*⚜️⚜️YADIN MAGE⚜️⚜️*
🐈🐈🐈🐈🐈🐈🐈🐈
_🫧story and writing🫧_
*By*
*{oum yasmeen}*
```Gargaɗi!! Gargaɗi!!```
*BAN YAR DABA WANI KO WATA SU CAN ZAMIN LABARI NA DUK WANDA YAYI HAKAN ZAI FUSKANCI FUSHIN HIKUMA IN KUNNE YAJI JIKI YA TSIRA*
_Wannan labarin ƙirkirarran labarine banyi da nufin tuzarta wani ba ko wata duk wanda yaga yayi dai dai da rayuwar sa to yayi haƙuri haka tsarin yake sannan zaku ga ya sha banban da tsarun labarun da na saba kawo muku_
*littattafai na*
*AFIF*
*YADIN MAGE*
*RASHIN SANI*
```Bismillahi Rahanir Raheem```
………✍🏼
*🌼Part 1-5🌼*
""""""A garin kano yau an tashi da wata iri yar rana ga zafin da yake gasa ƙafar ta ga hinwa da ta ke ji amma halin da y
take ciki yasa bama ta jin zafin da a keyi babban burin ta be huce ta ganta a gidan baba kabiru tunda ga dan dago take tafiya gashi yanzu ta kusan zuwa nasarawa j .r.a a hamdallah ta yi a ranta domin ta kusan shiga lahin da gidan baba kabiru gaban wani gida ta tsaya iya tsaruwa ya tsaru daga ganin gidan kasan mai gidan ƙusar gwamnati ne ko hamshakin dan kasuwa bugawa tayi ganin ba ajiba yasa ta ƙara bugawa mai gadin gidan ne ya buɗe ya leƙo kallo daya za kai mai kasan buzune cikin hausar sa mara fita ya ce mata ,
"shine ka dawo alhaji ya ce baya son a din ga barin masu maula shi go mai ina baka haƙuri ka tafi in da ace alhaji yana nan da sai in faɗa mai yana faɗar haka ya rufe ƙofar sa ,
Wasu zafafan hawayai zuka zobo daga idon ta daga hannu sama tayi tace
Ya Allah ka kawo min mafita ka bawa abbana lafiya shikaɗai yara ge mun bani da gata sai kai wata mota ce ta nufo gidan mai gadi yana jin ƙarar mota ya wangale gate ɗin motar ce ta tsaya cikin sauri ta ta shi domin ta gane mai motar tuni farinciki ya ma mayai zuciyar ta
dasauri muhibbat ta fito ta ce
"Samha ke ce yau a gidan na mu ?"
Eh anty muhibba na zo ne man baba ne yau
Okay allah ya soki baki da rabon ganin ta kaici domin ba kowa a gidan saboda yau jabir zai dawo daga america mun tafi ɗau ko shi ne a na ruga su dawo wa shi go sai ki jira shi
"To, nagoɗe sosai shiga cikin motar tayi to ni AC ta ratsa ta shiru tayi ta shiga tunani anya kuwa baba kabiru yayan inna ta ne ga irin daular da yake ciki ganin motar ta tsaya alamar sun shi go ya sa tayi saurin fito wa ta tsaya
"Hajjiya hajjiya wannan mai barar ka shigo da shi ya fi sati ukku yana zowa alhaji ta ce min ƙar na bar sa ya shigo dan boko haram ne,
What to wannan da kake gani ƴar gidan ƙanin daddy ce ƙar in ƙara ji ka fada mata haka
"To, hajiya na dai na ya bar gun ,
Samha ina ta kalmin ki ƙar de a cikin mota kika baro shi ?"
aa bani da shi
"Okay ya jikin abba ?"
hawayan da take ruƙe wane suka sami na sarar zobo wa cikin muryar kuka ta ce
"kullum rashin lafiyar abba gaba take ga shi tun kafin cutar ta shi tayi tsana ni mai company nin su ya salla mai su yaƙi basu albashin su na wata shiddah kuma saboda ɗau kan shinkafa bayan shi yasami matsala
yanzu gobe za a zauna zaman shari'a we baba kabiru yace gidan da muke cike na sane ya kai abba ƙara ya tashi ya bar mai gida
Allah sarki allah ya bashi lafiya
Ameen ta ce shiga wani hadaddan floor sukai a ƙasan carpet ta zauna bata fi minti daya da zama sai ga ihun su auta da alama sun dawo daddy yana ruƙe da hannun mama suna sanyai da kayan alfarma samin guri sukai suka zauna basu lura da samha ba sai jin gaisuwa sukai asama
"Kee waya baki izinin shigo min gida ?"
kafin ta ce wani abu muhibbat ta ce,
"pls daddy ni na shigo da ita taimako ta zo ne ma dan allah daddy ka janyai shari'ar nan ƴar kanwar ka ce fa be kamata ba aji ka kai su ƙara kotu duk kuɗin ka akan gida kuma kasan ba naka bane ,,
cikin zafin rai mama ta wanke ta da mari ta ce
"Muhibba yau mahaifin ki shi kike faɗawa haka duk abin da yake yi yana yi dan kune domin kuji daɗi ko bayan ransa ba zaku ta gyayara ba ,,
Ke kuma ta shi ki fitar mana agida shegiya mai kama da aljana kuma ki ce masa dukiyar sa muncin yai ba zamu bayar ba
Dan girman allah kuyi haƙuri ku bar mana gidan mu ba musan ida za muba ku tausaya mana ƙafar baba kabiru ta ruƙe tana kuka mai ban tausayi tace
"Kaji tsoran Allah duniya ba matabba ta bace in da inna ta je zaka je har inna ta mutu ba kaje ba a ina innata ta baka gidan mu ta ce ta bar maka mai yasa kake son cin dukiyar marainiyar Allah
cikin zafin zuciya ya hamɓare ta tuni bakin ta yara zubda jini ya nuna ta da yatsa yace
"ki fitar min daga gida in ba so kike kema in kashe ki ma kamar yarda na kashe........
Sai kuma yayi shiru ya zauna
jikinta a sanyayai ta tamiƙe tsayai ta fara tafiya har taje bakin kofa ta daka ta ta juyo saka maƙon kiran da muhibba tayi mata tsayawa tayi har ta ƙara so inda take
dubu biyu ta miƙo mata tayi mata alama datayi shiru ta gudu aikuwa amsa tayi ta juya aguje ta fita
hello tsagera kubi yarinyar nan da ta shigo ɗazo duk abin da kuka ga dama koyi mata ina so kafin gobe mutuwar ta ta zaga ko ina *........✍🏼*
YADIN MAGE⚜️⚜️*
🐈🐈🐈
🐈🐈🐈🐈
🐈🐈🐈🐈
*🫧story and writing🫧*
*🎀Oum yasmeen🎀*
*IN FA BANA GA NIN RUWAN COMMENT ZAN MAI DA SHI PAYMENT DOMIN BA ZAI YIHU BA ANA WASA BABU DARIYA BA*
💃💃💃💃💃
💞💞💞 💞💞
💞💞💞 💞💞💞
💞💞💞💞
💞💞💞
💞💞
💞
*part 11-20*
"""Cikin cije baki irin na yan daba yace
"keee ni zaki yiwa haka to yasin dan de ina son ki ne amma yasin da nayi fillah fillah da naman ki ,
tsaki ta ja tahuce lahi ta tarar a gun ɗiban ruwan tsayawa tayi a gefe ta shiga tunani ji tayi an faɗi sunanta da sauri ta ɗago kan ta cikin siririyar muryarta tamƙar sarewa ta ce
Ya usman ina hini har ƙasa ta durƙusa
"lafiya qalow ƙanwata ya jikin abba ?"
da sauki gobe ma zamu shiga shari'a gashi ina so in kai shi asibiti amma ƙarfe shabiyu za a shiga
"shiru yayi na wasu sakanni sannan ya ce,
"To, Allah ya kai mu ki jirani zan kaiku na ƙarbo hayar babur mai kafa ukku kingan shi ,
Cike da farinciki ta nifi gun babur ɗin shiga ciki tayi ta dube shi ta ce,
Ya usman ina taya ka murna Allah ya sanya alkhari ya kaɗe fitina
"ameen ya amsa da shi kinga shikkenan in abba ya sami lafiya sai muyi aure kafin lokacin na tara kuɗi da zan miki komai da akeyiwa sa'annin ki ko ?"
cikin jin kunya ta rufe fusƙarta da tafikan hannayan ta tace
bara in jee in ɗibi ruwa sai anjima bokitin ya ƙarɓa ya huce wajan ɗiban ruwan daya ke lahi yazo kan ta ya fara buga mata tuƙatu ƙa nana ce ta fito daga gida taga yaya usman yana buga ruwa aguje ta shiga gida umma umma umma
fitowa tayi daga madafi tana gyara ɗaurin zanin ta tace
Kee nana yau she zaki yi hankali ne ga yarda kika faɗarmin da gaba ni nazata wani abune ya same ki
"Umma yana shirin samu wa,,
we ba kin hana yaya usman zowa gun waccan maiyar zinaru cemin tayi ita ta lashe mata ɗa kuma lashe ƙurwar abba ya ɗena tafiya ke yanzu zaki yarda ta shigo mana gida ta lallashe mu kuma sannan yan iskan da suke zuwa gidan su naira ashirin shegiya ake bata a tattaɓata ?"
dafe girji tayi da sauri ta zari takalmi mayafi ta zara akan igiya ta nufi kofar gida aikuwa ya na ko ƙarin shiga gidan su samha aguje ta nufi gunsa ta zab ga mai mari tace,
Usman wannan shine gargadi na ƙarshe da zan maka ka fita a harƙar yarinyar nan mara mutunci mai bin maza in ba haka ba wallahi usman zantsine maka ka ƙara yimata magana
Cikin girgiza kai yadafe kuncin sa ya ɓuɗe baki zaiyi magana samha ta tare shi tace
" dan Allah ƙar kai magana kabi umarnin umma wallahi na san kana sona saiɗe kaddarah ta ruga fata juyawa gun umma tayi hawaye na zuba a idon ta bakin ta na rawa tace,
"Dan Allah ki yi haƙuri wallahi ni ba yar iska bace juyawa tayi ta dubi bangaran da nana take ta girgiza kai ta ce,
Umma ƙarki yiwa dan wani fatan lalacewa bacin lalacewar da kike faɗa tana gare ki ta ɗauki ruwa ta shiga gida ta bar umma da baki a buɗi
"Usman kaga abinda nake faɗa maka ko a gaban ka ta za geni ba kai komai ba juyawa yayi yabar guri domin zuciyar sa tana cikin baƙin ciki yayi rashin samha nutsastsiyae yarinya ga tarbiya
ku kuma munafukai sai a koma gida faɗan ya ƙare toni kowa ya shiga gida domin ansan fadan umman nana ta iya tashin hankali yar bala'ice number daya itama gida ta shiga samha kuwa tana shiga dan kuka ya ce
Uwar daki na a she ni ne gatan ta yo kuwa gudunta yake tun da aka hauro akayiwa innarta yankan rago wasuma nacewa ita ma am mata fyaɗe yasaki dariya yo ni da san haka za ai ranar nima da na zo na kwashi roman damakwaraɗiyyah ya ja ya gutsiri wainar sa ya korada totalin
Yo dan kuka uwan da karaina shi wasu ke so yanzu maga ta yaya usman bata jira mai zasu ƙara cewa ba ta shiga cikin gida a ƙofar ban daki ta tsaya ta goge hawayanta ta wanke fusƙarta k'ar ya gane anyi wani abun tace,
"Abba ka gama ?"
"Eh samha tun ɗazu ina ta kiranki ashe bakƴa nan ina kika je ?"
Ɗiban ruwa zamaka wanki
"To, Allah yayi miki abar ka zoki ɗauke ni shiga tayi ta ɗaga shi ya dafata suna tafiya tabar da ta shin fiɗa mai ta ajjiye shi ya zauna kofi ta ɗauko ta zuba gari ta jiƙa mai
Samha ina kika samo kuɗi?
hawayan da take rukewa suka sami nasarar zubuwa muryar ta na rawa ta kwashe komai ta faɗamai
Shiru yayi nawasu zakanin san nan yace ,
Allah yayi miki albarka yasa ki gama da duniya lafiya duk kan wani tsanani yana tare da sauki duk tsananin rayuwa ƙar yasa ki bayar da mutuncinki in kuwa kikai haka samha ban yafe miki ba
Insha allah abba zan kula da kaina ungo ta fara bashi yana sha tana gyara mai gyaɗa tana bashi a haka har suka gama ta fara wanki *………✍🏼*
*⚜️⚜️YADIN MAGE⚜️⚜️*
🐈🐈🐈
🐈🐈🐈🐈
🐈🐈🐈🐈
*🫧story and writing🫧*
*🎀Oum yasmeen🎀*
*IN FA BANA GA NIN RUWAN COMMENT ZAN MAI DA SHI PAYMENT DOMIN BA ZAI YIHU BA ANA WASA BABU DARIYA BA*
💃💃💃💃💃
💞💞💞 💞💞
💞💞💞 💞💞💞
💞💞💞💞
💞💞💞
💞💞
💞
*⚜️⚜️YADIN MAGE⚜️⚜️*
🐈🐈🐈
🐈🐈🐈🐈
🐈🐈🐈🐈
*🫧story and writing🫧*
*🎀Oum yasmeen🎀*
*IN FA BANA GA NIN RUWAN COMMENT ZAN MAI DA SHI PAYMENT DOMIN BA ZAI YIHU BA ANA WASA BABU DARIYA BA*
💃💃💃💃💃
💞💞💞 💞💞
💞💞💞 💞💞💞
💞💞💞💞
💞💞💞
💞💞
💞
*page21-30*
""""""""Shanya kayan data wanke tayi ta sami guri ta zauna ta dubi abban ta ta ce,
"ABBA haryan zu baka ga inda ka rubuta number hajiya ba ba tasan fa inna ta mutu ba gashi ni kuma ba inda na sani a abuja tunda zuka tashi suka koma abuja inna ba zuwa take ba gwara ita in ta bushi iska ta kanzo ta gan mu abba ko inje gidan baba bilyaminu infa ɗamai gobe za mu tafi shari'a kaga dole a sami wanne babba na miji wanda zai iya komai ,
"Tunda ta fara magana ya zura mata ido sai da ta ida ya dubeta yace,
*SAMHA* kin san dai halin bilyaminu ina ma binsa kuɗi amma yaƙi bani da aka raba gadon mu aka bamu yace in kawo za mu yi kasuwanci tashin maganar kake ji samha ki dogara da Allah sai yayi miki kowa kansa yasani shi kuma kabiru ya jirayi ƙarshan sa ba acin dukiyar maraya domin ita yaɗin mage ce duk wanda yaci sai yayi amanta wallahi samha ba mutuwa nake tsoro ba ina tsoran in mutu in barki baki da gata sai Allah sai ni ina tausayin ki tunda kika tashi ba kisan wani daɗin rayuwa ba amma komai yayi tsanani maganin shi Allah wataran zaki ji daɗi number hajiyar nane meta na rasa samha dan na san zata iya temaka mana samha yan uwana duk guna suke saboda bani da kuɗin da zan basu wani
uban ashar suka ji samha tsaki tayi ta yarfe hannu ta ce abba na tafi
"yar albarka sai kin dawo dan Allah ki kula ƙar ki kula hajara wata kila ita da mutanan ta ne sannan ga wancan ta kalmin na mahaifiyarki ne ki sa ki dena tafiya ba takalmi
"TO, abba dauka tayi ta canza hijabi wannan yana da kyau milk ne amma kana ganin sa kasan ya sha jiki dan ƙwalin da ta daura ya zame saboda ta sa hijib sumar kanta mai kyau ta fito baka siɗik da ita cire hijin tayi tasa ta shiga ɗakin mamar ta ta ɗauko hula ta sa domin dan ƙwali baya d'au ruwa a kanta lokacin da mamanta ki da rai ita ke ɗaura mata kwallar da ta zubo idon ta ta goge tayi mai sallama ta fita ,
"yasin ba mai fita a gidan nan sai na caje shi wato dan iskanci ni zaku ɗaukewa kuɗin waina ta ,
Kee da hallacan ware ni kinsa yan kuɗaɗan ki basa gaba na matsamin in huce kallo daya nayi mai na kauda
idanuna domin a wani fige yake da alama ma a buge yake wata gyatsa yayi mata akai ba shiri ta matsa suka sauran suna zaune sai k'arta suke ba wanda ya kulata yawa mahaukaciya tayo kan matan ta ƙara gyara zaman daurinta ta saita zanin ta tace wallahi tun muna shedar juna ku ban kuɗi na
"Hhhhh ahaiye rasss wata daga cikin futsararrun matan da ke gun ta faɗa tashi tayi ta daina taunar chingum din da take ci ta gyara katotan glass ɗin fuskarta duk ya zaga yemata rabin fuska tace uwar ɗakin mu ke kinsa ina tare da alhaji bisha sha mai zanyi da kuɗin ki
"Wani kallon up and down tayi mata tace ,
raiza saiki bari in caje ki sannan ki magana wallahi ban san rashin mutuncin ku ya kai haka ba sai yau ni ni hajara uwar karuwe da yan iska ni za kuyiwa sata ke yar kwalisa zo in fara caje ki
Tashi tayi tana wani gyatsina ta zo gaban ta tace
"Wallahi uwar dakin mu duk laifin mune da muka zo gidan ki da ba muzo ba kƴa dube mu ki mana sharrin sata gani caje ni sauran kuma garin cajeni alalube ni
kee da hallacan ware mai zanyi da ke wallahi kin san ni ba sa'arki bace dube ni da zaki ce in lalube ki kuɗina zan laluba mai zanyi da nonuwanki yan biyu shabiyar
*DAN KUKA* da yake kwance a cinyar zeetoo yayi mankas yace,
a'a uwar ɗakin mu haka fa kike saiki kirkiri an miki sata ki zo ki kasa ki tsare kowa sai an lalube sa in abin nan kikeso kiyi maga ko ya kuka ce gayu mufa a shirye muke mu baki gudunmawa aini banga laifin kiba tunda sirikina bashi da lafiya ya koma ya kwanta
"Uwarka zaka bawa gudunmawa wallahi dan kuka kakiyaye ni
ni sa'ar ka ce to billayillaze dai dai nake da ko wanne shege da shigiya in ban da rainin hankali ni zaka duba kace min zan haɗa jiki da ku dube ku kai ko gashin ham mata baka cirewa sai warin giya kake ke kuma zo in caje ki ba inda bata sa hannnu ba ajikin yar ƙwalisa tuni yana yinta ya sauya tun kuɗa ta tayi tace,
"aikin banza jarababbiya ni bani da lokacinki da na rage miki zafi ,
da sauri na fita daga gidan domin bazan iya jin wayan nan magagganun su na rashin mutunci ba ta
fiya nayi mai nisa har naje unguwar yakasai gaban wani tamƙameman gida na tsaya bugawa na shiga yi mai gadinne ya buɗe matsa min yayi na shiga a farfaje yar gidan sai a ajjiye mota shida wata ta bata goge wata ba wani saurayine a kan mota yayi askinnan na yan iska ga wata ƙatotuwar sarƙa a huyan sa ga wasu abubuwan hannu yawa mace hucewa nayi ta gaban sa domin har ga Allah bana kaunar ganin ya fawas da sauri ya sha gabana yace village girl kina ganina ko gaisuwa baki iya ba ko to wallahi zan maganin ki za mu haɗu a way zaki san ruwa ba sa an kwando bane ya fesamin ta ba ya koma inda yake zaune na daɗe kafin in dawo dede hucewa ciki nayi inda hajiya sadiya take zaune taci ado yawa zata tafi gasar sarauniyar kyau sai kaɗa ƙafa take ga sauran yaran suna zaune suna buga game ko wade da abin da yake ga miemie tana zaune tana shan fresh milk gawata tamfatsaitsiyar waya a hannunta tana charting tana sanye da gajeran wando da riga mai hannun shimi kannan ya ci gashin doki ga hannun ta tasa farce pink sallama nayi da ƙƴar ta amsa daman i ta ishashshiya nace
"Ina hini hajiya ,
wani haɗe rai tayi tana toshe hanci tace miemie dauko room freeshner ki fisa mini ni nasara dalili duk inda naji warin talaka zuciyata tashi take
*Momcy* ashe bani kaɗe bace nake jin warin talaka king freesh milk din danake sha ta fita daga kai na pls momcy ki sallame ta ko na sami saukin aman da ke taso min ,
Okay daughter na miemie komai nawa kin dauko kee mai ya kawo ki ?"
a daman gun abba bilyaminu na zo
"Gani lafiya ashe yana...?"
floor ban gan saba cikin tsoro saboda wani irin kallon tsana da yake jifa na da shi na ce,
Daman abbana ne ya toroni gobe nezaman kotun da wancan satin na faɗa maka
Daka tamin bani da lokaci gobe daddyna zai dawo daga chaina to gaskiya yana so ya ganni saboda ya shafe wata hudu beji dumi na ba sai de muy video call ba zan je ba ko ba shima ni sabgata tayi yawa bana dubai bana landon sweety kina da dari ke bani ni sai dala a guna kin san talaka be san darajar dala ba ?"
a wani ya tsune ta ce,
Honey bani da ita nima sai dala baby na kina da ɗari ne wallahi ƙananun kuɗin nan wahala suke mana a gida komai ta internet muke ko mubada ATM mu siyi abin da muje so
yarinyar da bata huce shekara goma ba tace,
NO momcy *……………✍🏼*
*⚜️⚜️YADIN MAGE⚜️⚜️*
🐈🐈🐈
🐈🐈🐈🐈
🐈🐈🐈🐈
*🫧story and writing🫧*
*🎀Oum yasmeen🎀*
*🤴🏼KING AND QUEEN WRITING CHAMBER👸🏼*
*IN FA BANA GA NIN RUWAN COMMENT ZAN MAI DA SHI PAYMENT DOMIN BA ZAI YIHU BA ANA WASA BABU DARIYA BA*
💃💃💃💃💃
💞💞💞 💞💞
💞💞💞 💞💞💞
💞💞💞💞
💞💞💞
💞💞
💞
*page 31-40*
""""""Okay ke saiki hi haƙuri ki koma a ƙafa,
"miƙewa tayi tace,
"To, nagode sai anjima ,
taɓe baki tayi tace,
"inba ba har zuciya kika faɗaba canta batsai miki miemie ina sabeerin take?,
"zumɓuro baki tayi ta yatsuna fuska tace,
Momcy tunɗa zu kike katsaini ina charting da key of life
"okay ƴar bala'i daga faɗamin inda take saiki fara yimin wani jawabi in banda jaraba irin ta muaihit ba ɗazu yabar gidannan ba,
Uhmm momcy kaji dashi tana Sitting room ita da mujahid jj ni na tafi ɗakina
Okay Miemie dawo ki kai me abin motsa baki
Uhmm momcy wallahi bazan kaiba ni yar aiki ce ina saliha yar aikin mu ko da yake ga wannan ta nuna samha domin bata san sunanta ba uwa daya uba daya da mahaifin samha da nata amma bata san sunan ta ba ke duniya ina zaki kai mu we mutum in bashi da kuɗi ya zama banza
Okay kee dauki try ki je kitchen zaki ga freezer ki dauko lemuka kamar ukku ko hudu sai apple ki dauko mai yawa sai ki dauko tamble guda biyu ki dora akai ki je sitting room ki kai mata miemie miemie miemie
Lai kuwa tayi ta benan dayake manne a floor tace
Momcy we miyasa na faɗa miki uzurina sai ka tsani kike na lura tunda kikaji anty rufaida tace miki kanin JJ ne kika ruɗe kinga kuɗi jiya kwana tayi bata gidannan we yana birthday yanzu kuma sunda wo ni ina hira da saurayina kin hanani zaman lafiya sai kwaɗamin kira
Topah jama'a wallahi haka na faruwa a wannan zamanin namu kuyanga ta haifi uwargijiyar ta iyaye mukula kuɗi suɗena ruɗar ku ana lalata rayuwar ya'yan ku allah yasa mu dace Amin
"TO, jarababbiya ai dole in ruɗe kaf nigeria wane besan family ɗin JJ ba ai ko annabi yace kane mi tsari da talauci nagane hassada kike mata
Tsaki taja tayi gaba abinta
ruƙi ruƙi ta fito hannuta shake da kaya ta fara tafiya hanyar da zata sada ta da sitting kwankwasawa ta farayi ta ji shiru a zatan ta basuji ba ta buga da ƙarfi
"wacce jaƙarce takemin wannan bugu sai kin ɗaga hankalin mj ɗina shigo ?"
Rumtsai ido tayi zuciyar ta harwani tafasa take abubuwa sunwa ƙwaƙwal warta yawa sallama tayi ta shiga me zata gani wani garjejan saurayine daga shi sai gajiran wando ita kuma rufaida sai wata riga iya gwaiwa yana kancinyarta yana shafa mata girji bata san lokacin data zumduma ƙaraba ta zubarda kayan aƙasa ta ruga aguje
tsaki rufaida tayi ta dauke waya hello ilu kasa ƙarwa yarinyarnan su bingo su yayyageta
an gama hajiya
"kitta ta kashe wayar my honey sorry fa kana hutawarka ta katsaka ,
"Ni wallahi nagaji tafiya zanyi gashi abinda nake so kinƙiyimin sau ɗaya fa zanyi ke ala dole sai de ai romantic ni yanzu nafara tamtama kina sona kuwa kuma aikinsan auranki zanyi ?''
haba babyn maiyasa kake cewa haka kasan fa ina sonka
Cikin salon yaudara ya fara cewa
"sau ɗaya fa zanyi kin sanfa ina sonki kuma aini zan aure ki mene dan nace inaso muyi sex dake kiyi tunani ni zan tafi,
"Okay my honey amma dan Allah bakai fushi ba akan abin da bagidajiyar yarinyar nan tayi ?"
Eh baby yayi kiss ɗin ta
Wannan kinan
Wam wam haushin karunnika taji abayan ta wasu irin jimga jimga baƙirƙirin dasu ga idonsu ja gudu ta farayi suma suna gudu suma ga gate ɗin anrufe kama ƙarafan gate ɗin tayi ta haura ilu mai gadi ya sake su *……………✍🏼*
*⚜️⚜️YADIN MAGE⚜️⚜️*
🐈🐈🐈
🐈🐈🐈🐈
🐈🐈🐈🐈
*🫧story and writing🫧*
*🎀Oum yasmeen🎀*
*IN FA BANA GA NIN RUWAN COMMENT ZAN MAI DA SHI PAYMENT DOMIN BA ZAI YIHU BA ANA WASA BABU DARIYA BA*
💃💃💃💃💃
*KUNG AND QUEEN WRITING CHAMBER*
💞💞💞 💞💞
💞💞💞 💞💞💞
💞💞💞💞
💞💞💞
💞💞
💞
*nayi kyautar sa ga king and Queen*
💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽💃🏽
*Page 41-50*
""""aguje tafita aikuwa suma suka bita da gudo take suna binta wani lahi ta shiga sukuma suka miƙe ajiyar zuciya ta sauke ta fara tafiya a hankali wata shawara tayi a zuciyar ta taje gidan inna zulai mahaifar abbanta dake unguwar kankarofi tunda gata yanzu a wajejan kasuwar rimi tafiya take har ta isa unguwar kan karofi wani durkushashshan gida ta nufa cikin sassanyar murya tace
Assalamu alaiku
wata tsohowace ta kishingiɗa a kan filo ga tana jin radio tana taunar goro fara fal da ita da alama ita samha tayo domin kamar su daya da abbanta tasha wasu ƙarafuna da sunan awar waro tasa gawani katon zoɓen ƙarfe a hannuta wanda inba ai wasa ba zai iya yanka ta ta wani naɗa dauri akanta yawa gaggwaro sai ƙar kaɗa kafa take daga gani zatayi isa matashin dake wanki ne ya amsa sallamar ta amma ita sai dauke kai tayi taci gaba da bin waƙar da akeyi a gidan radio ba ta iya bi ba amma ta dage saiyi take cewa take
"ci gaban ka nake so bebuna na ɗaga hannu habibina addu'a koyau she nake maka ,
"hhhhhhhh we ke inna baƙya jin kunya bafa haka akeyi ba,
"jaƙar uban ka nace baka zanci ƙaniyar ka yau nake jin shegan taka to tun ina yarinya ake wannan waƙar ta goge idon ta we ita a dole ta tuno baya ,
kai to wallahi waƙarnan bata daɗe ba we ke meyasa kike tusa kanki cikin kuruciya alhalin kin tsofa
ƙaramin bakiti ta dauko ta wullo mai ya goce tace.
"Wallahi bara bukari yazo sai ya raba ni da kai da man amfanin me kake min a gidan nan ko yar murtala baka bani na sai cheeze in sa abakin salati
yo inna in i na dashi zan baki amma inbani dashi zance miki ai dan ku muke nema
washe baki tayi taji kuɗi tace
imurana kana da biyar ko goma ka bani in saiyi minti minti yake kowa wannan cin cinɗin na bature nake nufi kai mai sunan ƴar gidan bilyaminu
"wallahi bani da ita ko min-mi chin chin kike nufi,
Uwar ka nake nufi nace baka zinaro nake nufi muryar samha ce ta ka tsaita daga tujarar da take zubawa
"ina huni inna zulai,
shegiya mai hatumin talauci da ban huni ƙƴa ganni ya jiki sule we naji ance tun da uwar ki ta mutu ya fara rashin lafiya oni zulai matar malam musa yaran yanzo da zaƙewa suke daga ankashe maka mata sai ka fara rashin lafiya yo yan kuwa ba so yake ya bita ba nifa tunda naji anacewa in mace tafiye san mijinta binshi take Alkur'an ranar da malam ya mutu ranar nayi kukana na gama yo yau she nazo duniyar da zan bar ta ?"
Weke inna zulai wanne inrin san duniya kike haka kefa kaƙar muce ba babar muba kinga kuwa kin dade ai ko yanzu kika mutu kinci riba tunda kinga jikoki ko kin ga ƴa'ƴansu
"Ubanka ne zai mutu bani ba shege mai hatumin talauci ko mai aka tambaye ka baka da shi Allah sarki yaronnan yusufa kullon in zai zo saiya tawo min da tsaraba,
Zulailaya gidan daɗi yo in ba ace miki me hatumin talauci ba ai ba kƴa cewa wani ba ga ƙarafan hannunki har baƙi sukayi lokacin da kika siye su ba golding bane ke ga gunan zoki zauna
wato imurana ka raina ni dan kunzo kun zauna muna goga ɗuwawu da ku zan kamaka a abincin dare
"To, yaya imuran ina hini ,
"lafiya lau ya jikin abba?"
Dasauki
Allah ya ƙara sauki
"Amin yaya imuran ina sumayyah ? ,
Ta tafi gidan anty surayya
aguje wani matashi ya shigo rigarsa duk a ya mutsai ga wani aban takalmi a ƙafarsa yawa fusk'ar jirgi wani Ali ya ce
inna zulai kin ga halifa jikan inna azumi aminyar ya haɗa photo na dana J.J kinga yau zan ya mutsa yan media
da sauri ta tashi zaune ta ƙarɓe wayar hannun sa domin itama tanajin wannan matashi mai tashan kuɗi yawa wanda yake kwasosu ko wacce Plaza da company ace na shi babban dan kasuwa tace
Ali ai wannan balarabe ne wannan fa da na ji a kainuwa radio sun faɗi dan nanjeriya ne ya kuma ka nunamin balarabe kuma yasa wani abu ya toshe fusƙar shi idon shi nake gani da girar shi sai hannayan sa ungo wayar ka bana son sha shanci
"wallahi inna zulai shine yana ashigar batda kamane kin san kuwa duk uban kuɗin daya ke da shi ba shi da aure sai ƙanin shi sai ƙanwar shi sai mahaifiyar sa haka naga ansa a ashafin CNN ɗazo we yana ingilah da shuwagabannin yan kasuwa na duniya tarin ƙarawa juna sani ko imuran ?"
Yoni Ali ina nasani kana ga keyped ce dani
bara naje in gaida baba zenaro
"uhmm sai kin dawo ,
"daya bangaran ta shiga dake gidan sallama tayi a ka amsa ,
Ina huni baba zenaro
.
Cikin fara'a ta amsa da lafiya lau ya jikin abban naki
"da sauki ,
Allah ya ƙara sauki
Amin ina rumaisa ?"
Tana ɗaki shiga
To, tace ta tashi ta shiga ɗakin ta nuratu na ciki ta shi tayi ta shiga a kwance ta ganta tana waya ganin ta yasa nuratu kashe wayar tace
La nuratu kin yi waya mu ganta miƙo mata tayi
la mai kyau da ita
abdul ne ya bani
"Wane abdul?"
saurayina ke ina ya usman
Hmm maman shi ta ce ƙarya ƙara kulani ni yanzu na dena soyayya
aa faɗe kike huyarta ki sami wanda zai mantar da ke komai kin ga kullun yazo zai bani dubu ko ɗari biyar kuma yace zai toro amma kin san me?"
aa
we yana so in toro masa pic ɗin ƙirjina ni kuma naƙi nifa anawa tunanin rabuwa dashi saboda duk namijin da zai nemi wani abu agunki wataran zai buƙaci ya kwanta dake
wallahi nuratu ƙarki yarda ya jefa rayuwarki a matsala
ae wallahi nace saide mu rabu kinga ɗazo naje gidan me taliya naji ana zancan we yanzu wasu mahaukata ake yayi suna yiwa ƙananun yara faɗe dan gidan belle kansula yayiwa zinatu faɗe amma anje kotu an kori ƙarar wannan ƙasar in kana da ƙuɗi duk abin da zakayi to wallahi sai ka fita
"Hmmm wallahi ni tsoran zuwan mu kotu gobe saboda kinga abba kabiru yana da kuɗi komai zai iya saboda yaga ya mallaki gidan nan kinsan fa gadon innatane da aka raba aka bata ta sai gidan kuma sunana tasa tace ta bani yanzu yace nasane dole yanzu fa in aka kwace gidan nan zamu dawo tunda abba baya aiki fa yanzu yana kwance
Allah ya bada sa'a
"amin ya Allah,
*America cicagon*
a gajiye yake sauko wa daga matattakalar jirgin iya gaji ya gaji hannusa ruƙe da briefcase yana sanye da baƙin glass da ba dan yasa manyan kaya ba baza kai mai kallon bahaushe ba sauko wayayi wata baƙar mota ta tsaya kusa dashi cikin murna wata matashiyar budurwa yar nanjeriya tana sanye da baƙar abaya ta roling da mayafinta ta nufo gunasa da sauri yayi baya yace
"don't touch me,
"why?"
banza yayi mata da sauri direban motarshi ya taso ya buɗe mai ya shiga
Kinga ko yasmin ai daman na faɗa miki ya kamata kirabu da shi baya sonki kin ƙi mutun sai izza da wannan wane irin sone haka dan shifa kika zo america ?"
Wallahi rashida tunda ya sani zubda hawaye wallahi shima sai yayi wanda yafi nawa ina son sa ina mafarkin rayuwa tare dashi har abadah yau shekara biyar ina janyo ra'ayin sa yaƙi we mai yake nemane a duniya wanda Allah be mai ba nifa saboda kuɗinsa nake son sa da kuma kyan sa *...........✍🏼*
*⚜️⚜️YADIN MAGE⚜️⚜️*
🐈🐈🐈
🐈🐈🐈🐈
🐈🐈🐈🐈
*🫧story and writing🫧*
*🎀Oum yasmeen🎀*
*IN FA BANA GA NIN RUWAN COMMENT ZAN MAI DA SHI PAYMENT DOMIN BA ZAI YIHU BA ANA WASA BABU DARIYA BA*
💃💃💃💃💃
💞💞💞 💞💞
💞💞💞 💞💞💞
💞💞💞💞
💞💞💞
💞💞
💞
*
~yar mutan yakasai~
*Page51-55*
Wallahi yasmin duk ke kika jawa kanki me akai a kayi yi shi da zaki bari har hawayanki mai tsada ya zuba
" Ma'aruf Jafar Jabir ne fa shin kinsan waye jafar kuwa kinsan irin dukiyar da ya tara to daddy yace min lalle inde ina son ya cigaba da kallona a matsayin yar sa to in samo soyayyar ma'aruf jafar jabir shin kinsan dalilin da ya sanya daddy yace in aure shi saboda yana son ya mallake dukiyar sa wannan yana daga cikin plan ɗin mu sannan mu mai da shi abin tausayi
Yasmeen kinsan kowa ba tun yau kike asiri akan ya soki amma abin baya yu huwa dan Allah kiyi haƙuri kizo mutafi
"To, amma wllh JJ dani kake zance sai na ta gayyara rayuwar ka
wannan kenan
lumshe idanuwan shi yayi yashi ga tunani we yau she zai samu matar da zata so shi tsakani da Allah tambas yasan ba alkairi bane ya shigo da Alhji tahir cikin rayuwar sa tuno wa yayi da lokacin da yake talaka yadda yake cimai mutunci har yace ba zai haɗa zuri'a da jinin jafar ba to amma yanzu ya a kai ya toro yar sa domin yana da yaƙinin cewa yasmeen ita ta kwaro mai ruwa lokacin da yaje neman temaƙon kuɗin makaranta bayan mutuwar mahaifinsa hawayene ya cika mai ido ina ma abba kana nan na sami arzuki inama kana nan in wanke maka takaicin ka abba har ka mutu da riga daya ce da kai abba yau gani ina da rigunan sawa ni kai na bansan adadin suba abba lokacin da kana tsaka da cuta sai mu yini mu kwana bamu samu komai ba in ban sami aikin gini ba kaf faɗin unguwarmu ba mai tausaya musu karshe ma sai aka bini da sharri ringing ɗin wayar shini ya katsai mai tunani da sauri ya daga ganin mai kiran cikin girmamawa yawa yana gaban ta yace barka da warhaka ammi
yauwa yanzu nan kahun ka ya ƙirani yana faɗa we ka raina shi baka jin magana yace ka bashi dubu dari zai gyaran gida kaƙi we me yasa kake da ruƙo ne ka mai da komai ba komai ba har yake cewa ni nake hana ka alkairi sai yan uwana
Allah ya huci zuciyar ki ammi amma ni bazan bawa kahu inusa kuɗi na ba kin tuna lokacin ina gidan yari dubu biyar zai bayar a sallameni me yace bashi da shi sai yanzu we ace yan uwan mahaifina su suka kai ni akan laifin da ban aikata ba wannan shi yayi sana diyar mutuwar abba ammi sai ya fashe da kuka muryar sa har rawa take yace
banga gawar mahaifina ba sai kaini akai naga ƙabarinsa wallahi in badan suna cin darajar ki fici kata ba zasuci ba
Ma'aruf ina baka umarni ka tura mai duk wannan ya huce suje su da ubangiji kitta kashe wayar bin wayar yayi da kallo gaban wani ƙatutan gida ya tsaya horn yayi mai gadin gidan ya buɗe masha Allah gida ne madai daici iya tsaruwa ya tsaru ga wasu flowers kala kala dare ne amma yawa rana iya ƙayatuwa ya ƙayatu fitowa yayi ya buɗe wata glass door mai shegen kyau mu kunnin fitula ya kunna tuni haske ya mamaye ɗakin komai na ɗakin farine tas harta sofa itama fara ce da alama jj mai tsabta ne komai kal kal kai tsaye kitchen ya nufa y bude fridge ya dauki ruwa mai sanyi duk kuwa yau an tashi da dusar ƙanƙara amma hakan be hanashi shan ruwan sanyi ba kusan ma ya saba da wannan rayuwa tas ya shanye ruwan sallamar munir ce ta dawo dashi daga tunanin daya shiga
barka da dawo wa big bro ya rumgumai shi tambas so gaman jini yana son dan uwan nashi shiya sa yanzu da ya gama secondry ya kawo shi nan yayi karatu
"ya karatu"
Alhmdllh yaya komai yana tafiya dede
masha Allah
Bara in sama mana abincin da za muci da a ce ammi ta yarda da zaman cikagon ai da mun huta ko auta tayi mana girki
Allah yaya bana so ka koma kano ka barni ka bari in na gama karatuna ka koma
Hmm kanina ammi ta matsa in dawo nima ina so in koma kodan kasuwancina so nake kagama karatu in doraka akai
Wow yayana naji daɗi yaya ashe halima ce yar gidan kahu inusa take mun wannan test haba ni in dunga ganin code ɗin nanjeriya a she ita ce wallahi mutanan nan suna ban mamaki
hmm kai de bari na tafi inyi wanka kafin lokacin sallah yayi
"To, big bro,
wannan kenan
kinga pic ɗin sa
Zaro idu tayi cike da mamaki wannan shi tagani a gidan baba bilyaminu yazo zance gun sabeerin da ta kai mata abinci har ya zube
"kin san sane ?"
nan samha ta kwashe komai ta fada mata
dafe girji yayi tace
"na shiga ukku daman biri yayi kama da mutun yana wankin motocine sai kuma yasami aiki a company JJ na yin taliya ashe daman haka yake dan karya ni yanzu wallahi kaka ce ma tsalata kudi yake bata amma wallahi dole mu rabu
Ni na tafi gida ƙar abba yaji shiru
"To, samha saina zo,
"To, nuratu sai da safe ,
fitowa tayi tayiwa inna zinaro sallama tayiwa inna zulai ban garan kahu isma'il bata shiga ba saboda matarsa bata so wani dan gin miji ya raɓe ta shima baya son ɓacin ranta
Wannan kenan
kai yau mukullin gidan da aka baka kabayar haya shi zaka bani iya daran yau saboda sabeerin zata zo
Sani dillahi ya miƙo mai hannu bani
ni matsala ta dakai wallahi tsohon nan kafiye san kuɗi ka taɓa ganin zan hayi gidan ka ban baka kuɗi ba yawa yau muka saba wannan harƙar
Kajini da yaro nima tawa harƙar zan baje domin yau nace wata mikawo min tallan ƙosai tazo zan bata bashin ta kaga sai in kwashi romo
Dan Allah aa nima ka ajjiye min
saika ƙaran kuɗi
"TO, ungu dubu goma shabiyar na ƙara maka"
wllahi bazan amsaba saika ƙaramin ai ba haka muke da kai na kwanaki da kaiwa wata yarinya fayɗe ai ni ka bari a cikin har alhaji isuhu yana cewa zai kwace gidan sa tunda abin da nake bayarwa anayi kenan da ƙƴar na shawo kansa ya haƙuri dubu a shirin zaka bani
Haba sani dillali jiya fa sai da naje gun D.P.O sabon da aka kawo na bashi cin hanci akan duk ƙarar da aka kawo mai ya koreta akan mu ka daure ka amshi sha takwas dubu goma kuma zanyi dan wani abubuwan da ita
Wanne D.p.o?"
Na kan gaggare mana a she shima namune daman ina tararrabi da ɗayan ya sauka ban san wa za akawo ba ashe dan uwan mune
aa aa lamarin nan yayi min daɗi kaga sai muyi ta sheƙa ayarmu
wallahi kuwa na shega ukku ina zan ɓoya kamar sabeerin nake gani ƙar ta ganni tace daman nu ba ƙanin jj bane me yaka wota gidan su nuratu
yaro kenan ai komu daɗe ko mujima wataran halinka zai bayyana kawe ka mazai
Neman makafa yake amma lahin ba wani lungu da zai boya *…………✍🏼*
0 Comments