiya ?"
Dan Allah inna ke taima keni zan mutu
"To, tace ta taima ka mata ta shiga cikin d'aki inna shiga tayi uwar d'akin su ta taso mijin ta daya ke driver ne shi yake kai su unguwa da sauri ya tashi ya fita saita mota ita koma inna ta ruk'eta suka fito prevent asibiti suka nufa da ita hankalin su be kai na suji na masarauta ba domin duk k'an ahalin masarauta anan za a dubashi hakan doka ce suna shiga nurse suka zo da abin d'aukan mara sa lafiya suka shiga da ita babban Dr nadiya sunusi dala ta fara dubata tasha wahala domin jinin mamy ya hau kuma ta kum d'an cikin ta da suka binkice shi yana tare da ciwon zuciya Masha Allah yana da girma sosai kamar shi daya da mamy komai nata ya d'auko b'e biyo masarautar zaki ba bayan an gyara su duk baba ne a kan komai har biyan kudai shi ta bawa ya biya inna ta dubi mamy ta ce,
"Na fadawa malam ya fad'awa alhaji tun da k'inga ba yau za a sallamomu ba ko ?"
Hmmm numfashi ta sauki a cikin sanyin magana tace,
"To, shikkenan tunda kun fad'amai ,
Cikin gida kuwa abie yana sauri zuwa asibiti sai GA wayar anni da yake agaban zaliha aka fad'amai haihuwar cike da girmamawa ya ce
"Allah ya jada ranki ,
Da hallacan yi min shiru ka jirani mutafi a sibitin tare in zan kai asuba k'ar ka sake ka tafi kuma zata gane kuranta tunda har ta tafi wani asibitin ba na muba tsiyar bare kenan har tafara k'arya mana doka tunka fin ahaife ta haka tsarin yake waya sani koma ba d'anka bane shiya ta tafi wani asibitin domin ai mata komai a cikin sirri wani besani ba to Allah ya to ni a sirinta
" Tamk'ar sauk'ar arado yaji maganar mahaefiyar sa yau in ba anni ba ce ta fad'amai haka ai sai yayi shara'a da mutum mai yasa take biyaiwa san zuciyar ta iska mai zafi ya furzar ya ce ,
"To, anni insha Allah zan miki biyayah
Kit ta kashe wayar ita kuwa aina'u kamar ta zuba ruwa a k'asa ta sha cikin kissa zaliha ta dubi abie ta ce Dan Allah ina ne man alfarma ina so inje gida hajjah ba tada lafiya tun jiya
" Ransa inya yi dubu ya b'aci yau abu goma da ashirin har yau she ya aka kawota gidan da zata fita yau cik'in kunar rai ya ce,
"Aa k'arki je ,
Haba mai yasa kake min haka mahaifiyata bata da lafiya fa nace maka wallahi sai naje ta buga k'afa ta shige daki mayafi ta d'auko ta yafa da mukullin mota tana k'ar kad'awa ta fita
" be tsaya kulata ba domin in da badan anni ba da yau sai ta sake ta to taci darajar anni waya ya d'auka ya kira mamy ring ta keyi amma ba a d'auka ba a na ukku ta d'auka tayi shiru ba magana cikin sigar rarrashi ya ce ,
"Dan girman Allah kiyi hakuri na san ban kyauta ba da har yanzu ban zo ba ya jik'in ku?"
"Hmmmm baka damu da jik'in mu ba ta shiga fad'a mai duk abin da zsliha ta fad'a mata ta dora da cewa in ka gaji dani to ka sallamai ni kowa ya huta a cik'in mu kuka ne ya kub ce mata ka d'auko ni cik'in gatana ka kawoni garin da ba kowa nawa shine kake so ka hulak'anta ni mai nayin maka mansur duk irin hakurin da nake wallahi na gaji
Tun da yake a rayuwar sa be tab'a ji ta ambaci sunan saba sai yau gaskiya shi kad'ai yasan huk'uncin da zai wa aina'u cikin zafin zuciya ya ce ,
"Dan Allah kiyi shiru wallahi ban sani ba a lokacin data d'au wayata bana gid'an ko kin manta yau ina aikin kwai na kin sanfa ban d'auki hutu ba na bar wayata ne a gida dan girman Allah ki tsaya kiyi tunani har aiko wa nayi a d'auko min waya tace bata ganta ba na rantsai miki da Allah ban sani ba kiyi hak'uri yan Zuma da tuni na zo amma anni tace in tsaya ta zata zo muta fi
"Ajiyar zuciya tayi tuni wani abu daya tokare mata mak'oshi ya huce Allah ya kawo ku lafiya tace mai "
"Kin rad'a mai suna nai ?"
"Aa sai ka zo ,
"K'in ga ban san lokacin da zata zo muta fi ba ki sa mai sunan mahaifina sai ki zab'i alkunyar da za a sa mai ,
" To, amma Dan Allah ka zab'a mai ni bani da wani suna da zan sa mai naka na ke so .
Shiya sa take son asiya ta nada hak'uri da biyaya da sanin ya kamata Allah cikin jindadi yace
"Allah yayi miki albarka asa mai Afif ko yayi ya fad'i hakane domin k'arya shiga hakkin ?"
"Eh yayi cike da kunya tace,
" Dan Allah kayi hakuri na d'aga ka murya wallahi raina ne ya b'aci dan girman Allah ka yafemin k'ar ubangiji ya yi fushi dani ,
Tambas tsakanin mata da miji sai Allah a jiyar zuciya ya saki ya ce ,
"Wallahi ban ruk'eki ba Allah ya yafe mana baki d'aya ,
Amin ta amsa da shi
Wanna kenan
Wallahi hajjah sai munyi da gaske
" zaliha rabu da su mudai gama da asiya da d'anta sannan mu dawo kan anni ,
Gaskiya fa ki kafad'a domin tana gamawa da ita kaina zata dawo fa
Hajjah ta ce,
Yar lele shiya sa nake son ki akwai kwa shewa d'auko jak'ar ki muta fi kin sanfa gun da nisa
"To, hajjah ta mai son farinciki na mayafin ta tayafa a kafad'a kamar ba mai aure ba ta suka shiga mota tafiya suke ta yada k'anin wani zaliha ce ta juyo tace,
"Allah hajjah in daba dan buk'ata ta ce ta kawoni ba ba dalilin da zan zo nan ,
" Hmmm kawe hajjah ta ce domin i tama ta gaji tsayar da motar tayi suka fito da waiga gaba na waiga baya ba gida gaba ba gida baya baka Jin motsin komai saina tsintsayai gawani k'atun dotsai mai duhu bishiyu duk sun rufe shi tafiya suke har suka isa gaba dutsan nan ashe da aiki gaban su tattare siket d'inta tayi hakama hajjah ta ruke zanin ta suka haura dutsan nan duk k'afar su ta fashe daya ke ba azuwar mai da da kalmi wallahi da ga yau zaliha na daina rako ki irin wannan huyar haka ,
"Haba hajjah aina'u wannan wanne irin zan ce ne naga kema da buk'atar ki ,
Banza hajjah tayi mata domin tasan halin yar ta yanzun nan zata fad'a mata ba dad'i wa'iyazubillah Allah ka tsare mu da fad'awa halaka ,
Wata dariya aka sake gabaki daya dajin ya amsa jikake ance sannun ku shaid'anu makiya Allah ku shigo da baya juyawa sukai suna tafiya da baya da baya sai da suka zo gaban sa suka juyo dana tsaya na karewa gun wadan da suka zo da k'yar na tsaya saboda munin sa ga gun sai warin yake da k'arnin jini ga cikin sa duk d'aud'a kayansa duk sun yage gashinsa yayi wani irin murd'aiwa saboda d'aud'a da tarowa daya yi gawani bak'in bargo hak'oran sa duk sunyi yellow saboda rashi samin wanki da baya yi yace nasan muk'atar ku tunka fin kuzo aljani cangus ya fad'amin mai kukeso ayi ?"
"Yauwa ina so a kashe shi ,
Hhhhhh hhhhh yasaki wata mahaukaciyar dari yace,
Bazai tab'a mutuwa ba domin tunyana cike ya keshan ayoyin Allah haka lokacin data ke na k'udarshi na tura d'an gusji ya je yad'au ko min shi domin in na samai shi zan shiga cikin duniyar tsafi shine mahad'in aiki na kuma ba mukad'ai ba mutane da yawa suna San sa domin jinin sa tsafin mu yake so sai d'ai ajiya aljanun da mutane suka tora d'auko shi sun k'one sa ka makun karatun Al'Qur ani da takeyi yan zuma haka duk da tana jinin haihuwa ta kunna karatu
" jikin ta na rawa tace to asa ta ta tsanai shi ,
"To angama za mujira lokacin data shiga wajan na jasa musa mata tsanar shi taji ba wanda ta tsana a duniya sai shi sai dai da sharad'in in aikin ya k'aryai kifa mutane zasu tsana kee kuma zaki din ga wari k'uraje sufito miki suna zubda ruwa kuma ya nuna hajjah zaki haukace,
" aa boka a cire ni kaga ni rakota nayi ,
"Ai haka aikin yake k'un yarda?"
"Ba wani tsoro a Zuciyarta ta ce eh na yardah .......✍🏼
AminaMuhammad yakasai
*🌹🌹AFIF🌹🌹*
```Typing ....📱```
*kING AND QUEE WRITING CHAMBER*
_(sarki da sarauniya writer')_
*we rules the law of writing ".*
*Bismillaahir Rahmaanir-Raheem✍*
*page 31-32*
""""""TO, za ki kawo hantar jariri wanda ya mutu kuma wannan aiki da kan ki zakiyi Hhhhhhhhhhh yasaki wata dariya irin ta arnan daji
cikin tsoro da rud'ani tace,
"a yimin afuwa abawa aljani ya d'auko,
"Dole ne sai kee ce zaki shiga mak'abar ta ki samo sannan kuma anan zaki kwana domin a k'asara miki aikin ki,
"zaro ido tayi ciki da ta shin hankali domin ina zata iya kwana a nan balle a zo da had'a jiki da wannan mutumin da baya wanka ko za a bani wani aikin inyi mijina be sani ba na fito
Hhhhhhhhhh dole sai kin kwana sannan kee kuma hajjiyah aina'u ya ce,
"An fad'amin abinda ya kawo ki kina so ki auri sarki aliyu mijin k'awar ki,
Cike da tsoro ta d'aga mai kai ,
Wata dariya sake duk da jin ya amsa sannan ya ce ,
"Aikin ki yana da wahala domin ya ruk'e addu'a kuma yana da tsari dan jini jini zaki bawa aljanu ki yanka bijimin sa sann sannan zaki yi lalata da yarinyar da ki ke ruk'o ta d'an uwanki da ya mutu ya bari na tsawan sati ukku ki dinga d'iban ruwan daya fito daga gaban ki kina zubaw a roba da shi za muyi aiki bayan mun gama zata mutu,
Dafa kirji tayi tace ,
"Na shiga ukku dan girman Allah a can zamin aiki ita na ke gani inji dad'i
Hhhhhhhhhhhhh dole ne dole ne
juyo wa tayi taga ba yar ta ba boka
*innalillahi wa'inna ilaihir raji'un*
mai wasu mutane suka dauki duniya sun d'auka gurine na zama ba mutuwa kunga irin masifar da boka ya ke haddasawa yana halaka ya halak'ar ita shirka sab'on Allah ce ya Allah ka shiryai mu
Jikin ta a mace ta tashi ta fara tafiya da baya da baya har ta fito da ga bukk'ar shi sannan ta koma tafiya ta gaba a wahalce ga yinwa a k'ishirwa ta fito bak'in titi bata iya mota ba d'an haka sai da tayi tafiya mai ni sannan ta fara ganin motoci jifa jifa tafin k'afar ta duk ya fashe saboda ta b'ar ta k'almin ta a mota duk wanda ta tsara ba ya tsayawa sai bayan magariba yasami mota a ka sauke ta a bak'in gate d'in masarauta da yake motar haya bata shiga ciki hamdalah tayi domin ba kowa sai fadawa da suke shawagi da sauri ta huce su sai da tayi tafiya mai nisa sannan ta isa shashin ta a jiyar zuciya ta sauke data jita ta zauna a kan sofa laushin ta ya ratsa ta
Hajiya sannu da dawo wa
Dasauri ta d'ago tace,
Yauwa had'amin ruwan ka ki kai min
"To, ta ce tashiga d'aki domin a nan ban d'akin ta yake ,
Wannan ke nan
"Washe gari hajiya anni ta zo domin sutafi asibiti Mansur ransa ya b'aci dan dai mahaifiyar sa ce suna shiga dak'in da mamy take anni ta saki salati ta ce shikkenan masur an cuce ka kalli d'an nan da wa yake kama ?"
*..........✍🏼* *by Amina muhammad yakasai*
*🌼🌸🌺AFIF🌼🌸🌺*
*page 32-33*
"""" A firgice mamy tayar da huk'ar da ke hannuta ganin tana ne ma ta cillar da d'an data haifa yasa mansur sauri ruk'e afif ya rumgume shi lokaci daya ya ji soyayyar dan sa ta dorar mai a zuciya abin da anni ta fad'ane ya dawo da shi duniyar daya tafi ta tunani ,
Bashakkah kin haifi shege kina so ki kashe shi ko ai gashi nan kaf a halin masarautar zaki duk kamar mu d'ayah amma ke gashi kin haifar mana bare dubar mansur tayi tace mai da harshan oromo na kasar utopia Diirama jech kampitira ma'ana d'ana dole kabi duk'ar da zan fad'a maka
"Dan Allah anni ki hakuri insha Allah komai zai daidai ta ina tunanin gaskia asiya zata aikata kisan k'ai ba kuma d'an data haifa ina tunanin ba lafiya ba
Cikin asalin harshan Amharic na kasar utopia መቆጣት፣ መናደድ፣ ቁጡ፣ ቁጣ Ethiopia መቀበል yazama dole ka sakita
Cikin rud'ani mamy tace,
Wallahi ban tab'a aikata maka mancin abin da kike fad'a anni kuka ne ya sark'eta ga tare nan ta yanke jiki ta fad'i dasauri ya sunkuya ya d'auko ta wayar sa ya d'auko aljuhun rigar sa ya kira likita domin ahalin yanzu bawa ni tai mako da zai iya bata nurse guda biyu suka shiga go ga likita daya dr sabeer yace ,
Dan Allah ku bamu guri za mu duba ta
" To, suka ce suna fita anni ta huce gurin motor da ta kawo ta domin fitar sirri tayi ko sarki be sani ba,,
Duk wani tunanin sa ya tsaya cak yama rasa mai zaice shawara daya zaibi ya kira maimartaba ya fad'a mai komai domin yana ganin shi kad'ai zai iya sa anni ta janyai k'udirin wannan ke nan bayan ya fad'a mai komai yasa ya daka tar da anni yayin da aka sallamo mamy taci gaba da shan magani haka hajiya zaliha itama tana zaune ba dad'i domin mansur baya son ta tana zaune bisa son farantawa anni mamy fata kaunar abinda zai had'ata da Afif ta tsane shi tsana mai muni bayan zaliha abie ya sake aureya auri rumaisa tana da ya'ya hudu da shi akwai salmah da zainab sai Dawud sai Faisal hajiya zaliha bata haihu ba hakane yasa ta hada kai da rumai sa suke kunta tawa mamy afif yana da shekara goma sha hudu mai martaba ya mutu abie ya mayai gurbin sa duk da kace na can da hakan ya janyo ana zar gin guba aka bashi abubuwa sunwa abie yawa ganin hak'an ba zai iya kula da afif ba yana sauke Al'Qur ani mai girma ya turashi America yayi karatun akan gynecology yana gamawa suka bashi aiki inda yayi musu aiki na tsawan shekara shiddah abie yace sai ya dawo be dad'ai da wowa ba anni tace sai ya aure jiddah ba yardah ya iya haka ya aure ta sai dai iya biyayah taimai har ya fara son ta bayan auran su da wata biyar ya tafi Addis Ababa university yajai ya karanci pharmacy wato ilimin hada magunguna mamy tana da ya'ya biyar bayan Afif akwai yusirah tayi aure tana zaune a London tare da mijin ta da y'ayan su biyu mace da na miji sai abdulraman shima yayi aure sai lamir sai autar su nusaiba yanzu haka tana karatu a jami'ar birnin zaki university tana level one afif baya rayuwa acikin yan uwan sa be shak'u da suba ko yazo hutu garin zaki b'angaran sa daban baya shiga hark'ar kowa domin tun farko suna kana na in yashiga shashin mamy ta dunga duk'an sa in kuwa ya yi wasa da yan uwan sa saboda duka sai ya suma abie yasa anyi addu'ar Allah ya yai mata abin da ke da munta amma abun tamk'ar turi yana da shekara ashirin da bakwai ya bud'ai babban store a garin zaki ba abin da ba a siyarwa duk kayan k'asar da kake so zaka samu inna zatsa kwatanta muku girman wajan b'ata lokaci ne bayan nan da kud'in daya samo ahark'ar kasuwanci ya bud'ai katafaran asibiti domin al'umma komai kyau ta ne hakan dayayi ya konawa surikin sa rai komai shine agaba tunk'an ahaifai shi suke nai man kud'i lokaci daya yazo yafi su indah yasawa asibitin suna *KAINUWA HOSPITAL*
*wannan kenan*
"Ajiyar zuciya ya sauke yafi to daga mota kai tsaye resumption ya nufa gaban wani dogon table yanufa ida wata mace tana zaune tana dan na system ina aka kwantar da sarki mansur ?"
"Dasauri ta d'ago domin kamar ta gane muryar kwarjini yayi mata Tai sauri sauke kanta k'asa tace,
"Room twenty-one amenity amma Dr bai tsaya Jin mai zata ce ba yayi gaba da salma ya shiga tuni zuciyar sa ta k'arye ganin irin na'urorin da suke aiki ajikin abie yawa ba shi da rai sai ka tsaya kalura zaka gane cewa Zuciyar sa tana har bawa ta jinkin na'urar da aka mak'alamai a girjin sa tuni hawayai suka din GA zarya a idon sa yafa zuciyar maza ta k'arye yanzu abie ne ya ke kwance anan da sauri ya k'ara gun sa ya rumgume shi yafara kuka yawa k'aramin yaro ahankali abie ake d'aga hannu ya ruk'e hannun afif gam yawa za a kwa ce mai shi ,,
AFIF yace
Abie kana jina ko abie Dan Allah ka ta shi kayi min mgn abie na dawo bazan sak'e komawa ba
"Wane yake ne ma ya k'arya doka ta sai dana ce miki k'ar ki bari kowa ya shigo sarai Afif ya gane muryar Wanda yake magana turus yayi ya tsaya ganin afif"
Tashi yayi ya tsaya ya dube shi da rinannun idanuwan sa ya sak'ar mai murmushin sa mai barazana da duk wanda yayi wa ahankali ya tako inda yake yace
Yanzu ba lokacin nuna mamakin ka bane ka a dana shi sai nan gama ina so ganin file d'in abie sannan inaso in baka sak'o ka fadawa abokanan harkallar ka cewa zaki ya dawo ni murucin kan dotsai ne ban fito ba sai da na shirya tunda ku baka duba tsofan ku tun tuni nake muku gargad'i kurik'e girman ku k'ar in taka ku k'unki sannan ya ya fito da abin da ya b'oyai a hannu sa maganin da kake bashi poison ne sai a hankali zai ratsa mutum har ya yi mai illa yayi mutuwar tayai *............✍🏼*
*Amina Muhammad yakasae*
*🌼🌸🌺AFIF🌼🌸🌺*
*KIND AND QUEEN WRITING CHAMBER*
⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️⚜️
*Alkhalami 🖋️yafi ta Kofi🗡️*
*Page 34-35*
""""""""Sannan ina baka sak'o ka fad'awa wa yannan tsofaffin na majalisar dadtawa ce wa ni yad'in mage ne masoya novels d'in na ina nan ina shirya muku sabon littafina mai suna *YADIN MAGE* k'ar ku bare abaku labari ku ba inda be tab'o ba musam man matsalar rayuwar da a ke ciki yar da masu kud'i suke taka talaka dan bashi da galihu da kuma mutanan da suke bada kud'i indan sun lalata ya'yan al'umma suba da kud'i ayi shiru da baki daga,
Ina mai baka shawara ka d'auko min file in kuma ba haka ba ina da yanyoyin ka maka ya dafa mai kafad'a ya tsareshi da idanuwan sa masu kafa da mashi Dr uzairu ka girmana wannan fur furar da ta rufe maka fuska da kai we mai kake ne ma a duniya na farko Dan ka daya sai matar ka kana da kud'i account d'in ka billion goma sannan kana da kadarori duk da nasan ta inda ka same su amma wallahi duk k'an ku sai na tona muku a siri sai al'umma sun sa ku suwayai har ya tafi ya dawo sai dai be juyo ba yace,
Ina baka shawarah ba umarni ba Dr uzairu m David ka rubuta ritaya SBD ta sana dinga rai da yawa sun mutu wasu an cire musu sassan jiki ምረጥ , (የኮምፒውተር ቃላት - ma'ana zab'i ya rage gare ka ya sak'afa ya fita Dr uzairu tuni gumi ya jik'a shi wannan shi ake Kira da ta shin hankali ba a samaka rana we yau she zamu kawo k'arshan yaron nan ne da k'yar ya iya d'aga k'afa ya fita daga dak'in kabir yana zaune a daya daga cikin gujerun da aka tana d'ar domin zama da sauri ya tashi ya ce,
"Afif ya jikin abie da sauki ko wayan da suke tsaron sa ne suka hanani shiga ya naga kafi to jikin ka yayi sanyi ?"
Hmmm kabir allurar poison suke so suyi mai
"What afif poison fa ?"
Kabir daman har yanzu ƙasar nan bata gyaruba lokaci yayi duk wani zalinci zai tsaya ,
Hmmmm afif tambas ƙasar mu tana buƙatar irin ka domin dole zaƙaƙurin matashi shi zai gyarata yaka mata kayi aure shin ka san su alhaji mai dala surikin ka yana safarar ƙananan yara mata
"Kabir nan ba wahan tattaunawa bane muje gida duk zan yi binki ce suna fita waje mai za su gani taron yan jarida ne sun cika harabar asibiti wani matashin dan jari da ya ce ,
Dr Aliyu mansur Aliyu mai zaki mai zaka iya faɗawa al'ummar ƙasar nan da gaske ne kasami dis order ?"
Cike deep voice ɗin sa ya ce ,
nan ba wajan tattaunawa bane dan haka ba abin da zance
Wani ɗan jarida ne ya ƴara cewa ,
Da alama kaso kayi wa al'ummar ƙasar nan bazata bayan ka shafe shekaru shiddah kana wata ƙasar mai ya jawo hankalin ka na dawowa ?"
ban za yayi baba ya budai mai mota ya shiga da ƙyar ya sami suka fito da ga asibitin sai dai taron waje yafi na ciki talakawa duk sun fito suna sai kayi sai kayi gir giza kai yayi ko kaɗan mulki baya birge shi ala dole ya daka ta saboda hanyar duk mutane sun rufe ta wani ya ɗaga murya yace insha insha Allah kai ne gwamnan gobe mun gaji da mulkin zalin ci dole su sauka
Da sauri ya ɗago jin abin da ya ce a hannan kali ya ke ƙare musu kallo duk wayan nan mutanan dan shi suka fito ba su san cewa mulki baya gaba na ba musam man siyasa da yake mata wani kallo na da ban kana ji kana gani za ai maka kazafi ko a zagar maka iyaye ba yarda iya toni wata zuciyar tace masa yanzu ma wanne sharri ne ba siyimaka ba
"afif in baka fita ba mutanan nan ba zasu bamu hanya ba "
Kabir mai zan ce musu kana ganin innayi magana zasu ji ?"
Daga murya zakayi yar da za suji ka
Kai kana hauka ne so kake maƙogaro na ya fashe ni ba mai bakin lasifika ba ina ni ina magana
Dariya yayi har da ruke ciki sannan ya ce,
a haka zakai yi musu magana
I ya cika ya cika fam dan haka bashi ma da bakin magana
ganin zuru ba tayi mai ba ya sa ya fito ai kuwa tuni a ka zagayai motar sa masu dau kan hoto nayi masu dau kan sa video nayi a hankali ya budai baki ya ce,
Ina godiya da irin soyayyar da kuke nuna min insha Allahu bazan baku kunya ba sannan ina sheda muku duk wanda yake buƙatar aiki ya samai ni a companyna dake unguwar sheshi a kwai wakilan dana naɗa zasu baku shedar kama aiki
Ihu wajan ya dauka a na cewa sai kayi sai bayn la'asar ya sami hanya iya gaji ya gaji baba kar ka kai ni gidan masarauta ka kaini gidana dake rishi j.r.a
"TO,
Tafia sukai sosai sannan suka shiga wata unguwa shiru tamkar ba mai rai a cikin ta gaban wani tamfa tsatsan gida suka tsaya sai ka rantsa ba aduniyar nanyake ba kai tsayai masu tsarun gidan suna sanyai da kayan security na ƙasar wato riga ash color da wando green suka budai mai wow kai jama'a kuɗi yayi wasu irin shukokine masu bada kalar green da fure pink da yollow an zaga yai su da gabion ga wani ginin zaki yana fid daruwa blue kai tsayai parking sape suka nufa motoci ne sunfi goma a zube futowa yayi sai dai mai ina ɗaga kai na sama gabaki daya ginin ginin glass ne
AFIF ni zanbi baba ya kai ni gida nasan yan zu babyn tana nan tana jirana
Okay ai daman ban ce ka kwana anan ba
Hhhhhh mutimi na aure fa ni'ima ne yaka mata kashi ga daga ciki
Banza yayi mai yafara gajiya da magana yana buƙatar hutu abubuwa summai yawa da mai zai ji inda son samu ne inyayi wanka akawo mai abinci sai dai yasan wannan bazata samu ba dama zai iya cin take away sai dai yana tsoro shekara takwas baya kafin auran su da jiddah a cikin gida ya gama girkin sa a ka sami wanda ya zuba mai poison ada kenan balle yanzu da komai yaƙara lallacewa mace daya ce yake tunanin bazata iya cutar da shi ba mamy amma itama yada dai da cire ta domin ko yaya yakalle ta yana iya hango tsanar shi a idonta
"AFIF tunanin mai kake?"
Hmmmm bakomai gobe za a dau azumi ko ?"
Eh gobe ne
Okay sai mun haɗu da safe
"ba zaka je gida ba bayan magariba gaka su nur yarinyar nan tana buƙa tar ganin ta baya da zance sai na dadyn ,
Ya zani ka sanar wa nusaiba ta fito da ita waje ba zan shiga cike ba bana so ciwon mamy ya tashi
tausayin sane yakama kabir yace,
"Dan Allah ka amsa gayyatar da yan jarida sukai ma pls kar kace aa
Shikkenan ya juya ya tafi ganin hakan kabir ya juya yashiga mota suka tafi wani kati ya ciro mai kama da A.T.M ya zura a kofar aikuwa nan da nan ta budai
*GURKUN*🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧🫧
Zaki sauri kifi to ku tafi ko saina fasa miki kai
"jikin ta a sanya yai ta fito ta kulle kaya a dan kwalin ta hawayai na zubuwa akan fuskarta ji take a jikinta kamar bazata dawo ba in ta tafi ina ma zasuyi sallama da mahaifinta *............✍🏼*
*Amina muhammad yakasai*
*🌼🌼AFIF🌼🌼*
_🫧story_
_🫧and_
_writing🫧_
_By_
*💃Oum yasmeen💃*
*🔱KING AND QUEEN WRITING CHAMBER🔱*
🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀
*page 38-39🌌*
"""Ai kai ma kasan indai kuɗi ne ba ka da matsala duk sunyi tsuro tsuro barin zarah da taga ana nuno ta wannan ƙaton mutumin ya matso kusa da ita kai tsaye hannu sa ya dora a jikin ta da sauri tasa hannu ta tore shi ƙara kai hannu yayi kan ƙirjinta cikin tashin hankali ta saki ƙara sa ka maƙon matsa mata dayayi aikuwa nan fa ciwanta ya tashi ta fara buge buge ji yayi kamar an harba shi duk wannan kibar tasa kansa ya bugu da bango tuni kansa ya fashe idon sa ya soke da wani sannda alhajin da yake tsayai da alama shine ogansu ya bawa masu tsaron sa dama suɗau ke ta a tafi da ita agana mata a zaba aikuwa nan da nan akai ciki da ita ashe akwai wata ƙofar a cikin ɗakin shi kuma sauran suka ɗauke shi zowa a sibiti wayar shi ce tai ƙara alamar shigowar kira ganin sunan amininsa yasa ya ɗaga ya ce,
Hello alhaji mai dala duk inda kake kazo yanzu muna da taro wannan atsabibin yaron nan ya dawo
ምን?
"waka sani Am "
"ya akai haka ta faro wannan fa babbar ችግር ce"
Kaide sai ka zo kit ya kashe wayar fita yayi inda ya bar sauran suka suyi bidirin su kowanne ya ɗauka yayi gaba babban tsarine su shiga dasu birnin zaki gabaki ɗayan su gwara su ɗauke so dadɗai da gudu ya fisge motarsa ko masu tsaronsa be tsaya su jashi ba zuciyar sa tana ta tuƙuƙi tamƙar zata faso ƙirjinsa we mai yasa basu kashe shi sun huta ba kowa sai ce insu kashe shi asirin su zai tonu musamman babbar su wacce ita ta kafa kungiyar tsafin ta su ƙwafa yayi ya furzar da iska gaban wani tabkeken gida ya tsaya da wasu murɗadɗun maza hannun su riƙe da bindiga suna ganin sa suka buɗai mai gate ya shiga parking space ya nufa inda ya tarar da motoci sama sa bakwai ashere cikin sauri ya fito yana saɓa babbar rigar sa da ta kusan harɗe shi a ransa kuwa tsinewa wannan yaron yake da yanzu yana can yana jin daɗin sa wata ƙofa ya nufa yana zuwa ta buɗe mai ya shiga da wani ɗaki ya shiga sai gashi ya fito da jajayan kaya har ƙasa hannun rigar mai faɗi toni halittar fusƙar sa ta sauya tayi kore shar abin mamaki baya ƙarewa saiga shi ya shiga wani ɗaki duk manyan ƙasar suna zaune a kujera sai wata tsohuwar mace akan wata kujerah mai tambarin kan ƙwarangwal bakinsa na zubda jini wata kujera ya ja ya zauna magana matar ta fara da cewa,
Nasan yanzu hankalin ku ya tashi to ku kwantar da hankalinku tun kafin haifar wannan yaro muke shirun mu dan haka dodon tsafi yace in sanar da ku duk buƙatar da kuke nema yana biya muku to shina ga buƙatar sa dole kuwannan ku ya bada ɗan uwansa ma kusanci ta ƙara da sakin wata dariya
"Shiru sukayi kowa da abin da yake saƙawa a ransa uzairu ne yayi ƙarfin halince wa ,
Mu abin da muke buƙata shine a kashe AM inba haka ba zai zamai mana bara zana tuni ya ƙwashe komai ya faɗa musu a gaskiya ni yanzu bani da wanda zan bayar ɗana ɗaya na bada mahaifiyata na bada ƴa'ƴana ukku wannan shi yara ge mun
"TO, dole wannan ɗan naka zaka bayar in kuma ba hakaba komai da muka baka zamu ƙwace sannan in kayi in ƙurin fita kasan yarda muke mai da wanda yayi hinƙurinfi ta sannan kuma AM bazai tabo ba a wannan ka ron sadai a ƙwai hanyoyin bakanta mai tunda ya shiga gonar mu
wani daga cikin su yace ,
"ni ƴata ɗaya kuma na baku yanzu bani da wanda zan ba yar saidai a kwai wasu yan mata da na yi safarar su jiya saɗai su zan ba yar ,
Hhhhhh jini jini jini toni wata tsohuwar mata ta fito suka bara zaga yaita tana musu aman kuɗi sukuma sun rufe idon su suna ce wa jini jini jini shikuwa toni uzairu jikin sa yayi sanyi domin duk lokacin da za a fito da wannan mata sai yaji wani iri a zuciyar sa saida ta tsaya da aman kuɗi sannan wata mace bata kai shekara talatin ta fito da na man mutane ayi farfesu ta zuzzuba musu babbar ta su tace sannan kai uzairu an yimaka a fuwa a je ka ɗauko yarinya ƴar shekara biyar ka ɓata ta
"ina godiya shugabar mu nan taron ya watsai kowa ya kama gaban sa ,
*Wannan kenan*
Daddyna mai yasa ka ka gudu ka barni ?
cike da so da kauna ya rike hannun ta ya ce ,
My ልዕልት daddy ki aiki ne yayi mai yawa amma yanzu yadawo ba zai ƙara barinki ba
kwanciya tayi a cikin sa tace
"My አበባ፣ አባባ ina momyna kullum mamy cewa take tare zaku dawo tana ina a ina ka barota ? ,
yayi makakin wayo irinna yarinyar a jiyar zuciya ya saki yace
My princess momy ki bata nan tayi ta fiyar da ba dawo wa ki yi haƙuri kinji zan samo miki wata yanzu ungo sweet ni yanzu zani gun abie
"Daddyna yau she zaka dawo kuma nima gobe mamy ta ce min za a ɗau a zumi ko tunda jiya ba aga wata ba ko ?"
"Eh sai gobe za a ɗauka my princess ɗita an girma tuda zatayi a zumi ,
Nur nur nur ina kika shiga dam zuciyarshi tayi domin har abadah ba zai manta muryarnan ba da sauri ya juyo ɗaiɗai da zuwan mamy da shigowar ta cikin lambon kallon kalo suke ciki hanzari ta juya ra bar gun shima da sauri ya adjiye ta ya ce,
Nusaiba ga nur nan ni zan tafi
Wannan kenan
Su goma a ka shigo da su cikin gidan aka jere su alahi ta farko aka shiga da ita ciki wata kara sukaji tuni jikin su ya ɗauki rawa shiru suka ji saga wani mutumi ya fito da gunduwa gunduwar ta an hanka ta a haka har a kazo kanta tini jikin ta ya sabi rawa ta fara buge buge kuutsa da sauri suka sauke injin da yake yankan
afita da wannan daga cikin gidan nan in ba haka ba yau sai a sirin mu ya tonu
Hava shugabar mu we mai yasa kike mana haka ne
da sauri ta ɗauke ta domin duk antsafa ceta ko magana batayi bama ta gane komai ungo ku fitar da ita bayan magriba kujefar da i ta *...........✍🏼*
*🌼🌼AFIF🌼🌼*
_🫧story_
_🫧and_
_writing🫧_
_By_
*💃Oum yasmeen💃*
*🔱KING AND QUEEN WRITING CHAMBER🔱*
🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*🫧Page 40-41🫧*
""""""TO, shugabar mu kai ta jin jina ta fita daga gun iya huya ta sha huya bama tasan ida kanta yake ba
*Wannan ke nan*
tafiya yake cikin kwanciyar hankali saide a baɗini tunani ne falkaƙwalwar sa musam ba yau da yayi farkin da yafi na ko wacce rana da yake to ita wacce ba ya iya ganin fusƙarta saide bayan ta fusƙarta duk gashin kanta ya rufe ta juya baya to yau ya sha babban da na ko da yau she yau a cikin rami ya ganta baya iya ganin komai sai hasske sai kuma muryarta mai daɗin sauraro duk kuwa da kuka take yau tayi magana tana miƙomai hannu ya temake ta ya sa hannu zai ɗau ko ta duk kuwa da hasken da ke cikin ramin yana nema ya kasheme ido saɓanin da duhu yake gani nan aka kira sallar asuba ya tashi ajiyar zuciya ya sauke ya furzar da iska mai huce ya ce
Koma wacece ke zaki nuna kanki ta ina zante makeki bacin bansan wace ke ba cikin ikwan allah ya iso asibiti parking space ya nufa ya adjiye motar sa ya fito a harabar asibiti ya tarar da wacce ya tambaya inda aka kwantar da abie
Yauwa DR ALIYU kai nake jira dr uzairu ya ban file in baka
tsayawa yayi cikin takun ƙasaita ya harɗe hannuwansa a girki ya jingina da jikin motarsa har gunsa ta tako cikin girmamawa ta miƙamai cikin salon jan hankali tace
"Sunana dr ikiram junaid rashi ni ɗaliba ce mai sanin ma kamar aiki kawo wayarka insa maka number ko zan iya temaka maka tawani bangaran wani ban zan kallo ya watsa mata tuni hantar jikinta ta kaɗa ni kuwa nace hmmm wannan ba aimai ganinta da alama ikiram ta mato hucewa yayi ya barta da sakakken baki wasu hawayene suka zubo mata Allah yaga ni tun ranar da tayi tozali da bawan Allah nan ta waɗa tsundum cikin koginsa sa kai tsaye ɗaki da aka adjiye abie yanu fa masu tsaronsa suna ganin sa suka matsa mai ya shiga kujerah ya jawo ya fara duba file ɗin sosai ya ɗauki haske game da gubar da ya sha a cikin lemo fito wayayi domin ya je lab yana da buƙatar ganin samfirin kunfar da tafito daga baki abie karo sukayi da wani matashi hannu matashin ya miƙa mai yace ,
Sunana Kamal sa'eed ni ma aikaci ne a shashin kula da binkican cututtakan da ke da mun al'umma ko zan iya temaka maka
kai kawe ya jin jina me binshi yayi suka je lab tare ya ji daɗin aiki da kamal sai dai Allah yayi mai surutu ahaka suka pito pharmacy ya aiki kamal domin ya ɗauko mai wasu magununuwan da ba a dora abie akan suba sosai ya dukufa kansa ta haka ya gano wata ma k'arƙashiya da akai yiwa abie ashe sunan injin yana aiki ne amma bayi yake ba a saita shiba abu ya zura mai a cikin sa tuni ya dinga zuƙo wano irin yalon ruwa ai kuwa tuni ya taro acikin wata roba wanda tunda aka kawo shi ko motsi bayayi ido ya buɗe sai akan fusƙar dan sa wanda yayi shekara shidda be sanya shi a idonsa ba ido ya murza gani yake gizon da ya saba yi mai yake cikin farinciki afif yace,
"Abie Abie Alhmdllh Allah kai ne a bin godiya Abie ya jikin ka ?"
cikin farinciki ya in ƙura zai tashi sai ya kasa dayake jikin sa ba ƙwari yaruƙo hannunsa tuni suka shiga farinciki cikin muryar mala lafiya yace,
አባት kai nake gani ƙara rukeshi yayi tamƙ'ar za a ƙwace mai shi ya lumshe idanuwansa ya buɗe ya zubawa aliyu su yayi shiru nawa su sakannin sannan ya magantu da cewa, Afif Afif Afif be jira amsawar shiba yaɗora da cewa mai kake so duniya ta ɗauka mene dalilinka na ƙin aure Allah yasani kullum da kai nake kwana nake tashi inaso rayuwar ka ta alkinta kamar yarda ta yan uwanka ta zama duk ƙannan ka sunyi aure sauran biyune basuyi ba mai kakeso duniya ta dauka ina mulkin al'umma amma nakasa na gidana wallahi ALIYU a wannan karon inbaka fito da mata ba zan zaɓa maka sanin kankake a zuri'armu babu saki shiya bana so in maka auran dole sannan kuma dole ka zauna aƙasar nan ban hanaka zuwa k'asar waje ba amma ba zaka ƙara tafiya kayi daɗewar da kayi abaya ba
Tambas yau yasan ran abie ya ɓaci tunda har ya iya fadar sunan sa tunda yake arayuwar sa bata ɓaji ya faɗa ba sai yau daman yasan abie kaifi daya ne yana da taurin zuciya shisa ma magauta suka kasa cin masa gashi daga ta shinsa ya fara magana akan abin da ya da me sa iya girgiza ya girgiza da jin kalaman abie aure aure tuni zuciyar shi ta fara harbawa numfashin shi ya fara sarƙewa hannh ya shafa cikin aljuhin wandon sa domin ya ɗauko inyila amma sai dai ina babu ƙarfan a gadon ya kama ya rumtse ido tuni jijiyoyin kansa sukayi rada rada sallama akai wacce da sauri abie ya ɗago kai mamy ce da kabir da sauri kabir ya ƙarsaa gunsa ya ruƙesa akwai ተጨማሪ አልጋ፣ አደረ ma'ana akwai extra gado a ɗakin ya kwantar da shi tuni ya shiga bashi tema ƙon gaggawa yiyi da abie da mamy suka zuba ido ganin irin wahalar da yake sha yasa nusaiba kuka wasu injina kamal ya kawo aka dinga danna mai a girji ana jirewa sai yayi kamar zai tashi sai kwanta ahaka har aka samo numfashin sa ya dai dai ta rumtsai ido yayi da sauri nusaiba da nur suka ƙarasa gunsa daddy ka buɗe i donka taɓa mai fuska ta ƙarayi tana daddy buɗe idon ka kuka ta saki ganin yayi shiru kansa ya dafe dake sara mai ya dago a hankali ya kalle ta murmushin ƙarfin hali ya sa ƙarmata daukan ta yayi ya rumgume a hankali yayi magana wanda ko nusaiba da ke kusa da shi bata jiba yace my princess kin hi nauyi
"Dariya tayi ta buɗe mai wahulan ta da alama famfara take shima dariyar yayi ya sauke ta aƙasa ya sauko ya fara shirin tafiya
" Afif ina zaka?"
Abie ya hullo masa tambaya ya kuma kafe shi da idanuwan sa
"Abe lokacin sallar magarib yayi daga can zan huce gida inyi wanka sai in dawo yau a gunka zan kwana,
Kai kawe ya ɗaga mai a lamon zancan za ya amsu tuni kabir ya mara mai baya tare sukai sallah a masallacin cikin a sibitin azkar ya tsaya yayi ya yadan taba karatun al'Qur'ani rufe wayarshi yayi ka bansane ya yanke ya wani tuni ya fara ambaton sunan ubangiji a ransa,
"KABIR yace,
zan tsaya in kulada abie kafin faisal da salim su zo baba ya kai nusaiba gida taiwa abie girki ,
Okay yace ya juya ya fita kai tsaye gun da ya anjiye motarsa ya nufa shiga yayi duk ya gaji tafiya yake cikin nutsuwa da kwarewa jami'an tsone suka tsaida shi daya dan sandan yace Dr zamuyi bincike
"Bisimillah zaku iyayi ya basu ammasa ,
tuni suka fara dube dube inda suka fara buɗe cikin motar sa wani shi'umin murmushi yayi wanda shi kaɗe ya barwa kansa sani nima nace muje zuwa inga me yasa yayi wannan murmushin me cike da ma'anoni kalakala
"Salati suka saki suka tsaya akan sa suka ce Your under ares Dr Aliyu mansur,
"A wanne dalilin ya jewo musu tambaya?"
Mun ga gawa a cikin motar ka
"Inna lilahi wa inna ilayhi raji'un, Hasbunallah wa ni'mal-wakil , La ilah illa anta subhanaka inni kuntu minaz zalimin ya shiga mai maitawa sai dai benuna firgicinsa ba yawa ba abin da ya faru sai de ƙasan ransa yana jinjina ƙarfin hali da mak'irci irin na su mai dala yasan ba wanda zasu aikata mai haka amma mene dalilin su nahin haka mai Na tsare muku numfashi ya furzar mai huci cikin cije lips dinsa yace muje saidai ba zan hau motar kuba muje atawa
✍🏼 *........*
*🌼🌼AFIF🌼🌼*
_🫧story_
_🫧and_
_writing🫧_
_By_
*💃Oum yasmeen💃*
*🔱KING AND QUEEN WRITING CHAMBER🔱*
🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
https://chat.whatsapp.com/DXRDaO9TRxWGbJjRHGv0SZ
*Page 42-43*
""""""Amin cewa sukai da atunsa waya dayan ya dauko ya kira ogansu domin akawo mota yayin da shi ya ƙira kabir domin ya tafi da motar shi aikuwa yawa haɗin baki sai gashi sunzo tare da sauri kabir ya ƙarasa gunsa ya ruƙo hannun sa yace,
"AFIF lafiya dai ko ?
ko dai ciwanka ne ya tashi ya na ganka da yan sanda lafiya me ke faruwa ?"
Wasu yansan dane biyu suka zo a mota bak'a gunsa suka nufa da ankwa ahannusu hannu ya mika musu yayi da yak'i cewa kala duk kuwa da tarin tambayoyin da kabir yake mai tuni komai nasa ya tsaya wannan wacce irin rayuwa ce tun yana yaro suke cutar da shi hakan be ishe suba sai sun haɗa da sharrin *KISA* yauni aliyu ake tuhuma da sharrin kisa ban aikata ba tuni kalamansu suka dinga amsa kuwa a kunnuwansa suna fassara kan su ido ya rumtsai lokacin daya ga amsa mai anƙwa ahannu a hankali ya buɗe ido ya dago ya dubu kabir tuni ƙwarin gwaiwar daya keji dashi yayi ƙasa saboda ganin kukan da kabir keyi kai ya girgiza mai tace,
"Kabir komai yana da iyaka sunyi nasu wataran ni zanyi nawa ubangiji baya zalinci be kuma yarda ayi shiba mai sa kuke cutar dani san nan ba gudu ba jada baya wannan duk a cikin nasarata ce sannan ƙar ka faɗawa abie ga motata ka tafi da ita sai nadawo wani ƙaramar abu ya dauko yace ,
"KABIR ka kulamin da shi wannan rayuwata ce a kwai copy a guna duk rumtsi duk huya ka kulamin da shi koda hakan ya zaman to rasa rayuwar dayan mu a daman dole sai an sadau ƙar da rayuwa sannan mutane zasu rayu suji daɗi be jira mai zaice ba yashiga mota da sauri suka shiga sai jiniya suke yau zuciyar su mai dala yawa farar auduga saboda farinciki ganin haka kabir ya shifa ya bisu babbar hukumar yan sanda ta farin kata suka kai shi inda aka hana kabir shiga ya shiga tashin hankali mara misaltuwa ya kasa tsaye ya kasa zaune yasan afif ba zai taɓa kisa ba kuma tsoho tsai kashe domin duk da bega fusƙar sosai ba yaga kamar ta tsohoce cikin office kuwa afif ne zaune a wani ɗaki mai hudu sai wata fitila saitin kansa wani dan sanda ne ya shigo ya zauna ya dora ƙafa daya kan daya cikin isgilanci yace,
"Yau sai ga matashin dan kasuwa a hannu mu ya saki wata dariya ya kake ganin wannan wasan namu 1-0 game over ya ƙara sakin dariya harda ruke ciki be cemai ƙala ba sai da ya gama tuni fusƙarsa ta koma ja saboda ɓacin rai jijiyoyi kansa sun tashi cikin izza da ƙasaita ya dora kafa daya kan daya ce,
"SUFIYAN BIRNA kana tunani zaku iya kare hassken rana da tafin hannayan ku kana tunani n haryau ALIYU ba zaki bane mai tarwatsa namin dawa to kunyi kuskure da ido daya nake bacci duk kan wani motsinku a tafin hannu aliyu yake domin wallahi inba kai gaggawar sakina ba kwaɓar ka za tai ruwa lumshe idanuwan sayi sau be ƙarsa lumshe su ba ya buɗe ya cije lips dinsa ya ɗaga mai gira ya ce,
"kasan sauran domin videon ka yana guna na kuɗin da ake baka cin hanci ake shigo da miyagun ƙwayoyi sannan ina kallo mutumin da ake cewa na kashe ya shiga motata kuma ka faɗa musu kucan za shiri ni *MURUCIN KAN DUTSAINE* ni kainuwa ne da shan Allah Allah yana tare da mai gaskiya kaima zan baka saƙo ka fadawa wayannan tsofaffun banzan cewa sudaina sawa mota ta din ga bina domin ni ba zan kamuba *NI WARKIYA NE IN NA FITO DULE IN HASSAKA* kuma kayiwa gwamna albishir cewa ina nan zuwa kujerar nan tasa dole ya sauka mun gaji da zalinci ankwar hannusa ya miƙa mai ya saki dariyar rainin hankali yace safiyanu birna kuna wasa dani ga kayar ku mamaki da ta ajibi ya kusan kashe safiyanu a zauna domin yayi mamaki wa ya cire mai ankwa a ina yaji labarin nan anya kuwa wannan yaron mutunne shima fa ya fara yarda da zancan dr maganar da yayi ce ta dawo da shi daga duniyar tunani
.
"AFIF yace,
Sai mun haɗu da kai a fadan ƙarshe yayi mai alamar jinjina ya sara mai ya fita ya barshi da sakakken baki da sauri kabir ya ƙaraso ya ruge mai hannayai afif sun yarda kenan ba kai ka kashe shi ba?"
"Eh kabir mu tafi gida na gaji bani abin da na baka ajiya ?"
"miƙo mai yayi suka fita sauran jami'an tsaron sunyi mamakin ganin sa shiga mota sukai suka fara ta fiya wata babbar mota ce ta huce su aguje kamar warƙiya suka jefar da wata da sauri ya taka burki ganin ya kusan take wanda aka jefar da sauri ya fito kabir ya mara mai baya yayin da ya haddace farƙon harafan sunan dake jikin motar bata da number toni memory sa nabaya ya sheda mai harafan da jiddah ta faɗamai kafin ta moto wwzz to mai hakan ke nufi kan sane ya fara juyawa ,kabir ne yayi haka zai buɗe fuskar wacce suka jefar da yake gashi ya rufe mata fuska da sauri ya ruƙemai hannu kabir mu tafi
"Aaa AM mu temaka mata tana motsi tana da rai in ta far faɗo zamu san suwaye wanda suka jefar da ita ,
"KABIR ya isa bazan temaka ba baka ganin matsalar da nafito yanzu ni tunani nake anya kuwa ba yana ɗaya dafa cikin shirunsu ba ni ta kaicina ɗaya banga ƙarashan rubutuba wannan kalmar ita jiddah ta faɗamin kafin ta mutu www,zzzz, juyawa yayi zai tashi da sauri haba afif ka zamo mai tausayi kaga muna kusa da *KAINUWA HOSPITAL* mu kaita can koni sai in duba ta ga yarda jini yake zuba a goshin ta dan girman Allah da manzon sa ka tausayawa rayuwar wannan yarinyar baka sani ba ko ta sana din tema kon da kai mata ubangiji ya warware maka matsalar ka tsayawa yayi be juyo ba *…………………✍🏼*
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷
*🌼🌼AFIF🌼🌼*
_🫧story_
_🫧and_
_writing🫧_
_By_
*💃Oum yasmeen💃*
*🔱KING AND QUEEN WRITING CHAMBER🔱*
🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
https://chat.whatsapp.com/DXRDaO9TRxWGbJjRHGv0SZ
*SA MAKON ABUBUWA SUMMIN YAWA BA KULLUM ZAKU DINGA SAMIN UPDATE BA*
*page 44-45*
""""""Amma tambas maganar kabir ta sanya yamai jiki saboda duk inda aka ce Allah annabi to bashi da ja akan abu ya zaiyi ya riga ya haɗa shi da Allah dolle ya temake ta juyowa yayi ya dauke ya buɗe k'ofar baya ya sata tsaki ya ja ganin jini duk ya ɓata mai riga wallahi kabir sai dai kai driving ya shiga mota yayi gaba sosai kabir yayi dariya shima ya shiga ya fara tuƙe afif nifa gaskiya ina sauke ka gida zan tafi madam zatayi fushi ƙarfe baƙwai fa gashi gobe za a fara azumi dole mushirshirya ko ya ɗage mai gira ,
"banza yayi mao domin yalura abin na kabir harda rainin hankali kafin yayi aure aini na fara har zai faɗamai we zasu shirya gaban wani tamƙameman asibiti suka tsa iya haduwa ya haɗu tundaga waje zaka tambatar anka she dukiya gurin gina shi darene amma kamar safiya horn da sauri mai gadi ya buɗe mai suka shiga nurse ya ƙira wacce zata tema mai wajan kula da mara lafiya daya ke ya duba wayar shi yaga wayanda suke night duty bugu ɗaya biyu basu ɗauka ba ƙofa ya buɗe ya dauke ta yawa wata yar baby ya rumgume ya fara tafiya kabir kuwa juyawa yayi ya rufe motar ya bishi komai na asibitin mai kyaune yawa wani babban prevent ko ina ƙaƙal ba dadti ga bishiyo kala kala gawani waje anyi circle da bishiyo anyi rubutu ajikin su an rubuta kainuwa da manyan baki sukuwa ɓamgaran likitoci suna ta sharafinsu ga marasa lafiya azube sunce we ba gado iya ɓacin rai yau ya sha shi wani bawan allah ya kallah yace,
BABA lafiya naga ba likitoci na gashi yar ka tana kwance a ƙasa
Hawayene suka zubo mai ya share yace,
Wallahi tun jiya muke nan ba wanda yazo ka kula da mu da naje office na faɗa musu sai zuka ce ba zasu yi aiki ba suma ba biyansu ake ba ƙar inda mai su kaga wallahi inkana da kuɗi kawe ka kai yarinyar ka na kɗ domin yarda take zubar da jinin nan ba zasu taɓa taba we shi mai asibitin nan mai yasa ya buɗe yasan ba zai iya kula dashi ba ya buɗe shi to yabawa gwamnati mana ko da yaushe talaka shine a ƙasa ,
"BABA kahi haƙuri insha Allah zanyi magana da me asibitin yanzu bara in mai magana komai zai ɗeɗe ta tafiya yayi ya nufi hawa na biyar ya nufa ya shiga libter nan da nan ta kai su kabir ya duba da suka shiga ɗaki yace, dukan wani temako bata ni ina zuwa yanzan nan zan ɗauko hayar likitoci clerner ne kawe zasu zauna a sabitin nan amma wallahi yau kowa sai yabar aiki tunda su ba susan darajar dan adam ba kabir ka duba ka gani marasa lafiya duk a zube a ƙasa
"AFIF kai haƙuri ka tuna wasu fa suna da iyali dasu suka dogara wasu suna ɗaukan nauyin iyayan su ka duba ka gani ban hanaka daukan mataki ba amma ƙarka kore su ka daka tar da su na wata biyu sannan kayi binkice kaga no wake da sahanu acikin wannan lamari nifa ina gani ko gaskiya likitocin nan suke faɗi wata kila an sami mai cinye kuɗin nan ne ,
Cikin jindaɗi yace
"KABIR na gode hakiƙa kai aboki na garine insha Allah zan bincika kuma yau insha Alla zan duba komai ba sai gobe ba ,
kabir yace,
"Hakan na da kyau sosai Allah ya shige mana gaba ,
.
Amin yace ya fita kai tsaye office ɗinsa yanu fa ya buɗe komai yana nan yarda ya barshi komai kalƙal tamƙar koda yaushe yana ciki tashi yayi da ka kan kujerar da ya zauna wani abu ya dannan sai gashi gun da ya adjiye taƙar dunsa ya bude ashe ɗaki ne gabaki ɗaya dakin na urorine ga labtop sunfi biyar rufe kofar yayi yashiga binkici baji ba gani duk wani lungu da saƙo na asibitin yana ganj ta cikin computer gaban sa ba kowanne office akwai CCTV CAMERA ba kuma wanda yasan da ita tuni ya gano halƙallar da MD da ACCOUNTER duknwani kɗ shike fitarwa na asibitin suka ƙulla ashe gaskiyar likitoci ba a biyansu albashi fitowa yayi ya gyara gomai waya ya ɗauka ya bugawa P.A dinsa ta sanar ya dawo kuma yanzu yana buƙatar su za ai meeting sannan general ACCOUTER ya tawo da document din kuɗin daya fitar na shekara shidda harta cleaner suma suzo sannan akwai likitocin da na hayo nanda minti biyar zasu xo
"cikin girma mawa tace, OKay sir
cikin sauri ta nufi office ɗin manager domin shine mutumin ta ba sallama ta shiga ta ce ,
"Yau zaki ya dawo zai gyarawa ko wanne shege da shegiya zama sannan yace kowa ha halatta a ɗakin meeting da alama yau akwai tan kaɗa da rairaya ,
"Biron hannunsa ya hullar yace,
KEE Dan Allah mino kinfa san bana son shashanci da zancan banza kusa da shi ta tsaya ta dafashi ta ce,
manager kasan bana yin wannan zan can dan haka ka shirya mai zaka faɗa ta juya tayi gaba
*……………✍🏼*
🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷🌷
*🌼🌼AFIF🌼🌼*
_🫧story_
_🫧and_
_writing🫧_
_By_
*💃Oum yasmeen💃*
*🔱KING AND QUEEN WRITING CHAMBER🔱*
🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*page 46-47*
________Iya tashin hakan kali yau ya shiga tuni rigarsa ta jike zarkaf yawa ya jiƙata da ruwa jiyayi ,duniyar na juya mai tab yau a kwai ma tsala dole ya kira ogan su ya sheda mai halin da ake ciki domin yasa besan da dawowar nan mutumin ba ,can wata zuciyar tace aa gwara kayi ta kan ka domin kasan ba imani ne da shi ba yanzun nan zai iya korar ka tashin hankalin sa ɗaya ya bashi kuɗi ayi order gadaje daga india ya cin ye to yanzu ina yaga kuɗin nan bashi da su bashi da dalilin su can ɓangaran kuwa tuni likitocin da ya dauko sun fara aiki shi kuma gida yaje ya canza kaya dayake wa yancan sun ɓaci da jini dakin taro kowa ya halkara shi kaɗe ake jira yana zuwa kuwa kowa ya tashi ya miƙa mai gaisuwa ku jera ya ja ya zauna yace,
"Bismillaahir Rahmaa-nir Raheem ina wa ubangiji godiya da ya sake haɗani da ku sannan ina mai muku godiya ruƙun amanar da kukai min kun tafiyar min da asibiti na tsawan shekara shidda sannan general accounter ina so ka ga batar min nawa aka kashewa duk shekara tuni ya fara muzurai dayake akwai majigin dake nuna abubuwan da ke tafiya a asibitin shiru yayi sai can ya sami ƙwarin guiwar tashi a duk shekara ina ware ribar da a sibiti ta samo sannan shekarar da ka tafi mun sami haɗuwa sai dai Alhmdllh ba ma aikatacin da ban biya albashi ba har ila yau kuma muna tafiyar da yarda tsarin ka yake muna biyan albashi ashiran da biyar wani watan ma ashirin mun biya document ɗin da ya miƙa mai ya shiga duba wa sosai ya tsare accounter da idanun sa masu diririta maragaskiya cikin deep voice ɗinsa ya,
"SUNDAY daniyal riba kuma ?" wacce riba bacin asibitin mu munyi shi domin al'umma sannan a wannan document ɗin ba wani bayanin inda kuɗin wuta da muke biya yake ƙarshe sai naga ana bin asibiti biliyan biyu kuɗin hutar da muke sha a akai bacin duk watan duniya sai accounter company A.M.Z ya tora muku kuɗin huta da na ruwa sannan na duba wani wajan ma ba huta a a sibitin nan sannan ina gadojin da nayi order suna ina sannan ku likitoci ana biyan ku albashi kuma baka duba marasa lafiya mai hakan ke nufi ?"
TUNI suka naɗa wanna zai magana tashi yayi yace,
Sunana sim dawud ina aiki a asibitin nan bangaran masu cutar ƙoda na dauke tsawon shekara goma ina tare da asitinnan sai de gaskiya tun lokacin tafiyar ka muka fara samin matsala saboda zaka ga
wasu ma aikatan sun adjiye aikin su saboda duk wata sai an kwashe mana albashi wani bifi ya tashi da dubu dari ba mun kai korafi ance za a gyara ƙar shema yau watan mu goma ba albashi da ya gama jawabin sa zauna ,
tuni idon Am yayi ja saboda ɓacin rai cikin hacking voice ɗin sa yace MD MANAGER GENERAL ACCOUNTER na baku sati daya ku dawo min da kuɗina sanin kan kune kunsan ni *YAƊIN MAGE NE* duk wanda ya cini sai yayi amai na sannan ina mai bawa ma aikatan a sibitin nan haƙuri insha allahu yanzu zan sawa kowa albashin sa addu'ar rufe taro yayi kowa ya yashi wasu na farin ciki wasu na baƙin ciki
tashi yayi agajiye kai tsaye gida ya nufa sai yaga kiran kabir dole yaje in da yake katsai kiran yayi ya tafi ɗakin da yake sallama yayi ya shiga yace,
"lafiya ka kirani gida nake son zuwa kaga dare yayi ?"
yarinyar nan ce tun ɗazu nake kanta amma ko motsi bayi ba da sauri ya ƙarsa gunta temaƙon gaggawa yashiga bata sannan ya sa mata oxygen gumi ya asharce yace ,,
"ga inda matala take ka tafi yimata dressing in drip ɗin hannun ta ya ƙare ka cire ma sannan fa tan buƙatar jini kuma naka zan ɗauka in yayi mata shikkenan ,
Okay yanzu muje lab a gwda dauki samfirin nata dauka yayi suka tafi lab sai de kash nasa beba sai na Am nashi ne yayi dole ya kwanta aka dibi leda biyu sosai kabir yake dariyar ƙeta yace,
"gaskiya Wannam beauty ɗin ta sami nasara we jini har lida biyu koda yake batai ƙƴan banza ba ni wallahi dama ka aureta zaku dace wallahi ,
kai kabir kasan me kake faɗa me zanyi da wannan yarinyar inda ace nayi aure da huri na tambata zan haifi ka marta ni manyam mata ma basa ga bana balle wannan bata huce yar cikina ba Allah yaa ki yaye
"Hhhh haba mutumina ba asan inda rana zata waɗi ba ƙar kace min madam ta haihu duka ya kai mai ya kauce yana dariya kai Am ya girgiza ya fita motar sa ya dauka ya nufi hanyar gida horn yayi mai gadi ya buɗe fitowa yayi sai da yayi tafiya mai dan nisa tukunna ya xo kufar da zata sada shi da shashinsa wani kati ya fito dashi mai kama da ATM ya zura a kofar nan da nan kuwa ta buɗe sallama yayi ya shiga ma kunnin futula ya kunna nan da nan haske ya gauraye ɗakin masha Allah iya haɗuwa ya kasan ɗakin an malale shi da epoxy mai kalar blue da wasu flowers pink ga wani carpet mai laushi kamar audiga kana takawa kafafuwan ka suna nutsaiwa ga wasu hadaddun royal dark blue da adon teal color zama yayi yana fiddah wani wahallan numfashi ya lumshe idon sa ya daɗe a haka tukunna ya buɗe ya zubawa pop ido yawa mai shirin ganin wani abu wayar shice tayi ring yayi ban za da ita ji ana shirin da marsa da kira ya ɗauke wayar a fusace zai kashe sai yaga sunan da yayi save wanda iya tsayin rayuwar sa kiran be taɓa shigowa wayar sa ba tsayawa yayi ya ƙarewa sunan kallo first love sannan ya dauka yayi shi ru ,
"ya jikin naka kaje gida lafiya ?"
Numfashi ya sauke daman yasan ba de mamy bace iya rayuwar sa be taɓa ganin mamy ta bashi kulawa ba cikin gaji yace,
"Alhmdllh lafiya qalow nusaiba naji sauke muryar mamy yaji tana cewa nusaiba wakika kiramin da wayata ke ina take wayar bani abata ita kuma ta bata amsa dacewa ya AM nakira ,
"wane AM kuma nusaiba bana son rakice rakice ?,
Haba mamy yaya AFIF ne fa shinake nufi nayi mai ya jiki kitta ya kashe wayar firiji ya nufa ya dauko rowa mai sanyi ka baki ɗaya gorar ruwan ya sa abakin sa duk ya shanye ya hullar da robar a jiyar zuciya ya dinga saki ajire ajire ya wanda yayi tsaire fresh yogurt ya dauko ya buɗe ya fara sha ɗakin baccin sa ya nufa masha allah komai nasa tsabtsab ba adti gaba ki ɗaya komai na ɗaki farine toilet ya nufa wow yawa ka zauna ka ci abinci wanka yayi yai alwala ya goge bakinsa ya fito cikin wasu hadaddan pajamas parare tas bakin gado ya zauna ya zura glass sai ya fito balarabe sak lapton ɗinsa ya ɗauka ya kunna datar sa saƙonan nin email ɗinsa ya buɗe yana bada amsa wani saƙone ya shi gomai kamar haka,
_me ka dauki kan ka aliyu mansur zaki ka mar yarda na kashe matar ka kai ma saina kashe ka sannan a kwai ajiyar mu a gunka saide kash kafi muzo mu dauka kariga mu ɗauka yau ɗinnan zan kaita lahira hhhhhhhh wwwzzzz_
glass din idonsa ya zare wannan wacce ajiya ce ko de ya bugawa nusaiba waya ya tambayi ina princess take wayar shi ce ta shiga ruri da sauri ya dauka cikin muryar kuka nusaiba ta ce,
Ya yan fashi sun tare mu a hanya sun tafi da nurr *…………✍🏼*
tallah tallah
*⚜️⚜️YADIN MAGE⚜️⚜️*
🐈🐈🐈🐈🐈🐈🐈🐈
_🫧story and writing🫧_
*By*
*Oum yasmeen
```wannan babarin ƙirkirarran labarine banyi da nufin tuzarta wani ko wata duk wanda yaga yayi dai dai da rayuwarsa yayi hakuri haka tsarin yake snn zaku ga ya sha ban ban da da tsarun labaran da nake kawo muku ```
*IN FA BANA GA NIN RUWAN COMMENT ZAN MAI DA SHI PAYMENT TO ANA WASA BABU DARIYA*
https://chat.whatsapp.com/DXRDaO9TRxWGbJjRHGv0SZ
*wannan group ɗina ne a kwai lokacin da zan ɗaina posting a kowanne group sai nawa in ku ka shi ga inga ruwan comment 💃🚴🏽♂️*
"TO, an gama oga kitt ya kashe wayar ku mai kike jira yarinyar nan da tashi go tare da ƴar gidan honorable inta zamu bi tuni suka tashi duk a buge suke suna lahi futa sukai a guje yayi da itama tana ta gudu gashi unguwar ma mutane ballan tana su cece ta ganin sun kusa cim matane ya sa ta ƙara gudu duk inda ta sami lahi shiga take suma haka binta suke ganin ta fara ganin motane tasan ta zo titin state road gudu ta ƙara tuni suka juya domin ba zasu iya bin ta ba domin sun san titin yana da tsaro sosai yanzu sai a sirin su ya tonu duk da haka ba tayi ta fiya cikin kwanciyar hankali ba har ta zo dan dago shagun dan asabe ta biya salama tayi
Cikin fara'a ya amsa mata samha yakike ya jikin abba
"TO, dan asabe da sauki za ace amma kullu jikin ƙara rikicewa yake
Allah ta ƙara sauki
"Amin ya Allah ungo bani garin ƙwaki na naira dari ukku sigan dari biyu sai gyaɗa ta naira dari ,
Barshi bazan ƙar ɓaba inkin je gida kice ina yiwa abba sannu
A jiyar zuciya ta saki sanna ta ce ,
ƙarbi kuɗin nan ƙar inna hajarah ta ƙarɓe zan zo gobe da safe in ƙarɓa zan kai abbana asibiti kafin mushiga shari'a
"TO, Allah ya bada nasara ungo ya miƙo mata godiya tayi mai ta ƙarɓa wani rusassan gida ta nufa bashi ma sa ƙofa sai buhu da aka saboda sukare ƙansu ƙar a gano su sallama tayi inna hajarah ce inta da abokanan ta wayanda suke siyan waina da kayan shaye shaye sunfi goma suna zaune suna ƙwasar hira da shiwa ita kuwa uwar ɗakin su tana gaban kasko hayaƙi yana ta ya rufeta saboda rashin wada tatciyar iska kuɗine daure a ƙugunta ammaa ko zasu mutu ita da mahaifin ta ba zasu ciba balle yanzu da bashi da komai kanta aƙasa ta shiga ɗan kukane ya dubi hajara ya ce,
We uwar ɗakinaa yau she zaki bani wannan yarinyar muyi aure sai baki ƙuɗina nake kina cin yewa
ɗagowa tayi tasa wani baƙin tsumma ta goge fuskarta da taci man ƙwailin har wani ja take ta ci jan naki da jagira tajuya gabas ta duba yamma tace,
Kai kabari lokacin da wannan mara amfanin ya mutu ranar zaman makoƙinsa zan ɗaura muku aure dole ta zauna tunda bata da wani gata sai na ubanta
wani ihu suka saki gabaki ɗayan su suka ce sai uwar ɗakin mu shege naki dan banza na ki mai tsinuwar iyayai nake ban da ɗankirki uwar yan iska da ƙangararru ke har karuwai ma bakine
Saboda jin daɗin kirarin da sukai mata saita toro ɗauri gaba ta ce,
Wannan haka gaki ni yar malam matar malam naƙi halin malam kayan sata insiya komai da ruwanka ta buga cinya ta juya wainar ta cike kuwa da sauri ta ƙarasa gun mahaifinta saboda ya sakko daga ƙanshin fiɗar da taimai cikin sanyin murya tace ,
Abba sannu nasan kana jin yinwa ko
Cikin tarin daya saƙe shi yace yauwa yarinyar ƙirki Allah yayi miki albarka ya baki miji na gari
"kunya ce ta kamata tace,
ABBA bara in kaika makewayi ko naga ka ɓata jikin ka ɗaga shi tayi ta shiga da shi makewayi ta ɗebo mai ruwa ta kai mai haɗe da kayan da ta wanke mai da safe ta futo domin ya gyarah kansa bokiti ta ɗauka domin ta ɗebo ruwa ɗan kuka yana ganin ta ya tashi ya ce
Haba my love ya kike min yawa uwar ɗaki na bata wainar riɗa ɗaya yana roƙemata hijabi hannu ta ɗaga ta wanke fusƙarsa da mari ta ci uban yaka da ɗinki idanunta sunyi ja saboda ɓacin rai tace wallahi ko da wasa na ƙara ganin hannuka a jikina saina ɗatsai maka hannu ni ba irin banzayan matan da kuke tare da su bace insha allahu mugun nufinku ba zai faru akai na ba *.........✍🏼*
*🌼🌼AFIF🌼🌼*
_🫧story_
_🫧and_
_writing🫧_
_By_
*💃Oum yasmeen💃*
*🔱KING AND QUEEN WRITING CHAMBER🔱*
🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*page48-49*
________________________________________________________________________
"""""""Amma Allah be basu na saraba da suka jami'an tsaro zasu kama su ashine suka yarda ita suka gudo ta ƙurje a kafa da hannu ya lamir yayi duba ta ya bata magani yanzu muna gida ,
"ajiyar zuciya ya sauke yayi hamdalah aran sa cikin yar sassayar muryar mai cike da haiba nitsuwa da kamala ba zaka taɓa gane halin da yake ciki ba yace,
Nusaiba ku ƙara kula mutanan nan da gaske suke sai sunga baya na dan haka ku ƙala kula ƙar kudinga fita yawo
"TO, yaya zamu kiyaye insha Allah yaya anty yusrah ta zo ga su afnan ,
Kice mata ina yimata sannu da zuwa kit ya kashe wayar shiru tayi tana kallon wayar muryar mamy ce ta dawo da ita cikin hayaiyacin ta wato sai da kika faɗamai ko shima yaji da abin da ke da munsa yusrah ce ta shigo afnan na kafaɗar ta tace ,
"Mamy we ina ya ya ance ya dawo ban gan sa ba yanzu daga bangaran sa nake ?"
Ajiyar zuciya ta sauke tace,
"Yusrah kamar yarda kika sani ta miƙe ta shiga ɗaki kan gado ta waɗa ta saki wani irin kuka sai da tayi mai isar ta sannan miƙewa shi ga toilet ɗin dake bedroom ɗinta tayi alwala tana fitowa ta ɗauki hijabin sallah ta ta shinfiɗa praymate ta ɗauki qur'ani ta fara karantawa ko tasami sauki a zuciyar domin abubuwa dayawa yayi mata yawa wayarta ce ta fara ring bata ɗaga ba ganin ana ta kira ba kaukautawa yasa ta yi sallama gaban tane ya waɗi ganin mai kira da sauri ta ɗaga tace brk da harwaka Anni ina huni barka da dare
"yimin shiru da ban huni ƙya ganni za kiwa mutane daɗin bakin da ki ka saba sanin kanki ne ni nafi ƙarfinki da tsafetsafen ki kurwata kur aniyarki ta biki,
"to kibu ɗe kunne ki jini yau hanal zata dawo daga Dubai a shashin ki zata sauka saboda tsabar rashin mutunci sai yanzu ki kaga damar ɗauka wayata wallahi ASIYA kike yayeni
"Wallahi anni ina banɗaki ne shiyasa domin tasan ta ce mata tana karatune to tashin hankalin da zata fuskanta yafi haka ya kawo ta lafiya ,
kee we yaron non mai zuciya yawa kafiran farko yazo dan haka auran su zan haɗa da hanal bawe ina faɗa miki dan kin isa aa dan inuna miki isata da ƙarfen ikona akan danki bawe na yarda jika nane ba domin baya kama da ahalin mai zaki tun huri ki nema me uban sa kafin indawo kan ki ke da shi kitt ta kashe waya ,
"Wayar ta ciro da ga kunnan ta ta dafe girji bata son wannan haɗi kaf ahalin xaki ba wanda be san halin hanal da mahaifiyar ta yanzu ma haka ance fa da saurayin ta ta tafi dubai hawene ki zarya afuskar ta yawa an buɗe fanfo
ahaka su yusrah da nusaiba suka sa me ta mamy lafiya dan Allah me yasaki kuka ?"
Nusaiba tace,
"mamymeke faruwa murmushi tayi ta goge hawayan tace,
Abune ya hadamin ido na
Yusrah tace,
hava mamy in baki faɗamana ba zamu shiga wani hali mamy mai zaisa ki ɓoyemana ko dan saboda ciwanki ki faɗa mana kaji sauki
ajiyar xuciya tayi ta fara faɗa musu duk abin da ya faru
Mamy ga shawara awanna karon ki nunawa anni iya kacin ta inaha Allahu ba zatai nasaraba kiyiwa yaya aure bayarda zatai da ke tunda ba ita ta haifa miki ɗan ba yaka mata su daka ta da cutar da yaya gobe ki kira abdulraman da lamir mu shawarta sanna tunda abie ya sami sauki ana ganin gobe za a sallamo shi a gobe a haɗa su waziri da wani ba kusantan shi a daura aure haka shine mafita
"TO, yusrah Allah ya bamu sa'a sannan kinga zamu faɗawa kabir ayi komai cikin sirri sai lokaci yayi sai kowa yasani *……………✍🏼*
*🌼🌼AFIF🌼🌼*
_🫧story_
_🫧and_
_writing🫧_
_By_
*💃Oum yasmeen💃*
*🔱KING AND QUEEN WRITING CHAMBER🔱*
🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*page50-51*
"""""Amin yusrah tace ,
"Ƴusrah Nusaiba ku tafi ku kwanta nima bacci zanyi kunga tara tayi kee yurah gobe ki tafi gidan ki kinsan bana son ki dinga zuwa kina kwana yauma afuwar dana yimiki saboda yau kuka dawo gobe nusaiba zata biki ku gidan ki ku gyara abin da kika ga be miki ba tunda na sanki da iyayi cewa zaki yi bayin da sukai miki aiki beyi ba,
"To, mamy Allah ya kai mu suka tashi ,
Washe gari duk wani musilmin da yake birnin zaki ya tashi da azumi
riga ce T-shit black color yar gidan gubbacci anyi rubutu da white color ansa *ALWAYS BE YOURSELF* ya ɗaura agogo rolex sumar kansa sai sheƙi take haka ƙasumbar sa lips ɗinsa sai sheƙi suki sunyi pink color yawa na jarirai saboda tsabar taushin su mayan sexy eyes ɗinsa masu kama da mai jin bacci ya sanya farin glass cikin nutsuwa da ƙasaita yake taka matattakalal ɗakin da zai sada shi da abie har ya isa gun gani yayi a lamar da mutane da yawa har yana iya juyo muryar jarababbiyar tsohuwar nan mai kama da matsastsan lemo ƙaramin tsaki ya ja zai juya kenan ta ita kuma ta murda handle ta fito tace
Wanake gani kamar wannan yaron mai baƙar zuciya yawa ta kafuran farko ga subfa yawa bayahude kai abin yayi maka yawa koda yake ka tsotsa a nonan asiya
Cikin murtuke fuska kamar koda yaushe ya juyo saboda tsabar yawan gashin girarsa ya kusan haɗewa baki sidik ya kafeta da manyan idanuwan sa be cewa ta kalama daya ke duk iskancin anni tana shayin sa
"Salati tayi tana tafa hannaye shikkenan asiya ta haifa mana jaraba ace mutum kullum ba fara'a in kaga yayi murmushi to yayi mugunta anya kuwa afif kana so kaga annabi ranar gobe kiyama ?"
A hankali ya matso kusa da ita yabuɗe baki yawa mai ciwan baki ya ce ,
"aa in nazo zangan shi ki rufemin idanuwa kina ta yimin ihu a kaina zaki fasan dodan kunne fa juyawa yayi ya shiga ɗaki bakin sa dauke da sallama ido hudu sukayi da gimbiya rumaisa da zaliha suna zaune sun gama haɗa kayan da zasu tafi da shi dayake an sallami abie cije lips ɗinsa yayi cikin isa da izza ya ƙarasa gun abie kaf cikin su ba wacce ta amsa sallamar sa abie ne ya fito daga toilet yace,.
"aa abbana kazo ?"
Eh abie ya ɗurƙusa ya gyasheshi anni ce ta shigo kamar an wurguta tace mansur
"Sarki mansur yace,
na'am hajiya
"wallahi karabani da wannan ɗan na matar ka domin ba jini na bane ,
Rumtsai ido afif yayi domin jin ƙazafin da anni ta yi mai
" abie kuwa cewa yayi dan allah hajiya kiyi haƙuri"
ware idanuwan shi yayi sunkaɗa sunyi ja ya ɗago ya tsura mata idanuwan shi tuni jikin ta ya fara rawa domin har ga Allah yaron nan inyayi wani abu tsoro yake bata cikin haɗewar murya ta
"ni zan tafi Allah ya ƙara sauki a kula ƙarka ƙara cin abincin asiya tunda so take ta kashe ka taci gado *.........✍🏼*
*KUYI HAƘURI DA WANNAN KWANA BIYU BANI DA LAFIYA*
*🌼🌼AFIF🌼🌼*
_🫧story_
_🫧and_
_writing🫧_
_By_
*💃Oum yasmeen💃*
*🔱KING AND QUEEN WRITING CHAMBER🔱*
🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*page 52-53*
_nagode sosai da kuka nuna kulawar ku a gareni Allah ya bar zuminci_
https://chat.whatsapp.com/GbRz8GW87xv9uYJ4JxnCdD"""""""sandar ta ta dauka ta dauke jaƙarta tafita da alama yau bata tawo da masu tsaranta ba ran su hajiya rumaisa farikal anyi maganin wannan shegen yaron mai taurin kai ,
abie ni zan tafi i nada mara sa lafiya da zanwa aiki
dafa kansa yayi yace
"Allah yayi maka albarka yaraba da duniya lafiya ya kareka da sharrin mutun da aljan ka ruƙe addu'a sannan yau kazo gida muyi shan ruwa tare kai zaka jamu sallah duk maganar nan da yake ba wanda yaji me yake cewa ni ma dan na matsoda kunne nane yasa naji
Kai ya ɗaga mai yace
"insha Allah zan zo amma abie a daga min ƙafa takwas na dare yan jarida zasu yi hira dani ,
Okay ba damuwa Allah ya tsare
Amin abie ya fuce daga ɗakin
Allah ya jada ran sarki yanzu abinda yaron nan yake ya da aibata ƙarasa ba ta haɗiye zancan ta saboda wani kallo daya jefeta dashi
Wannan kenan
tafiya yake acikin nutsuwa har ya iso tamƙameman asibitin horn yayi gate man ya buɗemai
matashin yayi sauri ya rufa mai baya saboda yana so ya gyashe shi fitowar sa kenan daga mota yace
"barka da zuwa oga andawo lafiya ,
kai ya ɗaga mai yace ,
"Barka de ya aiki ?"
Alhmdllh komai yana tafiya daidai
Masha Allah kuɗi ya ɗauko besan adadin su ba ya miƙa mai ya tafi tasbiyi yake a ransa sai ka tsuramai ido sosai zaka kula cewa bakin sa na motsawa kadan yanzu kowa ya kama aiki wani daki ya shiga ya canza kaya zuwa na fiɗa ya fito
wannan kenan
Kabir yace nurse ki kula da yarinyar nan tunda ansami nasara ta farfaɗo
Nurser farida tace
"Dr bata fa magana tun ɗazu saide ta kalli mu da alama tana jin me ake cewa bansan me ya hanata magana ba ɗazu dr marsut ya ɗauke ta yatafi akai hotan maƙogaranta ba a ga komai ba ina ga gaskiya saide ayi addu'a da alamar kamar suhiri ne a jikin ta ,
Okay ni zan tafi sai in faɗawa dr fita yayi daga ɗakin wani wahayene yazubo mata da sauri nurse farida ta share mata gashinta ta tattara gudaya tana tausayin yarinyar batafi sa'ar autar ta ba gashi ta gamu da kaddarar rayuwa ɗaukan ta tayi domin tayi mata wanka zuna zuwa banɗakin ta noƙe alamun bata so ta ga jikin ta
"Zaki iya?"
shiru tayi tayi ƙasa da kai domin ko hannunta ba zata iya ɗagawa ba ganin haka yasa ta tuɓe mata kayanta bata shiga tashin hankali ba sai da ta ga duk shatin bulala wani yana kan wani wani ya warke wani kuwa sabone bata yimata wanka da soso ba iya shower gel mai kamshi da tsada tayi mata amfani da shi tayi mamakin girman jiki irin na yarinyar domin ko mace yar shekara talatin baza nuna mata giniwar jiki ba goge mata jikin ta tayi ta daura mata tawul ta dauke ta suka fito kaya ta dago ta fara samata iya kunya tashiga kunya ganin ta dauko bra ta sa mata sannan wata riga mai siririn hannu ta sa mata ta busar mata da gashi ta sa ribbon ta daure mata gashi
tuni kyahun ta ya fito tea mai kauri ta haɗa mata tana bata tana sha
Wannnan kenan
Afif yaka mata yau yarinyar nan ƙarta ƙara kwana asibitin nan saboda ta sami sauke sai kuma a dinga yi mata addu'a ko allah zaisa ta dawo hayyacin ta ta faɗi inda yan uwanta suke
Kabir ina zan kai ta tunda kai kace mu temaka mata ni nayi nawa sauran naka ka kaita gidan ka dan ni wallahi ba zan adjiye mace a gidana ba
"afif kasan halin madam ko tana da kishi kuma ko da asa misali zan dauketa wazai kula da ita bayan ko ɗaga hannunta bata yi kasan fatisat tana zuwa aiki ko dolle mu sami mafita wallahi dr farida tayi ƙoƙari yau kana huɗu tana ɗaweniya da ita
Hannusa ya wanke ya cire hulal kan sa yace
"kaga malam matsamin in huce fito wata saga aiki ka tsareni duk na gaji mutum ukku nayiwa aiki ƙar ka ƙara ta rata da maganar nan kai kasan yarda za kai da ita in kana sonta zan baka auran ta har sadaki zanbiya we madam kishine da ita Allah yasa ita ta kawo kishi duniya yama ka mata kai aura ita da take aikin banki sai shida zata dawo ina taga lokacin kula da kai ya ka mata kai aure
_Tofa fans shi kenan be kamata yayi aure ba muje zuwa_
hmmm ai wannan maganar da kai ta kamata afif ba dani ba yaka mata kai aure ka manta da rayuwar jiddah ka gina sabuwar rayuwa ka nemawa nur uwa ta gari
wallahi kb zamu iya ɓatawa in ka ƙara yimin zancan in manta da jiddah fuuu ya fita
Kabir sak'ar baki yayi yana kallon sa wannan wane irin kaddarah ce afif ya haɗu da ita shekara shida ana abu ɗaya wayar shice tayi ring yadawo daga tunanin da yake da sauri ya ɗaga kanin mamy ce ta kirawo yace
"barka da wannan lokaci ya jikin abie ?,
''da sauki kabir dan Alllah kana da lokaci yau k'arfe ukku kazo ?''
insha Allah zanzo
Okay nagode
Bakomai mamy ai haifatace baki ba nine da godiya
*💎KAUYAN GARKUN💎*
wallahi magen juyda ƙahuru ku kiyayeni ko fita daga harka ta in kunki yasin zan farke cikin mutum
"wani banzan kallo ƙahuru ya yimai yace,
Jagwa kake kowa to in kafasa baka haifuba inbada iskanci ai kafin ya ƙarasa yaga jagwa ya fito da wata sharbebiyar huƙa sai kyalli take aguje ya nufi gida yana ihu haka ma magen juyda kahu manu yana tsugune yana alwal la'asar yaga suna gudu yarda butar yayi ya mara musu baya dan aciwar sa allah ne yasan kade masifar da tasa su magen juyda gudu gida ya shiga a guje har babbar rigarsa tana harɗeshi cireta yayi ya wullar ganin ya shigo a guje yasa tsahare da tun da ta dau azuminnan ta fito bakin bishiya ta zauna ashe wata huyar na shafe wata ɗakin jagwa ta shiga tayi maka fa
dagudu manu ya shigo ya shiga makewayi ya rufe yana haki suma haka su magen juyda suka shigo da sauri ƙahuru ya haye kanbishiya domin yasan duk inda ya ɓoya a gidan jagwa zai iya fito da shi ko yayiwa mutanan gidan barazana afito dashi muryar jagwa yayi yana cewa
"Yasin duk inda kake ka fito dan wallahi kowa na gidannan yau bazai sha ruwa ba cikin kwanciyar hankali kai manu ina kuɗin ta kalmina yau saka bani ko in cire kunnan ka jin haka keda huya manu ya saki gudawa a wando domin yasan jagwa zai iya Allah ya zazzagewa su juyda albarka duk su suka jawomin wannan tsiyar hawaye ya sharce duk hinwar da yake ji yadena jinta karam jagwa ya buka kofar banɗaki jikake tsuuuu ya saki gudawa ya ƙara lafewa a cikin garu iya tsinuwa yau su ƙahuru sun shata har cewa yayi bashi basu ji yayi ya ƙara ƙarta huka a ƙasa gumine ya shararo mai yawa anjiƙa shi da ruwa ga kuka da yake da majina Allah yana gani bayasan mutuwa yau gashi ƙannansa sunja maiiii *…………………✍🏼*
🤣🤣🤣😂😂 kasan kana tsoro ka dauk'ar mai takalmi mu haɗu a comment section 🚴🏼♀️
https://chat.whatsapp.com/GbRz8GW87xv9uYJ4JxnCdD
*🌼🌼AFIF🌼🌼*
_🫧story_
_🫧and_
_writing🫧_
_By_
*💃Oum yasmeen💃*
*🔱KING AND QUEEN WRITING CHAMBER🔱*
🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀
happy new year 🪄
*Page 54-55*
''''''''''Daman ni nasan ƙahuru da magen juydah ba sona suke ba Allah sarki duna zaiyi maraicina be tsinke da lamarin jagwaba saida ya tsin ce muryar sa tuni cikin sa ya ƙara murɗewa
"wallahi ƙahuru kafito tun muna shedar juna da kai kun kama ƙaryata kun mata duka nayi magana kace inyi duk abin da na gadama kai kuma manu zaka sani yasin zamu haɗu a way za kai baya ni futa yayi zuciyarsa sai ta fasa take ,
jiiib kake ji ƙarar sauko war mutum daga binshiya wandon sa duk ya jiƙe da futsari k'ar kaɗe jikin sa yayi yana ce wa
"jibi magen juydah duk na ɓaci wallahi yau naga tsiyar anjiye ɗan daba a gida kaga duk yarda nabi na ɓaci,
*KAHU MANU* ne ya fito yarab rab sai ɗoyi yake idonsa duk ya kumbura yana ruke ciki ya sami kan tabarmar da tsahare ta tashi ya zauna shi kuma yana sauke a jiyar zuciya hannu ya ɗago yace
"ai kafin yayi magana suka sheƙe da dariya harda ruke ciki ,
Wallahi bashi kuka ci shegu marasa mutunci ina dan uwan ku kuke yimin a haka shegu da fuska yawa anyi dauryar zunumi
*wannana kenan*
wata motace ta nufo shashin mamy inda ta yi parking wata mata shiyace tayi shekara ashirin da biyar ta fito sanye da kayan gargajiya na ƙasar ethopia inda tsagar rigar tundaga cin yarta har ƙasa tana taunar cingum jikake kas kas ta saki kwai ta fasa da alama bama ta san yau al'ummar garin birnin zaki sun tashi da a zumi tace farce saboda make'up fuskarta kamar tayi magana wata dadtijuwar mata ce ba zata huce shekara arba'in da bakwai ba tana sanyi da duguwar riga blue black ta yane kanta da wani ƙaramin mayafi tafiya suke a nutsa har suka isa tam ƙameman floor mamy babu kowa sai haɗiman tani takaici ne ta ma maye zuciyar ta da hassada cikin isa ta sami gu ta zauna ta dubi hadiman ta tace
Kee jiki ki fadawa wannan ishashshiyar kice mata ni kilishi na zo
Cikin girmamawa suka zube suka gaysheta ba amsaba tafiya ɗaya daga cikin su tayi domin ta isar da sa ƙonta ba dawowa tayi tace ,
"tana zuwa,
ita kuwa *HANNAL* tasan ya airpon a kunnan ta tun kafin ta iso kamshinta yayi musu maraba tana sanye da abaya milk color an mata ado da duwatsuna masu hasken Diamon taci jan ƙunshi hannu da ƙafa hannuta sanye da awarwaron gold da zoben sa ta nannaɗe gashinta hannunta ruke da wayarta tace,
Assalamu alaiku kaf cikin su ba wanda ya amsa sai wani cika sukeyi suna batsaiwa bata nuna ko a fuska taji haushi ba sai ma wani shi'umin murmushi cikin isa ta sami ɗaya daga cikin haɗadɗun gujerun floor ta ta zauna ta mike kafa wata bewar ta tana matsa mata sai ga su hajiya rumaisa yawa an hankaɗo su ba gaisuwa suka sami gu suka zauna
"ganin haka mamy ta dauke wayar ta tana dan nawa domin basu ce mata ba bazayi magana ba ,
Amma jiba yau na kawo yarinya ta ajiya dan haka ƙar'inji kar in gani abarta ta wala tunda nan gidan ubanta ne ba zaitaɓa can zata ba amma ke zai iya can zaki bare kawe kilishi ta faɗi haka ,
Rumaisa ta ɗora da cewa
"batasan ta kuraba dan haka bama buƙatar ai mata iyayi da sunan tarbiya koda yake rashin tarbiya ya ƙare a kan ki tunda saboda kwai dayun kuɗi kin haifar wa mai mar taba shege
murmushi tayi tace
"zan muku uzuri saboda jahilci yana damun ku mai kuka ɗauke kazafi kowa ya dubi ALIYU MANSUR ALIYU jinin mansur ne dan haka ba abin da zan ce muku in lokaci yayi kwai sani wallahi ni Asiya nafi ƙarfin in yi da ku kun ɗauka abin da kuke shi kowa keyi ta meƙe ta tashi tace
"kilishi zaliha baku da bakin magana saboda kunsa zina ta kame jikin ku watama har rabo ta samu wata kuwa ita saide ta bi ko rabon bata samuba wallahi bazan hada gurɓatatcan jini ba saide tsabtatatce ina gab da nuna muku sirikar ku daga haka ta nufu dakin ta
Gabaki dayansu sun sha jinin jikin su
hajiya we uwar ɗakin mu tace in kaiki can ɗakin
Wani banzan kallo hanal ta yi mata alama tayi mata data dauke jakar ta takai mata
"Duk shegiyar da tai miki kira ma kinji hanal,
Okay anty rumaisa zanyi amma anty rumaisa banga yaya afif ba
Dasauri hajiya zaliha ta rufe mata baki tace
baki da hankali ko kinga abin da ke hadani da ke wallahi daddare kizo muyi maganar amma kina za muyi ta anan
farin cikin ne ya ma maye ta ta kusan mallakar afif domin saboda shi taki yin aure sai gashi kuma a yanzu tana hasasowa kanta samunsa
Mun tafi ki kula da kanki
"To, bye momcy na
wannan kenan
*page 56-57*
cikin fitar sirri bawan da yalura da fitar ta tanufi shashin inna domin a can su kabir za su same ta da sallama ta shiga ɗakin tsohuwar matar tace inna barka sa wannan lokaci
"yauwa uwar masu gida ,
numfashi ta fesar tace inna nazo ne akan wata shawara da zaki bani
Uwar masu gida ina jinki
"hajiya anni ce take so ta haɗa aliyu da hanal a gaskiya hankalina ba zai kwantaba kinsa bakin su ɗaya da su rumaisa ina tsoron in rasa ɗana a karo na biyu domin nasan da manufa za suyi haka kina ganin waziri zai yarda ya bawa afif yar sa bare da manufa ba kinsan fa sawa mai martaba gubar nan inna rantsai bazanyi kaffara ba da sa hannun sa tunda tsoyake yayi mulkin birnin zaki kinsa kuma a jiya dadtawan masarauta sun aiko da taƙarda cewa inhar sarki be sami sauƙiba zasu naɗa waziri ruƙan kwarya kwallace ta taru daga idonta ta share tacigaba da cewa
"inna we yaushe mutanan nan zasu bar mu ne ashe saman mulki baƙar inuwa ne kowa babban burinsa yazamo shike juyaka wallahi dana san haka yage dazanyi kwaɗayin sa ba da ya zauna haka a matsayinsa na ma aikacin gwamnati koba komai duk wata zamu sami abin da zamu sa abakin mu ga dukiya iya dukiya amma ba kwanciyar hankalincin ta inaso intafi Qatar amma ba dama saida masu tsarona badama inyi sirri saina baki numfashin mutane kinaga ina zargin jakadiya tanayiwa su rumaisa aiki aboye
Uwar masu gida zancan ki hakane kinyi tsinkayi mai kyau tabbas
domin yana auran ta sai yarda sukai da shi kuma sun shirya su hallaka shi nima yau na tashi da damuwa yarinyar da kanwata ta mutu tabari kwana biyu ina mafarkinta acikin mugun hali dole gobe inje kauyan garƙun anan tayi aure data mutu nane mi mijin ta yabani ita in ruƙe yaƙi shekara goma shaɗa kenan yawa anmin asiri ban ƙara biyawa takanta ba za zamemin dole inje inga halin data ke ciki
"To, Allah isa lafiya
hmmm amin amma zuciyata bata min daɗi ina ganin ba lafiya akwai wani abu da ubangiji yakeso yasanar dani shiyasa nake mafarkinta allah isa ba mutuwa tayi ba
Amin ya Allah
Asalamu alaiku
Walaikassam aa babana yau kaine a gari daman tare da mai gari nake ganin ku in yana ƙasar
ina hinin ku barkan ku da wannan lokaci na sameku lafiya
"lafiya lau kabir ina mai gari yake ?,
inna sai addu'a yana nan yarda kika sanshi kowa ya raɓe shi gani yake cutar sa zaiyi ko yaushe afif zai koma kamar da yaushe komai zai daidaita Allah yakawo mana ƙarshan wannan lamari
Amin kabir
Kabir anni tana so ta haɗa auran afif da hanal
What wallahi ƙarku yarda da idona na ganta awani asibiti an zubar mata da ciki ni nayi mai sha'awar auran wata yarinya tuni ya basu labarinta yanzu haka tana a sibitin mu ko za kuje ku ganta ayi auran a sirri in zata iya yin magana musan gidan su ayi binkice
"Mamy tace,
yauwa kabir in ansha ruwa zamu je a sirrin
a'a uwar masu gida yanzu mu tafi
"To, shikkenan bara mu tafi kira min abduraman da lamir su same mu a can ,
okay bara in kirawo su
aa uwar masu gida muje mu gani sai mu zauna ayi shawara
"To, inna.
wannan kenan
cikin manyan kaya ɗanyar shaddah ce fara kal sai kamshi yake zubawa yayi wani irin kyau yawa ka sace ka gudu wayar sa ya dauka ya fito motarsa ya dauka ya nufi masarauta kamar ance ya dubi glass din motar sa ya ga wata mota baƙa tana binsa shi'umin murmushi yayi we yaushe su dr uzairu za zu barsa gudu yafara yi har ya isa masarauta kai tsaye yasan yanzu abie yana fada da sallama ya shiga cikin fadar ta haɗu iya haɗuwa hannun dama galadima ke zaune na hagu waziri sai sauran manyan masarautar gaidasu yayi kowa yayi mamakin ganin sa a yanzu sauram awa daya a sharuwa
*Su inna a madubi*
tafiya suke cikin nutsuwa harsuka isa asibitin kainuwa kabir ya bidasu ta ƙofar sirrin saboda in aka gansu zai zamo abin magana cikin har suka isa kofar ɗakin da take ciki mamy ce sahun gaba ta buɗe handle ɗin ɗakin sallama tayi ta shiga sai kabir sai inna me zata gani suman tsaye tayi ta fara cewa wallahi itace ɗiyar yar uwata fa'iza da ya mutu duk inda jinin fa'iza yake ba zan ƙi gane saba *……………✍🏼*
*🎇🎆Happy new year Allah ya bamu alkairan wannan shekara 🎆🎇*
_yaude ba korafi nayi typing mai yawa ina muku godiya real fans in baku bani_
*🌼🌼AFIF🌼🌼*
_🫧story_
_🫧and_
_writing🫧_
_By_
*💃Oum yasmeen💃*
*🔱KING AND QUEEN WRITING CHAMBER🔱*
🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
_Alhmdllh na dawo daga dogon hutun da na tafi ina ji da ku masoyana Allah yabar mu tare ban taɓa zatan cewa kuna son littafin nan kamar haka ba saida na tafi wannan hutun kuci gaba da bin alƙalamin oum yasmeen_
```Page 58-59```
'''''''''''''''''''''''da sauri inna ta ƙarasa gun ta ta ruƙe mata hannu tace,
"ya akai ki kazo nan ina su hadiza da baban naki ?"
Hawayene ya zubo fusƙarta ba baƙin magana ko nuni ma baza iya ba
"itama hawayene ya zubo mata Allah sarki jinin fa'iza ne na bari rayuwar ta ta zamo haka ya a ƙai na manta dake har shekara goma sha daya ban waiwayeta ba anya kuwa lafiya su hadiza mai mugun hali suka barri bana boka bana mallam su hadiza ne suka saki a wannan halin da kike ciki anya kuwa hadiza ta gama da duniya lafiya tunda ran fa'iza take cutar ta rumgumai ta tayi tana kuka mai tsuma zuciya duk wanda ya gansa su a haka sai ya tausaya musu
"mamy ce ta matso ta dafa ta tace,
ayanzu ba kukan ki take buƙata ba addu'ar ki take buƙata kiyi haƙuri inna insha Allah komai yazo ƙarshe
Zancan mamy gaskiya ne mu ɗauke ta mu tafi sai ta zauna a ɓamgaran inna har zuwa ta sami lafiya ko
"Eh tu yanzu ya za kai da uban masu gida?"
hmmm inna kenan ai yanzu ya manta da ita domin cewa yayi insan ƴar da zanyi da ita shi yayi nasa
wannan kenan
cikin girmamawa ya gaida su mamaki ya kusan ƙar da waziri
Tuni annurin fusƙar waziri ya dauke
"har ta su yarima dawud sun haɗe fuska faisal ne kaɗe yake walwala domin sai lamir da abdulraman da suka gan shi farin cikin su ya daɗu
Alhaji adam ma yana farinciki alhaji ibrahim kuwa da suke ciki ɗaya da shi wani irin tsana yayi mai saboda ashi ya so yayi sarki a ka bashi tun daga lokacin suka fara takunsaƙa da shi duk shi yake zuga anni akan lamarin Afif tuni kowa ya bar abin da ƙe saƙawa a zuciyar sa domin jin gyaran muryar da mai martaba yayi
" martaba yayi yace"
Alhmdllh bayan doguwar rashin lafiyar da nayi na sami sauƙi shekaruna ta tafiya ya kamata in matsa in bawa wanda zai iya dauƙar nauyin masarautar nan mai albarka ina yin godiya ga duk wani mai muƙami dake masarautar nan da yabani haɗin kai na gudanar da mulkina lafiya tuni yan jaridu suka sai tashi da camera domin dauƙar shirin sannan kai tsaye al'umma zasu gani
sannan yace
Ina bawa al'ummar kasar nan haƙuri ba dan na gaza da daukan nauyin ku bane kuyi haƙuri zan zaɓa muku shugaba mai a dalci wanda yafini zai ja jirce a kan mulkin wannan ƙasa sanin al'umma ne abubuwa sun faro da yawa ya kamata in matsa kafin rai yayi halinsa ina neman afuwar ku ga duk wanda na cuta ba sani na
Tuni mutane suka fara kuka domin iya adalci yana yi musu ba su san waku ma zai dora ba
"daya ga watan babbar sallah zan naɗa wanda zai maye gurbi na wanda ya daci da mulkin garinnan mai zuciya irin tawa wanda na ke farin cikin kasan cewar shi ahalina
tuni fadawa suka rufeshi domin zai tashi daga zaman fada har ya fita kaf cikin su alhaji ibrahim ba wanda yayi motsi sai galadima da su faisal da lamir da abdulraman sai uban gayyar domin yana ganin dama abie be wahalal da kan shiba gun kiran shi dan shi tsarin mulkin masarautar baya burge ashiba suka fita
da ƙƴar alhaji ibrahim ya iya buɗe bakin sa yace
Waziri kaga abin da tsohon nan yayi mana ya zamu a duhu ya faɗi wanda ya bawa in zamu bujire tun yanzu mu bijire shekaran jiya ya aikawa da sarkin musulmi na kasar ethopia taƙarda ya bawa wannan munafikin nan gadima ba musan mene aciki ba
Hmmm alhaji ibrahim sarkin fada dana kofa sun faɗamin harda sarkin shela nan ba gun magana bane kai dawud bayan shan ruwa akwai zama domin mu 2 kai hidimar masarauta ba zamu tashi abanza ba wallahi ba za'a naɗa wani mahaukaci ba domin duk mai hankali yasan wayake nufi wallahi mahaukaci bazai mulke muba ato
Yarima Dawud yace
nima a bin da nagani kenan tashi sukai suka fita
🎙️🎙️🎙️🎙️🎙️🎙️🎙️
*Tallah Tallah*
Shin kunsan cewa oum yasmeen ta zo muku da sabon littafin da take kawo muku duk shekara ƙar ku bari a baka labari domin labarin ya tsaru iya tsaru shin kun san cewa akwai abu buwan da suke faruwa a wannan ƙasar tamu ba wanda ya lura shuwagabannin mu sune da alhakin samu a ciki ba shashin da be taɓo kudai ku kasance dani a labarin
*YAƊIN MAGE*
(duk wanda yaci sai yayi aman sa)
shin kunsan cewa Arewa tana daya da ga cikin kasa mai albarkatu amma an kauda hankalin mu akai an sa muna ya ƙar junan mu ana shirya ruguzamu shin kunsan dalilin dayasa ake cillawa garuruwan mu bom amsar ku kasan ce dani labarina Allah ya bani iƙon farashi lafiya in gama lafiya ✍🏼
*Page 60-61*
cikin sauri ya nufi shashin sa dake gidan domin an kusa shan ruwa gashi shi zayyi kiran sallah yana isowa kata faran shashin nasa zuciyar shi tayi wani irin bugawa ya tuno da sahibar sa sai yake ganin tana mai gizo
barka da zuwa mijina nasan ka sha hanya sannu da zuwu uban ƴa'ƴa na
" ya ka tsaya kana kallo na shigo gidan ka cikin aminci ,
"Kamar raƙumi da akala yana binta ,
Mijina kai min magana yau na dafa maka abincin da kafi so
Murmushi yayi yace
ni yanzu bana muƙatar komai ki dawo gareni mai yasa ki ka tafi kika bar mu kinsan irin ɗacin zuciyar da na shiga ni da yar mu kin tafi nur tana tsananin buƙatar ki
Dariya tayi tace
Na tafi gidan gaskiya inda kowa zashi
Dan Allah jidda ƙarki ɓacewa ganina muna buƙatarki
Shish tasa hannu a bakin ta ta ɗaga mai hannu tana mai bye bye
Dasauri ya ƙarasa cikin hamshakin floor nasu wanda iya tsaruwa ya tsaru ga kayan alatu iri iri yawa da mace agidan dan kullum amintatcan yaron sa sai ya gyara komai duk wani abu na jidda yana nan
" duk inda ka ratsa photo tane katu yawa kai mata magana ta amsa gawani glasa ƙato da kifaye kala kala gaban sa taja ta tsaya tace
Habibty kalli ina son yellon kifin nan da baƙi zan so ko da yaushe in buɗe ido ingan sa
Da gudu ya ƙaraso gun ya sa hannu zai ta ɓata ɓatt ta ɓace duk zuciya irinta Afif durƙusawa yayi ya rushe da marayan kuka mai nayi muku kuka kasheta me tayi muku wallahi ko iya nan kuka tsaya iya bakantamin arayuwa kunyi dama kun haɗa dani mun mutu tare
" jiddddddah jidddddah daman ana mai da hannun agogo baya da na gudu dake basu kashe kiba,
ta shiyayi yawa mashayi ya shiga toilet iya tsaruwa ya tsaru komai farine yawa kayi bacci anan saboda kyansa wanka yayi yayi alwala ya fito wata jallah biya yasa milk color da hula tashi kafiye naci yasa silifas ya dau carbi turare ya fesa tuni sassanyan ƙamshi ya fara tashi ya haɗu da turaran wankan da yayi amfani dashi ya bada wani irin kamshe ba zaka so ka dena sha ƙarsa ba fita yayi kai tsaye ban ban masallaci yanufa dake fadar masarauta ya fara kiran sallah duk wani dake cikin masarautar ba zai manta zazzaƙar muryar sa
"dede da bugawar zuciyar wata tsohuwa dafe girjin ta domin iya kidima ta demauta tuni hawaye ya fara zarya a idon ta idonta yayi ja ƙarya kake aliyu wallahi sai na shafe tarihin ka dole unkoma gun boka domin yayi min ƙarya ya cemin bazaya dawo ba ya akai ya dawo ta fara jifa duk wani kayan dake kusa dashi
" na shiga ukku da raina aliyu ya dawo ƙasar nan ba zata saɓo ba wallahi tuni gumi ya wanke mata fuska saboda tunowa da tayi shekara shiddda baya boka ya ce mata duk lokacin da aliyu ya dawo topa komai yana gab da zuwa ƙarshe kuma a kwai yarinyar da zai aura kuma ba acikin masarautar take ba ina hakan baza faruba ina yau dole aliyu ya je lahira dole sarauta ta dawo gidan mu wallahi kai ɗana waziri dole ka zage dan tsai domin bazan dau asara a wannann karan ba wannan shegiyar uwar tasa ce ta warware min shirina dole aliyu ka mutu keee moma kiramim sarkin yaƙiii
*……………✍🏼*
*🌼🌼AFIF🌼🌼*
_🫧story_
_🫧and_
_writing🫧_
_By_
*💃Oum yasmeen💃*
*🔱KING AND QUEEN WRITING CHAMBER🔱*
🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀
🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀🎀
*page62-63*
"""""Dasauri moma ta tashi ta zube agaban ta yawa zata yi mata sudjada tace,
an gama ranki yadaɗi ta tashi ta nufi shashin sarkin yaƙii da sallama moma ta shiga inda ta tarar da matar sa tana girki
sannu da zuwa moma yakike yau kece a gidan na mu ?"
"Ehwllh lafiya qalau surda aikoni akai ina sarƙin yaƙi yake ?"
Surdah tace
yana ɗaki bara in miki iso da shi tashi tayi ta goge hannuta ajikin towel ɗin kusa da ita ta nufi ɗakin nasa bata daɗi ba ta dawo tace ki shiga da sauri ta shiga da sauri domin isar da saƙon uwar ɗakin nata sallama tayi inda ta tarar dashi yana shan ruwa barka da shan ruwa sarƙin yaƙii
"amsa sallamar ta tayi yace,
Yauwa moma lafiya na ganki haka?"
uwar ɗakina ce ta ce
Tana son ganin ka
"To, jikin sa na rawa ya tashi domin yasan ba abu bane mai sauki yasa hajjar waziri neman sa ,
Wanan kenan
an idar da sallah inda ya shiga shashin inna cin abinci sai ga kiran abie ya shigo wayar sa da sauri ya dauka yace
"barka da shan ruwa,
"kana ina ka same ni a shashin mamanka?"
Dam yayi sai kuma ya shiyu kashe wayar sa da sauri ya tashi ya kalli inna yace
na tafi abie na kirana da ganan zan tafi gidan radio birnin kazi zasuyi hira dani
"To, masha Allah ka amsa gayyatar su kenan ,
Eh kawe yace mata da sauri ya fita
*page 64-65*
"""kai tsaye shashin mamy ya nufa duk da zuciyarsa ta na wani irin har bawa addu'oin tsari ya ɗinga karanto wa aran sa tuni duhun da yake gani ta fara raguwa jikin sa har rawa yakeyi addu'a ya karanto sannan ya sa ƙafarsa ashashin nata tun yana yaro ya dena zuwa ashashin ta ba don dukan da mamt ke mai ba aa sai dan in yazo sai ya rasa hanya ko kuma yaga mucizai sai ya koma amma ko mamy zata kashe shi yana son ta a matsayin ta na mahaifiyar sa
sallama yayi yayi da suka amsa mai duk wani ahalin mamy yana gun harta matar abdulraman da yar su ɗaya dugon dining table ne suna zaune suna cin abinci yayin da abie ya gama ci ya sami gu yana zaune da sauri ya dur ƙusa ƙasa ya tsuguna cikin ladabi yace
barka da shan ruwa abie gani
yauwa abbana satin da na baka ya cika ka sami matar?"
cikin ladabi yace
Ai min afuwa insha Allah zanne mo
Abbana tun yaushe nake ma afuwa to insha Allah gobe bayan shan ruwa ni da galadima zamu dau rama aure ba zata tare ba sai ranar sallah
"a di mauce ya dago kansa ya dubi abie toni kansa ya fara juyawa da ƙƴar yace,
abie ba zan iya auran ko wacce mace ba abie nafa rasa jidda na har abadah
Cikin tausayawa abie yace
"wanda ya mutu ya mutu sai haƙuri afif itama wannan zaka sota insha Allah zakayi alfahari da ita tashi jeka ,
Kamar mashayin giya ya tashi ya fara tafiya da sauri nur ta rumgumai shi tace
daddy na yau nayi azumi
"To, my princess ɗita sai da safe yayi maya kiss a kumatu fita yayi yana haɗa hanya ya nufi shashin sa shiryawa yayi cikin manyam kaya ya fita domin zuwa gidan radio tafi yake yana fusgar motar sa lura yayi da ana binsa yasa ya ƙara gudu ga kansa dake ciwo kamar ya fashe........✍🏼
💞💞💞 💞💞
💞
💞💞 💞💞💞
💞💞💞💞
💞💞💞
💞💞
*AFIF*
*🫧story and writing🫧*
*🎀Oum yasmeen🎀*
_DAN GIRMAN ALLAH IN KINSA BAZAKI COMMENT BA KAR KI SHIGAR MIN GROUP_
https://chat.whatsapp.com/Fu2P8PebrYYAXRI3z0vvXh
*Wanna group ɗina ne na RASHIN SANI DUK MAI SO YA SHIGA *
*IN FA BANA GA NIN RUWAN COMMENT ZAN MAI DA SHI PAYMENT DOMIN BA ZAI YIHU BA ANA WASA BABU DARIYA BA*
💃💃💃💃💃
*wannan group ɗina ne a kwai lokacin da zan dena posting a kowanne group sai a nawa in kuka shiga inga ruwan comment ko in mai dashi payment*
💞💞💞 💞💞
💞💞💞 💞💞💞
💞💞💞💞
💞💞💞
💞💞
💞
_Page 66-67_
""""Sosai yake gudu amma basu fasa binsa ba yana daf da zuwa wajan yansandan da suke kula da hannya suka juya sosai abin ya daure mai kai to mai hakan ke nufi kenan basu dr tane ba suka turo suba ba ko de canza salo sukai anya kuwa ba wasu bane yanzu suke bibiyar sa iska ya furzar mai huci ci gaba yayi da tafiya har yazo gidan radio birnin zaki iya kawatuwa gurin ya tsaru duk wata katanga ta gun anyi zanan masarauta inda da harshan amheric na kasar ethopia suka sa gidan radion jaha
hade yake da gidan tv na birnin zaki gurine babba ga wani irin tsari akai mai yawa kana gidan tv aljazirah komai anyi shi bisa tsari da ƙwarewa tunda ga farkon shigowar ka CC tv camera tana haska komai ga wasu irin kayan aiki horn yayi mai gadi ya boɗe mai da yake ansanar dashi suwansa parking yayi
"yafi to yafara tafiya cikin nutsuwa da ƙasaita kallo daya za kai ma kasan ya hada komai kamilin mutum ƙwarjini izza kamala har ya isa ƙofar da zata sada shi da inda za'a gabatar da program ɗin darene amma kamar rana yana shiga kowa yana aikin gabansa suna ganin shi kowa ya taso MD ɗin gun ya zo ya miƙa mai hannu sukai musabaha yace
"barka da zuwa saraki ansha ruwa lafiya,
a takaici yace lafiya
"kai MD ya jin jina sannan ta nuna mai wani gu yace ,
Bismillaah shi go a nan zamu gabatar da ashirin sannan tun last week muka sa a shafikan mu na internet cewa zaka zo to mutane da yawa sun aiko da tambayoyin su a kalla sun fi dubu daya
jimyayi a cikin deep voice din sa ya ce
"iya 40 minutes kade zan iyayi ,
Tom shikkenan ba damuwa
baƙin sa dauke da addu'a yashi ga gun inda ya sami daya daga cikin gujerun da aka tanadar domin yin shirin ya zauna ashe dan jaridar masanin makamar aiki shi yake jira har ƙasa ya durƙusa ya gaysheshi da yake afif ya girmeshi kuma ubangidan shi yace in aka sami matsala to zai ko reshi domin wannan wata damace da kowa yake so ya samu na yira da saraki to shi ya samu ƙar yayi mai wasa da damarsa tuni mai dauka ya shirya yayin da ƙyamarori suka haska shi ko wanne mai dauka ya bada attention ɗin sa gudun samin matsala haka sound man ma ya bada hankalin sa abar magana aka maƙala mai
"Dan jaridan ne yace,
assalamu alaikun barkan mu da shan ruwa da fantan kowa ya aha ruwa lafiya sannun ku da sake kasancewa damu a filin
daga bakin mai shi shirin ne da yake gayyato shahararron yan kasuwa manyan ma aikatan gwamnati da ma masu gwagwarmaya har da yan siyasa a yau mun kawo muku fitatcan maƙon mu wanda duniya take damawa da ashi al'umma da yawa sun buƙaci a zo dashi domin yayi bashin baƙi akan abubuwan dake faruwa a wannan ƙasa tamu ta ethopia yankin birnin zaki ƙar inci kaku da surutu ba kowa bane face wannan gwarzon dan kasuwa kuma babban likita a sibitin kainuwa inda ya ruke mukaimai kala kala wato
"Dr kuma professor Aliyu mansur mai zaki ,
"dr barka da zuwa ,
"yauwa "
dr ka gabatar da kaika gamasu kallo da sauraran ka domin gabaki ɗaya shirin nan mun sa shi a radio television
Cikin voice ɗin shi mai daɗin sauraro yace
*page 68-69*
Sunana Aliyu mansur Aliyu mai zaki an haife ni a garin birnin zaki dake ƙasar ethopia nayi karatu a birnin zaki inda nayi primary har izuwa secondry a Al'rasheed comprehensive school inda bayan nayi sauka na tafi america nayi karatuna a kan gynecology bayan na gama na tafi addis abba university na tafi nayi phamarcy wato ilimin sanin hada magunguna nayi aiki da cicagon hospital na tsawan ashekara daya zuwa biyu nayi aure har matar ta mutu ina da ya daya
wannan shine ta ƙaitatcan tariyina
'To, dr ya akaji da gwagwarmaya duk da sai aka ne mai ka rana tsaka aka rasa we mai ya faru?"
shiru yayi yan wasu saƙanni yace
"abin da nasa na tafi ina kasuwanci ne a ƙasar ethopia shine na koma can da kasuwanci na kuma ina son hutu shiya sa na tafi tsahun shekara shidda na zauna,
Amma mutane da dama sunce we ka gamu da ciwan damuwa ka gamu dashi ranar litinin biyar ga watan shekara ta dubu biyu da ashirin da ukku gidan wata jarida sun bayyana cewa ka tafi america ba ethopia ba neman lafiyar ka saboda ka gamu da ciwan hauka an sami wasu mutane suna zuwa kafar yada labarai suna cewa sai an ƙwace maka lasisin ka shin ya abin yake ?"
dan murmushi yayi wanda sai ka kula sannan zaka gano shi yace
"a gaskiya ba haka yake ba saboda a lokacin ina gida na a zaune na sami jaridar nayi mamaki tambas bayan mutuwar mata ta jidda na shiga damuwa sosai wallahi ina nan ina binkice duk wanda na samu da sa hannu cikin kashe matata yayi kuka da kansa domin jinin ta ba zai tafi a banza ba
dr kamar kana gugar zanane cikin wannan kalaman naka kasan wayan da sukai wayannan kisan gillar ne
dan jarida yanzu nace maka ina binke ce sannan inna gama zan miƙa taƙardar ƙotu
we shin da gaske ne ne mai martaba sarki yayi wasu kalame ida kowa yake zargin da kai yake amma kafin ka amsa mana
"To masu kallo gashi mun shiga cikin hira gadan gadan ku jeramu zamu tafi hutun ta ƙai tatcan lokaci a daka cemu,
tuni team ɗin su dr uzairu suka zobawa tv ido zuciyoyin su tamƙar su fashe saboda baƙin ciki mai dala ne yace
Uzairu wallahi yaron nan na sai naga bayan sa da tuni na kashe sa amma kuka ƙi bani haɗin kai
hmm mai dala kenan wannan fa da kaki gani uwar tsafin mu tace ayanzu ba abin da zai ƙara ta siri a kansa shirin mu ma yana gabda warwarewa
"What ai ban san haka ba to fadar ta ba dar Allah ne to wallahi ko zanyi yawa wo tsirara sai naga bayan sa saboda shifa na bada ƴa tuniya gyara kalamin sa saboda yana shirin ban kadowa kansa asiri ya ballowa kansa ruwa........✍🏼
Ina yiwa masoyana godiya sannan ina buƙatar addu'ar ku Allah ya ban lafiya kwana biyu abinda yasa baƙwa ganin update ɗina kwana biyu bani da lafiya kuma anyi banned ɗin whatsapp ɗina ina yi muku tallan littafina
Duk mai son document ɗin afif yayiwa agent ɗina magana ko yayi min akan wannan number
09139088282
YAƊIN MAGE paid book
RASHIN SANI free book
Amma ina naga comment da yawa zan maida shi free
*AFIF*
*💦story💦*
*💦and💦*
*💦writing💦*
_💧By💧_
oum yasmeen
*🫧Takun Ƙarshe🫧*
*page 70-71*
""""""Barkan mu da dawowa daga hutun ta kaitatcan lokaci yanzu shirin zai cigaba
"we shin da gaske ne mai martaba sarki yayi wasu kalame da kowa yake zargin da kai yake mai ne gaskiyar al'amarin ?"
wacce magana kaki nufi nide iya sanina mai martaba sarki yayi magana ne akan zaiyi murabus ban san wannan maganar taka ba
"amma mutane dayawa suna ganin da kai yake ,
hmmm cewa yayi fa zai dora wanda ya can can ta ni kuma tsarin masarautar birnin zaki be min ba bana son mulki kaga kuwa ban can can taba
"ranar daya ga watan marus an sami mutuwar matar ka a asibitin ka shin babu cctv camera da har aka kasa gano wanda yayi mata kisan gillah ?,
Akwai amma kisan anyi mai mummunar shiri ta yarda ba mai ganowa duk wata cctv camera an kasheta bata aiki wata kuma an juyar da ita tana kallo sama yaya za ai agano fuskar wanda yayi haka
Dr wasu suna ganin rashin tsarone ya janyo hakan
Ba rashin tsaro bane
"TO, kana dawowa sai kuma akaji matasa na cewa sai kayi shin da gaskene kai zaka fito gwamnar garin nan ,
wannan bani da magana akasan saboda komai nufine na Allah
"kenan kana so?"
Ciki da gajiyawa domin ayau ya tambata sai yayi ciwon baki yace
"mulkin ƙasar nan yana bu ƙatar masu tsaurin zuciya domin cin hanci da rashawa sun yi mata yawa ba damar yi gaskia sai an kawar da kai to wallahi ina nan na kusan gyarawa kowa zama kuma zan bayyana fuskokin da suke safarar ƙananun yara suna lalata musu rayuwa ya kama al'umma ku sani cewa kusan wanda zaku ɗin ga zaɓa amatsayin shugaba
Tuni mai girma gwamna ransa yayi mugun ɓaci cikin fusata ya dubi matemakin sa yace
" da hallacan kashemun wannan yaron,
ai dole musan yarda zamu kawar dashi amma kamar yaka mata mutsaya muji ƙarashan hirar musan yarda zamu bullo masa
"hakane kuma dole insa a kashe mun shi ,
*page 72-73*
Sanan kuma kana dawowa sai ka kuri wayan da suka kulalma da asibiti lokacin da baka nan har ka kai su kotu yan zu haka suna gidan ƙoya tarbiya .
"laifi sukai min sun cinye mun kuɗi masu yawa kuma kuɗin al'umma ne da ace nawa ne xan iya bar musu
TO dr ayi sallama da musu sauraran ka
wannan ke nan
a gajeye ya fito daga dakin daukar shiri iya gajiya ya gaji lambar yabo suka bashi tare da kyaututtuka fito wayayi ya nufi inda ya adjiye motar shi ya dauka tafi yake cikin nutsuwa kai gidan shi daki j.r.a ya nufa a gajiye ya yi horn mai gadi ya bode mai car park ya nufa
inda ya ajjiye motarsa ya fito cikin nutsuwa duk da gajiyar da take tare da shi ya fara tafiya wani kati ya fito da shi mai kama da ATM ya zura a kofar nan da nan ta buɗe yashi yayi switch ya danna nan da nan haske ya mamaye daƙin kai tsaye bedroom ya nufa inda ya fara cire kayan sa ya shiga toilet daga shi sai swim-suit ajikin sa wanka yayi yafi to sanye da bathrobe a cikin sa dressing mirro ya nufa ya ja stool ya zauna ya fara shafe shafe komai nasa cikin nutsuwa busar da gashin kansa yayi ya yashir ya sai ƙamshi yake zubawa inda ya nufi wardrobe ya dauko pajamas yasa masu ƙauri saboda sanyin da ake safa yasa ya zura slippers yafi ta floor saboda ya samawa kansa abincin da zai ci fridge ya nufa ya dauko cake da fresh milk ya dauko tumble da plate ya fito dining room ya nufa ya za kujera ya fara ci sosai yaji daɗin cake ɗin daya ke ci wayar shi ce tayi ƙara alamar shigowar ƙira banza yayi saboda be son number ba sai da aka kira sau ashirin a gajiye yadaga domin kiran yana neman ya hana shi nutsuwa bayasan damuwa dagawa yayi beyi magana ba yayi shiru
"cikin salon jan hankali tace,
Hello my man how are you hanal ɗin ka ce
Zaro ido yayi yace
Pls bawan da kike tunani bane kika kira be jira me zata ce ba ya kashe wayar
Kuka ta fashe da shi ta waɗa kan gadon gimbiya rumaisa tace
Anty rumaisa kinji de abin da yace wallahi ina son sa in narasa shi ban san ya zanyi ba
Ki kwantar da hankalin ki boka yace inde kun haɗa ido dashi in har kinsa wannan kwallin to ya dawo hannun mu
Da sauri ta tashi ta rungumai anty rumaisa tace
Dan Allah anty rumaisa
Wallahi kuwa
"aikuwa naji daɗi bara in koma ɗakina ƙar wannan mai baƙin halin ta ga nazo shashin ki tayi tunanin wani abu muke kullawa ,
"gaskiya kam"
jeki tashi tayi tana sanye dariga da wando sun ɗa meta sosai har ana gano undis ɗinta ta fita ga wani uban ta kalli mai tsini taci gashin doki sai taunar chingum take yawa karuwa
Wannan kena
Alhmdllh zara ke ce kike magana kai Allah na gode maka addu'a bata waɗuwa kasa banza
Cikin muryar mara lafiya tace
Inna ruwa zan sha
"To, zarah ta bara in kawo miki malam zo kaga zarah tana iya magana da sauri tsohon ya shigo fari tas yace
"Allah kaine abin godiya dauko mata rubutun nan ta ƙara sha ,
"To malam bata tayi tasha cikin rashin ƙwarin jiki ta tashi ta dafa bango ,
Inna tace
Zarah zaki iya tafiya
Kai ta ɗaga mata ban daki ta shiga tayi futsari ta fito
Washe gari
bayan sallar magariba ansha ruwa limamin masallacin sarki ya sanar da daurin auran Aliyu mansur Aliyu da zarah yusif mai taba tuni sanar war tafara amsa kuwa akunnan afif haka cikin masarautar daidai da zubewar hanal……………✍🏼
*🫧AFIF🫧*
*💦story💦*
*💦and💦*
*💦writing💦*
*🫧 By🫧*
Oum yasmeen
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎
*FIVE STAR'S WRITER'S*
_We are the perfect writer's_✍🏼
saboda ana yimin banned number whatsapp ɗina ga group ɗina na telegram ƙuyi joining ɗinsa zan dinga posting acan ina godiya masoyana saboda ku na buɗe group a telegram
https://t.me/+YG26beegnNRjNTY0
``` Taƙun ƙarshe```
~page 74-75~
"""""""""""duk kan wani firgici gimbiya rumaisa ta shiga ga hanal a kwance ba ta motsi wannan wanne irin tashin hankaline da sauri ta dauki wayar ta dake kan stool number anni ta shiga nemo wa gumi duk ya wanke ta sai tayi rashin sa'a akashe gir giza kan ta tashiga hi tace ina bazata yihuba wato kenan mai martaba ya shammace su ko de gaskiyar gimbiya zaliha ne da take faɗa mata tana zargin sarki zai bawa aliyu kujerar sa wallahi dole ɗana ne zai hau kujerar birnin zaki ba wani can ba ita yanzu bata wannan yarinyar take ba ta dan ta take wannan fa auran da hikima aka yi shi ƙara neman lahin kilishi tayi tana ta bugawa
amma anki dauka baki ciki ne ya ishe ta ga shi yanzu dare ne ba damar fita bata san lokacin da tayi cilli da wayar ta ba wannan jarabar ta ishe ta tambas mamy ta shamma ce su amma yanzu aini yin fadan zai kama wallahi sai nasa mamy kinyi kuka da idon ki a birki ce zaliha ta shigo tace
Maman faisal kinji a bin da yanxu na ji to wallahi ki maza ki tawo mu tafi dole yanzu muyi fitar sirri muje gun hajja domin itace maganin matsalar mu
Idona zaro masu karatu daman hajja na nan muje zuwa ai wannan fadan ƙar shene
"hmmm wato anty zaliha duk aikin da hajja tayi mana ya tashi a banza wannan shegen ya dawo gashi auran da muka sa shi yaƙi yi yau Allah ya warga za shirin mu ki duba fa ki gani muka sa anni ta tsane shi bata kaunar ta ganshi to wallahi haka zamu sa al'umma ta tsane shi maya finta ta dauko tace
"zo muje turusss suka yi ganin faisal yana tsaye yana kuka gaban tane ya waɗi domin tasan faisal masoyin mamy ne baya ƙaunar wani abu ya taɓa a halin mamy cikin ƙarfin hali tace
"Faisal lafiya ka ke kuka yawa wanda a kai maka mutuwa ?"
Mama me isa zaki sa yaya a cikin da muwa wato duk abin da ke faruwa ku ne sila mama wallahi anty zaliha dan buƙatar kan ta ce yasa ta haɗa kai da ke ba ƙaunar ki take ba mama kiyi wa Allah da manzon sa ƙar ki je gun boka baki san irin masifar da take cikin zuwa gun boka ba mama dan Allah ƙar kije saboda ina jiye miki kunyar lahira domin har gwara ta duniya
"da kata min faisal wallahi fita ko in tsine maka ,
Al ni kinga nayi shiru wato daman rashin kunuyar ka ta kai ka rutsa iyayan ka kana fada musu baƙaƙen magana komai muna yi dan kuji daɗi ne da badan ina son mahaifiyar ku ba to ni da ban haifa ba in ƙƴale ta ta je tayi fadan ita kade ita kuma wannan banzar kƴale ta mu tafi in tagaji ta tashi
"cikin kunar rai ya fita domin wallahi yana ji ajikin sa komai ya kusan rugujewa domin zakaran da Allah ya nufa da cara kona muzuru ana shawo sai yayi ✍🏼
Tallah tallah
I na masoya littattafai na to yanzu ina nan ina shirya muki gawurtatcan littafina mai suna
*YAƊIN MAGE duk wanda ya cishi zai yayi amansa* is free book akwai document ɗinsa duk mai so yayi min magana haka ma afif a kwai documen ɗin sa tunda ga farko i zuwa inda muka tsaya
*RASHIN SANI* paid book zanyi free book one two da three only 200
*🫧AFIF🫧*
*💦story💦*
*💦and💦*
*💦writing💦*
*🫧 By🫧*
Oum yasmeen
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎💎
*FIVE STAR'S WRITER'S*
_We are the perfect writer's_✍🏼
saboda ana yimin banned number whatsapp ɗina ga group ɗina na telegram ƙuyi joining ɗinsa zan dinga posting acan ina godiya masoyana saboda ku na buɗe group a telegram
``` Taƙun ƙarshe```
~page 76-77~
""""""""""sosai duniyar ke juya mai wannan wanne irin tashin hankaline girgiza kansa yashiga yi tuni wata murya tashiga yimai amsa kowa tana kuka kamar muryar jidda amma ba tata bace domin yanzu wacce take gaban sa ta kasa kama da jiddar sa ko daman ba jidda yake gani ba tace
"Habibty na yau ni zaka tuzar ta ko yau ni kayiwa kishiya ?"
Afusa ce ya tashi zaune yana karantu ayatul kursuiyyu abakin sa domi n shi kan sa lamarin tsoro yake basa cikin ƙarfin hali yace
"ke ba jidda na bace bazaki taɓa kama da jiddana ba wallahi ki fita daga rayuwata kina tsohuwa kina faɗamin ke zan wa kishiya ,
Hhhh wato ka fara fahimtar koni wace ko to yau zanyi ajalin ka
Ƙarya kike wallahi ubangijina ne kade zai iya yin ajalina bake ba mashirika duk suffar da zaki juye min wallahi bazaki ban tsoroba domin zuciyar aliyu ta jan zaki ce kuma wallahi sai nayi ƙarshan ki
"tuni ɗakin yayi wani irin baƙi idanunta yayi ja gawani irin hayaƙi da ke tashi a jikin ta fusƙarta tayi wani rin ƙato faratan ta dugaye ta sheƙe da wata dariya tace
"a yanzu faɗan zai fara jariri tun kana yaro nake fakon rayuwar ka a yau zan maka kisan gilla kamar yar da uban san duniya yayiwa ƴar sa hhhhhh
"Wallahi ƙarya kike wa yaka she min mata? ,
na sani bazan fadaba kuma kai ma yau inda taje zaka je bara in fada maka na dade ina yimaka siffa irin ta matar ka saboda kai idanuwanka sun makance ka kasa ganewa sani akai na kashe matar ka saboda ta san sirrin mu yau kai ma zaka fita tuni ta dauki wata huƙa zata daɓa mai ya kauce .
'cikin ƙarfin zuciya da na addu'ar dake bakin sa ya warci huƙar dake hannun sa ya daɓa mata a ciki tuni tayi wani irin zubewa a ƙasa halittar ta ta zama biyu rabi mutum rabe aljan tayi koƙarin dan na lahiyar jikin ta ta kasa ɓacewa tuni haske ya gauraye ɗakin waya ya dauko ya fara laliban lahiyin shugaban gidan yarin gida mai kan zaki
"salama yayi ya cikin girmamawa ya amsa yace ranka yadaɗe shugaban masu gida "
yauwa ina buƙatar yan sanda mata da maza su zo sha shina har da kai
"an gama oga gamu nan zuwa cikin lokaci kalilan jiniya ta gauraye masarauta kowa ya fito yaga wa akazo kamawa shashin uban masu gida aka nufa tuni zuciyoyin maƙiya yayi haske domin suna gani wayan nan jami'an tsaro shi suka zo kamawa tuni gun ya cika yan sanda mata ne biyu sai maza shidda suka shiga yana zaune yayin da tsohuwar matar ta na kwance ta zama halitta biyu amma za a iya gane ta sallama sukayi ya amsa ya basu damar shigowa
"gata nan ku dauke ta ku tafi da ita dakin ajiya zan zo zanyi binki can ta sannan kafin na xo ku tabbata kun bata tsaro ban yar ba kowa ya ganta
Cikin mamaki suka dauke ta domin sungane wace ita shuganban gidan yari yace
"okay sir angama ....✍🏼
*AFIF*
by
oum yasmeen
💦💦💦💦💦💦
bazan taɓa mantawa dake maman hibba duk abin da nazama kece sula Allah ya raya su hibba wallahi bazan taɓa biyan kiba 💯🌹🫶🏻
ina yiwa masoyana godiya kwana biu abinda yasa banyi update ba na koma makaranta abubuwa sunmin yawa ga rubutu ga makaranta
kunsan akwai huya
takun ƙarshe
sosai mutane suka girguza da ganin wacce aka fito da ita kowa da abinda ke faɗi yayi da ita tana jan mayafin ta tana rufe fusƙar ta a yau iya to zarta ta to zarta ga muni da tayi a idon mutane to jama'a wannan ya ishe ku hankali ita duniya ba ma tabbata bace duk irin abin da mutun zai aikata ya fara dubar Allah me bayansa zai ka sance ƙar kaga ubangiji ya ƙyale ka to talala yayi maka akwai ranar kamu
"in giza ta cikin mota sukayi motocin ta suka fara tafiya tuni kowa ya watsai yayi da aka dinga gutsiri tsoma acikin gidan masarauta kowa da abinda yake faɗi
Wannan kenan
hajiya rumaisa kinga hajja shiru bata dawova tun muna jin muryarta harta muna ganin abin da takeyi kinga bama jin komai bama ganin komai sai baƙi
hmmm zaliha kina ganina nifa tunda nasa kullin da hajja ta bani bana gani ke kuma sai wari kike
"da sauri hajiya zaliha ta tashi domin wasu irin ƙurajene suka feso mata take ga wasu tsutsotsi da suke fitowa ta gabanta ihu tasa tana fusge fusge tana cijar naman jikin ta a haka su mai dala suka shigo cikin gidan domin hajja tace musu yau a kwai taro me zasu tarar
"uzairu wa nake gani kamar hajiya rumaisa da zaliha daman suna cikin gungiyar mu?"
nima mamakin da nake kenan me ya kawo su nan
to ina hajja taje wata ƙara sukaji tuni su wajan goma suka cure waje ɗaya duk wata tukunyar tsafin gidan waɗowa take tana fashewa haka wayan da akasa a kwalba domin sun kasa yan kuwa duk sun fashe mutanan da aka kama suna guduwa sukuwa sun kasa ɗaga ƙafa
"ai basu ga tashin hankali ba sai da uwar tsafin nasu tayi wani irin ihu tace,
A yau zan bar muku gidan ku sannan ko wanne sai na dau fansar abin da yayi min domin kunmin alkawari za ku kawo min jinin jinjiri ba ku cikan ba sannan ko wanne da irin baƙar cutar da zan same hhhhhhhhh ɗiiiif kake ji basa jin komai basa gani domin ko wanne abu na gidan rugujewa yake yana waɗuwa
Anan mai girma gwamna ya mutuwar hulaƙanci harjansa duk ya zazzago
Sukuwa su rumaisa da zaliha da rarrafe suka bar gidan domin sun kasa tafiya kuka rumaisa take tana kin cuceni hajiya zaliha wayyo Allah bana gani
Wata dariya ta rushe da ita tace
Alhakin gimbiya asiya ne yake bin mu
"wallahi kin zalin ceni kin sani amatsala sai da nace miki bazan ba kika ce we gimbiya asiya zata ƙwace mana miji sai mun tashi tsaye akanta ,
Hmm ki atunanin ki ni masoyiyar kice tab kina ruwa yarda ban haifa ba wallahi kima baza kiji daɗin nake ƴa'ƴan ba
Kuka rumaisa ta rushe da shi tana ta kaicin rayuwar da kishiyar ta ta sata acikin sosai hajiya zaliha ke burgima tana neman dauke jikinta duk ya farfashe ga wasu irin ƙuraje dake zubda ruwa yawa ma yar gayun nan ba
Allah kayi mana kyakkyawan ƙarshe
Wannan kenan
Ƙauyan garkun 🛖🛖
inna hadiza tana zaune yayin da ta zuba ta gumi domin yau wa'aɗin malam ya cika yace mata inbata fito mai da zarah ba to wallahi sai yayi mata hulaƙancin da bata taɓa zataba
inna hindatu ta tawo tana waƙar habaici tace
duk tsuntsun daya ja ruwa shi ruwa kan doka ita rayuwa juyi juyi ce yau da kai ake gobe da wanin ka tayi tafi
Ke tsaya kiji da abin da ke damun ki duk kin haifar mana yan daba
a hayye rasss au allah yo gwarani na haifa kefa inna ce basma yar yaya babba ce kin cuceta kin gurɓa ta bata rayuwar ƴa ga lawandi mai kifi ya sake ta da tsohon ciki
ai hindatu daka ta kiji duk lalacewar ya'yan malam to inna hadiza ce kinga ajiyar tuƙunyar da ta ajjiye a daƙin inna mai taba da yake tunda ta mutu ba shiga ake ba
"ke tsahare daman duk abin da su jagwa keyi sanadin inna haduzane ?"
Eh ita ta kaisu gun boka akan ita bata haifaba farfaɗiyar da zara kiyi ita ce tayi mata asiri a yanzu zan fasa tukunyar
dan Allah tsahare ki tausayamin wallahi malam yace in ta fashe ni zan fara hauka kuma cikina yayi girma ki tausaya min
innar su jagwa tace wallahi ko tsahare bata fasaba ni sai na fasa ashe daman duk ke ki ka tarwatsa mana gida aka ɗinga ƙwatance damu a garinnan
dan girman Allah ƙarki fasa
ai kuwa tuni inna hindatu tayi cilli da tuƙunya jikake
jifff a ƙasa tuni wani ƙaton miciji ya fito ya fasa ƙansa yayo gun inna hadiza malam da su ƙarangiya suna tsaye suna kallon iƙon Allah
"cikin ɗacin rai malam yace
"hadiza na sake ki saki ukku ki tattara ki barmin gida yanzu kuma wallahi sai na miƙaki gun hukuma in fito min da ƴata ke da dillaliya
Wani ihu tasa domin ƙumurcin micijin nan ya kanannaɗe mata ahannu tuni fatar jikinta ta koma ta miciji tace
dan girman Allah malam kai haƙuri ka temakeni ƙar ka sakeni dan Allah ka mai da ni ɗakina wallahi na tuba na daina nayi na dama
Kifitarmin daga gida ………✍🏼
a yau naso ingama littafin nan mama saboda wasu dalilai zan ƙara page biyu
*AFIF*
by
oum yasmeen
💦💦💦💦💦💦
bazan taɓa mantawa dake maman hibba duk abin da nazama kece sula Allah ya raya su hibba wallahi bazan taɓa biyan kiba 💯🌹🫶🏻
ina yiwa masoyana godiya kwana biu abinda yasa banyi update ba na koma makaranta abubuwa sunmin yawa ga rubutu ga makaranta
kunsan akwai huya
takun ƙarshe
sosai mutane suka girguza da ganin wacce aka fito da ita kowa da abinda ke faɗi yayi da ita tana jan mayafin ta tana rufe fusƙar ta a yau iya to zarta ta to zarta ga muni da tayi a idon mutane to jama'a wannan ya ishe ku hankali ita duniya ba ma tabbata bace duk irin abin da mutun zai aikata ya fara dubar Allah me bayansa zai ka sance ƙar kaga ubangiji ya ƙyale ka to talala yayi maka akwai ranar kamu
"in giza ta cikin mota sukayi motocin ta suka fara tafiya tuni kowa ya watsai yayi da aka dinga gutsiri tsoma acikin gidan masarauta kowa da abinda yake faɗi
Wannan kenan
hajiya rumaisa kinga hajja shiru bata dawova tun muna jin muryarta harta muna ganin abin da takeyi kinga bama jin komai bama ganin komai sai baƙi
hmmm zaliha kina ganina nifa tunda nasa kullin da hajja ta bani bana gani ke kuma sai wari kike
"da sauri hajiya zaliha ta tashi domin wasu irin ƙurajene suka feso mata take ga wasu tsutsotsi da suke fitowa ta gabanta ihu tasa tana fusge fusge tana cijar naman jikin ta a haka su mai dala suka shigo cikin gidan domin hajja tace musu yau a kwai taro me zasu tarar
"uzairu wa nake gani kamar hajiya rumaisa da zaliha daman suna cikin gungiyar mu?"
nima mamakin da nake kenan me ya kawo su nan
to ina hajja taje wata ƙara sukaji tuni su wajan goma suka cure waje ɗaya duk wata tukunyar tsafin gidan waɗowa take tana fashewa haka wayan da akasa a kwalba domin sun kasa yan kuwa duk sun fashe mutanan da aka kama suna guduwa sukuwa sun kasa ɗaga ƙafa
"ai basu ga tashin hankali ba sai da uwar tsafin nasu tayi wani irin ihu tace,
A yau zan bar muku gidan ku sannan ko wanne sai na dau fansar abin da yayi min domin kunmin alkawari za ku kawo min jinin jinjiri ba ku cikan ba sannan ko wanne da irin baƙar cutar da zan same hhhhhhhhh ɗiiiif kake ji basa jin komai basa gani domin ko wanne abu na gidan rugujewa yake yana waɗuwa
Anan mai girma gwamna ya mutuwar hulaƙanci harjansa duk ya zazzago
Sukuwa su rumaisa da zaliha da rarrafe suka bar gidan domin sun kasa tafiya kuka rumaisa take tana kin cuceni hajiya zaliha wayyo Allah bana gani
Wata dariya ta rushe da ita tace
Alhakin gimbiya asiya ne yake bin mu
"wallahi kin zalin ceni kin sani amatsala sai da nace miki bazan ba kika ce we gimbiya asiya zata ƙwace mana miji sai mun tashi tsaye akanta ,
Hmm ki atunanin ki ni masoyiyar kice tab kina ruwa yarda ban haifa ba wallahi kima baza kiji daɗin nake ƴa'ƴan ba
Kuka rumaisa ta rushe da shi tana ta kaicin rayuwar da kishiyar ta ta sata acikin sosai hajiya zaliha ke burgima tana neman dauke jikinta duk ya farfashe ga wasu irin ƙuraje dake zubda ruwa yawa ma yar gayun nan ba
Allah kayi mana kyakkyawan ƙarshe
Wannan kenan
Ƙauyan garkun 🛖🛖
inna hadiza tana zaune yayin da ta zuba ta gumi domin yau wa'aɗin malam ya cika yace mata inbata fito mai da zarah ba to wallahi sai yayi mata hulaƙancin da bata taɓa zataba
inna hindatu ta tawo tana waƙar habaici tace
duk tsuntsun daya ja ruwa shi ruwa kan doka ita rayuwa juyi juyi ce yau da kai ake gobe da wanin ka tayi tafi
Ke tsaya kiji da abin da ke damun ki duk kin haifar mana yan daba
a hayye rasss au allah yo gwarani na haifa bake kika haifi su rabi da basma da aisha ba inna larai ce ta haifesu ki kai mata asiri ta manta da ya'yan tane ita ta haifesu
kin cuceta kin gurɓa ta bata rayuwar ƴa ga lawandi mai kifi ya sake ta da tsohon ciki
ai hindatu daka ta kiji duk lalacewar ya'yan malam to inna hadiza ce kinga ajiyar tuƙunyar da ta ajjiye a daƙin inna mai taba da yake tunda ta mutu ba shiga ake ba
"ke tsahare daman duk abin da su jagwa keyi sanadin inna haduzane ?"
Eh ita ta kaisu gun boka akan ita bata haifaba farfaɗiyar da zara kiyi ita ce tayi mata asiri a yanzu zan fasa tukunyar
dan Allah tsahare ki tausayamin wallahi malam yace in ta fashe ni zan fara hauka kuma cikina yayi girma ki tausaya min
innar su jagwa tace wallahi ko tsahare bata fasaba ni sai na fasa ashe daman duk ke ki ka tarwatsa mana gida aka ɗinga ƙwatance damu a garinnan
dan girman Allah ƙarki fasa
ai kuwa tuni inna hindatu tayi cilli da tuƙunya jikake
jifff a ƙasa tuni wani ƙaton miciji ya fito ya fasa ƙansa yayo gun inna hadiza malam da su ƙarangiya suna tsaye suna kallon iƙon Allah
"cikin ɗacin rai malam yace
"hadiza na sake ki saki ukku ki tattara ki barmin gida yanzu kuma wallahi sai na miƙaki gun hukuma in fito min da ƴata ke da dillaliya
Wani ihu tasa domin ƙumurcin micijin nan ya kanannaɗe mata ahannu tuni fatar jikinta ta koma ta miciji tace
dan girman Allah malam kai haƙuri ka temakeni ƙar ka sakeni dan Allah ka mai da ni ɗakina wallahi na tuba na daina nayi na dama
Kifitarmin daga gida ………✍🏼
a yau naso ingama littafin nan mama saboda wasu dalilai zan ƙara page biyu
*♥︎☆🅐🅕🅘🅕☆♥︎*
ʙʏ
ᴏᴜᴍ ʏᴀsᴍᴇᴇɴ
☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆
ᠻᡶᠻᡶᡶᡶᡶᡶᠻ
ᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶ
🅃🄰🄺🅄🄽 🄺🄰🅁🅂🄷🄴
"Dan Allah malam kai haƙuri ,
kai Duna jeka ka kirawo min su Aisha da rabi yau sai sun san komai game da ke
Duna wata shewa ya saki daman kunsan akwai yar tsama tsakanin su da inna hadiza yace
"To, bara in tafi ,
"Magen juyda yace,
da kata duna malam daka bari gobe aje yau dare yayi sannan mazan su sun dawo ko
hakane wallahi raina yake aɓace ni yanzu babban tashin hankalina shine ina zarah take marainiyar Allah hadiza kin cuceni
" sosai inna larai take kuka tace ;
wallahi hadiza kin cuceni kin rabani da ƴa'ƴana kin tarwa tsamin yarana daga mai shayeshaye sai dan daudo Allah ya isa tsakani na dake
toni kowa ya watsai yayi da malam da duna suna ta jefu da kayan inna hadiza daman komai yayi farko zaiyi ƙarshe
wannan kenan
zama yayi ya zuba ta gumi wai yau shi aka daurawa aure ajiyar zuciya yayi ya tashi yace
"Allah isa hakane mafi alkhairi ya bamu zaman lafiya ,
nikuwa nace amin
'shiga ɗaki yayi kai tsaye ban ɗaki ya nufa inda yayi alwala ya dauki al qur'ani mai girma ya fara karantawa
wannan kenan
yau zarah an daura miki aure dakinyi dacan miji na kera sa'a Allah ya baku zaman lafiya
ƙasa tayi da idanuwanta domin wata irinyar kunyace ta kamata wai yau ita akai wa aure kuma dan sarki sosai zuciyarta ke wani irin bugu anya ba mafarki take ba anya idanuwanta biyu tashi tayi cikin sanyin murya tace
"inna zan kwanta baki da wani abu da zanmiki ?"
ina ni ina sa matar uban masu gida aiki soki ke a aiko da fadawa su kamani jeki ki kwanta yarnan Allah yayi miki albarka
Amin tace ta shiga ɗaki ta haye gado
"assalamu alaikun "
amsawa tayi tana faɗaɗa fara'arta tace
hajiya asiya yau kece ashashin nawa kode suruƙarki ki kazo gani
gyara zama tayi tace
"ehto hakane gobe insha Allah inaso ta tare a shashina domin na dauko masu gyarata sannan akwai malamin da zai dinga zuwa koya mata karatu tunda kinga zumi ya kusan fita ranar ɗaya ga sallah bayan an sauko daga edi zata tare
"masha Allah allah ya dafa mana ,
Amin inna kinji ankama hajja ashashin aliyu ko kina da masaniyar zancan ɗazu baiwata razeena take faɗamin wallahi hankalina ya tashi shi kuma be futoba balle aga lafiya yake ko ba lafiya ba ?"
hmmm naji amma hajiya ko zaki je ki duba yaka mata ki ja danki ajikin ki kisan damuwarsa ki zama abokiyar shawararsa
ayya kuwa zan iya wallahi inna ganshi zuciya wani irin bakinci ki take tayi kamar zata fashe
"ki tafi da addu'a abakin ki insha Allah maƙiya sun dina tasiri a kanki da dan ki ,
cikin ƙarfin gwiwar da inna ta bata ta tashi ta fita ta ƙofar sirri iya tsawan shekarun datayi a gidan sarauta bata taɓa kai kanta shashinasaba tafiya take cikin izza da isa ta ƴaƴan sarakai
saida tazo dai dai ƙofar tasa gabanta ya dinga waɗuwa addu'a tashiga karantowa aikuwa duhun da hayaƙin da take gani tuni ya baje
"masu tsaronsa ne suka zo suka tsaya abakin gate ɗin ganin wacece yasa suka matsa gabaki ɗayansu sukai ƙasa da kai lamar girmamawa sa ƙafarta ta dama ta fara shiga sai datayi
"tafiya mai nisa sannan ta isa kofar da zata sadata da wajan nasa sallama tayi ta tora kofar ,
jiyo kira'ar karatun al qur'ani tayi toni ta gane inda bedroom ɗinsa take shiga tayi be sani ba ta sami arm chair ɗin sa ta zauna ,
"gyaran murya tayi dan ya ji yo,
"da sauri ya jiyo domin yasa shi ka ɗene zaro indo yayi domin iya bazata ya shigeta anya kuwa mamy yake gani ?''
cikin farinciki daya kasa ɓoyiwa a zuciyar ta tace
ka idar da karatunka sai muyi magana
kamar wani raƙumi da akala ya gyaɗa mata kai
"sallama yayi ya fara karanto addu'o'i sanna
suka shafa tare juyowa yayi ya tsura mata ido baya ko kibtawa yana so ya gano me yakawo mamy cikin daran nan
katsai shirun tayi da
"aliyu nazo inji gaskiyar abinda ya faru kai da hajja sannan a yau zan roƙi alfarma dan girma Allah da manzon sa ƙar ka duba shekarun baya abin da ya faru kaddara ce wacce zamuce ta rigayi fata ka ruƙe zarah amana ƙar ka cutar da ita sosai hawaye ke zuba a idanun ta ita tasan irin raɗaɗin da zuciyarta kayi ayau duk wani baƙin ciki na shekara da shekaru yake ta sowa bayan ta binneshi dan ta data haifa da cikin ta ta hufintar da rayuwar shi ta barshi tun yana yaro besan daɗin uwa ba ,
rar rafuwa yayi inda take ya ruƙe mata hannaye cikin muryar kuka idanuwansa sun kaɗa sunyi ja yace
"Wallahi mamy dai dai da rana ɗaya ban taɓa ruƙe kiba a zuciyata kawe dai wasu lokutan zuciyata namin zafi na rashin madafa bango abin jin gina abbie ya taka rawar gani arayuwata kabir mamy aminin ƙwaraine
"rungumaishi tayi suka fashe da kuka ba me rarrashin wani cikin kuka tace ,
Allah yayi maka albarka
Ameen yace ya fara bata labarin abin da ya faru tsakanin shi da hajja
"sosai ta shiga firgici daman hajja ba zuciya ɗaya take zaune da muba cikin da shashshiyar murya tace,
afif komai ya zo ƙarshe insha allah sannan kafin zara ta tare inaso nan da jibi kuje da ita taga ahalinta .
ƙasa yayi da kai yace
yarda kikace haka za ai
wannan kenan
washe gari
tuni kowa ya shirya domin zaman shari'a da yake ta cikin gida ce gashi kuma jiya da daddare an kama su hajiya rumaisa da su mai dala tuni wajan ya dau shiru sakamaƙon shi gowar sarki zama yayi a ƙojerar da aka tana darmai
"tuni suka tashi suka gaidashi kowa ya zauna ana surutu ƙasa ƙasa ,
idanun mutane suna bakin ƙofa domin aga wa za'a shigo dashi harta mamy da ƴa'ƴanta suna gujerun gaba ,
zaru idanuwa tayi domin ganin anshigo da su mai dala harda ƙishiyoyin ta duk abin da su rumaisa suka zama bata kasa gane suba bare anni da kilishi da suke aminansu suma zaro idanuwa sukai
gyaran murya sarki yayi yayin da zuciyar sa take a toshe domin yau ita ce rana mafi mune a rayuwar sa matan sa har biyu a wannan bada ƙalal gwara zaliha bata haifa da shiba amma rumaisa uwar ƴa'ƴan sa ce ɗaga ido yayi suka haɗa da faisal wanda yake kuka idanuwan sa sunyi jajir abin ka da farar fata tunjiya da yadawo daga gidan yari yake kuka har iyanzu kau da kai yayi domin dole ya yanke mata hukunci akan abin da suka aikata cikin nutsuwa da ƙwarjini yayi addu'ar buɗe taro yace
alhmdllh yau allah ya tuni asirin duk wani gurɓatatce dake masarautar nan sannan ajiya Allah yayiwa gwamna rasuwa dukda yanzu haka gawarshi tana asubiti ana binkice
"sannan kai mai dala zanso ka faɗawa mutane abin da kuka aikata ,
Shiru yayi sai can yayi ƙasa da kansa domin san duniya ya ƙaishi da kashe yarsa ta cikin sa buɗa maki yayi yace
nida uzairu da hajiya hajiya zaliha da hajja mu muka tora a kashe *JIDDAH* amma abin mamaki kafin wanda muka tora ya kasheta sai mukaji mutuwar t…………✍🏼
*topa ku biyoni domin jin yarda zata kaya kafin irufe littafin afif gobene ƙarshe tsawan wata biyar ina rubuta littafin nan ina roƙon ubangiji duk wani kurakuran danayi aciki ya yafemin sannan ku biyoni a labarina na RASHIN SANI*
{♥︎‿♥︎}
*AFIF*
ᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᦋᠻᠻᠻᠻᠻᠻꪊꪗꫝᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶకᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻ
🅃🄰🄺🅄🄽 🄺🄰🅁🅂🄷🄴
""""Amma wallahi ba ni na kasheta ba abin da nasan safarar yara ƙanana shine abin da nake ,
"shiru gun yayi domin jin mai sarkin zace ,
Saida ya nisa sannan yace
"a cikin ku wa ya kashe min mahaifi ?"
tuni su waziri da uwantale babar waziri suka fara muzurai
"wannan kuma uzairu ya fini sanin komain domin da shi aka haɗa baki saboda shine likita me kula da mai martaba allah ya jiƙanshi da rahama ,
"Uzairu we hakane ?"
eh amma wallahi ni abin da san na aikata nayi koƙari in mai allura bata yuhuba hajja ce ta bashi guba abincin da ta kawo sannan sanƙira da uwantale su sukai kaiwa aliyu guba sha shin sa ana zatan mamy ce ta bashi
"tuni aka tuso ƙiyar uwan tale da sanƙira da waziri ,
Haɗa baki sukai suka ce sun aika ta sai aka dawo kan hajiya zaliha tuni daman tana ta tonawa kanta asiri da abin da ta aikata ganin basu wahalal da shari'a ba aka yankewa su uwan tale huƙuncin rataya ranar sallah a idon mutane domin izina ga al'umma hajiya rumaisa kuma da zaliha huƙuncin ashekara ashirin agidan yari har su mai dala duba da irin ɓarnar da suka aikata suma ratayesu za ai shi kuma za abada gawar gwamna abinne ta saboda an gano ba wanda ya kashe shi duka guduba akai fadawa suka kare sarki domin antashi da shari'a
da gudu faisal ya rungumai afif yana kuka yace
"Dan allah ka yafewa mama ko zata sami salama arayuwar ta,.
Wllh ban ruƙe mama ba allah ya yafe mana
"ameen,
Wanann kenan
Tuni su anty aisha da rabi suka hallara sai kuka suke jin abin da malam yake ce musu
Malam yace
" a yau zaki barmin gida tunda bana ku bane ,
sosai take rawa tana juyi su kuwa rufa'i tun da a ka fasa randa suka shiryu yanzu haka suna zuwa daukan karatu
a guje inna hadiza ta fita yayin da suka kusa karo da Duna a ƙofar gida
''shima ya shigo a guje domin ya faɗa musu wani albishir tuni ƙiɗan algaita ya fara ra tsosu da kuma jiniya bigeta yayi ya shige ,
yayi da ta dakata domin ganin wasu masu kayan sarauta
"inna inna wallahi dan sarkine ya shigo garin nan kuma nan gidan duke nema yanxunnan lawandi yake faɗamin ,
dafa girji tayi tace
Mun shiga ukku allah isa ba ƙarangiya aka biyo ba
"uhmmm ni menayi da za abiyoni bayan sun tabbatar bani da laifi har yanzu dai wannan cutar taki tana nan baki ga abin da ya sami yar uwarki ba ,
"Bana son rashin mutunci wllh kakiyaye ni manu jana jinsa ko ?"
Ya isa dan allah ku dakata yawa wasu yara ni yanxu wallahi na shiryu barar da nake na a dena sana'a zan nema
Malam yace
"Alhamdullahi na jidaɗi daka shiryu manu yanzu in anjima kai wanka kazo mutafi gun yansanda kai ƙara domin wallahi ba zan yarda ba sai anne momin ya'ta kasa ƙara sawa yayi dukansu suka tashi domin ganin wacce ta ke shugowa duk da hutu da jin daɗi ya game jikin ta ta koma yawa balarabiya cikin tantama malam yace
"zara keece?"
Eh nice malam sai ta rushe da kuka da sauri hindatu da larai suka matsu kusa da ita wani sassanyan ƙamshi ke fitowa a jikin ta ga suttura ta alfarma
"Zara ke kika zama haka hindatu ɗauko min ta barma ,
"TO, to yaya da sauri ta tafi dauko ta barma da wowa tayi ta shinfiɗa misu suka zana ,
duka sun sandare cikin kuka ta fara basu labari ba wanda beji tausayin taba
"dan girman Allah zara ki yafe mini
Wallahi malam ba abin da kaimin inma akwai na yafe tuni suka nemi afuwar juna basma kuwa saboda kunya kasa motsi tayi inama ita aka tura aikatau
"malam tare dashi muke ,
To to shigo da shi
To tace ta tashi a sanyaye ta daɗe a soro domin bata san yarda zata faɗamai ba candai tayi kundunbala ta nufi inda motarsa take yana cikin ya zuba mata
"idanuwa Allah yana gani besan irin son da yakewa zara ba yana jinta a jinin jikina ,
Cikin sanyin murya mai daɗi tace
Yace ka shigo
"okay muje tayi haka zata fara tafiya ya ruƙo hannunta sosai ta fara ƙoƙarin ƙwacewa amma ina ƙarfin namiji da mace ba ɗaya ba,
Haka ta haƙura suka cera tare sai suka zama taurari tuni kowa ya fito domin gida gida duna yake bi yana zara ta dawo tana auran dan gidan sarki
"da sukaje cikin shagwaɓa da bata santayi ba tace
Dan Allah ka sakini
banza yayi mata domin yarda tayi yayi tasiri a zuciyarsa da jikinsa tabbas mamy uwace ta gari haka ya aiyana a zuciyarsa
"har suka shiga cikin gida har ƙasa ya durƙuwa ya gaidasu ,
a tabarma ya zauna sunyi mamaki yana jikan sarki dan gidan sarki amma ba ƙemƙƴami ya zauna a wannan gidan nasa
"hindatu jeki ki gyara ɗakin iya su zauna domin dare ya kusayi basa koma a yauba ga inaso ta zaga dangin mahaifiyar ta ,
to malam
Saurin kallon sa tayi irin hutu da jindaɗi da yatashi da shi bata tunanin zai iya zama anan
na gama malam
Zara kaishi ɗakin kafin ku tafi
To tace iya gyara ya sha gyara ga yar katifa ansa sai ƙamshin turaran huta yake ajjiye wayoyinsa yayi ya zauna janyo ta yayi yace
"zauna muyi jira ki bani labarin garin nan,
Lamgwabar dakai tayi kamar baby tace
to ka bari sai ansha ruwa sai inbaka yanzu nagaji
uhm mijinki kike cewa kin gaji…………✍🏼
ιɳα ყιɯα ɱαʂσყαɳα αʅႦιʂԋιɾ ɳα ƙυʂαɳ ƈιɠαႦα ԃα ʅιƚƚαϝιɳ ɾαʂԋιɳ ʂαɳι
*☆☆AFIF☆☆*
*🅃🄰🄺🅄🄽 🄺🄰🅁 🅂🄷🄴*
ᴋᴜ ʙɪʏᴜɴɪ ᴀ ʟɪᴛᴛᴀғɪɴᴀ ɴᴀ 🆁🅰🆂🅷🅸🅽 🆂🅰🅽🅸
xᴀɴ ᴄɪɢᴀʙᴀ ᴅᴀʏɪ ɪɴsʜᴀ ᴀʟʟᴀʜ
wata kunya ce ta rufeta ta rufe fusƙarta da ta fukan hannayan ta sun sha jan lalle
Zuba mata ido yayi yace
"au kinyi lalle ko ki nunamin mugani ?"
ta shi tayi zata gudu domin bazata iya wannan sabuwar rayuwar da daddy nur ya tsuro mata da ita
ƙafa yasa aikuwa ta harɗe ta waɗo jikin sa cikin soyayya wacce bata ɓoyuwa a fusƙar sa yace
"au ni kike gudu ? hmmm yarinya dan dai azumi muke da yau na cire miki kunyar ki "
Ƙasa tayi da kyakkyawan idanuwan ta ta fara wasa da hannun ta cikin siririyar muryarta kamar sarewa tace
"Dan Allah daddy nur kai haƙuri kaga a gidan mu nake ,
Tambas yarda tayi yayi tasiri a jikin sa kallo ta yake yawa wata yar baby lalle aure ni'ima ce da shi
cikin salon tsokana ya ja mata kumatu yace
"uhmm daddy nur sauran ƴa'ƴan da zamu haifa fa kinsan fa ina so muhaifi ƴaƴa masu yawa kinsa nifa ba rago bane ?"
da sauri ta ɗago ta kalle shi
ɗaga mata gira yayi yace
ta shi kije nima akwai aikin da zanyi a garin nan
cikin sauri ta tashi tace
"To, daddy nurr
uhmm momy ɗin nur
Rufe fuska tayi
Tana dariya ta futa
da sauri saude ta sha gaban ta tace
"iyee ahe daman gaskia duna yake faɗamin kin koma balarabi ya ''
Cikin mamaki ganin irin ramar da saude tayi ga wani uban goyo da tayi duk ta fita hayya cin ta ta ce
Saude
"Zarah kin ga yarda na ko…… "
kamar ƙadangaruwa ta gyaɗa mata kai tace
"zo muje mu zauna "
cikin yaƙe duk fusƙar ta ta muzan ta tace
"to,
duk da irin tsamin da take bugawa haka zara ta haƙura suka shiga ɗakin inna hindatu tuni hira ta ɓarke tsakanin su
Zara bayan tafiyar ki mama tayi min auran dole bana sonshi haka na haƙura kinga dan mu
Dasauri zara ta kunto shi a baya tace
masha Allah kuna kama saude
dariya tayi tace
"dan Allah ki roƙar mana mijin ki ya bashi aiki a company ɗin sa "
a jiyar zuciya ta saki tace
"To, saude zan tambaye shi
tare da saude suka zaga dangin mahaifiyar ta domin aliyu yace bashi da lokaci bayan ta dawo daga zaga dangi ta huce taga ana ta gine gine
tuni suka shiga mamaki suda saude wata mahaukaciya ce ta taso tana rawa tace
La kamar zarah mala
Kuka zara tasa tace
"eh inna nice haka kika koma ?"
Hhhh haka boka ya mayarda ni
Ganin tana nema ta dukesu yasa suka ruga aguje sai da suka zo wajan gida suka nutsu zara ta kalli saude tace
"saude rayuwa va tambas ,
alla ka samu dace
"Amin saude"
to bayan sun kuma masarauta ranar sallah aka kai zara gidan ta tasha kuka dangin mahaifiyarta sun nuna mata so
Zarah da afif sun shinfiɗa rayuwa mai kyau abin sha'awa tuni ta matsamai sai ya dawo da nur duk da mamy taƙe haka ta matsa mata saida ta basu domin ita tayi alƙawarin baza wahalal da dan wani ba domin taga izina duk da tana fama da laulahi haka ta jure zarah ta haifi dan ta namiji yaci sunan yusif ana cemai emam sosai anni tayi dana sani haka su hanal yanxu hanal ta aure kabir
*Bayan shekara hudu*
zara ta ƙara haifan yan biyu duka mata aka sa sunan mahaifiyar ta da anni ana ce musu
afura da afreen bayan su tace hutawa zatayi
"nikuwa nace banga laifin kiba ƴa'ƴa har ukku a shekara hudu"
tuni rayuwar su ta canxa ya samowa kyauyan garkun abubuwan jin daɗi har da makarantu yayi musu ya gyara gidan su zara ha koma na bulo ya samarwa su duna aiki
yanxu shine sarkin garin abdul gwamna sosai suka samarwa da birnin zaki ci gaba zara ta zama yar boko ga ilimin addini
Cikin takunsa na izza ya matso bakin kofa ya dubi zara cikin so da kauna yace
"hayaty mu rufe ƙofar mu nagaji da oum yasmeen ta ɗibar mana lavari tana bazawa a duniya "
rugumai shi tayi tayi mai kiss a kumatu tace
"gaskiya kama daddy nur mungaji ,
duka yaran suka matso suka rumgumai su suna dariya
nikuwa ta kalmina a hannu nace
"nur an girma ko zaku bani ita ?"
zare min ido yayi tuni na kusan sakin futsari ya rufo kofar su yace
"aje aci gaba da gano mana su giwa da fanna a littafin RASHIN SANI amma da dai ba muba,
dariya nayi nace
TO
Alhmdllh Alhmdllh
Ya ubangiji duk kan wasu kura kuraina ka yafe min a yau na kawo karshan littafin AFIF
*wata biyar ina rubuta shi*
Ina gode muku bazan manta da kuba
anty sumayya (mmn hibba)
king abdul
oum afreen
ibrahim abdulraman
Hussaini Yusuf
Wallah ban san irin godiyar da zan muku ba kun ban gudun mawa
🫶🏻💯🌹
da sauran fans ɗina
ɢᴀғᴀ ᴡᴀʏᴀɴ ᴅᴀ sᴜᴋᴀ ᴛᴇᴍᴀᴋᴀᴍɪɴ
@abdullhakim @King Author @SADEEQ ADAM WADA'U JAHUN @Muhamma g
0 Comments