RASHIN SANI



*🌹RASHIN SANI🌹*

*by oum yasmeen*

inkinsan bazaki comment ba dan Allah ƙar ki shiga iya mata zallah sanna sai kin tora group ukku kafin kishiga kina torawa zai buɗe

https://chat.whatsapp.com/Hz9SPZ73qsq4oWXLw0V5SY

marubuciyar 

AFIF

YA ƊIN MAGE

Bismillaahir Rahmaa-nir Raheem

 *Page 1-2*
    
"tun daga ne sa in ka kalli building din makarantar kasan makaranta ce ta ya'yan manya ce  iya tsaruwa ta tsaru tamkar ba a ƙasar nan kake ba gaskiya mai makarantar nan ba ƙaramin attajirine  
S.D.giwa  midwifery and nursing  da ke kano  da sauri ko wanne dalibi yake fitowa daga  hostel saboda ƙarfe 7:30 kowa ya shiga aji cikin hostel ɗin na shiga aikuwa naga duniya domin tundaga reception ɗin nasan cewa an kashe dukiya wasu irin kujerune na gabion akajere su a waje ga wasu irin bishiyu masy kyau da yake lokacin sanyine iska sai kaɗawa take shiga cikin reception ɗin nayi  wasu ma aikatane suna zaune sai danne danne suke a computer ga wata web cam sai aiki take gawata ƙatuwar tv sai nuna abin da ake awajan da shige da fican dalibai kusan hawa biyar ne awajan duk hostel ne hostel A,B,C har D duk wanda yaje d ya kusan fita daga makarantar na maza  daban na mata daban hawa na ɗaya nayi inda na shiga room three wata yarinya nagani  tana kwance ta lulluɓa da wani blanket mai uban taushe sai  duk ta rufe jikin ta da sauri wata budurwa bazata huce shekara goma sha taraba tana sanyi da farin hijab iya kirjin ta hakama rigar ta fara wandon ta blue kayanta sunci guga ga wata jaka ta goya pink color kusa da gadon ta tsaya ta fara tashin wacce take kwance fanna fanna fanna 7:30 fa  kinsan muna da lecture  kinsan da huri muke shiga aji amma  kin sami gu kin kwanta 

"da sauri ta  tashi na shi tana sanye da kayan sanyi  masu kauri gashin ta duk ya har gitsai har gadon maba fara ce tas yawa ka fasa jini ya fito ta na da madedecin baki lips ɗin mai dan tudu kadan bakin ta dan ƙarami mai ban sha'awa  ga wasu manyan idanuwa dara dara girar ta har haɗewa take sabuda gashin ta baƙi siɗik hancin ta yana da tsayi  dede musali  wanda ya ƙawara duguwar fusƙar ta bazata huce shekara goma sha takwas ba duk wanda  ya kalle a ba zai so ya ɗauke idon sa ba akan ta domin ta dauko kyahun  barebari  na usul  dafe kirji tayi tace da hausar ta da bata fita tace

"na shiga uku kar sir yusif birnin kudu ya  shiga ƙinsa aƙwai baƙin hali duk da abokin sa ya fisa ,

kinga fanna ki sauri kiyi wanka  ki shirya mu tafi bana son surutu 

"kinga inkin ga zan ta kura ki ki tafi ai daman dan garun kune dole kiyi kishin ki a na taɓa dr giwa kin fara kunfar baki ga ƙanin abba ko sa ta shiga banɗaki?"

"lalle yarinyarnan kinji hausa ni kike faɗawa haka kinci sa'a ammy da abie ahannu suka  ɗamƙaki da yau na tafi na barki  kujerar dake gefe ta jawo ta zauna ta fito da wayar ta iphone 14 tana dannawa daure da towek ta fito da sauri ta dauki hair dryer domin busar da gashin ta

au yanzu sai kin tsaya busar da gashi fanna we me isa kikeso idanuwan dr giwa ya fara kaiwa kanmu kinsan fa wallahi ba yason makara tana tsaye akan mu da malaman sa 

Laila yanzu so kike in tafi gashi na na zubda ruwa haba laila a dinga yin na Allah mana

"fanna yanzu da abunnan na hanci zaki fita kinsan fa an hanamu sa abun ado,

wayyo lailah giwa yanzu ɓulal hancin da tun da aka haifan akai min sai kice sai na cire barima ta tab wallahi yayi abin da ya gadama yawa ba prevent school ba fi'ilin sa yayi yawa we dan Allah in tambaye ki ?"

da hallacan ki sauri 

Hmm tace mata da sauri ta sa irin kayan da ke jilin laila sai de ita jakarta sky blue ce ta sayan ya madedecin glass mai kyau da alama medical ne sai ya ƙawata fusƙar ta wayar ta ta ciro dake chaji tace 

"muje lailah giwa  ta shi tayi ta zura wayar ta a jaka ta rataya ta ta saki ɗaya hannu jaƙar wata ash color mota ce ta tawo aguje da alama mai motar sauri yake yayin da ya tada ƙura har ta sauka akan fararan kayan fanna wanne shegenne ya faɗamin ƙurah ai bata ƙarasa ba taga  wanda ya fito zaro dara daran idanun ta tayi yayin da futsari ya kusan zubuwa lailah domin ta tabbata ya jita ……………✍🏼

*🌹RASHIN SANI🌹*

         
              
*🫧story*
*and writing🫧*

   *🎀Oum yasmeen🎀*

*IN FA BANA GA NIN RUWAN COMMENT ZAN MAI DA SHI PAYMENT DOMIN BA ZAI YIHU BA ANA WASA BABU DARIYA BA*
💃💃💃💃💃

https://chat.whatsapp.com/Hz9SPZ73qsq4oWXLw0V5SY
*wannan group ɗina ne a kwai lokacin da zan dena posting a kowanne group sai  a nawa in kuka shiga inga ruwan comment ko in mai dashi payment* 

💞💞💞                  💞💞
        💞💞💞     💞💞💞
                 💞💞💞💞 
                      💞💞💞
                          💞💞
                              💞

3-4

"""""na shiga ukku fannan shikkenan baƙin ki yau ya jamana kin san waye acikin motar nan kuwa ?"

cikin tsiwa ta murguda baki tace 

ko ma waye ba ya ganin gaban sa ya baɗa mini kura jibi fa kayana yarda sukayi nasan wannan alhuda hudar ne mai baƙar zuciya 

Dafe girji lailah tayi domin ta rasa wacce irin tsana fanna buƙar gana tayiwa dr giwa ko ba komai ai dr giwa yayanta ne domin da baban shi da baban ta uwa daya uba daya fannan tana girmama kowa na dangin giwa ban da dr giwa
abu ɗaya tasani fanna bata son makarantar kwana sai gashi an kawota in tayi mata fada sai tace da be buɗe makarantar shi ba da ba a kawo ta da ƙyar ta i ya buɗe baki tace 

"dan girman Allah fanna kiyi shiru kinga fa yana ƙoƙarin fitowa  ai kuwa bata rufe baki ba sai gashi ya fito kallo daya nayi mai ban so in dauke ido akansa ba chocolate color ne irin black american ko kuma ka ce ethopian color shi ba fari ba ba koma ka kirashi bakiba wane irin farine da shi idanuwanshi suna sanye da baƙin glass ga wata iriyar ƙasumba ta sha gyarah sai sheƙitake yana sanye da suit  baƙa inda ya samata fa'ar  shirt yana sanye da wando baki yayi kyau yawa ƙar kadena kallosa a kuma tunsa na dama yana da wata tawadar allah wacce ta ƙarawa fusƙarsa kyau hannunsa ruƙe da lab coat da wasu files ahannusa yayi da sir yusif birnin kudu ya roƙemai jaka da alama magana suke mai mahimmanci jan fanna take zu mubar gunnnan 

naƙi wallahi ko ba yau ba sai na rahama dan rainin hankali mai ido yawa na mujiya 

hmmm fanna ai kida shi baku da maraba yana da ido kina dashi wallahi wani zubin ganin ki nake kamar family ɗin giwa 

Allah ya kiyaye inyi kama da shi jibe shifa tsoho dashi yo ba dole yayi baƙar zuciya ba antsufa ba aure dole abubuwa su dame shi 

rufe mata baki tayi karaf a idon sir birnin kudu yace lailah giwa ko zo lafiya kike janta yawa yara 

wata uwar harara fanna ta yiwa lailah kamar idonta zai waɗo ƙasa sum sum sum ta tafi duk da ji take ka mar ta koma hostel ta canzo kaya gawata hinwa da take ji daman bata karyaba suka fito sai anjima sai sudawo suyi girki su koma makaranta haka lailah ta take mata baya tsugunawa sukai da ƙƴar suka haɗa baki wajan cewa 

Good morning sir daga haka su kai shiru sukayi yayin da dr giwa ko arzukin kallo basu samu ba yan mata da yawa na makarantar sun mutu akan son sa da ma nawaje sir birnin kudune ya amsa yace 

"lailah lafiya kuke faɗa kida aminiyar ki ?"

Cikin tashin hankali har tana rarrabe magana alamun ba gaskiya tace 

Sir ba-komai ke fannan tashi mutane fi aji 

aa ai ban sallame kuba in ke yar barno ya akai ake janki kike turjewa da alama de jinin secondry yana jikin ku ya kafe ta da idanuwa 

Wani baƙin cikine ya tokare zuciyar fanna ga wani rainin hankali shiru tayi tana wasa da yan yatsunta zara zara 

cikin deep husky voice ɗinsa ako yaushe yace 

"ke ciro abin da ke hancin ki ,

Da sauri ta dago ta kalleshi wato shide wannan tsohon duk inda aka haɗa hanya da shi matsalane yanzu duk irin dukiyar da yake da ita sai ya karɓi gold ɗin da befi na dubu dari biyar ba yanzu inta koma gida ta cewa ammi me inta tambaye ta yana ina domin da za atawo da ita sai da ta ƙarba ta adjiye a gunta saboda sun karanta roles ɗin makarantar sunga ba ado ba sa abin hannu balle sarka ba yin kunshi to sai tayi da bara ta je ta dauko abarta cikin sassanyar muryar ta kamar sarewa cikin shagwaɓa  tace

"sorry dr ,

Tsawa ya daga  kamata aikuwa tuni hawaye ya fara zarya afusƙarta da sauri ta tashi ta rumgumai lailah ta fara kuka 

Lailah ciro min abin da ke fusƙarta 

"TO, to yaya giwa da sauri ta dago fusƙar ta ta fara cirewa kash barimar irin me ƙawanyar nan ce kunsan da huya sata da cire ta abin ka da farar fata tuni hancinta yayi ja ana cirewa ta ja da baya ta kifa ƙanta amotar sa ta saki kuka mai cin rai 

ungo 

okay ya sa hannu ya amsa motar sa ya shiga ya adjiyeta sannan ya dubi sir birnin kudu yace

ni zan shiga office nan da anjima zani giwa hospital dayake bani sa da makarantar taci kima ana iya shiga 

"okay afito lafiya,

tafiya ya fara tamƙar mai tasauyayin ƙasa da nutsuwa tambas kamiline kuma muskili mai kafiyar zuciya ba macan da zata same shi amatsayin miji ta kusheshi 

yanzu yar barno kihi haƙuri zan yimai magana insha Allah zai baki kinji 

cikin kuka tace 

ɗazu ya baɗamin kura yanzu kuma ya kwacemin abuna 

dokar makaranta ce haka yar barno ba mukula ba muna saurine kihi haƙuri

tashi tayi daga kifa kan datayi idanunta sunyi ja saboda kuka tace laila zo mutafi 

 cikin tsokana yace lailah kama hannun babyn ki naga alama yar rigima ce daga magana sai kuka

dan Allah fannan kihi haƙuri insha Allah dr giwa zai baki 

kinga lailah bara in je hostel inshirya kinga naɓaci da gudu ta bar gun tanufi hostel yayin da laila tabita 

wannan kinan 

yana shiga office ɗinsa ya tararda aiki da yawa zama yayi ya fara duba abin da ke gaban sa cikin rashin sani ya kai hannusa dede hanci sa wani dogun tsaki ya ja we wannan rigimammiyar yarinyar tun ɗazu yake zuwa toilet yana wanke hannunsa amma oud ɗin datayi amfani dashi yaƙi barin hannun sa shifa yanzu yafara tunanin anya kuwa mutumce wannan wanne irin turarene yayi tsaki yafi cikin kwando 

lafiya dr naga kana tunanin ?"

Firgigit ya dawo hayyacin sa ya maze dayake yana da zurfin ciki da huya kagano meke damunsa yace

lafiya qalau yanzu so nake inji giwa inga ya aikin nasu yake tafiya tashi yayi yafara neman mukullinsa da wayar sa 

hmmm dr giwa dan Allah ina nemarwa fanna afuwa kaga sabowace bata san yarda 

da katar dashi yayi yace 

pls  birnin kudu bana son jin maganar nan ai duk wata doka ta makarantar nan sai da na faɗa 

me isa baka daukan abu da zafi amma ayannzu ka zafafa dan wannan kuskuran da fanna tayi 

ban za yayi mai ya fita ya bugumai kofa mota ya shiga zuciyarsa na ɗaci yarasa dalili shima besan da lilin dayasa yayi haka ba tunda yana yiwa sababbi afuwa
……………✍🏼


*RASHIN SANI*

*🫧story and writing🫧*

   *🎀Oum yasmeen🎀*

*IN FA BANA GA NIN RUWAN COMMENT ZAN MAI DA SHI PAYMENT DOMIN BA ZAI YIHU BA ANA WASA BABU DARIYA BA*
💃💃💃💃💃

*dan girman Allah inkinsa ba zaki comment ba karki shiga*

https://chat.whatsapp.com/Fu2P8PebrYYAXRI3z0vvXh
*wannan group ɗina ne a kwai lokacin da zan dena posting a kowanne group sai  a nawa in kuka shiga inga ruwan comment ko in mai dashi payment* 

💞💞💞                  💞💞
        💞💞💞     💞💞💞
                 💞💞💞💞 
                      💞💞💞
                          💞💞
                              💞
*page 5-6*

"""amma me isa ita naƙi in mata uzuri toni wata zuciyar ta ce mai saboda ta nuna maka sangarta ta ya'yan gata shiya,

tsaki yaja ganinn tunani zai zautar da shi ya damu kansa gani yake kamar be kyauta bata ba tsaki yaja gaban wani tamfatsaitsan asibiti ya tsa inda yayi horn gate man ya najin horn ya taso ya buɗe mai cikin girmamawa yace 

Barka da zuwa oga 

Yauwa yace ya ja motar sa yayi gaba parking space ya nufa inda ya faka motar sa ya fito kai tsaye yanufa office ɗinsa ya nufa aikuwa ya tarar da mutane da yawa yau yasan ba zai bar asubitin nan ba sai dare saboda ya tara aiki da yawa 

da sauri wata budurwa ta sha gaban sa tana sanye da fitted gown ta matsaita sosai inda ta rataye mayafi chantili a kafadar ta sai taunar cin gum take ta ci make up bakin nan ya sha jan janbaki takalmine mai tsaye a kafarta cikin salon jan hankali tace

" your well come my dr tayi wani far da ido ita ala dole saita burgeshi,

banza yayi mata ya sa wani kati aikuwa nan da nan kofar ta buɗe ya shiga iya haduwa office ya hadu ga kayan more rayuwa biyoshi tayi har tana tuntuɓe kamar zata waɗi saboda saurin da take kuma rigar ta matsaita sai uwar tsaga har cinya cikin muryar kuka da yake cin ta tace

"haba dr tun safe nake jiran ka amma kaxo kayi banza dani honey kasan irin son da nake maka kuwa wallahi ba zan iya rayuwa bakai ba ka tausayamin ka aure ni wallahi in kaina kakeso in baka zan baka ?"

pls dan girman Allah rumaisa ki fita ina da patient da yawa kuma na san kin gani kin san asati sau biyu nake zuwa asibitin nan ko ki tafi gida zan neme ki 

Wallahi ba inda zani sau nawa kake cimin in tafi bacin faɗi kake baka nemana dan girman Allah ka temaka min wallahi sonka zai hallaka ni daya daga cikin kujerun da aka tanadar domin zaman marasa lafiya ta ja ta zauna ta kifa kanta tana kuka mai ban tausayi 

Zuba mata idanuwanshi yayi sunyi ja tamkar garwashi domin ya cire glass ɗin sa ransa inyayi dubu ya ɓaci mai isa rumaisa ba xata gane ba tana ɓata wa kanta lokaci mai isa takasa fahimtar bata ɗaya daga cikin jerun matar da zai aura numfashi ya fesar mai huci yace

Pls rumaisa ki fita ina da aiki da yawa tun da nace miki zanne meki ki yarda 

dagowa tayi duk make up ɗin da tayi ta ɓaci ta saki ajiyar zuciya tace

" rely?"

yes i promise to you 

farin ciki ne ya mamaye fuskarta da zuciyar sa  ta saki dariyar jin daɗi ta ɗauki jaƙarta ta tsaya tana kallon sa da tana da iko zata iya mai da dr giwa zuciyar ta ba macan da ta isa ta kalle shi tana mai wani irin so ita kanta batasan iya kacin saba a hankali ta sunkuya har yana iya jiyu numfashin sa tace 

My honey ina sonka ina jinka ajinin jiki na pls ka tausayawa rayuwata karayu dani har abadah ƙar ka bar wata ƙofar da wata macan da zata zo cikin rayuwar mu wallahi ba dan dukiyar ka nake son ka ba ina yi maka true love wacce ba sirkin cuta a cikin ta kai min alkawari zaka rayu dani har abada 

Rumtsai idonsa yayi ya nuna mata hanya da hannun sa 

"Okay bakomai na gode da ka tsaya ka saurareni ta juya zata fita ta murɗa handle ɗin kofa ,

yace

kice wanda yake kan lahi ya shigo 

"To, my dr ,

wannan kenan 

aguje ta waɗa kan gadon ta tasaki kuka domin yau dr ya ɓata mata rai taci alwashi kala kala akansa domin sai ta rama 

Haba fanna yanzu ki canza kaya kizo mutafi kin tsaya wani kuka 

yanzu a gaban ki dan uwanki ya cimin mutunci baki dakatar da shi ba shine kike cewa inzo mutafi ba zani ba 

Hmmm fanna kinja ƙinjawuwa tun farko sai da nace miki ki cire kika ƙi kiyi haƙuri kawe shine mafuta yanzu 

wallahi sai na rama dan rainin hankali tsoho kawe 

uhm uhmm fanna ba asan inda rana zata faɗiba 

Allah ya kiyaye ko zata waɗi saide awani gun mai zanyi da tsoho

hmmm kina ban mamaki inkin ce da dr giwa tsoho shekarar sa arba'in fa matashi ne fa 

Wallahi an cucu matashi ni nayi mamaki ma dabe fara furfura ba 

hmmm wallahi fanna kinyi nisa 

tashi tayi ta canza kaya suka fito kai tsaye aji suka nufa har sir birnin kudu ya shiga sosai suka maida hankali kan karatunsu 

Wannan kenan 

Da gudu ta faɗa jikin mahaifiyar ta cikin muryar kuka tace 

"wallahi hajja in ban sami ya sa'eed ba zan iya mutuwa ku temaki rayuwata ku aura min shi kowa na giwa yasan ina son shi amma kun zuba ido da ace shine da tuni anne mamai mafita ,

wani tsaki hajja ta saki tace 

"We ke Amal mai isa ba kƴa jini ba nace ki bar min komai a hannu na ba ,

Hajja sai yau she asirin da kike mai zai cishi kin daɗe kina ɓatar da kuɗin ki nide kawe ki samo min hanyar da zan sace zuciyar sa 

 ai tuni ta buge mata baki tace

"wato hanal kin ƙagu da abin da nakeyi ko komai inayi danke domin wallahi dole in kastantar da ahalin fatima tunda har ta haifi dan da akafi son sa fiye da kowa a dangin giwa ba zan gaji ba wataran zanyi nasara na tsani fatima da duk wanda ya rabe ta tafini komai na rayuwa ga danta ya tara dukiya dole ki aure shi sannan in kashe shi da hannu na mu sami dukiya wannan hanyar ce kaɗe zan iya kuntatawa fatima har zuciyarta ta buga shi daman wancan tsohon yana kan hanyar gangara ………✍🏼

kuyi haƙuri da wannan na gama typing ɗina aka yimin  banned ɗin whatsapp

*RASHIN SANI*




*🫧story and writing🫧*

   *🎀Oum yasmeen🎀*

_DAN GIRMAN ALLAH IN KINSA BAZAKI COMMENT BA KAR KI SHIGAR MIN GROUP_


https://chat.whatsapp.com/Fu2P8PebrYYAXRI3z0vvXh

*IN FA BANA GA NIN RUWAN COMMENT ZAN MAI DA SHI PAYMENT DOMIN BA ZAI YIHU BA ANA WASA BABU DARIYA BA*
💃💃💃💃💃

*wannan group ɗina ne a kwai lokacin da zan dena posting a kowanne group sai  a nawa in kuka shiga inga ruwan comment ko in mai dashi payment* 


💞💞💞                  💞💞
        💞💞💞     💞💞💞
                 💞💞💞💞 
                      💞💞💞
                          💞💞
                              💞
```page 7-8```

"""A'a hajja agaskiya nide nagaji kawe ki nemo  hanyar da zai kalleni kullum ai ta abu ɗaya ,

hanka ɗeta tayi ta tashi domin abun na amal ya huce hankali anya ba wani asiri akaiwa yar tata ba anya zata bata haɗin kai su gudanar da aikin su lalle akwai aiki agaba ta faɗi aranta 

Kuka Amal ta saki domin wallahi in tarasa yaya sa'eed ba zata iya rayuwa ba wayar tace tayi ring har sau bakwai ana takwas ta dauka ganin mai kiran yasa da sauri ta dauki wayar tace 

Hello uncle sulaiman ina huni 

lafiya lau du kan ku kozo giwa hospital jadda ba lafiya jikin sa ya rikice na bugawa yaya be dauka ba ina ga baya kusa 

"Innalillahi bara in faɗawa hajja gamu nan zuwa ,

"To, ya kashe wayar a guje ta hau sama domin sanar wa da hajja saƙon uncle sulaiman a hankali ta tora hannun kofa samon ta tayi tana kwance tana danna waya tace

"hajja ki dauko key ɗin mota mu tafi asibiti jadda ba lafiya ,

mmsswww ta ja dogon tsaki tace 

We yaushe zaki yi hankali to bani da  lokaci in mahaifin naki ya dawo kwaje ai ubansa ne ba nawa ba yau ƙawata da muka haɗu a charting zata zo dan haka bani da lokacin zuwa dobo tsoho ayi mutum da shegen taurin rai ya mutu kawe muci gado ina son a sa company giwa rice a cikin gaɗon mahaifin ku 

Hajjjjah dan Allah ki dena son duniya duk wata hanya bata gari ba nan kike biyewa hajja kinsan ranar da yaya giwa yayi birth day ya bashi company amatsayin gift nashi dan Allah ƙarki ɓallo mana ruwa 

Zanci uban ki Amal huce kiban huri shi yasa nake son ruky tana son duk wani farin ciki na huce kiban huri wallahi da ace a asibiti na haifeki Amal da sai ince canza ki akai ba jini na bace kee to ruky zan sa ta duk ga nunawa shegen yaron nan tana son shi ko za adace ke kuwa bara mahaifin ki ya dawo sai nasa ya haɗaki da wani acikin family kije can ki ƙarata 

A guje ta fita domin wallahi ta fara gajiya da halin hajja 

Wannan kenan

a gajiye suka dawo hostal bakin gado fanna ta zauna tana sauke numfashi tace 

Dan Allah sister lailah giwa temaka ki dafa mana ko da taliya ce ai muna da miya ko ?"

"To, bara in cere kayana  ,

"okay bara in watsa ruwa shiga ban ɗaki tayi tayi wanka ta ɗauro towel ta fito inya halitta ubangiji yayiwa fanna yawa ita tayi kanta bata da ƙiba amma bazaka kirata siririya ba shap ɗinta kamar na coca cola tana da diri  dressing table ta nufa ta ja stool ta zauna shafe shafe ta fara har laila ta fito daga kitchen daya ke banne a dakin su ta tsaya ta kurawa fanna ido domin ta rasa dawa fanna take kama a cikin uncle ɗinta da ƙarfe tace 

"yesss wallahi na gano ,

Cikin fir gici fanna ta jefar da turaran da ke hannun ta  aikuwa ya fashe bakin ta na rawa tace 

"Lafiya laila mai yasa me ki wani abun kika gani ?"

ke matsoraciya yau na gano dawa kike kama cikin uncle ɗina wallahi 

Hmmm laila amma kin dauki hakkina kinga fa na fasa turarena 

Mmssww aikin kenan  daman tun ɗazu baki gama shiryawa ba gashi ni har nagama mana girki inkina wani abun wallahi halinku ɗaya da yaya inyana shiri kamar mace 

Dan girman Allah ina cikin nisha ɗina kina sako min giwa aciki 

da sauri laila ta zare wayarta daga chaji tace bara in nona miki uncle Mamud kamar ku daya wallahi har da su yisham kina kama barin miemie auta wajan pic ɗinta ta nufa tafara dubawa cikin sa'a ta gano pic ɗin su uncle Mamud tace kinga 

amsa tayi tini ta waro ido domin abin ya fara bata tsoro musamman babban mutumin da alama shine uncle Mamud gawata mace zata girmi amminta sun rumgumai juna cikin farinciki kallo daya zakaiwa family ɗin kasan hutu da jindaɗi sun zauna musu tuni suka bata sha'awa inama family ɗinta ne a haka suke farinciki ajiyar zuciya ta sauke ta miƙawa laila wayar ta tace 

muna kama dasu daman haka ubangiji yake ikon sa 

Hakane wannan uncle Mamud ba'a ƙasar nan yake da zama ba saboda tunda wani abu ya faru a cikin giwa family ya dena zama saide ya zo ziyara yana da kirki sosai yau shekara goma sha bakwai kenan da dena zama akano yana Turkiya tare da matarsa da ya'yan sa guda ukku yisham shine banban ɗansa sai muhibba sai auta miemie sunan hajiyar giwa ne da ita wato maryam shine ake cemata miemie a hannun maman su dr giwa ya tashi saboda haka sun saƙu da dr giwa uncle Mamud dan bokone mai haƙida kinsan da dr giwa zaiyi degreen ɗinsa na hudu agunsa yaje yazauna yayi duk wani harkar kasuwancin uncle Mamud to ahannun dr giwa suke wasu acikin familyɗin mu cemai suke uncle baturai saboda tun da dr giwa ya fara magana sai yace uncle baturai 

In akace mai yace 

Uncle mamud sai yaƙi tanan sunan baturai ya fara binsa iya so da kauna dr giwa yana yiwa uncle shi 

fanna tace 

Allah sarki wallahi har ya shiga raina zanso ingan shi a zahiri 

Dariya lailah tayi tace 

Infaɗa mai ga mai ciwa ɗansa kuma mai sunan jadda tsoho 

dukan wasa fanna ta kaiwa laila aikuwa ta guce cikin so da kauna suka fara cin abinci tashi fanna tayi 

bade har kin ƙoshi ba nifa tsiyata dake kenan zaki ta ihu hinwa hinwa ana zubuwa ki ci kaɗan ki tashi  

hmm sister so kike cikina ya fashe iya abincin da zan iya ci kenan fridge ta buɗe ta dauko lemo da ruwa ta adjiye musu kadan ta tsiyaya a kofe ta sha sanna ta ɗaga jakar ruwan ta shanye ajiyar zuciya sauke tace 

"kinga yau abiena bekirani ba bara in kira shi saboda basan aikine ya tsare shi ,

aikuwa gwara ki kirashi tunda kinci kin ƙoshi ai dole ki tuna da abie

 pillow fanna ta jefa mata tace 

Wallahi laila kiki yayeni bara insa kaya sai in kirashi mu gaisa yau nasan aikin kwana yake ba zan sami gaisawa da nana ba 

"To, ki kira mama sai ku gaysa da ita,

tuni farin cikin fanna ya gushe cikin ƙarfin hali tace 

"yanzu Mama ina kirata balalle ta ɗaga ba saboda nasan tana aiki daman ace da rana ne zan iya cewa ammi ta kai mata wayar sai mu gaisa ,

"okay ni wallahi ina mamaki we kice ammi kishiyar maman kuce amma suna da haɗin kai wallahi ba kamar irin banzan kishin da yanzu akeyi ba

" murmushi  fanna ta saki tace,

Ai ita ammi ba ruwan ta ta riƙeni tamƙar yar ta Allah be bata haihuwa ba tana son yara sosai 

wayar lailah ce tayi ring da sauri ta daga tace

 hello sister basma yakike ya su mamy 

"Wallahi lafiya kinsan jikin jadda ya tashi ?"

innalillahi wallahi bansani ba 

aikuwa an faɗa a cikin group 

"tun da safe ban  hau online ba a ina aka kwantar da shi ?"

giwa hospital aikuwa gobe zan zaje in duba shi koma kafin arufe hostal bara fanna ta rakani 

"to shima fa anty Aisha dazu ta bugowa mamy waya tana kuka we uncle baturai ba balafiya wallahi na sara wanne sirri suke ɓoyewa suda  big brother inaga damuwar sa ce fa tasa jadda rashin lafiya inna tambaye mamy sai tace a kwai lokacin da kowa zai sani innace ta faɗamin sai tayimin shuru 

Wallahi nima nasha tambayar abba mai yasa uncle Mamud baya zama saide in anyi mutuwa yazo ko biki to mai suke ɓoyewa haka 

Allah masi mu cigaba da yimusu addu'a koma mene yazo da sauki 

Ami ya Allah 

"saida safe ki gayshe min da fanna ,

Allah ya kai mu insha Allah zata ji 

fanna shirya ki rakani dubiya 

"Wane bashi da lafiya ?"

jadda ne 

Allah ya bashi lafiya 

"Ameen"
cikin  nutsuwa ta tashi ta nufi wardrobe ta nufa inda ta dauko wata hadaddiyar lufaya pink color da adon flower blue da milk color tayi kyua iya kyau kana nan kaya tasa aciki sanan ta naɗa lufayar ta

 masha Allah  fanna komai kika sa kyau yake miki wallahi 

"murmushi tayi tace 

"kema abayar da kika sa tayi miki kyau sosai,

barimar azurfa ta dauko ta sa aɓolal hancin ta satin da ya huce suka fita shopping suka siyo lips gloss tasa a labbanta sai sheƙisuke sun ƙara pink color agogo tasa da ƴar ƙamar sarƙar huya tasa glass ɗinta sai zuba sassanyan kamshi yata ke humra ta ƙara daukowa ta shafa ajikinta nan turaran kabbasa da ta turara kayanta dashi suka haɗu suke bada wani irin kamshi mai daɗi jakarta ta janyo tasa ta sa plat shoe milk color cikin siririyar muryar ta kamar sarewa tace 

Lailah ki sauri ki fito mu tafi 

Iyee dan yau kin rigani shiryawa ko to vail zan ɗauko saboda yaya baya son shigar banza wata ƙila mu haɗu dashi 

Insha Allah baza mu haɗu dashi ni wallahi sai in fasa zuwa ai rasa  wana je dubawa zanyi jadda tsoho shi tsoho 

dariya laila tayi harda ruƙe ciki tace 

wallahi fanna ki guje ranar da dr zai san abin da kike mai hmm haduwar ku bazatai daɗi ba fito mutafi fitowa sukai 

aa fanna lailah unguwa za aje 

juyowa sukai laila tace 

Ehwallahi xubaida 

adawo lafiya fanna kinyi kyau 

nagode zubaida ina taƙwara take 

Fatima tana ɗaki wallahi 

okay to mu muntafi 

Kudawo lafiya 

Tafiya suke suna yira domin da nisa daga school izuwa giwa duk da darene wajan tamƙar rana agaskiya S.D giwa iya tsaruwa makarantar ta tsaru ban gane dare muke ko rana ba har suka iso  giwa hospital kallo daya zakai wa asibitin kasan ankashe dukiya yawa kana america saboda tsaruwar asibiti ga fararan fata sai shige da fice suke domin ma aikatan giwa ba iya baƙar fata bane har da farare suma kansu jar fatar zuwa suke zuwa adoba su kai tsaye suka nufa  areception wayyo fanna ban tambayi basma wanne ɗaki yake ba bara in kirata ring take yi ba'a daga ba waiting chairs da aka tana dar domin zama fanna ta zauna ta dauko wayar ta tana dad dan nawa kamar daga sama taji ance 

yar barno da sauri ta ɗago tuni sukai ido hudu da dr giwa da sir birnin kudu aibata san lokacin da ta rasa nutsuwar taba sabo kallo ɗaya dr giwa yayi mata hanjin cikin ta ya kaɗa tashi tayi cikin rawar murya tace laila juyawa tayi bata ga lailah ba da alama ta tafi tambayar ina aka adjiye jadda 

"yar barno dubiya kikazo ?"

kai ta ɗaga mai yawa ƙadangaruwa yayin da dr giwa ya kafeta da macizan  idon sa masu kama dana macizi domin besa  glass ba…………✍🏼

*gashi yau nayi update wallahi banned ɗin whatsapp ɗina akai*
*RASHIN SANI*


         B̑̈y̑̈

O̥ͦu̥ͦm̥ͦ y̥ͦḁͦs̥ͦm̥ͦe̥ͦe̥ͦn̥ͦ

ᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶ🎀ᠻᠻᠻᡶᡶᡶ🫶🏻ᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶ💧ᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻ

S̑̈ȃ̈k̑̈ȃ̈ m̑̈ȃ̈k̑̈ȏ̈n̑̈  ȓ̈ȃ̈s̑̈h̑̈ȋ̈n̑̈ g̑̈ȃ̈n̑̈ȋ̈n̑̈  c̑̈ȏ̈m̑̈m̑̈ȇ̈t̑̈ d̑̈ȃ̈ y̑̈ȃ̈w̑̈ȃ̈ n̑̈ȃ̈ m̑̈ȃ̈ȋ̈ d̑̈ȃ̈ s̑̈h̑̈ȋ̈ p̑̈ȃ̈y̑̈m̑̈ȇ̈n̑̈t̑̈ ȃ̈m̑̈m̑̈ȃ̈ ȋ̈n̑̈n̑̈ȃ̈ g̑̈ȃ̈ c̑̈ȏ̈m̑̈m̑̈ȇ̈n̑̈t̑̈ z̑̈ȃ̈n̑̈ ȋ̈y̑̈ȃ̈ m̑̈ȃ̈ȋ̈ d̑̈ȃ̈ s̑̈h̑̈ȋ̈ k̑̈y̑̈ȃ̈ȗ̈t̑̈ȃ̈ s̑̈ȃ̈b̑̈ȏ̈d̑̈ȃ̈ b̑̈ȃ̈n̑̈ȋ̈ d̑̈ȃ̈ n̑̈ȋ̈y̑̈ȃ̈ȓ̈ y̑̈ȋ̈n̑̈ l̑̈ȋ̈t̑̈t̑ȃ̈f̑̈ȋ̈n̑̈ k̑̈ȗ̈d̑̈ȋ̈ 

ṡȧṅṅȧṅ i̇ṅȧ ḃȧẇȧ ṁȧṡȯẏȧṅȧ ḣȧk̇u̇ṙi̇ ṅȧ ḋȧk̇ȧṫȧ ḋȧ ẏi̇ṅ l̇i̇ṫṫȧḟi̇ṅ *ẎȦḊİṄ ṀȦĠĖ* sᴀɪ ɴᴀ ɢᴀᴍᴀ ʀᴀsʜɪɴ sᴀɴɪ ʟɪᴛᴛᴀғɪɴ ʏᴀᴅɪɴ ᴍᴀɢᴇ ʏᴀɴᴀ ʙᴜᴋᴀᴛᴀʀ ʙɪɴᴋɪᴄᴇ ᴋᴀᴍᴀ ᴅᴀɢᴀ ᴋᴀɴ ʟɪᴛᴛᴀᴛᴛᴀғᴀɴ ᴀᴅᴅɪɴɪ ᴅᴀɴᴀ  ʙᴏᴋᴀ ʜᴀʀ ᴅᴀ ɪᴛᴀ ᴋᴀɴ ᴛᴀ   ʜᴜᴋᴜᴍsᴜ ᴀᴍᴍᴀ sʜɪғᴀ ᴘᴀʏᴍᴇɴᴛ ɴᴇ 

ɢᴀ ᴄʜᴀɴɴᴇʟ ᴅɪɴᴀ ɴᴀ ᴡʜᴀᴛsᴀᴘᴘ ɪɴɢᴀ ʀᴜᴡᴀɴ ʟi⋆ke⋆

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k


*KING AND QUEEN WRITING CHAMMBER*
✬✬✬✬✬✬✬✬✬✬❃✬✬✬✬✬✬✬✬✬✬✬★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★✬✬✬✬✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰

ϝιʋҽ ʂƚαɾ'ʂ ɯɾιƚҽɾ'ʂ 


ɱυɳ ʂα ɱαɾ ɱυƙυ ԃα ԃαԃα ԃαɳ ʅιƚƚαƚƚαϝҽ ƙαɱαɾ ԋαƙα👇🏻

1ᴢᴀɴ ᴊɪʀᴀ ᴋᴀ
         n̆̈ă̈
 ᴀ'ɪsʜᴀ ᴀʟᴋᴀʟɪ 

/ᴍɪs ᴀʏsɪʙ/

2 ɪɴ ʙᴀᴋᴀɪ 
       n̆̈ă̈
ғᴀᴛᴇᴇᴍᴀ.ᴍ .ᴋᴀʙᴇᴇʀ 
       
/ᴏᴜᴍ ᴀғʀᴇᴇɴ/

3 ʀᴀsʜɪɴ sᴀɴɪ 
           n̆̈ă̈
ғᴀᴛᴀʜɪʏʏᴀ ᴍᴜʜᴀᴍᴍᴀᴅ ʏᴀᴋᴀsᴀɪ 

/ᴏᴜᴍ ʏᴀsᴍᴇᴇɴ/

4 sᴏɴᴋɪ ɴᴇ ᴋᴀᴅᴅᴀʀᴀ ᴛᴀ 
              n̆̈ă̈
ғᴀᴛᴇᴇᴍᴀʜ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ 
          
/ʙᴀᴛᴏᴏʟ ᴋᴀᴍʙᴀ/

5 sᴀʀᴀᴜɴɪʏᴀʀ ᴋʏᴀᴜ
         
            n̆̈ă̈

ᴋᴀᴅɪᴊᴀᴛ sᴀʙɪ'ᴜ ʏᴀʏᴀ

page 9-10

""""sosai yake mamakin
 taurin kai irin na yarinyar nan dazu ya ƙarɓe yanzu kuma ga wata a hancin ta yana sane yake mata kallo gargaɗi ya zura hannu wansa a aljiyu duka 


"wayar tayi ƙara alamar shiguwar kira da sauri ta daga domin ta sami mafita zata bar gun lufayarta ta harɗeta aikuwa takefa sai akan ka fadar dr giwa sosai ta girgiza da lamarin ta saddaƙar ta kifa ta rumtsi idanuwanta ta ƙanƙame shi wani tattausan kamshi take ji me daɗin shaƙa wayar ta kuwa ta kifa ƙasa, 

"sister fanna me yasa  meki ?"

da gudo lailah ta ƙara so gun turus tayi ganin abin da ya faro   durƙusawa tayi ta dauki wayar fanna zaro ido tayi ta bude baki zatayi magana ganin banzan kallo da dr giwa ya jefeta dashi yasa ta tsuke bakinta

"da sauri fanna ta bar jikin sa kunya duk ta rufeta  tace ,

laila zo mu tafi 

dafa kafaɗun ta tayi tace 

Com down  sister kinga wayarki bata fashe ba cover ɗin ta temaka ma 

saukar da hannun laila tayi daga kafa ɗunta ta ja baya tace 

"pls laila zo mu tafi bani wayata in kira abie ina so muyi mgn da shi ,

Okay ungo kinji ashe an sallami jadda jikin nashi yayi sauƙi yanzu suka tafi nakira sister basma ce take fadamin 

ajiyar zuciya ta sauke ta kasa daga ido ta kalli dr giwa batasan ya akai haka ta faruba jitayi kawe lufayarta ta harde ta bacin dai dai ta daurata 

"Laila daman jadda ku kazo dubawa ?"

Ehwllh sir birnin kudu ashe an sallame shi 

Eh yanzun nan dr ya bashi sallama jini shine ya hau so yanzu ya sauka  

Allah ya ƙara mai lafiya wallahi danaji bashi da lafiya hankalina ya tashi 

"amin,

Cikin salon tsokana  birnin kudu ya ce ,


Yaka mata laila ki koyawa wannan ƙawar nan taki hausa ko mu korata garinsu tazo mana cirani amma bata  iya hausa ba

"To, sir fanna zo mu tafi sai da safe yaya  ,

Allah ya kai mu lfy 

Shikuwa dr giwa ƙara tsuke fuska yayi domin baya son birnin kudu yasami ƙofar yi mai zancan fanna 

Abokina a gaskiya kunyi muching sosai wllh kaga yarda ka tarota yawa a film ɗin india 

baza yayi mai yayi gaba yayin da sir birnin kudu ya ke dariyar tsokana parking space ya nufa inda suka ajjiye motar su shi ya shiga tasa shima ya shiga tafiya yake yana tunanin abin da ya faru duk son ya kawar da shi yaƙi tsaki ya ja ya fita daga asibitin ya hau kan titi da zai sada shi da darmanawa  

yayi tafiya me nisa tukunna ya nufi wani babban estate iya tsaruwa ya tsaru kallo daya zakai mai kasan ankashe dukiya yawa ba a kasar nan kake ba ajikin  estate ɗin ansa dikko giwa estate da manyan baki ga wasu sojoji masu tsaron sa wasu musulmai wasu arna sai wani muzurai suke domin ko tsusune ba su yarda da motsin sa ba harbe shi zasu yi domin estate ɗin an hada manyan mutane yan kasuwa ma aikatan gwamnati yan siyasa da dai sauran su  horn yayi gate man ya buɗe  mai gaisuwa suka shiga yi mai hannu kawe ya daga musu domin yau yan muskilancin ne a kansa 

kallo daya zakai mai kasan cewa an kashe dukiya domin turawane sukai ginin tunda jajayan sahun san sa'eed dikko giwa sai de ko da yaushe cikin sabon ta shi ake 

goma ne a estate ɗin  duk wannada ka gani a ciki to dane ga tsohon alkali san  sa'eed dikko giwa parking space ya nufa inda tuni sojojin nan suka sara mai kai kawe ya daga musu motocin sunfi ashirin ajere gu ya ko wacce da irin tsadar ta in baka kula ba cewa zakai gun saida motane wane irin gini akai ko wanne shashi sama da ƙasane ga gidan glass a far fajeyar gidan anyi wani gini inda akai hotan abin shari a na ma'auni yana zubda ruwa blue ga wasu dogayan bishiyu abin sai wanda ya gani duk da dare ne amma kamar rana  parking ɗin motar sa yayi ya fito sha shinsa ya nufa duk wani matashi ko matashi dake gidan ba wanda yake nufar shashin dr giwa domin shini copy  ɗin jadda komai nasa ya dauko sai akai arashi sunan shine da shi in akace yana cikin estate ɗin ba wani mai kwauƙaran motsi duk tsoran shi suke…………✍🏼



*RASHIN SANI*


         B‌y‌

O‌u‌m‌ y‌a‌s‌m‌e‌e‌n‌

ᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶ🎀ᠻᠻᠻᡶᡶᡶ🫶🏻ᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶᡶ💧ᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻᠻ

S‌a‌k‌a‌ m‌a‌k‌o‌n‌  r‌a‌s‌h‌i‌n‌ g‌a‌n‌i‌n‌  c‌o‌m‌m‌e‌t‌ d‌a‌ y‌a‌w‌a‌ n‌a‌ m‌a‌i‌ d‌a‌ s‌h‌i‌ p‌a‌y‌m‌e‌n‌t‌ a‌m‌m‌a‌ i‌n‌n‌a‌ g‌a‌ c‌o‌m‌m‌e‌n‌t‌ z‌a‌n‌ i‌y‌a‌ m‌a‌i‌ d‌a‌ s‌h‌i‌ k‌y‌a‌u‌t‌a‌ s‌a‌b‌o‌d‌a‌ b‌a‌n‌i‌ d‌a‌ n‌i‌y‌a‌r‌ y‌i‌n‌ l‌i‌t‌t‌a‌f‌i‌n‌ k‌u‌d‌i‌ 

s‌a‌n‌n‌a‌n‌ i‌n‌a‌ b‌a‌w‌a‌ m‌a‌s‌o‌y‌a‌n‌a‌ h‌a‌k‌u‌r‌i‌ n‌a‌ d‌a‌k‌a‌t‌a‌ d‌a‌ y‌i‌n‌ l‌i‌t‌t‌a‌f‌i‌n‌ *Y‌A‌D‌I‌N‌ M‌A‌G‌E‌* sᴀɪ ɴᴀ ɢᴀᴍᴀ ʀᴀsʜɪɴ sᴀɴɪ ʟɪᴛᴛᴀғɪɴ ʏᴀᴅɪɴ ᴍᴀɢᴇ ʏᴀɴᴀ ʙᴜᴋᴀᴛᴀʀ ʙɪɴᴋɪᴄᴇ ᴋᴀᴍᴀ ᴅᴀɢᴀ ᴋᴀɴ ʟɪᴛᴛᴀᴛᴛᴀғᴀɴ ᴀᴅᴅɪɴɪ ᴅᴀɴᴀ  ʙᴏᴋᴀ ʜᴀʀ ᴅᴀ ɪᴛᴀ ᴋᴀɴ ᴛᴀ   ʜᴜᴋᴜᴍA ᴀᴍᴍᴀ sʜɪғᴀ ᴘᴀʏᴍᴇɴᴛ ɴᴇ 

ɢᴀ ᴄʜᴀɴɴᴇʟ ᴅɪɴᴀ ɴᴀ ᴡʜᴀᴛsᴀᴘᴘ ɪɴɢᴀ ʀᴜᴡᴀɴ ʟi⋆ke⋆

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k


*KING AND QUEEN WRITING CHAMMBER*
✬✬✬✬✬✬✬✬✬✬❃✬✬✬✬✬✬✬✬✬✬✬★★★★★★★★★★★★★★★★★★★★✬✬✬✬✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰✰

ϝιʋҽ ʂƚαɾ'ʂ ɯɾιƚҽɾ'ʂ 


ɱυɳ ʂα ɱαɾ ɱυƙυ ԃα ԃαԃα ԃαɳ ʅιƚƚαƚƚαϝҽ ƙαɱαɾ ԋαƙα👇🏻

1ᴢᴀɴ ᴊɪʀᴀ ᴋᴀ
         n‌a‌
 ᴀ'ɪsʜᴀ ᴀʟᴋᴀʟɪ 

/ᴍɪs ᴀʏsɪʙ/

2 ɪɴ ʙᴀᴋᴀɪ 
       n‌a‌
ғᴀᴛᴇᴇᴍᴀ.ᴍ .ᴋᴀʙᴇᴇʀ 
       
/ᴏᴜᴍ ᴀғʀᴇᴇɴ/

3 ʀᴀsʜɪɴ sᴀɴɪ 
           n‌a‌
ғᴀᴛᴀʜɪʏʏᴀ ᴍᴜʜᴀᴍᴍᴀᴅ ʏᴀᴋᴀsᴀɪ 

/ᴏᴜᴍ ʏᴀsᴍᴇᴇɴ/

4 sᴏɴᴋɪ ɴᴇ ᴋᴀᴅᴅᴀʀᴀ ᴛᴀ 
              n‌a‌
ғᴀᴛᴇᴇᴍᴀʜ ᴀʙᴅᴜʟʟᴀʜɪ 
          
/ʙᴀᴛᴏᴏʟ ᴋᴀᴍʙᴀ/

5 sᴀʀᴀᴜɴɪʏᴀʀ ᴋʏᴀᴜ
         
            n‌a‌

ᴋᴀᴅɪᴊᴀᴛ sᴀʙɪ'ᴜ ʏᴀʏᴀ

   Page 11-12


Duk abin da zai sa  su haɗa hanya da yaya giwa basa so domin in yaro yayi laifi to baya yi mai ta daɗi saboda irin tarbiyar da yake musu ganin sa suke mugu shine jikan farko a gidan dan haka baya shi a gidan

"a gajiye ya tora wata haɗadɗiyar stunning iron   gate  kallo daya zakai mata kasan mai tsada ce    ga tsaruwa datayi da alama shashin sane  wajan bawani babba bane amma iya tsaruwa ya tsaru ga wasu shuke shuke ga ɗawesu biyu sai yawo suke ga filin ball daya ƙawata shi tamƙar kana stadium  hannun dama kuwa wani haɗadɗan gun motsa jiki yayi wajan glass ne na ciki yana iya ganin na waje amma na waje ba abinda yake gani amma na waje baya ganin komai nima leƙawa nayi na gano muku ga wasu park bench guda biyu da table mai kyau stunning door ya sa hannun sa a wani gu da farko ta kawo ja sai da ta gama tantan ce hannusa tasa blue tace your well come sai ta buɗe switch ya kunna toni haske ya gauraye daɗin   wow wasu irin luxury sofa ne up white color da adon golding iya kyau sunyi brief case ɗin sa ya ajjiye a kan wata cuddle chair itama up white fridge ya nufa ya buɗe wayayi shaƙe yake da kayan alatu gora ya dauka ya buɗe ya kafa abaki be cire ba sai da yaga ba koami a cikin ta ya saki wata ajiyar zuciya benan da yake manne da  floor sa ya nufa cikin nutsuwa yake taka   stairs case ɗin ga baki daya  balcony ɗin na glass ne amme ado  silver  gaban wani ɗaki ya nufa shi kadene a benan da alama bedroom ne tora kofar yayi ya shiga tuni wani kamshi ya bigi hancina dum light ne a ɗakin tuni ya dannan switch tuni farin haske ya gauraye ɗakin  ba tar kace komai yana cikin tsari

"gawasu irin labulaye farari tas  wata irinyar tagace ƙatuwa hasken waje yana shigo wa ga wani lilo ajikin ta da table da alama gun anyi shi dan hutu ne kayan sa ya cire ya shiga toilet komai nashi cikin tsari yake wani gune babba ansa glass towels ne farare tas   ajere na goge kai daban haka na goge ciki dana daurawa daban ko wanne a jikin sa ansa s.d.g da alama na musamman akai mai su bathtub ya shiga yayi wanka sosai yake zabga kamshi saboda irin sabulan da yayi amfani da su towel ya daura ya fito T-shirt yasa yar gidan puma blue black inda ya sanya wando equarter turaran   al rayyan yasa sai ya haɗu da turaran wankan sa yake bada wani kamshi agogo rolex ya daura ya dauki wayoyin sa slippers yasa dayake ƙafar shi ya sa safa saboda sanyin da ake ya fito ko briefcase ɗin sa be biya ta kai ba ya nufi wata siririyar ƙofa da alama wani gun zashi abin mamaki wani tamƙameman floor ya shiga sallama yayi ciki ciki da sauri yan matan biyu da na miji daya suka ɗago cikin farin cikin dawowar yayan nasu suka amsa da sannu da zuwa yaya 

"amsa musu yayi cikin deep voice ɗinsa yace ,

I na hajiyar mu take ?"

Basma ce tace 

tana bed room ɗinta 

"Okay kai musu'af baka koma makaranta ba zaman me kake ?" 

Cikin rashin gaskiya da kame kame yace 

Big brother  yau mun dan sami hutu ne sai wani satin zan koma 

"okay a kula kuma bana son inji wata magana ta biyo baya ,

Insha Allah yaya ba abin da zaka ji 

"huce wa yayi wani ɗaki wata mata ce ta juya baya tana karatun qur'ani  wasu haɗadɗun luxury funiture masu kyau da tsaruwa kallo daya zakai wa ɗakin kasan an kashe dukiya sallama yayi ga nin tana karatu yasa ya sami arm chair  ɗin dake bedroom ɗin ta ya zauna ganin ta kusan idar da karatun ya sauko ƙasa wani haɗadɗan carpect ne mai taushi  ash color da ratsin black color anyi flower da silver color ya tanƙwashe ƙafar shi tamƙar malami da ɗalibin shi ganin zata shafa yasa shima ya ɗaga hannu sa sukai addu'ar tare juyowa tayi farace tas kallo ɗaya zakai mata kasan buxuwa ce hutu da jin daɗi ya zauna mata 

"hajiyar mu barka da dare da fatan na same ko lafiya ,

cikin kulawa da soyayyar ɗan nata tace 

Lafiya qalau giwa ya aiki

"Alhmdllh hajiyar mu ,

Masha Allah giwa a yanzu bani da buri da ya huce in ganka kayi aure ka duba fa ka gani December ɗin nan da zamu shiga watan farko za akai kayan su mansur duk ƙannan ka sunyi aure  dan Allah giwa ka nutsu ina so inga ƴa ƴan ka 

"sosa kai ya shi ga yi cikin burin kunya yace ,

Insha Allah na kusan kawo miki budurwata kar ki damu 

Buɗa baki tayi zayi magana yayi sauri yace 

"addu'a kawe zaki ciga ba dayi ,

dungure mai kai tayi tace 

Wallahi duk uncle bature ne yake daure maka in akai magana  yace aure lokacine giwa ko dan lalurar ka kai aure 

"dariya yayi in yana gaban daddy da hajiyar mu ji yake ba shi da wata damuwa ya koma kamar yaro yace,


"To, zanyi first love,

 jin muryar husna ta ce 

Hajiyar mu mun kammala abincin 


"To, husna gamu nan zuwa ,

Kai ya lamgwaɓa yace 

Hajiyar mu yau ta fininan niyar yarinya na haɗu da it duk ta gajiyar da ni  

Juyo watayi ta fasa cire hijabin ta wannan shine karon farko da taji yayi mata zancan mace a rayuwar sa cikin salon jan yaro a jiki  ta ce 

"me ya haɗa ku my son ?"

hmm first love Allah shagwaɓabɓiya ce da ga nayi mata magana sai ta fara kuka

topa ita da haka za ai auran

Zaro ido yayi yace 

Hajiyar mu bafa budurwata ba ce ɗaliibaaata ce  ……………✍🏼

*RASHIN SANI*

       By 

Oum Yasmeen 


       Page 13-14




Zuba mai ido tayi ganin lokaci ɗaya ya sauya a jiyar xuciya  tayi  tana so taga ƴa'ƴan sa tunani ta shiga yi 


Ganin tayi shiru yace 

"hajiyar mu lafiya kika shiga tunani?"

Fir gigit ta dawo hayyacinta tace 

"bakomai  tashi muje dinner  ya kammala "

Badan yayarda bakomai  SBD  batun yau yake ganin hajiyar mu cikin tunaniba to koma mene zai tayata da addu'a komai ya daidaita yace

 "TO, muje ko ya buɗe mata ƙofa yana murmushi bakowa ke ganin wannan tsadaddan murmushin a fusƙarsa ba wasuma cewa suke sa baka dariya sai hamma


Jamai kumatu tayi cikin salon tsokana tace 

"Ooni yau she wannan yaron nawa zai girma ko sai Ka kawomin girlfriend  din kane ?"

Kwabe fuska yayi kamar karamin yaro yace

"Please hajiyar mu mubar maganar girlfriend  Dan Allah ya hada hannuwa biyu alamar rokonta "

huce shi tayi  ta barshi tsaye tana nunamai alamun yanzu ta fara kenan ajiyar zuciya ya saki ya fito shima

Tuni kowa ya hallara shikadai ake Jira  kujerah ya ja ya zauna ya dubi mahaifinsa mai cike da kamala da nutuwa kallo daya zakai mai kasan hutu da jin dadi ya zauna mai yace 

"Abba barka da dare "

Cikin kulawa yace 

"yauwa ya aiki?"

Kansa akasa yace 

"Alhamdulillah"

Duban Dan nasa yayi yace 

🐘Giwa in mun gama cin abinci ka sameni a babban floor 

Da sauri ya dago ya dubi mahaifinnasa Allah isa ba wata bagana da ta shafi rayuwarsa za aimai ba duk da yasan sarkin tone tone ba lafiya da kyar ya iya cewa 

"To amma ba wanda ya fahimci halin tsaka me huyar da ya shiga sai hajiyar mu da abba domin sunfi kowa sanin halinsa mutum na ukku kuwa ko mutsi  giwa yayi yasan me yake nufi wato jadda 

murmushin gefan baki abba yayi hajiyar mu da take jinsu bata ce kala ba. ta dubi basma tace 

Basma yi saving din mu 

Tashi tayi tace 

"To hajiyar mu cikin nutsuwa take bawa kowa abin da yake so kan giwa ta xo tsayawa tayi ta zuba mai ido domin tasan balalle bane yaci abinci me nauyi ba bakin ta na rawa tace 

"Big brother me zan zuba maka? "

da ido yayi mata nuni domin maganar da abba yayi ya daga mai hankali dayake yasaba musu ta fahimci me zaici  a zuciyarta kuwa cewa take 

"duk wacce ta sake ta aure yayansu ta shiga ukkunta da fi'ili kala kala karkayi wannan wannan nake so ga tsari yawa mace 

 chips ta zuba mai kadan sai ta tsiyayome fresh milk me sanyi ta bashi 


kallo ta yayi yace 

"Thanks"

dayake tana kusa da shi ta ji me yace 

"Kai ta gyadamai kawe tadauko bowl  ta dauko ta zuba farfesun hanta  komawa tayi  ta zauna ta fara Ci"

ba ka jin sautin komai sai   na chokali da a.c sosai kuwa ya nutsu yana cin abinci ban da musu'af wanda sai muzurai yake yasan sarai shirun yayan nasu ba alkhari bane ko fadan daya saba gwara yaji yayi ko zai sami salama domin zuwa yanzu  yasan ansanar Mai da abin da ya aikata 

tushu ya dauko ya gige bakin sa ya mike 

kan abba a kan kwanon sa yace 

''naga ko rabi baka ciba ka tashi ?"

Abba nako shi

Sai a yanxu hajiyar mu ta ga da cewar tayi magana tace 


Abban giwa ka manta my son rainon uncle bature ne ?"

Duban ta yayi yace 

"Hakane na manta "

Kallo musu'af yayi ya juya ya fita kai tsaye shashin jadda ya huce  sai da yayi tafiya me nisa tukunna ya nufi tamfatsaitsan shashin nasa yawa Bana tsohoba ga kayan mure rayuwa sallama yayi 

aa me gidana ashe Kai ne yanzunnan muke zancan ka tsohowar matar ta fada kallo daya zakai mata kasan tsohowar yar boko ce 

samin kusa da jadda yayi ya zauna ya dauki tufa ya faraci yace 

"hmm ya kamata tsohowa tun huri ki nemi mijin ki kin ga yaro me jini ajika kin ce mijin ki "

Pillow case na luxury sopa din ta ta dauka ta jefa Mai tace

Ai kai yaran gidan nan sunkusa fara ce maka kaka tsoho duk kannan ka sunyi aure sun bar Ka

hmm ai aure lokacine ni nawa be zoba 

Ta shi yayi daga kishin gidar da yayi ya gyara glass dinsa yace 

Ungo sa'eed yayi masa da kuwa 

aa bara in tashi yau rigimar tsofaffi ta tashi yana fadar haka ya miki 

cikin karfin hali jadda ya jawo shi domin karfinshi yayi rauni hausawa sun ce jiya ba yau....

La aboki bara in zauna kar in karyawa wa su uncle bature tsoho

dariya dadtijon tsuhon yayi duk gashin shi yayi fari amma duk da haka yana cikin hayyacin Shi yace

hmm da baka zauna ba da na karya ka 

kai ya jinjina yace 

Uhmm tsohon alkhali nan fa ba reburin Shari'a bane 

tuni giwa ya motso mai wani abu aransa kalla ta taro a idonsa ya Kano hannusa yace  

"Sa'eed Dan Allah ko bayan raina kane mota ka bata hakuri wallahi kullun da maganar da ta fadamin da ita nake kwana duk da alokacin yarinyar jaririya ce amma wallahi ko yau na ganta zan gane ta sa'eed wannan shine kuskuran danayi bazan taba mantawa da shiba wannan shine tabon da dangin giwa yake da shi amma bakowa ya sani ba sa'eed a gaban ka akai komai sai de kai yarone ba komai zaka fuskanta alokacin ba muntafi mun barta tana kuka duk irin tausayina ban tausamata ba ban cika adalin shugaba ba"

goge masa kallar idonsa yayi yace 

"ban taba ganin jajircaccan alkali be Ka mata Dan kayi kuskure daya kadamu kanka ka dinga tadawa kanka ciwo"

hmmmm sa'eed kenan 

Cikin  i don't care yace 

wallahi sa'eed sa'eed sa'eed a kwai lokacin da zan baka mamaki inhar ba kai aure ba a cikin kannan ka zan zabo yarinya karama in hadaku aure da ita kuma kasan dangin giwa ba saki ba yaji 

Da sauri ya dubi kakan nasa yasha farar shadda gashi  ya tsofa amma zuciyar mazan jiya tana  nan  sosai yake mamaki rikidiwar   kakan nasa cikin karfin hali yace

Jadda komai fa lokacine

Wallahi ina bayanka mijin a

to ai daman haka zaki ce ba tunyau nasan bakin ku daya da jadda ba na tafi 

muryar abba yaji yace 

"Tsaya muyi maganar anan ba sai munje floor na ba "

tambas yau ya shiga tsaka me huya ga wayannan tsofaffin ga abba fita ta sai Allah jikin sa asanyaye ya koma ya zauna

wannan kenan 

hello abbie dazu ka kirani mun fita nida Laila kakan su ba lafiya ban Sami damar dagawa ba

ayya kice ina yi masa sannu 

Laila Abbie nayiwa jadda sannu 

what fanna me kika ce kamar na taba jin sunan mutumin nan amma a American tuni zufa ta karyo mai anya komai baya Shirin tunuwa ba 

Wata kila Abbie ai babban mutun ne 

Da kyar ya iya saita nutsuwar shi yace 

"Okay"

lafiya naga muryar ka ta canza?"

na tashi da murane 

Allah ya baka lafiya 

"Ameen"


Abbie yakuke ina nana ta take ?"

my princess yau aikin hutu nake kowa lafiya ya karatu ?"

Alhamdulillah Abbie 

"To, kiyi karatu sai anjima ko banda tsokana 

Nide nide kullun ka dinga yimin kallon matsokaniya 

Hmm nasan halinki mamana tunkina yarinya a kula banda saurayi 

Turo dan karamin bakinta tayi kamar yana ganinta tace 

"To 

Okay ahuta lafiya bye 

Bye 

lumshe idanuwanta tayi tace 

"Laila wani zubin nakance nafi kowa sa'ar mahaifi yana sona "

Laila da ta zuba mata ido tace 

Uhmm gaskiya kam wallahi kinyi dace we fanna yawa a India na ganki a jikin giwa wow hadin zaiyi kyau kinga ke kina da haske sosai shi kuma Ethiopian color ya'yan da zaku haifa sai an kallesu an kara  wallahi 

tuni wani bakin cikin ya tokare mata zuciya tace........✍🏼

🚴‍♀️🚴‍♀️ Topa me ke shirin faruwa ne

Muhadu a comment section



*RASHIN SANI*


             By 

Oum yasmeen 

Ina masoyan novels ɗina ina me sanar da ku cewa zan dena 📯 posting a kowanne group sai na Facebook da channel ɗina dan a sune na ke samun comment


Ina sanar da ku cewa zan koma posting sau biyu a rana safe da yamma  saboda nayi dadin yarda kuke min like da comment na gode Allah ya bar kauna 

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k


           Page 15-16




"Lailah lailah lailah ki fita a idona  in rufe ƙwafa tayi ta koma ta kwanta ta dauki wayar ta tana game,


Dariya lailah tayi tace 

"Iyeee kin ji Hausa to na fito rufe idonki ta Giwa ,

Pillow cases ta ɗauko ta dinga jifanta da shi sosai lailah take dariya ganin ta kusan cin mata yasa ta buɗe kofa aguje ta fita tana dariya juyowa tayi jin ance 


"Lailah Giwa ,

Tace 


"Na'am  najuwa  bauchi yakike yau ke ce a hostel din mu ?"

Eh Wallahi nice nazo gun Fatima bichi ne

Okay ina tayi murna kin kusan barin S.D Giwa midwifery and nursing Wallahi ji nake dama nice zaki koma gida duk wani abu da ake a family ban da kai Wallahi bana jin dadi

Dariya tayi tace 

"Kamar yau ne kema haka zaki ga kin gama nifa Wallahi ji nake ranar Monday Giwa midwifery and nursing tayi min kadan saboda murna amma ta wani fannin bana jindadi zan bar abokanan arziƙi ina fanna ?"

Wallahi zan can ki gaskiya domin nima ina tunanin ranar rabuwar mu da fanna tana ɗaki ita tama koroni

Okay ki gaishe mun da ita  hmm me hali baya fasawa in kuna abu yawa yara

Zata ji insha'Allah Wallahi najuwa bauchi bakisan fanna ba 

Mayafin ta ta gyara tace 


"Gani nake duk ke ce da laifi shi yasa ta koroki fanna da take silent ba ruwa ta da magana ,

Hmmm kawe Laila ta ce 

 ganin ta tafi room 7 yasa itama  ta shiga ɗakin su 


Sosai hankalin ta ya tashi ganin fanna ta zuba ta gumi da sauri ta ƙarasa bakin gadon ta tace 

"Fanna lafiya naga kin zuba ta gumi ?" 
 
A jiyar zuciya ta sauke tace  

Lailah mun shiga ukku na ɓallo ruwa 

Gu ta samu ta zauna tace 

"Ban gane kin ɓollo ruwa ba fahimtar dani ?"

jiki a sanyaye tace 

Giwa yana ne mana yan zunnan naga an sa agroup na chemistry kinga reg number bata fa 

Da sauri ta amshi wayar zaro ido tayi tace 

"To ai naga test ɗin ba shi ne yayi mana ba sir  David ne kuma ai mun cinye to me hakan ke nufi ?"

Lailai nima ban sani ba to Allah ya kai mu gobe sai ki raka ni inje gunsa  Wallahi yau watana biyu da fara makarantar nan hanyar ofishin sa ma ban sani ba 

Ni na sani yana kusa da lab biology 

Ajiyar zuciya ta sauke tace 


Wallahi Allah yana gani ba halittar da nake tsoron haɗuwa da ita irin Giwa bana so duk wata sabgar  da zata hadani da shi ayi fusƙar mutum yawa hadari saboda haɗe rai ba annuri Wallahi Inna Ganshi gabana har waɗuwa yake Dan Allah du beshi yawa basamude saboda tsayi da kiba 


Ajiyar zuciya lailah ta sauke tace 

"Ke ba ke kaɗai ba kike jin tsoron Giwa    "

*Hajiya in kina da hali ki biyani typing akwai huya ga number ta    09061890481 Kati MTN*


Wannan kenan 

Giwa dazu tsohon ministan manfetur ya samene a office ɗina a kan zancan ka da yar sa  

Tuni gumi ya wanke shi da kƴar ya buɗe baki ya ce 

Abba jadda Wallahi ko kadan ba zan iya rayuwar aure da Rumaisa ba tarbiyar ta da tawa ba ɗaya ba Abba ku ga farceni  insha'Allah na kusan kawo muku surukar ku yanzu ina wani binki ce akan ta 

Shiru Abba yayi domin shi a abun na Giwa anya ba aljana ce ta aure shi ba duba ga irin lalurar da take tare da shi a lokacin sun tafi hutu Germany cutar ta same shi yana da shekara goma sha takwas likitoci sun mai gwaji to shine zai ci gaba da  addu'a Allah ya tsaremai imanin ɗan sa dama al'ummar musulmi Allah ya kare shi daga sharrin shaidan 

Jadda yace 

Amma Kasan iya daga kafa mun ma ko da za kace ba ka yarda da tarbiyar taba kai ma naga girman Turaine ko 

Ƙasa yayi da idonsa be ce komai ba 

Giwa ta shi ka tafi 

Da sauri ya tashi ganin bakin tsohowa yana magana da alama wani abu zata ce

Bayan ya bar shashin jadda shashin sa ya nufa sai da ya gama gabatar da uzurin sa sannan ya dauki waya bugu ɗaya aka dauka yace 

"Ka sameni a shashina "

Kitt ya kashe 

Basma na shiga ukku big brother yana nema na 


Hmmm lalle kana cikin matsala.......✍🏼

*RASHIN SANI*


             By 

Oum yasmeen 

Ina masoyan novels ɗina ina me sanar da ku cewa zan dena 📯 posting a kowanne group sai na Facebook da channel ɗina dan a sune na ke samun comment


Ina sanar da ku cewa zan koma posting sau biyu a rana safe da yamma  saboda nayi dadin yarda kuke min like da comment na gode Allah ya bar kauna 

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k


    Page 17-18


*Hajiya in kina da hali ki biyani typing akwai huya kati 09061890481 MTN*



Mussa'af shiru yayi yana lalibo mafita domin yasan Wallahi haɗuwar su da Giwa ba dadi 

Wata uwar dariya Ihsan ta fara harda ruƙe cikin  

A fusace ya biyo ta aikuwa ta zuba aguje ta bar shashin su baki ɗaya mom aysha mom aysha kinga yaya mussa'af ko   

Wata mata nagani akalla zata kai shekara talatin taci ado da wani haɗaddan leshi pink colour anme adon flower blue saai ƙamshi take zubawa da sauri ta rumgume ihsan tace 

"Haba mussa'af me yasa kullum kana girma kana ƙara shiga dawa mu da muke shirinyin yar gida ,

  Saƙar baki yayi yana kallon ta 

Cikin tora haushi tace 

"Kaga yarinya kyakkyawa san kowa ƙin wanda ya rasa shine ka ta kurawa rayuwar ta to Ni de  bazan bayar ba sai nasa mutum kuka babyn zo mu zauna ta kamo hannunta ta zaunar da ita a sofa ,

Shi kuwa mussa'af rasa bakin magana yayi ya ja ƙwafa yace 

Mom aysha wa zai aure lukutar yar ki kiyi addu'a Allah yasa ta samo lukuti irinta amma ina ni ina jimgegiya amma bara in dawo daga kotun Shari'a ta Giwa zan zo mu zauna a samo muku mafita 

Wani uban ihu ta saki tana buga ƙafafu tace 

Mom aysha bakin ce adena ce min lukuta ba 

Babyn kƴale shi we burin kunya yake yi 

Hannu ya yarfa yace owo ku ta shafa Ni na tafi 

Uncle sulaiman ne ya fito yace


 "Habibty kamar Muryar mussa'af nake ji daman be koma makaranta ba ?"

Eh shine ya biyo min babyn Wallahi lamarin su har dariya yake bani yawa masu ganin hanjin juna shi girman kai ita tsoka na 

Allah ya kyauta 

"Ameen"

Uncle sulaiman ina huni 

Lafiya qalau ihsan 

Uncle ina my boy

Yana barci   

A guje ta tashi zata ta doshi 

Da sauri mom aysha ta sha gaban ta tace 

Babyn bacci yaron ki yake ki bari inya tashi zan kawo miki shi 

Zun  ɓuro baki tayi tace 

Zan faɗawa ya Giwa ya samo min jariri a asibitin shi tunda kullum hanani naki kike 

Duban uncle tayi tana dariya tace 

Ihsan kenan mala'ikan yara honey kaji abin da take cewa 

Hmm so take a kama su ita da Giwa a Ina zai samo miki wani baby tab lalle da sauranki    

Wannan kenan 

Mussa'af mussa'af mussa'af Wallahi ka fita a idona wato har zaka iya daukan mota kuyi yar tsaire a makaranta har kuna koƙarin buge dalibai 

Dan girman Allah yaya kai haƙuri daga yau na dena 

Karma Ka dena Wallahi dedai nake dakai a gidan nan ta shi ka tafi sannan daga yau driver ne zai dinga kai ka yana dauko ka baza ka sake daukar mota ba 

"To, na gode sosai Allah ya saka da alkhairi ,

Banza yayi mai ya dauki lapton ɗinsa ya fara duba saƙon da aka turomai 

Washe gari 

A sanyaye take komai  shirya wa tayi tsab cikin Fararan kaya tas yau kuma hijabin tane pink colour haka ƙafar wando anmai  ratsin  pink wata hadaddiyar kimono baka tasa an mata adon duwatsu na golding   glass dinta tasa ta dauki wayar ta tace 

Lailai mu tafi 8:30 zai shigo tara yace inje 

"Okay fanna kinyi kyau yau ina barimar ki ne ta faɗa tana danne dariyar da ta taso mata ?"

A fusace tace

" ban sani ba  sai kin shaƙeni zan faɗa miki "

Ooo tawo matafiya 

Harara ta hurga mata yawa idanunta zaso waɗu ƙasa ta fiya suke jikin nutsuwa 

Wow tafida kalli wata hadaddiyar yarinya ita fa nake baka labari kaf makarantar nan ba wanda take kulawa sai wannan kanwar Giwa gaskiya ta haɗu 

Boss aini kaga na kasa magana ji na shiga computer lab naji su munnir suna zancan ta anya wannan ba Balarabe ya ce ba kalli shigar ta fa 

Tafida kenan ai daga gani ba tambaya sai de sufa basa auran bare 

"Kai boss Wallahi ta tafi da imanina,

Ko ina ta huce kowa bin ta   yake da kallo 

Lecture suka shiga a layin farko ta zauna kafin malamin ya zo ta fara charting a wayar ta ji tayi an dena surutu da sauri ta ɗago wa zata gani zaro ido tayi ganin ya harɗe hannuwansa agirji ya zuba mata ido tuni ta shiga rudani lefi kan  lefi cikin rawar murya tace 

Sorry sir.....✍🏼


*RASHIN SANI*


             By 

Oum yasmeen 

Ina masoyan novels ɗina ina me sanar da ku cewa zan dena 📯 posting a kowanne group sai na Facebook da channel ɗina dan a sune na ke samun comment


Ina sanar da ku cewa zan koma posting sau biyu a rana safe da yamma  saboda nayi dadin yarda kuke min like da comment na gode Allah ya bar kauna 

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k


 Za kuga na fara long page ko to ina haɗewa ne bana so ya kai ni azumi 


📃 Page 19-25


 Ƙara haɗe fuska yayi yace

Bani wayar ki kuma ki fitar min a aji doka na sa duk wanda ana lecture ya dan na waya ko yayi surutu fita zai yi amma ke na shigo Bama kisan na shigo ba 

Rumtsai idanuwanta tayi ganin kowa yana ganin ta  ba ta ƙara cewa komai ba ta tashi jiki a sanyaye ta fita 

Gu tasama ta zuba ta gumi wani baƙin ciki ya To kare mata zuciya ta nayi tana duba agogo har lokacin fitar sa yayi bayan ya fito sauran yan aji suka fito fanna

Da sauri ta ɗago ta kalli Laila cikin sanyin murya ta ce 

"Na'am Laila ya fito ko ?"

Hmmmm ajiyar zuciya ta sauke tace 

"Eh ya fito tashi muje ko "

Okay mu tafi 

Fanna kinga mukiyaye duk abin da zai hadamu da Dr Giwa mu yi taka tsantsan 

Kai kawe ta ɗaga mata domin bata da bakin magana har suka isa chamber mansion ɗin sa tun daga bakin filin da aka ƙawata da bishiyu aka zube security  Laila tace 

Sannu da aiki sir 

 Tsohon yace 

"Yauwa ina zaki ?"

gun Dr Giwa shi yace muzo 

Okay bara inyawa sakatariyar sa magana 

kujerun da aka tana dar a gun  suka sami daya daga cikin gabion chairs  suka zauna sosai suka shiga damuwa in yace bashi da lokacin ganin su sun shiga ukku

Juyowa yayi ya kalle su yace 

Yace ku shiga 

Mun gode sai da suka huce e-potal San nan suka iso na shi bugawa sukai 

Ta na daga zaune ta basu izinin shigowa 

Lailai tace

Sannu da aiki Dr yana ciki 

Wani banzan kallo lubna tayi wa fanna zuciyar ta yi wani irin baƙi ko tantama ba tayi wannan ita sir Yusuf birnin kudu yake cewa sun da ce da oga 

Wayar ta ta dauka ta fara dan nawa tana taunar chingum jika ke ƙas ƙas tush ta fasa ƙwai 

Kallal kallo a ka shiga tsakanin lailah da fanna tuni zuciyar fanna ta sosu domin ta tsani hulaƙanci cikin sanyin nan nata tace 

"Baiwar Allah muna magana fa,

Tuni zuciyar lubna ta zu iya huya ta tashi tsaye tace 

Kinga Malama da kata mini tunda kuka ga nace ku shigo ai kunsan yana nan 

Hararta fanna tayi ta buɗe kofar sa bakin ta dauke da sallama 

Be ɗago ba in ma ya amsa to a zuciya ya amsa ci gaba yayi da ɗanna loptop da alama aiki yake samin gu sukai suka zauna cikin rawar murya fanna tace 

Itama lailai ta gaishe shi 

"Good morning sir" 

kan sa a ƙasa yace 

''Me ya kawo ki nan ?"

Wane irin baƙin ciki ne ya to kare zuciyar fanna ga wani rainin hankali

Kace inzo kuma ka dinga maganar me ya kawo ni nan ai ba tasan tayi ka tiɓarar zance ba a she a fili ta faɗa da sauri ya ɗago ya cire glass ɗin sa ya zu ba mata ido yayi da lailah gumi ya fara wanke ta domin yau tsiwar fanna ta jaja musu 

File ya ɗauko ya ce 

"Ke ce Fatima bukar gana ?"

Kai ta ɗaga domin a yaran barebari fanna ta na nufin Fatima 

Cikin husky voice ɗin sa yace

"baki da bakin magana ne ?"

ɗan ƙaramin bakin ta ta motsa yawa na jarire yayi pink colour har sheƙi yake tace 

"Eh nice "

Kamar zai lumshe idanuwan sa sai kuma ya buɗe su yace 

"David yayi test ɗin Chemistry inda ya haɗa ku da yan level two yayi muku ta zaɓen fitda gwanin shekara da muke yi in sababbin ɗalibai sun zo domin mu kara musu ƙarfin gwuiwar karatu,,

eh sir yayi 

"Zan sake miki test ɗin domin inga da gasken ki ki kayi ko kuwa sata ki kayi domin doka ce a makarantar nan duk wanda yayi satar amsa ko rarshi za muyi  

Wani ta ƙaici ne ya kama ta wato gani yake satar amsa tayi to Allah ne ya bata iƙon kayar da yan level two 

"Kin shirya "

Eh na shirya 

Ya dubi lailai tace 

Ke koma waccan kujerar 

Tashi tayi tace

"To sir  ,

H.O.D na ko wanne dipertment suka shigo suka zauna harda sir Yusuf birnin kudu

Question paper 🗞️ ya miƙo mata yace 

Bisimillah 

Amsa tayi ta fara duba wa addu'a take yi cikin ran ta Allah ya te maketa tasa kimono a saman kayan ta da bata san ya zata yi ba mi ƙo mai tayi ta gama 

Ƙar ɓar ta ƙardar yayi ya fara duba wa sosai yarinyar ta bashi mamaki a hankali yace 

Good girl 

 matsowa kusa da shi birnin kudu yayi ya ce 

"Oga yade ko ka ƙƴa sane  ya kanne mai ido ɗaya ?"

Cije lips ɗi sa na ƙasa yayi ya Jefawa birnin kudu wani irin kallo 

yace 

"Zaku iya ta fiya ,,

Cikin sanyin murya fanna tace

"Sir wayata ,,

Zuciyar sa yaji tayi sanyi ya yafe mata abin da tayi kuma ta sami wani matsayi a zuciyarsa wanda shima be san wanne matsayi bane miƙo mata yayi yace 

"Ƙar ki ƙara "

Kai ta ɗaga mai suka fito cikin sauri lubna ta sha gaban su tace 

"Wallahi yarinya kikiyaye dan ruwa ba sa'an kwando bane ki fita daga sabgar Dr "

Wani kallon sha sha fanna tayi mata ta huce 

Cizon ɗan yatsa  tayi ta koma ta dubi kawar ta tace 

kinga abin da nake faɗa miki ko da kin barnin na naɗa mata duka yar da ba zata sake kallon office ɗin nan ba 

Lubna kina haukane to ita rayuwar duniya siyasa ce ki jawo ta ajiki kiji ko soyayya suke sai kisan ta wanne ɓangare zaki rusa ta faɗa ba naki bane 

Hmmmm nabihat ba zaki gane bane Wallahi kullum san Giwa ƙaruwa yake a zuciya ta

Wannan kenan 

*Turkiyya Istanbul*

9:30 na dare

Wani dattijo ne ya fito daga wani haɗaddan super market hannun sa ruƙe da jaƙun kuna  yana sanye da  t shirt fara da wando baƙi yana amsa waya da sauri ya zubar da kayan dake hannu sa ganin wata matashiya akalla zata kai shekara ashirin da biyar tana sanye da bakar abaya hannunta ruƙe da jakar kayan da ta siyo alamun daga super market ɗin ta fito ta buɗe motar ta tashi ga 

"da sauri shima ya buɗe motar sa ya shi ga ya fara bin bayan ta ganin ana binta yasa ta ƙara gudun motar ta ,

da sauri yake shara ra gudu  idanuwan sa na zubda siraran hawaye  tambas in idanuwan sa ba gizo sukai mai ba tambas ita yaga ni wani sha shi na zuciyar sa ya bashi tabbacin ita ce amma me ya kawo ta ƙasar bayan barin ta shekara goma sha takwas 

Nima tuni na gyara biro na da taƙar da ta abin mamaki ne dattijo kamar sa yana kuka domin a ƙalla zai yi shekaru arba'in da biyar glass ɗin idanunsa ya cire yayi da ya kifa kansa alan sitiyarin motar sa domin motar da yake bi ta ɓacewa ganin sa kuka yake kamar ransa zai fita ya rasa damar sa 

Wayar sace taki ruri alamar shigowar kira ɗago jajayan idanuwan sa yayi ya kalli wayar isham ne  tushu ya dauko ya goge fusƙar sa ya daidai ta nutsuwar sa ya ɗaga kiran 

Daga can matashi yace 

"dinner is ready  Abbu muna ta jiran ka ,,

A jiyar zuciya yayi yace 

Isham ina kan hanya gani nan zuwa 

Okay ya kashe wayar ta fiya yayi me nisa sannan ya isa wani haɗaddan mansion ba wani babba ne amma iya kyau  da tsaruwa ya tsaru ya tsaru horn yayi getman ya buɗe mai a jikin get ɗin gida an yi rubutu da golding colour an rubuta Dr Mahmud sa'eed Giwa  shiga cikin gidan yayi ya yi parking ya fito da sauri yaran suka rumgume mahaifinsu su muhibbat tace 

" welcome back Abbu, 

kiss yayi mata a kumatu 

Yace 

"ina Ummin ku take " 

Da sauri miemie tace 

Abbu tana ɗaki ta ce mana bata da lafiya 

Dau kan ta yayi yace 

Kuzo mu shiga ciki binsa sukai kallo ɗaya zakai wa yaran kasan hutu da jin dadi ya zauna musu miemie tana sanye da baby gownt sky blue an mata ado da white flower ƙafar ta sanyi da wani slippers me kyau an raba mata gashin ta gida biyu 
  
Yayin da budurwa da ba zata huce shekara tara ba tana sanye da riga da wando 

Wani haɗaddan floor suka shiga wanda ya gaji da haɗuwa ajjiye miemie yayi yace 

My mommy na bara in dubu ummin ku 

"Okay Abbu I m waiting  for you ,

Kai ya jinjina mata bedroom din ummin ya nufa bakin sa dauke da sallama ya shiga tana kwance akan wani luxury bed ta lulluɓa a wani haɗaddan blanket milk colour a hankali wani sassanyan ƙamshi ke ta shi bakin gadon ya zauna cikin kulawa ya dube ta yace 

"Ya jikin na ki ?"

 Zuba mai ido tayi tuni wasu hawaye suka zubo mata

Sa hannu yayi ya goge mata hawaye yace 

"Me ya same ki ?"

Me maƙon ta bashi amsar sa sai tace 

"Hmmmm yaya dan girma Allah ka dena neman ta  ni baka ga yarda ka koma ba duk kabi ka rame kullum da irin zancan da za'a fada maka ni da ya'yan mu mun isheka rayuwar duniya "

What Please zainab ki bar ɓatawa kanki lokaci neman ta yanzu na fara me isa kika damu kai ki akan abun da bazai yiwu ba ƙar ki ɓata mana zaman lafiyar da muke ciki nida ƴa'ƴa na 

Wasu zafafan hawaye ne suka zubo a kuncin ta tace 

"ko dan kaga auran haɗi akai mana shi yasa ka fifita bare akai na ,

Da sauri ya tashi ransa a ɓaci yace 

ta soni alokacin da bani da komai ta zaɓi zama dani ta guje ahalinta ta fuskanci ta kura gallazawa a cikin yan uwanta da yaranta ta sadaukar min da farin cikin ta  dan haka ƙar ki ƙara kwatan ce da ita 

ya fita a ɗakin da sauri ta bishi har ɗakin sa wani haɗaddan hoto ne ya kusan cinye rabi bango da sauri ta sa hannu ta fusgo shi tuni ya bashe ya waɗo ƙasa tana haƙi tace 

Dan kaga na ƙƴale ka har a cikin gidana ka samin hotan banza  ƙabila 

bata ƙarasa ba taji saukar mari tuni idon sa yayi ja abin ka da farar fata fusƙar shi tayi ja yace.........✍🏼



*RASHIN SANI*


             By 

Oum yasmeen 

Ina masoyan novels ɗina ina me sanar da ku cewa zan dena 📯 posting a kowanne group sai na Facebook da channel ɗina dan a sune na ke samun comment


Ina sanar da ku cewa zan koma posting sau biyu a rana safe da yamma  saboda nayi dadin yarda kuke min like da comment na gode Allah ya bar kauna 

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k


Page 26-33

"Wallahi zainab ki kiyaye ni kinsa nayi miki abin da  ba halina bane kamar wani kububuwa ya huce fuuu ya bar ta dafe da kuncin ta ,,

Kamar wata zararriya ta ɗurƙusa a gaban pic ɗin da ya waɗo tace 

"Kin zame min matsala nida iyalina wasu zafafan hawaye ne zuka zubo mata  da yar dar Allah kin mutu ba zai saƙe ganin ki ba a rayuwa 

Wannan kenan

Tamƙar ba abin da ya faru haka suka dinner tare da ƴa' ƴan sa cikin farin ciki da ƙaunar juna knocking bells  yaji anyi da sauri ya tashi daman sunyi da abokin sa ɗan ƙasar Algeriya Mrs haris mahir zaizo cikin fara'a  ya tarbe shi gaisawa sukai 

Cire takalmin sa yayi ya shigo sosai yaran sukai farin cikin gani daddy Fahad barin miemie da Fahad yake abokin ta a school  aguje ta rumgume shi cikin harshen Turkiyya tace 

"Daddy Fahad ina Fahad yake ?"

Ja mata kumatu yayi yace 

"yana gida amma nayi miki alkawari zuwa na gaba da zanyi da shi zan zo "

murna tayi ta sauka ƙasa cikin tarbiyya su isham suka gaishe da daddy Fahad suka bar gun 

Favor favor cikin sauri yar aikin nasu ta zo baturiyar Birtaniya ce cikin ladabi ta gaida shi 

kitchen ta nufa ta buɗe cabinet ta dauko plate sannan ta buɗe Fridge ta nufa ta dauko cake da lemo ta zuba acikin  plate da ta ɗauko cikin ladabi ta ajjiye me matsawa tayi ta basu guri 

Mrs haris yakake 

Lafiya ƙalau Dr Mahmud 

sai da ya bari ya danci cake da lemo sannan ya dube shi yace 

"ɗazu na ganta ,,

Cikin sauri ya goge bakin sa yace 

"Da gaske "

To inma ba ita bace me kamarta nagani sai yanzu da nake tunani ita wacce na gani yarinya ce amma Wallahi kamar su ɗaya da ita 

Hmmmm anya kuwa abokina lamarin nan ba ya fara taɓa kaba dan Allah yau kabani labarin ta 

Shiru yayi yau tsawon shekaru goma sha bakwai suna tare ya kama ya faɗa mai labarin sa cikin tsananin damuwa yace

in na baka labarin ta babu komai a ciki sai san zuciya da dana sani da ƙabilan ci bara amfani  mahaifina ya nuna ƙarmin ikon da yake da shi a lokacin ya rabani da ita sai yanzu yake dana sani mara amfani 

Please yau dan Allah da Manzonsa ka bani labarin ta

Kwallace ta taro a idonsa yace 

"A shekara ta 1991 a nan na haɗu da ƙaddara ta 

2:30 pm na rana a gajiye na taso daga federal college of education  Kai tsaye gida na nufa gudu nake sosai har an isa unguwar jan bulo da a nan muke kafin mu tashi mu koma darmanawa parking mota ta nayi a waje na tora gate ɗin gidan mu wata mata nagani da yara alkalla yaran za sukai su bakwai  da wata mata Hajiya salamatu da ke kawo wa Hajiyan daura wato mahaifiyar yar aikin ta tayi aure shine ta ce akwo mata wata 

Aa Mahmud kai ne ba magana zaka wo ce ni 

Juyowa yayi ganin ta gansa yace 

Hajiya salamatu ina yini 

Lafiya qalau ya karatu 

Alhmdllh 

Kaga na zo Hajiyan daura bata nan 

Au daman bata dawo ba 

Ehwllh 

Ƙarar mota mukaji da sauri dukkan mu muka juyo ganin Hajiya ce ta dawo

Fito wa tayi cikin fara'a tace 

aa Hajiya salamatu sannun ki 

Yauwa Hajiya andawo lafiya

Lafiya qalau tawo mushi ga daga cikin 

Hajiya ni zan shiga ɓangaran yaya domin Wallahi na ƙwaso yinwa 

Uhmm a cici sai ka dawo 

Kai tsaye ya huce ɓangaran anty Maryam wato  mahaifiyar giwa 

Wani haɗaddan floor suka shiga zama tayi a ƙasa yayin da yaran suka ra ƙuɓe a jikin bango 

 Hajiyan daura ta tashi ta shiga kitchen ta dauko plate ta ɓuɗe fridge ta dauko ruwa me sanyi da yake lokacin zafi ne da kofi sai ɗan kayan motsa  baki ajjiye musu tayi  ta ce bisimillah 

La hajiya   har da ɗaweniya Wallahi da kin bar shi saboda na biya wani gida nan bayan ku 

Hijabin cikin ta ta cire tace 

Ko yaya ne ko taɓa 

"To, hajiya mun gode Allah ya ƙara girma ku ba ku iya gaisuwa ba ne ?"

Cikin rawar murya suka h
Gaishe da Hajiyan daura ban da wata me kama da sadakar yallah ta sadda kanta ƙasa tana wasa da ɗan ya tsunta 

Wata uwar tsawa haniya salamatu tace 

Keee kaltum uwar ruƙon nake bata koya miki gaisuwa ba 

Cikin rawar jiki hausar ta bata fita tace 

"Kayi haƙuri ta koyamin ,,

Haba hajiya salamatu be kamata kiyi mata haka ba 

da sauri ta juyo tace

Wallahi Bature yaran ne sai da haka 

Zuba musu ido hajiyan daura tayi ajiyar zuciya ta sauke tace 

Hajiya na zaɓi wacce ta nuna wacce aka kira da kaltum

To to hajiya ba matsala 

Amma kin faɗa mata aikin ta sannan bana son ƙazan ta 

Wallahi hajiya duk na faɗa musu sai da sukai sati ɗaya a gidana na ƙoya musu abubuwa tuƙunna na kawo miki su ki zaɓa 

"Nawa"

Wallahi hajiya bazan faɗaba duk yarda ki kabani dedene 

"Okay Mahmud jika ɗaki ka buɗe cabinet ɗin jikin gadona ka buɗe zaka ga kudi ka dauko min,,

To hajiya 

Wayar ta ta shiga ɗannawa  ɗago wa tayi tace 

Na tora miki kuɗin ki ta account ga kuma wanda zaki bawa iyayen ta 

To to ina godiya Allah ya ƙara girma da daukaka 

Ameen tace 

Hajiya ga shi 

Miƙa mata 

Hannu biyu tasa ta amsa ta tattara sauran zata tafi  da sauri kaltum ta tashi hawaye sun cika mata ido a nan ne nasami damar ƙare mata kallo 

Wata irin lufaya ce a jikin ta duk ta koɗe wani gun ma ya fashe

Cikin faɗa hajiya salamatu tace 

"We ke kaltum yau she zaki hankali ne Wallahi zan faɗawa matar ubanki,,

Jikin ta narawa ta koma ta zauna tace 

bazan ƙara ba 

muje in nona miki ɗakin ki 

To bayan zuwan kaltum gidan mu ita take komai tun idanuwana basa kai kanta har na kamu da wata iriyar soyayyar ta ba ruwan ta magana bata dame ta ba rainon Giwa ya koma hannun ta duk da ƙarancin shekarun ta sosai sukai wata shaƙuwa in jadda ya dawo daga kotu to tana zaune a ɗakin ta har sai gobe da safe waka Hajiya ta faɗa mata 

Abu ɗaya ke cikine zuciya shine 

Family ɗin giwa basa auran bare musamman ƙabilal barebari saboda kowa yasani buzaye da barebari basa haɗuwa gu ɗaya har yau jadda besan a wacce ƙabila take ba domin inda ya sani to datuni tabar gidan sa ni kuma ba maganar dake haɗa mu da ita inba gaisuwa ba a sannu a hankali na fara janta da soyayya ta duk da na ƙasa hana kai na dena son ta duba da irin halin da zan shiga in Hajiya ta gane 

Bayan wata biyar da zuwanta ni kuma na gama karatuna

Ina zaune a floor duk yan uwana sun zo taya ni murna mu tarane a gun mahaifan mu yaya Dawud sai yaya Abdullahi sai anty zulaihat sai anty Amina sai yaya sulaiman sai yaya Yasir  sai anty Sa'adatu sai yaya mansur sai ni duk suna da aure ni da yaya mansur ne bamu da shi ko wanne a cikin su auran haɗi akai musu har matan  a taron ne jadda ya faɗamin abin da ya kusan sandarar dani a zaune ta ƙarda ya meƙomin da sauri na ƙarɓa ina dubawa admission ne na  tafiya America university of United Kingdom duk da son karatun da nake amma Wallahi ina tunanin in tafi inbar kaltum haka na ƙakalo farin cikin dole nayi mai godiya na ta shi na shiga ɗaki na alamar shigowa naji da sauri na ta shi zaune ganin Hajiya 

zama tayi cikin damuwa yace 

"Bature ina me baka umarni na shawara ba duk abin da kake yi a gidan nan ina kallon ka wanne irin halin kake so ka jefani a gidan nan kasan halin mahaifin ku ka fita a sabgar kaltum ko Wallahi in me da ita gida ,,

Dan Allah Hajiya karki rabani da kaltum 

A fusace ta ɗaga hannu ta zabga mai mari tace .....✍🏼
*RASHIN SANI*


             By 

Oum yasmeen 

Ina masoyan novels ɗina ina me sanar da ku cewa zan dena 📯 posting a kowanne group sai na Facebook da channel ɗina dan a sune na ke samun comment


Ina sanar da ku cewa zan koma posting sau biyu a rana safe da yamma  saboda nayi dadin yarda kuke min like da comment na gode Allah ya bar kauna 

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k

*Tallah tallah  tallah*

 SARAUNIYAR KYAU

*Kamar yadda na faɗa muku Book 2 is paid, duba da yanzu nake rubuta labarin bawai na kammala bane. Kuɗin ya kasance 500 ne kacal, 👌 Sai dai Akwai Discount ga mutane da suka fara biya daga Yau zuwa nan da Rana ita yau, zasu sama Discount har Naira 200, a maimakon su biya 500, toh 300 kawai zasu bada, amma fa Kamar yadda na faɗa ga mutane da suka fara biya a wannan satin, sati ɗaya ne Discount ɗin, yana wuce Sati ɗaya sai dai ki biya Ɗari Biyar (500).😇 Ga waɗanda suka shirya Payment Now, zaku biya ta wannan details ɗin ne.....*






*The Phone Number*
*08081129487*
*The Acct Number*
*8081129487*
*The Bank Name*
*Palmpay Bank*
*The Acct Name*
*Khadeejarth Sabi'u Yahyah*


*Saiku turo evidence of payment ta wannan lamba (08081129487), sai na jiku mutane na.*🥳



~Karku bari a baku labari fa🤩~

~*SARAUNIYAR KYAU*~🔥🔥Takun Tsakiya_-_
*Iya kuɗin ki iya shagalin ki Hajiya*

   Page 34-40

"Mahmud kana kuwa tunanin a bin da zai je ya dawo anya kasan me kake yar aiki fa zaka ɗauko min da wanne ido ka keson in kalli mahafinku da al'ummar duniya tun huri Wallahi ka zare ta a ranka ?"

cikin tsananin mamaki ya zubawa mahaifiyar sa idanuwa wanna shine karon farko tun girman sa da tasa hannu ta dake shi bakin sa na rawa yace 

"insha'Allah Zan kiyaye "

Ta shi tayi tace 

"Wannan kuma ya rage naka ita kuma a yau zata barmin gida dan ban yadda da tuban ka ba "

Ruf da ciki yayi ya rungume pillow wasu siraran hawaye na zuba a idon sa iya sanin da yayiwa Hajiya me tausayi ce da kyautatawa talakawa amma wannan bigeran ta ƙasa tausawa kaltum ba uwa sai uba 

Wannan kenan 

Washe gari dawo wata kenan daga masallaci naga hajiya salamatu ta zo laɓewa nayi inda naji ashe kai kaltum gida za ai da sauri na fita na tafi maƙotan mu domin bana so in dauki mota ta gane na bisu sallama nayi da abokina shima ban faɗa mai ba inda zani ya bani ina cikin mota har suka fito a hankali nake bin bayan su har muka isa tasha motar maiduguri ta sata ita ce ta ƙarshe tuni a motar dan haka suka fara tafiya har muka isa Maiduguri aka sauke ta awani ƙauye ta ke a cikin Maiduguri da sauri na fito 

Bakin ta na rawa tace 

"Kai ne?"

cikin farin ciki nace 

Ni ne na biyoki ne domin a daura mana aure yau 

Ƙasa nayi da kyawawan idanuwa na cikin rawar murya kuka na shirin subɓu ce min nace 

"Ya ya Mahmud kama ta yayi muyi haƙuri da juna kaga a dalilin ka na rasa aiki na dan Allah ka koma ƙar ka sani a matsala Wallahi nima iyaye na baza su yar da ba "

Wayo nayi mata nace 

Tom shikkenan hau in Kai ki garin ku kin ga wataran nazo muyi zumunci 

Batayi musu ba ta hau ta na nuna min hanya wani gaban rushashshan gida muka tsaya fitowa tayi tace 

"Na gode sosai Allah ya jikan mahaifa ,,

"Okay to kiyi wa baba magana mu gaisa ko ,,

Kai ta gƴaɗa min tace 

Ina zuwa da yake zama dani ta iya hausa sosai shi ga cikin gidan tayi gaban tane ya yanke ya waɗi ganin falmata zaune tana jan carbi ga sauran mata da yan uwa a zaune ganina da sauri Innna falmata ta tashi tace 

"Ga tanan ta dawo daga yawan ƙaruwanci sai yanzu ta ga damar dawo wa Wallahi malam da sunan ki ya mutu amma ke anyi a sarar haihuwa ''

Wasu irin zafafan hawaye ne suka zubo min tuni jiki na ya ɗauki rawa na kasa tan tan ce a duniya nake ko a lahira itafa ta torani aika tau garin kano amma jibi yarda take jifana da mugayan ƙalamai  zubewa nayi ban san wake kai na ba 

da uncle Bature akai  jana'izar mahaifin kaltum 

a nan falmata tayi amfani da abin da a ke yiwa masu yawan banza in sun dawo a kore a gari saboda kar su lalata yan baya ta dinga Kuru ruwa tana faɗawa jama'a tuni kowa ya ɗauko maƙaman sa zai kashe ta gani haka liman ya ce a tsaya ga wani yace zai aure ta 

Ai kuwa nan aka ɗaura mana aure a take anan na bada abin da ke aljihuna aka ɗaura aure muka tawo iya to zarta kaltum ta gani a garin su mun fito daga Maiduguri na  dube ta nace 

jibi zan huce America tare dake zamu tafi amma a yanzu zan kama miki hotel ki zauna kafin in faɗawa su hajiya 

Hawaye ta goge ta ce kana ganin zasu amshe ni kuwa 

insha'Allah zasu ƙarɓe ki a matsayin surukar su 

Komawa tayi ta ƙwanta tuni wasu hawaye ke zubowa daga idanun ta zuciyar ta tayi nauyi muna isa Kano na kama mata hotel na kawo mata abinci nace bara in koma gida in anjima zan dawo na miƙa mata waya na nuna mata yadda zatayi amfani da ita ƙarfe hudu dai dai na shiga gida hajiya na samu da anty Maryam a zaune sun zuba ta gume suna gani na suka tashi tsaye 

"Bature ina kaje tun safe muke neman ka ?"

hmmmm Wallahi hajiya na tafi gun a bokane na ne na hostel yau za su koma gida 

Anty Maryam tace 

Amma tsakani da Allah ka kasa faɗa mana ga giwa ma tun safe yake kuka ba kai ba kaltum 

"Yana ina ?"

yayi bacci 

Okay bara inje ɗakina nayi wanka hajiya dan Allah kisa jadda ya ɓuɗemin account ɗina ina so innaje can in fara kasuwanci 

To Allah ya buɗe zan faɗa mai 

Cikin murna na shiga ɗaki nayi komai na fito ganin bani da hanyar dubo kaltum yasa na ɗauki waya na kirata bugu ɗaya ta ɗauka tace 

"Ka zone ?"

Aa Wallahi ban san me zan cewa da hajiya ba in fito 

To shikkenan 

Yar yira muka taɓa sannan na kashe 

Ina ta kaice maka labari har muka tawo America Ka ba wanda yasan nayi aure wata iri yar rayuwa muka shinfida da kaltum me cike da soyayya da ƙaunar juna har nama sata a makaranta sosai take ɗaukan karatun da ake mata in na dawo da dare muyi na addini hankali be ta shi ɗagawa ba sai da na lura tana da ciki bansan yan uwana ba ko zasu ƙarɓi abin da ta haifa sosai itama ta shiga da muwa haka dai mukai rainon abin mu cikin so da ƙaunar juna ƙwasam sai aka turani Turkiyya wani project nan na tattara na koma can da ita a ƙwai wani Dr buƙar bulama gana shi ya jagoranci tafiyar ta mu sosai wasu hawaye suka zubo a idon sa ya share bakin sa na rawa yace 

Mrs haris wanna she ne ma somar rabuwar mu nida kaltum 

Muna isa Turkiyya aka bamu wani guri ko wanne ɗalibi ya zauna 

Jina yi na knocking da sauri na je na buɗe domin tun safe kaltum bata da lafiya amma taƙi yarda muje asibiti  gaba nane ya yanke ya waɗi ganin jadda ya Dawud anty Maryam hajiya yaya sulaiman sun zo min hutu ne 

Hanya na basu suka shigo domin kona ƙi kona so yau sai komai ya fasu sosai a fuska ban nuna musu komai ba ita kuma kaltum ta duba fridge na ɗakin ta ba ruwa yasa ta fito floor da sauri hajiya ta tashi da gudu Giwa ya rumgume ta yace 

Anty kin tafi ki ka barni ko 

Wani irin ta shin hankali su jadda suka shiga   kallon tuma jadda yake min 

Bakin hajiya na rawa yace 

Bature mace ka ajjiye a gidan ka Bature irin sakayyar da zaka yimin sai ta fashe da kuka

Wallahi hajiya wannan mata ta ce a bin da kike zargi ba haka bane daman na ɗauki video na fara nuna musu cikin zafin rai jadda ya wanke Ni da mari yace 

Wallahi a yau ɗin nan sai ka saki yarinyar nan domin bazan taɓa yarda bare ya shigo zuri'a ta ba 

Tuni na ƙudar kaltum ta tashi ga baki ɗayan mu muka tafi a sibiti Dr buƙar ne ya amshi haihuwar ta iya huya ta shata duk me imani sai ya tausaya mata  kuka sosai kaltum kiyi cikin tace 

"Dan girman Allah ku tausaya min ko baku ƙarɓeni ba ku amshi yar da na haifa a matsayin jikar ku Giwa uban san yara tuni ya manne mata yana liƙa yarinyar da ta haifa yayi da nikuma hawaye na sunki zuwa sai kukan zuci kallo kowa nake bana fahimtar komai "


Wata iri yar tsawa jadda ya buga min ya miƙomin biro da ta ƙarda yace 

"Rubuta mata saki ukku ka bata ,,

Dan Allah kai haƙuri

Duka ya kai wa baki na abin ka da farar fata tuni bakina  ya yafe ya fara jini  

Ina rubutawa na zube a ƙasa ban san wake akai na ba 

Sosai kaltum take kuka ta ruƙo kafar anty Maryam tana miƙo bamata yar tace 

Ku dubi Allah ku tausaysmin bani da kowa ko naje garum ba amsa ta za suyi ba in kuka barni da yarinyar da na haifa bansan ya zanyi ba ina zan dosa ko Nigeria ce ko mai dani ƙar ku barni a garin nan 

ba wanda ya saurare ta sosai anty Maryam take kuka haka Giwa da ƙƴar aka dauko shi a jikin ta jini ne ya ɓalle mata Ni kuma buɗe ido nayi na ganni a  a Kano 

Bayan nan nane mi Dr buƙar ance min ya koma garin su iya nema nayi a garin su amma ban same shi ba dana koma aka ce min shi ya ɗauki nauyin kaltum 

Bayan na gama karatu na sami aiki a ƙasar Turkiyya aka auramin zainab 

Wannan shine labarin kaltum 

Hawaye Mrs haris ya goge yace 

"Zaka je Maiduguri ko ta koma gidan su,

Naje garun nasu bangane ko ina ba duba da irin sauyin rayuwar da aka samu da ƙyar na gane gidan su amma ba sune a cikin ba wata mata ce ta cemin we ina gadar gidan tayi a hannun mahaifin ta da alama sai da gidan su kai 

        *Kano ta dabo*

Wani uban ihu Laila  ta saki tace 

Fanna kinga a she sauran wata daya muyi biki zanje gida 

Wallahi lailah kin ɗaga min hankali na zata wani abun ne ya same ki 

Uhmm Zama da kene yasa na koyi ihu 

Abakin gado ta zauna 

Fanna ɗaukan wayar ta tayi ta fara danna wa yau shine ranar ta ta farko data kira mahaifiyar ta bayan barin ta gida wayar na ring Amma ba a ɗauka ba ........✍🏼
*RASHIN SANI*


             By 

Oum yasmeen 

Ina masoyan novels ɗina ina me sanar da ku cewa zan dena 📯 posting a kowanne group sai na Facebook da channel ɗina dan a sune na ke samun comment


Ina sanar da ku cewa zan koma posting sau biyu a rana safe da yamma  saboda nayi dadin yarda kuke min like da comment na gode Allah ya bar kauna 

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k

*Tallah tallah tallah*


*Assalamu Alaikum WarahamatuLlahi Wabarakatuhu Barkan mu da wannan lokaci, wai shin kuna da sani kuwa akan cewa free page's na SARAUNIYAR KYAU BOOK 2 Ya ƙare?.🙄😁🤓*


*Idan kinsan kina karanta littafin SARAUNIYAR KYAU kuma bakiyi payment ba, to wannan link da na saka kiyi Share ko izuwa 15groups ne haka sai kiyi Screenshot ki turomin*🤗

https://whatsapp.com/channel/0029VaEZtE15a2429vfcpf20



*Tabbas zamu sasanta Indai kikayi komai dana faɗa, akwai discount gareki zan miki Discount sosai na SARAUNIYAR KYAU book 2*🤝💞🫂

*Only masu karanta littafin*💃💃💃

____________
*SAI NA JIKU*💞💞💃💃💃💘💘🧏🧏🧏

🤨🤨🧐🧐🧏🧏🧏

*Ko da bakya karantawa kiyi Screenshot ki turomin Kema akwai naki bazatar ta musamman*🤗🥳🫂💃💘💞


_________
          

          Page 41-50

Ta gumi ta yi ta shiga tunani bata da wata damuwa sai ta mahaifiyar ta ta rasa dalilin da yasa mahaifiyar ta bata so su shaƙu bata shiga sha'anin ta can za a ƙalal kiran tayi bugu ɗaya ammy ta ɗaga cikin farin ciki ta ce 

"Aslamu'alaiki "

Cikin kulawa da nuna ƙauna ammy ta amsa mata sallamar ta tace 

"Ƴata yakike ya karatu ,,

Alhmdllh ammy ya su Nana 

Wallahi lafiya qalau ƴata yi ce ko kina karatu 

"Wallahi ammy ina yi "

A jiyar zuciya ta sauke tace 

"To,, Allah ya dafa ,

Ameen ammy ko zaki kaiwa oum nana waya ?''

Shiru tayi na ƴan wasu saƙani tace 

Bara in Kai Mata Amma in kikaji shiru to tana wani uzuri bata san damuwa 

Cikin karaya da lamarin na mahaifiyar ta tace 

"To sai anjima,,

Mu jima da yawa a kula sosai fa ban da kula samari ki mai da hankalin ki kan karatun ki har mahaifiyar ki tayi alfahari dake 

To ammy na gode zan dage 

Ka she wayar tayi ta koma ta kwanta 

      
                💞Oum yasmeen 💞

Maiduguri jahar Borno 


Wata kyakkyawar mata ce zaune a kan luxury sofa tana ɗanna waya gawa ta yarinya kyakkyawa ba zata huce shekara goma sha bakwai ba tana kusa da ita da littafi a hannu ta da alama karatu take koya mata na Alqur'ani me girma  idarwa sukai ganin abie ya shigo da gudu yar auta nana ta ta so ta rumgume shi ɗaga ta sama yayi yana yi mata wasa 

Da sauri buɗurwar ta ta shi ya ce 

"Abie sannu da zuwa ,,

Cikin kulawa da soyayyar yaran nasa yace 

"Yauwa tunda kin sami sauki jibi zaki koma Turkiyya ki ci gaba da karatunki,,

"To, abie dan Allah bani number ya fanna na tambayi  mami tace bata da ita ,,

"Okay kawo in samiki ,,

Miƙo mai wayar tayi ya samata zamin gu yayi ya zauna 

Ita kuma mami tun da tayi mai sannu da zuwa bata ƙara cewa komai ba 

Abie a wacce makaranta ya fanna take ina so kafin in koma Ni da uncle muzabfar muje mata 

"S.D Giwa midwifery and nursing ,,

Tuni kan mami ya shiga juyawa da sauri ta dafe kan ta cikin ta shin hankali tace

"Ni'matullah dauki Nana Ku tafi ɗakin ki ,,

"Mami lafiya naga kin ruƙe kai ?"

Lafiya qalau 

Daukan ta tayi suka shiga ɗaki cikin Muryar kuka tace 

"Abbie dama makarantar wayan nan azaluman mutanan ka kai ta ?"

Cikin rashin fahimta yace 

"Oum nana ban gane me kike nufi ba fahimtar dani ?"

Tuni idanun ta sunyi ja  kan hancin ta har ja yake saboda kuka abin ka da farar fata tace 

*GIWA FAMILY*

Giwa family kuma mai sukai 

Wani kallo ta watsa mai tace 

"Na gwammace wannan yarinyar ta zauna babu karatu da ta zauna tare da ahalin Giwa ta saba da su alhalin a lokacin da muke tsananin buƙatar su amma suka tsallake suka bar mu da badan kai ba da bansan yarda rayuwar mu zata kasan ce ba dan haka a yau ka dawo da ita gida duk ka aurar da ita ga duk wanda ya dace ,,

"Oum nana lafiyar ki qalau kuwa ?"

Ɗur ƙusawa tayi aƙasa ta haɗa hannu wanta biyu tace 

"dan girma Allah ka duba irin walal da na sha ka duba maraici na ko a inane Ka   aura Mata aure ka temake ni karabata da makarantar nan ,,

Ɗa gota yayi yace 

"Kiyi haƙuri ta gama karatun ta sannan  kin manta ko waye zai aure ta sai ya bu ƙaci sanin ahalin ta ,,

Kuka take sosai ta ɗago ta kalle shi tace 

"Nidai ko wane ka aura Mata inde yana da hali me kyau ,,

Tom shikkenan zan yiwa wani abokin kasuwanci na magana na yarda da halayen sa da na ɗansa shi ya ma yace ya bani gurbin mutum ɗaya a makarantar ta su tunda wahala take ba kowa ke samo ba 

Ajiyar zuciya ta sake tace

Nagode sosai 

Amma karki manta abin da Ubangiji ya nufa ko ana muzuru ana shawo sai ya faru barinta makarantar ba shine solution ba amma aurar da ita kinyi abu mai kyau domin koni ina tsoron wata ran su amshe ta amma inta na gidan mijinta ta basu isa ba
 

Wannan kenan


          💞 Oum yasmeen 💞

         *KANO TA DABO*



Yau da huri ta tashi domin karatu ya fara ƙankama suna shirye shiryen jarabawa kimono tasa brown colour  an mata layi layi da golding colour ta hau kan Fararan uniform ɗin ta tayi rolling da da mayafin rigar tasa glass dinta ta rataya ja ƙarta tace 

"Laila ta so mu tafi ko kinsa lecture ɗin 7:00. dai dai ce damu ,,

duban ta Laila tayi tace 

"Okay mu tafi ƙar mu makara ,,

Tafiya suke a jere gwanin ban sha'awa alokacin kuma motar Giwa ta shigo cikin school ɗin parking space ya nufa ya ajjiye ta ya fito idanuwan sa ba su sauka a kan kowa ba sai a kan fanna da suke zaune a kujerun da aka tana dar da zaman dalibai su biyar ne a gun da yake kafin su shiga aji suna zama suyi bitar karatu zama da lailai yasa fanna sabawa da ƴan ajinsu suma suna da tarbiyya shi yasa ta sake da su saboda tsabar abin da take ya ɗauke mata hankali bata san ɗan mayafi da tayi rolling da shi ya zame da yake yana da tsantsi kuma ita bata sa komai a ƙanta ba ƙauda kasan gefe yayi ya dauki wayar sa ya fito 

Sumy kalli gayan nan ya gaji da haɗuwa jibe shi yawa ango a gaskiya manyan kayan da Dr Giwa yasa sun amshe shi 

"Da sauri  Sumy da mufeeda da nuratu suka ɗago ban da fanna da taka sufurin tsaki ta ci gaba da nazari akan test ɗin Physics da za suyi ,,

Nuratu tace 

Wallahi tunda na shigo makarantar nan na kamu da son bawan Allah nan 

Wani ban zan kallo mufeeda Niger tayi mata tace 

"Ki ka mato a kansa ku na muto akan sa kinsa tunda naga hirar sa a BBC Wallahi naji na fara son sa shine dalilin zuwa na makarantar nan amma naga kamar hankalin sa baya kan mata to yanxu na haƙura gani anyi baikona amma kinsan da wannan mutumin be ta kura ba ba zan zo karatu ba sai da kuɗin sa a kai na ai Wallahi da ko ta wacce hanya sai na bi na mallake shi ,,

fanna ta dubi mufeeda Niger ganin irin furucin da tayi 

Sosai Sumy take dariya harda ruƙe ciki ji akan na miji za suyi faɗa ......

*Tallah tallah*


*Assalamu Alaikum WarahamatuLlahi Wabarakatuhu Barkan mu da wannan lokaci, wai shin kuna da sani kuwa akan cewa free page's na SARAUNIYAR KYAU BOOK 2 Ya ƙare?.🙄😁🤓*


*Idan kinsan kina karanta littafin SARAUNIYAR KYAU kuma bakiyi payment ba, to wannan link da na saka kiyi Share ko izuwa 15groups ne haka sai kiyi Screenshot ki turomin*🤗


*Tabbas zamu sasanta Indai kikayi komai dana faɗa, akwai discount gareki zan miki Discount sosai na SARAUNIYAR KYAU book 2*🤝💞🫂

*Only masu karanta littafin*💃💃💃
____________
*SAI NA JIKU*💞💞💃💃💃💘💘🧏🧏🧏

🤨🤨🧐🧐🧏🧏🧏

*Ko da bakya karantawa kiyi Screenshot ki turomin Kema akwai naki bazatar ta musamman*🤗🥳🫂💃💘💞
   Page 51-60

Sosai lailah take bin kowa da kallo domin lamarin na su mufeeda Niger ya fara mata tsoro tace 

"Sumy lafiya ke kuma keke dariya ?"

Lallai ba dole inyi dariya ba ganin akan namiji jiyar da mufeeda take tada jijiyoyin huya kuma fa be ma san suna yi ba 

Lallai ta ce

Hmmmm hakane Allah ya kyauta 

Ameen 

Nuratu tace jibi ba karatu saboda ɗaya da December 

Lailah tace ni kuma ranar muna da biki su  mai sunan uncle  mansur (ya imam)

Wannan kenan 

Ɗur ƙushe take gaban wani boka dan ba ace malami ba ta share gumin da ya wanke mata fuska tace 

"Boka ba yarda za ayi ya aure ƴa'ta  ruky domin ni yanxu bana son ya aure amal saboda ba zata bani haɗin kai ba aikin mu ya tafi daidai ,,

Wata iriyar dariya yayi yace 

Ai kaf cikin ƴa'yan ki ba wanda zai aura sannan kuma asirin da mukai mai na hana shi aure ya kusan rushewa  domin yanzu ya tsaya da ibada sannan mahaifiyar sa a tsaye take akan sa in kika matsa auran kine zai mutu sannan kowa zai san ke wace ce batt ya ɓace 

Da sauri ta ta shi lalle kumai yana shirin tonuwa da baya da baya ta fito har ta fito daga dajin ta wahau mota gumi na wanke mata fuska wayar ta ce tayi ƙara ganin sunan ruky yasa ta ɗaga 

"Hello hajja we kinji ɗazu naje gidan su Rumaisa ƙawata we ita Giwa zai aura?"

Ruky ina zan sani kin san ba komai Alhaji ke faɗamin ba sai ya gadama yawa nima ba a zuri'ar Giwa nake ba 

''okay Kitt ta kashe wayar zuciyar ta na ta fasa ,,

Wannan kenan 

Alhaji Dawud wata alfarma nake nema agun ka in zan samu 


Da sauri ya dubi abokin kasuwanci nasa yace ina jinka Allah yasa zan iya

Ina so ɗanka ya aure ƴa'ta saboda mahaifiyar ta hankalin ta be kwanta ba karatun nan da take a wani gari sannan wannan yarinyar amana ce aguna tana tare da wasu sirri wanda sai lokaci yayi zaku sani kasan bani na haife ta ba to nida mahaifiyar ta muna tsoran dangin mahaifin ta su ƙwace ta bayan tun tana zanin goyo suka guje ta su kayi wa mahaifiyar ta sakin hulakan ci 

Zuba mai ido yayi ya ce


"Zan yi shawara da jadda duk abin da ya ce zai faɗa maka ,,

Sosai ya ji dadin abin da ya ce mai haka taron ya tashi ya kuma hotal ya zauna da yake ya kusan ritaya shiya yanzu ya kama kasuwanci 

Wannan kenan 

*Giwa mansion House*

Cikin gaggawa aka kira meeting  tuni ɗakin taron nasu ya cika barrister sulaiman honourable mansur alhaji Dawud Dr yasir shi kuma Abdullahi pilot ne suna zaune jadda na kan kujera cikin farin ganin ƴa'ƴan nasa yace 

Alhmdllh ko yanzu na mutu Wallahi Ubangiji ya game min kumai ba komai ne yasa na tara ku ba anan sai bikin da ya taso mana sanin kanku ne tun shekarun baya na ruguje wannan al'ada na dole ahalin Giwa ba zai auri bare ma to alhmdllh duk da na ruguje ta ta cigaba da tafiya saboda su kansu jikokin nawa suna dai dai ta ƙan su sai dai yanzu wata dama ce ta zo mana tuni ya ƙwashe komai ya faɗa musu sannan yace ya kuke gani ya ɗace mu amshi auran nan ko Aa ni anawa tunanin zamu jefi tsintsu biyu da dutsai ɗaya domin nasa anyi binki can Dr buƙar bulama gana sannan tun danaga fusƙarsa nake tunanin ina na san shi ina ji ajikina jika tace zata dawo cikin ahalinta duba ga labarin da ya bamu inma ba ita bace za muyi kokari muga mun nemota 

Tuni kowa ya Amin ce domin maganar mahaifinsu ita ce gaba da komai barin uba kamar jadda da hajiyan daura addu'a sukai na Allah ya ƙara haɗa kansu ya basu zaman lafiya tuni aka tsaida rana jibi za a ɗaura aure kamar ƴarda za ai na su Imam taro ya watsai bayan anci ansha 

Wannan kenan 

Fanna hutun nan da za ai zamu tafi gida da ke 

Duban abie tayi tace 

"Abbie da kamar ni za ai biki a gidan su lailai in banje ba bazata ji dadi ba,,

Daughter kiyi haƙuri zan bawa lailah haƙuri ni'matullah zata koma jibi kinga tana so ta ganki haɗo kayan ki 

Shiru tayi ta fara haɗa kayan ta da yake lailai ɗazu ta koma gida saboda shagalin bikin da za ai 

Ta fito suka ɗauki hanyar Maiduguri kai tsaye ɓangaran ammy ta nufa dan tana tsoran zuwa gun oum nana tana shiga ta rumgume tace 

Oyoyo ƴata sannu da dawowa 

Farin ciki ne ya bayyana a fuskar ta tace

Ammy na same ku lafiya 

Lafiya qalau tawo mushi ga zama be sameni ba tunda lokaci ya ƙure min 

Cikin rashin fahimta ta dubi ammy tace 

"Lokaci ya ƙure fa kika ce ,,

Cikin ƙauda zan can tace 

Ehmn ba ranar Monday zaki koma ba dudu kwana nawa zaki yi mana 

Ni'matullah da Nana ne suka shigo 

hira suka zauna sunayi tuni ammy ta kira mai gyara jiki zata fara gyara ta yau 

Ita dai fanna ganin komai take ba dai dai ba wanne irin gyaran jiki ita daba amarya ba da kƴar ta yarda duk da tasan ammy ba zata cutar da ita ba 

     Da dare yayi bayan sun gama dinner gabaki ɗayan su har da mami abie ya dubi fanna yace 

Daughter kin yarda da ƙaddara kinsan komai nufi ne na Allah yar da ya tsara haka zai kasan ce 

Gyeɗa mai kai tayi yawa ƙadangaruwa domin tun safe da taga me gyara jiki gaban ta yake waɗuwa 

cikin tausawa yace 

Fanna buƙar bulama gana ni mahaifin ki na zaɓa miki miji kuma gobe za 'a ɗaura aure zaki ci gaba da karatun ki a karkashin kulawar mijin ki  

Tuni hawaye suka ƙafe mata sai bin kowa take da kallo ganin shiru yayi yawa yasa ammy ta taɓa ta ashe ta suma tuni ta waɗo daga kan kujerar dining  ɗin 

A ruɗe sukai kan ta 

Abbie ne ya ɗauke ta ya nufi ɗakin ta da ita ya dubi su ammy yace

"Kar ku damu  ta shiga yar ɗimuwa ne shi yasa ta suma zuwa anjima zata ta shi,,

 Allah ya sa ƙar ta ɗaga hankalin ta har wani abu ya same ta 

Amee abie yace 

 allura yayi mata  tuni ta ɗinga sakin a jiyar zuciya 

Dukan su suka baro ɗakin ban da mami da ita tana gama cin abinci ta koma sha shin ta dayake yau kwanan ammy ne 

Wannan kenan 

Ranar bata ƙarya tuni abokanan arziƙi da kusoshin gwamnatin da manyan yan siyasa suka cika masallacin da ke cikin Giwa  estate  ɗaurin aura aka fara inda aka ɗaura  na   mansur Abdullahi Giwa da amal Yasir Giwa akan sadaki dubu dari da hamsin sai na abdulhamid   Abdullahi Giwa da naseerin ☯️ yunus Giwa tuni gu ya ɗauki kabbara sai a ka ɗau shiru sannan anɗaura auran sa'eed Dawud sa'eed Giwa da Fatima bukar bulama gana akan sadaki dubu dari biyu  tuni wata juyawa take neman kada shi duk da azaune yake ga shi kuma a sahun gaba ba damar guduwa dan gashi ga jadda duban tsohon yayi 

 Wani murmushi jadda ya saki  yace .........


Page 61-70
"Haba ango saki ranka zuwa gobe amaryar ka zata ƙara so,,

Sauri kauda kai Giwa yayi a zuciyar sa kuwa cewa yake tsofaffin nan sun shamma ce shi sun mai ba zata ya haɗa rai yayi kicin kicin da ransa ya tashi zai fita uncle sulaiman yace 

"My boy ka tsaya za muyi photo tarihi"

Ba yaso ya musa mai kawe ya zuba musu ido tuni maroƙa suka shiga shela da waƙa 🎶

Cikin gida kuwa kuka  aneesa take yar gidan anty zulaihat domin iya so ta nunawa giwa saboda shi taƙi kula kowa yayi da anty zulaihat ta daka mata tsawa tace 

"Aneesa kina da hankali kuwa akan namiji kike kuka ƙarki manta namiji mijin mace hudu ne ai tunda suka haɗa baki ya aure bare kema sai ya aure ki ,,

Da sauri hajiyan daura ta kalli ƴar ta ta tace 

"Zulaihat ƙar in ƙara jin wannan magana ta bare a baƙin ki sannan tun farko da yana ra'ayin auran ta ai da ya aure ta ,,

Anty Sa'adatu ce tace 

"Haba hajiyan daura ki duba fa wannan magana ita wannan ba haɗa su a kai ba gida be ƙo shi ba a kai wa dawa duk nasan munafurcin wannan anty Maryam ne haka fa tabi ta shanye Mahmoud kuma kenan ta gama da ku jibi fa irin son da Ameera take mai amma duk kun rufe idanuwan ku ,,

Ban za hajiyan daura tayi musu ta fita ta basu gu sosai yan matan suka shiga wani hali kowa kan ta take dubawa da na ƴarta yayin da lailah ta shiga ɗimuwa tun jiya take kiran number besty ta ƙi shiga ga yau ta ji wata al'amara mai irin sunan ta ta aure dr giwa komawa tayi ta zauna aneesa ce ta dena kuka da dubi laila tace 

"Wallahi in tasan wata bata san wata ba ba zan koma gida ba a nan zan zauna sai na matsawa rayuwar ta na hana su jin dadi ,,

Wani banzan kallo Ameera tayi mata ta ja tsaki domin ita ma abin da take saƙawa a zuciyar ta kenan ba inda zata je tana gidan nan sai taga abin da ya tirewa buzu naɗi 

Ruky kuwa ita nata shirin da ban ne domin har su saita haɗa taci uban su sun ƙƴale mata masoyin ta ta aure shi 

Cikin shigar alfarma basma da husna suka shigo cikin yan uwan nasu ganin kowa baya wal wala yasa zuka koma ɗan na waya suna yira su da lailah ƙar ɓar wayar lailai sukai suka shiga kallon pic din su ita da fanna sosai suka shiga yaba ƙyan fanna cikin sauri ruky ta ƙarɓi wayar tace 

"Lailah zaki bani number ta kin san nifa na fison hurɗa da mata masu kyau da aji yar da ko a cikin ƙawaye na in biki na ya ta shi ba wanda zai raina ƙawaye na ,,

Hmmmm lailah tace ta ƙauda zan can 

Wannan kenan 

Sosai mutane suka shiga yiwa Giwa murna ana ta ɗauƙar photo sai murmushin ƙarfin hali yake wasu sai tsokanar sa suke wai yayi musu baza ta be sami ƙansa ba sai bayan a zahar kai tsaye sha shin sa ya nufa shi da dr birnin kudu sofa bed ya samu ya ƙwanta ya saki a jiyar zuciya 

Yusuf ya ce 

"Aboki na dan Allah za ku bani lailah Wallahi ina son ta ,,

Wani banzan kallo yayi mai ya rufe idanunsa yace 

"To na mamajo ka rabu dani inji da damuwar da ke damuna kasan sai ɗazu naga  alert  ɗin kuɗin da abba ya ɗauko a she sadaki ma a kuɗi na suka biya tun da sune suka haɗa auran ai sai suyi min komai ga mom aysha itama ta ɗaukan min maƙudan kuɗaɗe wai zasu yi order kayan laife to Ni ina ruwana tun da su sukaga za su iya ai sai ƙar su taɓa kuɗi na ko,,

Hmmmm Allah ya kyauta a gaskiya kai dan gata ne gobe fa iwar haka kana tare da amaryar ka ka huta shan pills 💊 ko kayiwa kan ka injection 

Ta shi zaune yayi domin ya rasa bakin magana gaskiya birnin kudu dan iskane lamba ɗaya wata da bara ce ta waɗo mai yace 

"Alhmdllh gwara da ka nunamin ko kai wane domin bazan iya baka lailah ba saboda a she Kai jarababbe ne da ina tunanin faɗawa jadda Allah ya te maki yarinya ,,

Tuni gumi ya wanke birnin kudu yace 

Haba my friend yanzu daga magana sai ka juya ta wani abun 

Ta shi yayi yace 

"Owo maka ni kaga shi gata ɗaki ,,

 wayar sa ce tayi ƙara da sauri ya ɗauka ganin sunan Abba yace 

Aslm brk da yamma 

Yauwa giwa yanzu yan uwan matar ka za suzo yin jerai ka buɗe musu ɗaya ban garan da ke jikin naka da yake gu ɗaya ya ɗauka ya jera kayan sa saboda gun yayi mai yawa daman anyi shi tsarin mace biyu 

Ba yarda ya iya yace 

"To,, Abba 

Yauwa Allah yayi albarka 

"Ameen Abba sai sun zo ,,

Okay yanzu ba su tawo ba da yake jirgi za su hau 

"To"

Kitt ya kashe wayar duban birnin kudu yayi yace 

Kaga wani lamari ko 

A Shema ba yar nan ba ce 

Allah yasa haka shi yafi alkhairi 

Wannan kenan 

Wani irin kuka take yi ko wanka yau bata yi ba ta takure a jikin gado tun safe ammy ke lallaɓa ta tayi wanka taƙi 

Anty naja ce matar uncle muzabfar yace 

"Kin ga fanna taurin kai ba zai kai ki ba yan zuma jere za mu tafi ba zamu dawo ba sai an kawo ki dan haka aikin gama ya riga an gama aure ya ɗauro ,,

Ihu ta ƙara zun du mawa da sauri ya gana ta shi go ƙanwar ammy tace 

Wallahi fanna zan ci uban ki bar ganin ke a marya ce zan biki duka zo ki ci kazar nan kuma Wallahi kar inga kin tauna kashin ta 

Sanin halin ya gana yasa ta sakko ƙasa domin Wallahi tasan wannan ƙaramin aikin ta ne domin masifafiya ce ta bugawa a jari da 

Tana ci tana kuka har ta gama ci ruwan turarai ta haɗa mata ta ce ta shiga ta zauna duban sa tayi taga har tururi yake saboda zafin sa ganin ta ƙara haɗa rai yasa tayi saurin cire kayan ta ta ɗauki towel ta ɗaura wani kuka ta saki.......
*RASHIN SANI*


             By 

Oum yasmeen 

Ina masoyan novels ɗina ina me sanar da ku cewa zan dena 📯 posting a kowanne group sai na Facebook da channel ɗina dan a sune na ke samun comment


Ina sanar da ku cewa zan koma posting sau biyu a rana safe da yamma  saboda nayi dadin yarda kuke min like da comment na gode Allah ya bar kauna 

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k


*Assalamu Alaikum WarahamatuLlahi Wabarakatuhu Barkan mu da wannan lokaci, wai shin kuna da sani kuwa akan cewa free page's na SARAUNIYAR KYAU BOOK 2 Ya ƙare?.🙄😁🤓*


*Idan kinsan kina karanta littafin SARAUNIYAR KYAU kuma bakiyi payment ba, to wannan link da na saka kiyi Share ko izuwa 15groups ne haka sai kiyi Screenshot ki turomin*🤗


*Tabbas zamu sasanta Indai kikayi komai dana faɗa, akwai discount gareki zan miki Discount sosai na SARAUNIYAR KYAU book 2*🤝💞🫂

*Only masu karanta littafin*💃💃💃

https://whatsapp.com/channel/0029VaEZtE15a2429vfcpf20

____________
*SAI NA JIKU*💞💞💃💃💃💘💘🧏🧏🧏

🤨🤨🧐🧐🧏🧏🧏

*Ko da bakya karantawa kiyi Screenshot ki turomin Kema akwai naki bazatar ta musamman*🤗🥳🫂💃💘💞

_________


Page 71-80

Ya gana fitowa tayi ta bar ta bayan ta ce mata tayi wanka 

A ɓangaran Mani kuwa ba kowa domin ita ba wanda ta gayyata yar uwar ta ma wacce suki uba ɗaya sai jiya ta ji zancan shine ta zo sosai yan zu Inna falmata take Jin kunyar haɗa ido da ita bayan kowa ya san me ta aika ta komai na bikin da ya kura ake yi ita kuwa mami idone nata yau zata raka ni'matullah filin jirgin saboda yau zata koma Turkiyya tun safe ta fita sai yan zu ta dawo hannun ta nuƙi nuƙi da kaya numfashi ta sauke ta dubi ni'matullah tace 

''yi sauri ki haɗo kayan ki nan da anjima in Kai ki kinsan yau Abbie baxai Sami damar kai ki ba ,,

Zubawa mahaifiyar ta ido tayi tace 

"To, Bara inje gun ya fanna in mata sallama ,,

Banza tayi mata ta ɗauki wayar ta tana charting sallamar ya kura ce yasa ta ɗago ta amsa cikin saƙin fuskan

Gu ta samu ta zauna tace 

"Anty kaltum yanzu za mu tafi Kano ko akwai kayan da kika siyawa fanna mu tafi da  shi duk da a gaskiya abbien fanna yayi ƙo ƙari domin Company da ya siyi kayan har sun je gidan mu suke jira kin san order yayi mata a Turkiyya da yake suna da reshe a nan har kayan kitchen a can yayi mata ?"

Gir giza kai tayi tace 

"Babu ,,

Da sauri ni'matullah ya ɗauko wani kwali a kayan da suka siyo tace 

Anty ya kura ga wannan gift ɗi nane ki bata 

Murmushin tayi tace 

"Mun gode Allah ya ƙara haɗa kan ku ,,

Cikin jin dadi tace 

"Ameen ,,

Ɗauka tayi ta fita ganin ta fita yasa mami ta shi ta shiga ɗakin ta ta kwanta ta ƙwantar da nana 

Tuni koma ya shirya a ɓangaran mami ya kura ce kawe su anty ya gana da anty naja sai yayar ammy anty bilkisu ita kuma anty Hafsah da Hajara sai gobe za su zo saboda kawo fanna tuni suka hau jirgi cikin ikon Allah suka isa Kano ƙarfe  3:00 kai tsaye Giwa estate suka nufa kowa yaba ƙyan gidan ya ke Musamman shashin Giwa haka sukai jera mata kayan ta 

A ɓangaran hajiyan daura tuni ta naɗa anty Amina da Sa'adatu su kai musu abinci cikin dauki na samun dama suka ta shi inda  aneesa da Ameera suka roƙe musu kayan abinci saƙar baki sukai da hanci ganin irin uban dukiyar da aka saka mata yawa yar gwamna wani baƙin ciki ne ya kara to kare zuciyar anty Sa'adatu ciki ciki suka gaishe da su 

Cikin fara'a da sanin ya kamata suka amsa tare da yi musu sannu da zuwa 

Bayan sun gama suka shiga shashin jadda domin kai gara tuni gun ya ɗi ke da jama'a ganin irin yar masu hannu da shuni Giwa ya aura domin ko ganin irin dukiyar da suka zuba ga kayan abinci da na sawa da suka kawo ban da su alkaki ,da dubulam ,nakiya ,daƙuwa, ga gireba , har da cin cin, ga cake 
 
Bayan tafiyar su hajiyan daura ta dubi Hajiya da mom aysha tace 

"Kun ga dai irin abin alkhairi da sukai mana to dole ne muma in ƙara muku kuɗi ku ƙara jidowa yarinyar kaya ku duba ku gani ko laife ba a kai musu ba ji irin ba jin tar da sukai sun nuna mana su sun san mutumci dukiya bata gaban su ,,

Hajiya tayi ƙasa da kai tace

"Duk abin da kike shine dai dai ,,

Hakama mom aysha tace 

To washe gari tun da safe order kayan laife ta zo akwatin goma sha biyu cike da kaya tuni numfashin ruky yake neman ɗauke wa da tuni fa ita za'a kawo wa wannan kayan ashe da sauran kallo jadda ma ya yi mai laife a kwati goma sha biyu itama baƙil da kaya kai ka ce sabon shago za'a buɗe 

       *Maiduguri jahar Borno*

Cikin wani haɗaddan leshi blue Black mai yarfin flower pink colour Riga da zani tasa fusƙar ta ba ƙwalliya amma tayi kyau tayi fayau gyaran da akai mata fatar ta har wani ƙyilli take yawa kwai ga sarƙar gold a huyan ta wanda ammy ta siya mata lufaya tasa pink colour da adon flower blue Black sai zuba ƙamshi take ga wani irin kunshi da akai mata yayi kyau sosai kukan tane ya ƙaro ganin anzo daukan  ta sosai take kuka su anty Hafsah ne suka kai ta gun Abbie yayi mata faɗa sai gun mamy ita kuwa cewa tayi tana yi mata fatan alkhairi 

Ta shi sukai suka nufi fita da ita a guje ta rumgume ammy tana kuka itama ammy kuka take sosai  da ƙƴar a ka raba su ta shiga mota suka nufi airport suka shiga jirgi sai Kano ta dabo tumbin kiwa  motoci aka kawo musu kanta a ƙasa ta na ta kuka har zazzaɓi ya fara kamata kai tsaye shashin jadda aka nufa da ita yayi da su lailah ruky aneesa Ameera husna basma su anty Sa'adatu suna zaune suna jiran su cikin tarbiya da  mutuntawa suka amshe su anty Hafsah ce ta ce 

"Hajiya ga amanar fanna mun baku a yanzu kune iyayen ta duk abin da tayi ba dai dai ba ku mata faɗa ,,

Cikin farin ciki hajiyan daura ta ce 

''mun amshe ta sannan mu kuma ta roƙe mu a matsayin iyaye

 kuka Hajiyan daura ta saki tace

Ashe zan ga auran Giwa kai Allah na gode maka 

Sosai lailah take so taga fusƙar ta 

Ruky ce ta ce

Anty Bara in buɗe fusƙar ki mu ganki....✍🏼
*RASHIN SANI*


             By 

Oum yasmeen 

Ina masoyan novels ɗina ina me sanar da ku cewa zan dena 📯 posting a kowanne group sai na Facebook da channel ɗina dan a sune na ke samun comment


Ina sanar da ku cewa zan koma posting sau biyu a rana safe da yamma  saboda nayi dadin yarda kuke min like da comment na gode Allah ya bar kauna 

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k

https://whatsapp.com/channel/0029VaEZtE15a2429vfcpf20

*ASSALAMU ALAIKUM WARAHAMATULLAHI WABARAKATUHU 🤝🫂💞*


*ƳAN UWA INA YI MUKU BARKA DA WANNAN LOKACI*👏🙌


*MASU TAMBAYA AKAN LITTAFIN SARAUNIYAR KYAU, TABBAS BOOK 1 YA KAMMALA COMPLETE*


*IDAN KINA BUƘATA SAI KI TURO WANNAN LINK ZUWA GROUPS BIYAR KACAL DA KIKE A CIKI*👌😻

*08081129487, SAI KI TUROMIN SCREENSHOT TA WANNAN LAMBAR, DAGA NAN NI KUNA INSHA ALLAH ZAN TURO MIKI SARAUNIYAR KYAU BOOK 1 COMPLETED DOCUMENT*

*NAGODE 🥰🥰*


*The Nainarh Kd*📖📚🖊️

Page 81-90

Cikin zafin zuciya hajja ta buge hannu ruky ta zaunar da ita tace 

"Ruky baki da hankali ko?,,

Cikin farin ciki anty Hajara tace 

"Ke da kullum za ku ɗin ga ganin ta ai an zama ɗaya  ,,

Mom aysha tace

Ga laifen ta nan an kai mata shashin ta 

Cikin farin ciki anty ya gana tace 

Mun gode Allah ya saka da alkhairi 

Anty Hafsah takama ta suka ta shi su fita suka nufi shashin ta  anty naja ta ce

Ki shiga da ƙafar ki ta dama insha'Allah kin zo gidan nan sai de a fita da gawar ki 

Kuka ta sa ta yi abin da anty naja ta ce ta shiga da bisimillah 

a baƙin tamƙameman gadon ta suka zaunar da ita suka shiga ga nin kaya suna ya bawa da ƙyan kayan sosai fanna take ta kuka anty naja na bata haƙuri anty ya ƙura ce ta ce 

"Ku ta so mu tafi kun san a yau zamu ko ma ,,

Ya gana tace 

"To fanna da fatan faɗan da mukai miki da tarbiyar da muka baki zaki ruƙe ta gidan miji ya sha ban ban da gidan mahaifin ki dan haka Allah ya tayaki ruƙon nauyin da yawa kan ki,,

Ga baki ɗaya suka ce ameen 

Ganin zasu tafi su bar ta yasa ya buɗe fusƙar ta ta bisu 
 
Cikin faɗa ya gana tace

"Wallahi fanna ki kiyaye ni ba zaki koma ciki ba ,,

Jiki a sanyaye ta koma cikin ɗakin ta ta ƙudundune da lallausan blanket silver colour an mai adon Black colour yan zu kukan ma ta kasa sai rawar sanyi da take ga shi ba waya a hannun ta balle ta kira lailah ta faɗa mata ƙaddarar da ta waɗa mata ba tunanin da mata yi ba ganin bata da mafi ta kuma an kira sallar magarib.. yasa ta tashi ta dafe kan ta wanda yake mata ciwo kamar ya rabe gida biyu saboda ciwon da yake mata toilet ta shi  sosai ta ware ido take kallon aljannar duniya iya kyau da tsaruwa toilet ɗin ya tsaru gun wanka daban angewaye shi da wani glass me dishi dishi ganin kallon toilet ɗin zai ɓata mata lokaci yasa ta ɗauro Alwalah ta fito da lufayar jikin ta tayi sallah a kan ɗadoma ta kwan ta tayi shiru ɗauke huta akai tuni wani tsoro ya kamata domin ta tsani duhu ai kuwa ko minutes 2 ba aiba sai gashi an kunna sola a jiyar zuciya ta sauke 

Ɓangaran Giwa kuwa 

Tun bayan an iɗar da sallar Isha ya shigo gida sanye cikin riga da wando na ɗanyar farar shadda pin ya sa ya buɗe kofar sa ji yayi wayar sa na ringing ganin sunan Hajiya ya ɗauke kiran yace 

"Aslamu'alaiki first love Barka da dare da fatan kin huni lafiya ?"

"Wslm ,,

Lafiya qalau my son tun ƙarfe hudu aka kawo matar ka Please Giwa dan  Allah ka kula da ita yanzu kaje ka duba ta 

Shiru yayi a gaskiya Hajiya ta ɗaure mai jijiyoyin jikin sa cikin deep voice ɗin sa yace

"insha'Allah Zan je,,

Allah yayi maka albarka 

Yace 

"Ameen ,,

Katsai wayar tayi tayi dan ƙaramin tsaki ya ja an ɗaura mai nauyin da ba zai iya ɗauka ba da yana rayuwar shi shi kaɗe yanzu an haɗa shi da wata ya ɗinga kula da rayuwar ta juyowa yayi ya nufi floor ta jin shiru alamun bata ƙasa tana sama yasa ya fara taka stairs case ɗin a hankali cike da nutsuwa ya ƙarasa bedroom ɗin nata sallama yayi ciki ciki ganin ta na ƙwance a da duma yasa ya cire ta kalmin ƙafarsa ya fara taƙa ɗakin cikin nutsuwa jin ta ku tayi cikin tashin hankali yasa ta zun duba ihu ta miƙe tsaye ta raƙuɓe a jikin gadon ta tana kuka

To she ƙunnan sa yayi ya ɗago cikin mamaki yake kallon ta ƙara sawa kusa da ita yayi ya rage tsawon sa yace 

"Keeeeee baki iya amsa sallama ba sannan yawa wata karamar yarinya kin zundu mamin ihu so kike ki ka she min dodon kune iyeee ?"

Cikin far gaba ta ke kallon sa tuni ta zaro idon ta ganin wake gaban ta daman Abbie Giwa ya aura Mata wayyo Allah Abbie besan wannan mutumin mugu bane na shiga ukku ne fanna bakin ta na rawa yace

"Ban ji shigo War ka bane kai haƙuri kan ta a ƙasa ta faɗi haka ,,

Tsaki ya ja a zuciyar sa yace 

"Tsiyar auran yara kenan komai nasu ba hankali anya kuwa ma ta iya girki ita kan ta ba a gama kula da ita ba a gidan su jadda ya auro min yi da baki ,,

Jikin ta sai rawa yake domin har ga Allah bata san irin tsoron da ta kewa Giwa ba 

Waya ya ciro a aljihun sa ya danyi yan danne danne ya ƙara a ƙunne  haka kawe taji yace 

"Ki kawo min coffee ☕,,

Kashewa yayi ya mayar aljihu ya sami gu abakin gadon ta ya zauna yana danna wayar sa 

Wannan kenan 

Dan Allah anty lailah zo ki raka ni shashin yaya Wallahi tsoron fita nake cewa yayi in kawo mai coffee 

"Wallahi basma kin cucan ina baccin gajiya kin ta dani miƙo min hijabi na mu ta fi ,,

Wara ta fara ta miƙo mata ɗaukan tiry tayi suka fita  sun ɗanyi ta fiya me nisa sannan suka isa shashin Giwa tsawa sukai basma ta dubi lailai tace  

"To yanzu ɗakin sa za munufa ko na matarsa ?"

Kinji ki da wani zan ce ai ɗakin matar sa za muje yau fa aka kawo ta 

Hmmmm hakane kuma 

Da yake ya bar ƙofa a buɗe suka nufi floor ta  ganin kamar ɗakunan ƙasan a kulle sai suka hau sama sallama sukai 

Kamar yarda ya saba ya amsa musu ciki ciki 

Kan su a ƙasa suka ce 

Anty ina huni ya ina huni 

Cikin sauri fanna ta ɗago tace 

"Partner "

Cikin sauri lailah ta ɗago ta ce 

"Besty ,,

Da sauri lailah ta tashi ta rumgume ta ɗaukan tiry ɗin coffee yayi ya futa........


*RASHIN SANI*


             By 

Oum yasmeen 

Ina masoyan novels ɗina ina me sanar da ku cewa zan dena 📯 posting a kowanne group sai na Facebook da channel ɗina dan a sune na ke samun comment


Ina sanar da ku cewa zan koma posting sau biyu a rana safe da yamma  saboda nayi dadin yarda kuke min like da comment na gode Allah ya bar kauna 

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k


Page 91-95


Basma tace 

"Daman kun san juna ne ?"

Cikin farin ciki lailah tace 

"Eh ita ce fanna fa ,,

Zaro ido basma tayi tace

Dan Allah ina yi miki murnar shigowar a halin mu 

Murmushin ƙarfin hali fanna tayi ta zauna a baƙin luxury bed ɗin ta 

Lailah kuwa mamaki take tuni ta tuno da zantukan fanna kwanciya tayi ta ɗinga dariya yawa wata zarar riya cikin dariya tace 

"Besty wannan shi ake kira da kamun Ubangiji we yau gaki a gidan tsoho Giwa hhhhhhhhhhh,,

Shiru fanna tayi kwalla ta taro a idanunta 

Lailai tace 

"Yau ba bakin magana ne Mrs Giwa ?"

Banza tayi mata ta tashi ta shiga toilet sai da tayi kuka me isar ta tuƙunna ta canza kaya zuwa sleeping dress ta sa hibaji ta fito 

Yauwa basma dare yayi ya zo mu tafi 

Dan girman Allah ƙar ku tafi mu ƙwana tare 

Zaro ido lailai tayi tace

"Ki rufa mana asiri gobe dai zamu dawo ko basma,

Ehmn wazai ƙwana shashin ya Giwa gobe da safe a kai mu asibiti a yi mana ɗaurin ƙaraya tab 

Jin abin da ƙanwar shi tace yasa cikin fanna ƙara kaɗawa tace 

"Dan Allah ku tausayamin mu ƙwana tare da ku,,

Kin ga lailah ni na tafi dan Wallahi ina son jiki na 

Wani hawaye ne ya zobo a idanun ta domin ganin su lailai sun tafi 

A bangaran Giwa kuwa 

Shirin kwanci bacci yayi bayan ya sha coffee addu'a yayi ni kuwa na ce asuba ta gari 


Turkiyya Istanbul 


Uncle Bature zaune yake yana shirya kayan sa domin gobe zai je Kano hankalin sa yayi gida 

Tun safe zainab take cika tana batsai wa sosai yaran suke murna zasu Kano 

Gama haɗa komai yayi ya ƙwanta ƙarfe bakwai suka gama shirin su suka fito driver sa ya ɗauke sa ya nufi airport da su sauke su sukai suka nufi Kano 

"Cikin farin ciki sojojin da suke tsaron gidan suka buɗe musu domin sun gane wane tuni labari ta ishi ƙunnan hajiyan daura da jadda kowa na gidan fitowa tayi tarar sa shashin jadda suka nufa duk kan su har ƙasa su zainab suka gaida su

Uncle  Bature yace 

"Ina my son yake ?"

Cikin ɗauki uncle sulaiman ya bashi labari 

Sosai yayi farin ciki inda ya ɗauko waya 

Zai kira shi 

Jadda ya daka tar da shi yace 

"Bara ai mai baza ta in Kira Shi da waya ta,,

To yace 

Bugu ɗaya biyu ya ɗaga 

Yace 

"Tsoho lafiya da farar safiyar nan ka kirani ?"

Uban kane tsoho domin har yau jina nake a matashi na ku zo kai da matar ka  Kitt ya Ka she wayar

Daman tun a suba yayi wanka jallabiya yasa ya xora slippers ya fito ganin an share komai sai ƙamshi ko ina yake zubawa jin alamun motsin mutum yayi a kitchen nufar kitchen yayi sosai tayi mai kyau cikin duguwar riga ta atamfa ta sa babban mayafi ta rufe cikin sa tamar wani maganaɗisu su ya ji ya jata gun ta yayi mata kyakkyawar runguma 

A firgi ce ta juyo har yana iya jin ɗimin numfashin ta lallausan hannu sa yasa a bakin ta yace 

"Shiiiii ƙarki min kuka domin nasan ke baki da wata sana'a sai ta kuka ,,

Mamakin Giwa kusan sumar da ita yayi bata tsinke da lamarin sa ba jin yayi mata wani kiss a kumatun ta yace 

I love You  my lovely wife 

ƙasa tayi da idon ta bakin ta na rawa tace 

"Aiki nake ka sake ni inci gaba da aiki na ,,

Naƙi zo muje shashin jadda mu dawo in taya ki 

Dan murmushi tayi tace

"Ka iya girki ne ?"

Cikin jan ta a jiki yace 

Muje mu dawo kiga irin abincin da zan girka miki 

Hannu ya ruƙe mata suka nufi shashin jadda ganin sun zo yaƙi saƙin ta yasa ta fusge hannunta 

Dan murmushi yayi yace

Yarinya zan kama ki 

Sallama sukai 

Tuni idon kuwa ya dawo kansu da sauri uncle Bature ya tashi yace

"My son kai ne ina yar tawa ?"

Har ƙasa fanna ta ɗurƙusa ta gaishe da su 

Cikin farin ciki Giwa ya ɗauki miemie yana yi mata wasa 

Uncle Bature yace 

Kunu namin pictures ɗin biki in gani

Jadda  yace

Husna saka flash a TV ya gani

"To jadda tace ta tashi ta saka ta 

Gun pic ɗin abba da jadda da Dr buƙar 

Tuni uncle Bature ya tashi yace

"Wallahi jadda shine Wallahi shine,,

Cikin rashin fahimta jadda yace

"Shiwa ?"

Wallahi shi ya ɗauki ta ita da abin da ta haifa shi malamin mu da ya ɗauke mu zuwa project a Turkiyya dan girman Allah ku nemo min shi ya faɗamin ida take 

jadda yace

"Alhmdllh shine mahaifin matar Giwa,,

Cikin sauri ya juyo ya ƙurawa fanna ido tambas wannan yarinyar kamar su ɗaya da miemie da isham zamin gu yayi ya zauna domin yana ji a jikin sa wannan ita ce ƴar sa

Waya Alhaji Dawud ya ɗago ya fara kiran Dr buƙar

Cikin mutun tuwa ya ɗauka gaisawa sukai Abba yace 

Yau zan tawo Maiduguri 

"Allah isa lafiya domin yau Ni ina kamo a sharaɗa kasan na siyi fili ana gina min masana antar shin kafa ,,

"Yauwa faɗuwa ta zo dai dai da zama ko zaka zo nan gidan namu ?,,

Gani nan zuwa Allah isa lafiya ko wani abun dannaw tayi 

Wallahi ba abin da tayi sai alkhairi 

To gani nan

Sosai fanna ta shiga damuwa ganin har Abbie Ankira to wa abbien ta ya ɗauka Allah isa bashi da laifi 

Sallamar shi taji da sauri ta ɗago 

Cikin sauri uncle Bature yace

Sir buƙar 

Cikin mamaki  yace 

"Mahmud sa'eed dikko Giwa kaine ?"

Alhmdllh ka gane Ni ga gu ka zauna 

Zama yayi kowa na ɗakin ya gaishe da shi 

Sir buƙar ina kaltum take da abin da  ta haifa ?"


Shiru Dr buƙar yayi yace

Ga fanna ita ce ƴar da ka tafi kabari tambas akwai abin da Allah ya tsara shi yasa ya nufa fanna zata dawo ahalin ta bayan tafiyar ku na tarar jini ya ɓalle wa kaltum ni na kula da ita da baby da ta haifa bayan wata ukku mukai aure daman ni mata ta bata haihuwa to alhmdllh zuwan kaltum ta haifa min yara biyu ni'matullah da Nana Asma'u mai sunan mahaifiya ta 

Tissue jadda ya ɗauka ya goge idanun sa ya mai da glass ɗin sa yace 

Alhmdllh bayan dana sani da nayi Allah ya nufa da raina zan roƙi su afuwa 

Tuni fanna ta kasa gane komai kenan 

Abbie ba mahaifin ta bane kenan Giwa ɗan uwan ta ne hawaye ne ya ɗinga zubowa a idanun ta tambas wannan shi ake kira da rashin sani.....✍🏼


*RASHIN SANI*


             By 

Oum yasmeen 

Ina masoyan novels ɗina ina me sanar da ku cewa zan dena 📯 posting a kowanne group sai na Facebook da channel ɗina dan a sune na ke samun comment


Ina sanar da ku cewa zan koma posting sau biyu a rana safe da yamma  saboda nayi dadin yarda kuke min like da comment na gode Allah ya bar kauna 

https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k



Aslamu'alaiku  ina yi muku sallama irin ta addinin Musulunci 

Shin kokun san ban gama littafin rashin sani ba sai da na tsara muku wani littafin domin nisha ɗantar da ku da faɗaƙarwa ku nu namin soyayya ta hanyar yimin comment da likes a channel ɗi na littafin *BINTA YAR JA GALIYA* na ƙuɗi ne amma zanyi promo ga mutum goman farko da suka fara yimin comment  a duk posting da nayi 

 sannan suyi min share ɗin chennel ɗina ga group 10 suyi screen  shot su toromin ta number ta zan basu littafina  na 

* binta yar jagali ya* 



kyauta xanyi  free page sai a dage ayi comments  ƙar ku bari  a baku  labari domin sai da natsaya nayi dogon naxari sannan na kawo muku labarin nan kuda ga jin sunan kunsan akwai cakwakiya 

       Page 96-100 🔚 

Anty Maryam ta rungume ta tana rarrashin ta 

Jadda yace 

"Yanzu gobe insha'Allah zamu zo Maiduguri neman afuwar kaltum jikkata kiya femin dan girman Allah ƙar ki duba matsayina a yanzu ,,

Cikin kuka fanna ta ce 

"Wallahi na yafe muku duniya da lahira ,,

Hajiyan daura ta dubi ta tace

Mun gode e yayi miki albarka 

"Ameen tace ,,

Abbie yace 

Ni zan koma Allah ya yafe mana baki ɗaya 

Addu'a gabaki jadda yayi musu ta haɗin kai 

Cikin kuka ruky ta shigo tace 

Abbu hajja ta hauka ce 

Kafin ta rufe baki sai gata nan ta shi go tana fusgar kayan jikin ta tana ihu ta ce 

"Ni na hana Giwa aure hhh Ni nayi Wa Bature ƙurciya hhhhhh owoni shegiya ,,

Uncle mansur ya ta shi yace 

Kije na sake ki saki ukku security ya kirawo suka fitar da ita tuni kowa ya shiga mamaki uncle mansur ya  dubi ruky yace 

"Ke ce mai halin mahaifiyar ki to gani da wani ya ishi me hankali  ishara,,

Ƙasa tayi da kai tana kuka 

Bayan taro ya tashi su fanna suka koma ɓangaran su cikin salon wasa yace

"Uhmm yarinya baza ki gida ba sai kinyi shekara biyar,,

Buga ƙafafuwan ta ta fara ta toromin dan karamin ba kin cikin shagwaɓar nan ta ta wacce take tafiya da imanin giwa tace

"Uhmm uhmm dan Allah gobe in zasu zan bisu ko kai baka je ba ni zani,,

Dugun hancin ta ya ja ya rungumo ta yace 

"Ba inda zaki domin ina buƙatar ki a kusa da Ni,

Mamakin giwa take daman yana magana kamar waka 

Ɗaga mata gira yayi yace 

Kee haka ake wa miji kwalliya kin bi kin rufe jiki oya cire min wannan a bun yana nuna maya fin ta 

Ƙasa tayi da kan ta sallamar su lailah taji da sauri ta miƙe tsaye ta gyara mayafin ta tace 

Su partner sun zo bara inje gunsu

Jan yota yayi ya danne ta ya saƙar mata nauyin sa yace 

"Ai bayi sallama ba zaki tafi ,,

Tuni idanunta suka kawo ruwa ta ce 

Dan Allah ka ɗagani kar su shigo su gan mu a haka fa 

To sai me ai mata tace 

Ganin zata fara kukan nan nata yasa ya sake ta ya miƙo mata barimar ta 

Yace

"Sauran ki ƙara sawa a makaranta ko lokacin ma kishin kine yasa na ƙwace miki ita domin tayi miki kyau sosai kowa ya kalle min adon mata ta,,

Zuba mai ido tayi tace

"Na gode sosai Allah ya kare min kai ,,

Amin my lovely wife

Fita tayi lailah tace da husna da basma sai muhibbat da isham zama tayi suka fara hira 

Yayin da lailah ke tsokanar ta su basma na tare mata anty sama anty ƙasa haka su isham ke ce mata yayin da ta ɗauki miemie ta rungume a jikin ta domin kamar su ta ɓaci da yarinyar kamar ita ta haife ta bayan sallar magarib suka tafi shi kuma Giwa sai da yayi Isha ya dawo ta ci ado da wani leshi baƙi da adon flower golding sosai ya haska fatar ta sallamar sa taji tuni shawarar ya gana ta waɗo mata a zuciyar ta tace 

Anya kuwa zan iya sai de tayi ƙundun bala ta tafi ta rungume shi

Sosai yaji dadin sake War da tayi da shi kiss yayi mata a kumatu yace 

Good girl 

Dining room ta nufa da shi tace tun ɗazu ka hana ni yin girki sai da ga shashin hajiya ta aka kawo min tana faɗar haka tana ja mai kujera ya zauna 

Cikin jin dadi  yace 

Hajiyan mu dai ai ba taki bace ke ka ɗe 

Hmm tawa ce domin kai yanzu ka girma 

Saƙwara ya gutsura ya ɗoni miyar agushi taji kifi da naman kaza sosai girkin yayi dadi cikin santi yace 

Ai kece kika sa na girma 

Bayan sun gama ci ta wanke ba kinta ta canza kaya ta kwanta tana kokarin kashe fitila ya shigo cikin  kayan bacci 

Saurin tashi tayi ganin yana ƙoƙarin kwanciya har ya jawo ta jikin sa a haka na tattara yan matayan ƙafafuwana na fita ina jiyo ihun fanna 

Assuba ta gari


Wannan kenan 

Washe gari da safe jadda ya haɗa motoci domin su kai su airport ban da fanna domin bata da lafiya haka ma Giwa be jema yana tattalin matar sa 

Sun isa Maiduguri da huri kai tsaye gidan Dr buƙar suka nufa da yake yayi musu ƙwatan ce saka sunyi sauri ganewa zuwa yayi ya shiga da su daman tun jiya ya faɗawa mami za suyi baki to ta tashi tayi musu girki sallama sukai.ba kowa a floor ce musu yayi su zauna yana zuwa 

Jadda yace

"Bakomai sai ya dawo ,,


Be daɗe ba ya dawo ammy na bayan sa hannunsa ruƙe da Nana Asma'u mamy kuwa tana bayan su kan su a ƙasa suka gaishe da su da sauri Mami ta ɗago kan ta jin Muryar da bata taɓa mantawa ba ja daba ta ɗinga yi tana girgiza kai 

Dan girman Allah ka fitar min da su a gidana 

Abbie yace

"Ki tuna Allah muna mai laifi yana yafe mana ke me isa baza yafe musu ba ,,

Shiru tayi ta sami gu ta zauna tace

Naya Fe musu 


Cikin jin dadi jadda yace

Mun gode Allah yayi albarka 

Wanna kenan

Iya so da ƙauna Giwa ya nuna mata tare suke zuwa makaranta su dawo ga wani irin tattali da yake nuna mata fanna ta zama yar gata duk abin da uncle Bature ya samo nata ne ga yanxu Mami tana nuna mata so da kulawa ganin su ruky basu da guri yasa suka haƙura akai bikin su suda lailah da birnin kudu 

Bayan shekara hudu 

"Tuni fanna ta gama karatun ta ta zama likita a asibitin Giwa yayi da ya'yan ta ukku ,,

Da me sunan Abbie ana ce mai junior sai tayi yan biyu aka sa musu sunan mami da ammy ana ce musu afreen da afifa sai mai sunan jadda ana ce mai jadda 

Wata iriyar soyayyar ake nunawa yaran duk gidan yayi da musu'af ya aure ihsan yar lukuta tuni zainab ta fara son fanna ta haɗa kan ya'yan ta haka su isham da muhibbat da miemie suna kaunar ta 

Alhmdllh alhmdllh alhmdllh 

Anan nakawo ƙarshan littafin nan 

Abin da na rubuta dai dai Allah ka bani lada abin da nayi kus kure Allah ka yafe min

Post a Comment

0 Comments