🌑🌑🌑 *Bak’ar Rana* 🌑🌑🌑
Story and writing by Khairiyyaahh Abubakar (pinky)
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Chin Amana
Da soyyaya
Alk’alami yafi takobi
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
_We Rule the World of Writing_
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
Bismillahirrahman Raheem
🅿️2️⃣1️⃣-2️⃣5️⃣✍🏻
Kusan 6 months kenn tana wajensu amma ko sau daya bataga mutum ya shigo ba ta hakura ta zauna harta Allah ta kasance akanta
Yafi sau biyar tana shirin guduwa amma takasa dan babu wata hanya wadda zata sadata da waje hakan yasa ta rumgumi kaddararta a yadda tazo mata
Yauma kamar kullum tana tada sallah ya la6e a jikin window yanata kallonta shidae wannn abin yana burgeshi sosae harta idar tayi karatun Qur’ani tayi addu’oi yana kallonta hartagama bacci ya dauketa a wajen
After 1 month kullum saeyazo wajen Dan kawae ya ganta tana sallah amma bae ta6a yarda ta ganshi ba yanaso ta koya masa yafayi Dan yaji yanda akeji yau ya yanke shawarar zaeje ya mata magana idan ta idar haka kuwa akayi tana cikin addu’ah taji ana bude kofa bata motsaba saedata gama addu’arta
Sannu sunana dan ladi tunda kikazo gidan nan naga kullum saekinyi wani Abu a nan ya fada yana nuna mata sallaya shine yake burgeni nakeso ki koyamin
Tunda yafara take kallonshi da mamaki katon mutum kamarshi amma baya sallah kuma a haka yakejin dadin rayuwa chab din amm.....naji kinyi shiru ko bazaki koyamin ba
Aa zan koya maka amma kafin nan inaso nasan kae Muslim neko Christian?
Ni Muslim ne zaro ido tayi “ amma baka iya sallah ba? Ka iya karatu? Mahaifiyar kace bata koya maka ba kodaka girma ka daena?
Murmushi me ciwo yayi zan baki labarina yanzu
Asalin sunana Faisal Ibraheem ni Dan asalin bauchi ne azare local government tun ina ciki Allah yayiwa mahaifina rasuwa bayan mahaifiyata ta haifeni da kwana2 itama tace ga garinku nan kanwar mahaifinace ta daukeni wato baba ladi awajenta na girma harna kawo yanda nake yanzu shine dalilin dayasa ake kirana da dan ladi amma babbar matsalar dana fuskanta shine tun ina yaro bata koyamin sallah ba kuma bata sani a makarantaba sae talla datake dauramin time din dana wuce talla saeta futomin da wata hanyar wata rana ina zaune tazo tasameni
Dan ladi naam baba nipa nagaji da wannn zaman da kakeyi a gidan nan ba aikin fari kona baki nace indaura maka tallah kace aa ni wlh barikaji nafada maka idan baka futa ka nemomin kudi ba saena tsine maka babu ruwana da irin sana’ar da zakayi kome kyauce ko mara kyau wannn matsalar kace ka daeji me nace maka ko e baba naji kiyi hakuri in sha Allah zankawo miki kudi futa nayi daga gidan Ina tunanin mafita gashi ni ba iya sana’ar hannu nayi ba Ina cikin tafia naji anatamin horn juyowa nayi daniyar fada sae naga abokina Tukur ne a wato katuwar mota fitowa yayi muka gaesa bayan mun gaesa yake tambayeta wace saanar nakeyi👇🏻
Abokina kenn kamar bakasan halinda ake ciki ba masu karatu ma aiki wahala yake musu barenida banta6a shiga aji ba
Kae yanzu waya fada maka sae mutum yayi karatu yake samun kudi duba kaganni duk ba tare muka taso ba yanzu ji yadda nake rayuwata Ina jindadina hankalina a kwance indae bazaka raena kudin da zaka ringa samuba zan daukeka aiki ae kae nawane
Babban kuskuren danayi ban tambayeshi aikin menene ba kawae na amince tun daga lokacin rayuwata da baba ta sauya muna samun kudi sosae duk abinda nakeso yanayimin har gida da mota ya siyamin munyi shekara 1 tare amma koda wasa baeta6a nunamin aikinshi ba ni kuma ban tambaya ba ya kashemin kudinda bansan adadinshi ba”. Wata ranar laraba yakirani a waya
Hlo Dan ladi kana jina ka shirya karfe 1:00 zaka rakani unguwa diff ya kashe topa wace unguwace da wannn tsohon daren haka oho koma dae menene idan munje zangani
Ya Alhaj Ina fada maka ae duk yanda kace haka zaayi”. Shiyasa duk cikin yarana nafiji dakae am kasan wanda nakeso adauki ransu? Saeka fada ya hujjaj Alhaji Abdullahi Me Gold wato yayana duka gidan nakeso ku kashe karku bar kowa ya kwana angama ya hujjaj sallama sukayi sukadau hanyar gidan
6oye hawayenta take ashe sune suka jefa rayuwar alawarta a garari Allah ya saka mata mugaye marasa imani azzalumae😭😭
Lokacin da muka fito nace masa ni bazan iya kashe mutum ba kuma saena tona masa asiri anan yace duk kudin daya kashemin saena biyashi kuma saeya lakamin sharrin kisan da zasuyi na tsorata sosae hakan yasa na bisu danba yanda zanyi
Mutum 3 muka kashe a gidan muka gudu bayan nan munyi fashi da makami ba adadi mun kashe mutanen da bansan yawan suba hawaye ya share amma kinsan duk wannn abun danakeyi kullum sae nayi mafarkin mahaifiyata tana kirana akan na daena abinda nakeyi amma nakasa lokacin dana ganki shiyasa nazo ki taimakamin na kawowa rayuwata sauyi ya karasa yana kuka.
Ka daena kuka in sha Allah zan taimaka maka amma nima kayimin alkawarin duk abinda narokeka zakamin ba tareda gardama ba ya amince mata.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Watan cikinta 7 da sati 2 kulawa sosae yake da ita har tausayi yake batama wani time din
Hubbyy nipa yawo nake son zuwa wlh tashi muje futa sukayi sunsha yawo kamar me saedata gaji Dan kanta tace su koma gida.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hamy nipa gaskia kinsan nafison harka da sugar mom’s banason yara amma saeki dinga debomin wasu tarkace Hajia Fanna kenn ta fada tana nuna yammatan dake tsaye a gabanta
I’m sorry hajjaju wlh baki amfani dasu bane shiyasa kika fadi haka amma idan kika sau daya dole ki dawo kimin gdy ta karasa tana daria
Tohm shikenn zan gwada naji amma pa dankin matsane wlh tashi tayi tana cewa dasu su bita
Au hajjaju haka zaki tafi babu wani Dan Abu dazaa bani?? Keni dadina dake rashin hakuri nama fasa abinda zanyi miki din”. Ah ayimin hakuri hajjaju ‘yar daria tayi suka koma ciki bayan tayiwa yammatan umarnin su jirata a mota.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Kusan 1 month kenn tadauka tana koyawa Dan ladi duk abinda yashafi addini dae dae saninta kuma alhamdulillerh yana kokari sosae Dan yanzu har karatu ya iya”. Sun saba sosae ko yanada wata damuwar ita yake fadawa tabashi shawara.
Nifa ranar dana fara ganinka ba karamin tsoro naji ba idonka yana furgitani sosae daria sukayi tare
Shiru dakin ya dauka nadan lokaci katse shirun yayi ni kam wae bakya tunanin gida? Hmmm to idan nayima bashida amfani tunda bama tare takarasa idonta yana kawo ruwa numfasawa yayi indae zaki yarda ni zan taemaka miki kifuta da sauri ta kalleshi to idan suka gane pa daga baya nasan kasheka zasuyi, karki damu dani inaso kosau dayane nayi abin alkhairy Dan Allah karkice aa na rokeki🙏🏻 shiru tayi ta kasa magana.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Wae Ina kikasa pampers din ne ni bangani ba, tana cikin wardrop ka duba sosae ok nagani ki tashi muje asbitin nan kinga pa bazaki iya haihuwa da kanki ba ni bazan zuba miki idoba wlh Dan kawae kinajin tsoro Allah hubbyy tsoro nakeji gani nake kamar mutuwa zanyi😔 zama yayi a gefenta ya kama hannuta kiyi hakuri ayi miki kinji my love kuma ae mutuwa babu ruwanta da aiki yanzu su Abba da Ammi aiki akayi musu suka mutu ki daena wannn tunanin kinji ki kwantar da hankalinki Ina tare dake kinji murmushin kasan le6e tayi masa shima haka.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Gudu takeyi batako waiwaye a tsakiyar daji tasha wahala sosae saedata kwana 2 a dajin tana Abu daya kafin tazo bakin titi gudun tacigaba dayi bata tsayaba saeda taji jiri na dibanta a gyefen wani babban dutse ta zauna tayi kusan 1 hour da zama amma ko keke bae wuce ba harta fara cire rae saega wasu motoci guda 3 sun taho a tare tun kafin su karaso ta samu sanda tana dagawa sama alamar da mutum a wajen Allah ya taemaketa suka tsaya driver ne ya tambayeta Ina zataje bata bashi amsa ba saece mishi tayi zasu kasheta shigo jiki na rawa ya bude mata kofa tana shiga yaja motar da mahaukacin gudu.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Alhamdulillerh anyi mata CS lapia anciro mata babyy boy kyakkyawa dashi me kamada babanshi inda yaci sunan Abba ana kiranshi da Sayyad kwananta 3 aka sallame ta.
Ni pa yunwa nakeji hubbyy ok bari nayi mata order ok 👌
Washe gari bayan ya futa ita kadai ce a parlor sae Sayyad datake feeding dinshi sallama tayi anyi dago kan da zatayi wa zatagani.......
Ku chanka da kanku a tunanin ku waye zata gani😏🤔
Mu hadu a next page in sha Allah bye
Comments and share pls🙏🏻
Taku harkullum Khairiyyaahh Abubakar (pinky)
+2347088392884
🌑🌑🌑 *BAK’AR RANA 🌑🌑🌑
STORY ND WRITING
KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Cin Amana
Da soyyaya
Alkami yafi takobi
Bismillahirrahman Raheem
🅿️6️⃣-1️⃣0️⃣✍🏻
Real name dina Sa’adah Abdullahi Me gold mahaifina dan asalin Accra ne wato ghana 🇬🇭 mahaifiyata kuma ‘yar niger 🇳🇪 ce shi kadai mahaifiyarshi ta haifa tanada kishiya itama danta daya Bashir tun tasowarsu Abbana yafi kawu komai
ilimi duka biyun kaifin basira farin jinin mutane wannn shine silar k’iyyayar Abbana da kawuna Dan yana ganin shine ya kamata ya zama kamar haka ba shiba kasuwanci ne ya kawo mahaifina kano inda yake zuwa gari!!
Wani lokaci yaje niger sarin kaya a nan suka hadu da Ammi inda ta kasance ‘yar sarkin Agadaz Abbana yasha wahala kafin iyayenta su yarda da aurensu bayan bikinsu da wata 6 yazo musu da maganar zasu koma Nigeria 🇳🇬 anan pa mahaifin Ammi na yace sam bae yarda ba..
Sosai Ammi ta daga hankalinta Dan tana tsananin son mijinta , rashin lapia tafara yi ana zuwa asbiti gwajin farko shi is pregnant 🤰 Abbana yayi murna sosae Ammi nama haka amma pa iyayenta sun damu sosae dan basa son diyarsu tayi nisa dasu.
Wata ranar jum’ah bayan an sakko daga massallaci yazo gidan magiya ya dinga yi musu kansu barshi ya tafi da matarshi a time din gaskia jikinsu yayi sanyi Dan sunga abin bana wasa bane haka suka k’yaleta a ranar suka shirya suka tafi.
Akwana a tashi cikin Ammi harya cika wata 9 ranar da cikin yashiga watan akayi mata CS shaharraran dan kasuwa ne ni kadaece ‘yarshi daya tilo da Allah ya bashi hakan yasa yadauki son dunia
yadauramin muna zaman mu lapia Abbana yana son Ammita sosai because hallacinda tayi masa tunda farko , karayar arziki tazo mishi su biyu ne a gidan su shine babba sai kawu Bashir amma ba mamansu daya ba hakan yasa kawu yake masa hassada because yafishi komae dan a cewarshi ko mata ma Ammina tafi matarshi kyau hakan yasa ya tsangwama mata wai dan bata haifi ‘da namiji babu irin shawarar da bai bawa Abbana ba akan ya kara aure amma yak’i duk wata hanya daya biyo masa saeya kauce.
Abbana yanacewa shikam bazae iyayi mata kishiya ba dame zataji rashin family nata a kusa koda kishiya.
Yanada hannun jari a kasashen dunia da dama kawu bashir shine ya kashe kakata da kakana babanshi da kishiyar mamanshi kenn Dan yanajin haushin yanda suke nuna masa so da irin addu’oin da suke masa.
Bayan rasuwarsu yajewa mahaifiyarshi da magana akan Abbana a tunanin shi tunda dan kishiya ne zata bashi hadin kae su kasheshi suci dukiyarshi amma ta nuna masa rashin amin cewarta har marinshi tayi abinda bata ta6ayi ba hakan yasa yadau aniyar ganin bayanta.
Sai dai abinda bai sani duk maganar da yayi mata tayi recording ta turawa Abbana amma bai bude ba
Yana barin gidan yasa yaranshi suka kasheta
Tunda na taso ban tab’a ganin digon soyyaya a fuskar kawu ba kullum cikin aibantani yake da munanan kalamai wai banice ya kamata naji wannn dadin ba ‘yarsa ya kamata ni dae kallonshi kawae nakeyi.
Nayi karatu me zurfi Dan Abbana yanaso nazama Medical doctor 👩⚕️ akwae wani Aminin Abbana bansan shiba kuma bansan sunanshi ba kawai dai yana yawan bani labarin shi kuma yacemin dukiyata tana wajenshi zai hadani dashi ko bayan rain shi dole shine zai zama gatana.
Ya rage sati a kashemin farin cikina muna hira dasu a parlor
“Daughter naam Abba riqe wannn maza kisa hannu kae ki bani yanzu Abba name wannn din kallonta yayi srry Abba signing nayi na miqa masa mukaci gaba da hirarmu”,
Washe gari kawu yazo suna hira da Abbana yakece masa ya mallakamin duk dukiyarshi , koda bayan ranshi tunda bashida wani magaji bayan amma kafin nan yabawa kawu kudi me tarin yawa,
Hankalin shine ya tashi dajin wannn maganar kuma ya yanke shawarar rabashi da dunia😭😭😭 hawaye ta share ta dora da cewa
Wata ranar laraba da bazan tab’a mantawa da itaba ranar da zama “Bak’ar Rana” a gareni ranar da nayi ban kwana da farin cikina😭😭😭😭😭 kukane yaci karfinta , an rasa wanda zai rarrashi wani Dan itama Sunainah kuka takeyi kamar me ji take wata kewar Abiey tana ziyartarta gawani tausayin alawar heart dinta da takeji dakyar tatsaida kukanta ta rarrasheta har tayi shiru...
Ina cikin bacci misalin karfe 3:30 na dare na farajin hayaniya sama!! Sai kuma naji anyi shiru sakkowa nayi kasa direct dakin Ammita nayi abinda nagani shine ya dagamin hankali ya kusa zautar dani , “Ammi nagani kwance cikin jini ankasheta kuka nafari inaa inaa neman Abbana amma bangan shiba daki!!”,
A bakin get na ganshi anyi masa yankan rago tun daga nan bansake sanin meke faruwa ba sai tashi nayi naganni a asbiti a time din har anyi jana’izarsu
Tun daga time din na daina daria na daina shiga mutane kawu da iyalanshi suka dawo gidan mu da zama
Hmm yawu me daki ta hadiya nida gidan mahaifina amma nazama kamar baiwa duk wani aiki na gidan nice nakeyi.
Dakina da kayana sune suka zama na Atika ‘yar kawu wasu Atamfah leda ya siyamin kala 3 sune kayana , BQ aka mai dani har getman suka kora wai nice zan maye gurminshi duk wani abin jindadi ya nesan tani dani , daga karshema sai muka tashi daga gidan tunda yaga anata zuwa nemana family din Ammi ta inaji ina gani zasuce musu ai tun rasuwar su Ammita basu qara ganina ba.
Wata ranar asabar bayan sallar isha Ina dakina wanda ko katifa babu Fahad ya shigo babban dan kawu dama ya dade yana nunamin wasu halaye marasa kyau a wannn ranar yaso ya ketamin haddina,
Fada muka farayi dashi harya yagamin riga Allah ne yabani sa’a na buga masa kwalbar danake daura maganin sauro yana faduwa nadauki wata rigar da hijab na gudu ,
Wani bawan Allah nagani a jikin mota yana tsaye ,
Dan Allah ka taimakamin zasu kasheni da sauri ya bude motar muka shiga gidan shi ya kaini , ina tunanin zan danji dadi anan amma sai zagi da chin mutunci a wajen matar gidan har karuwa take kirana dashi wai karuwancin bai isa muyi a wajeba sai ya kawoni gida ni dai bana kulata mijinta mutumin kirkine dukda bamu tab’a haduwa face 2 face ba amma ni Ina ganinshi wani time din idan yana wani abun na ganeshi sosai,
Wata ranar jum’ah yatafi massallaci tayimin korar kare har barazanar kisa tayimin tun daga nan nabar gidan Kwanana biyu da tafia ina kwana a wajen wani me shayi ,arresting dina naji anyi wai ana zargina da sata kuma nasa musu poison aka tafi dani baa kaini station ba aka kawoni nan nacigaba da zaman kadai chi nafi Jin dad’in zaman nan tunda ba wanda zai hantareni koya zagi iyayena.
Zuwanda kikaga yanatayi daya daga cikin gidan Abbana yakeson siyarwa to kuma komai yanzu mallaki nane kuma babu wanda zai siya indai ba nice nayi signing ba ,
shine yakeso yayi amfani dani ya chimma burunshi yanzu haka kiranda akayimin shine yasa aka kirani wai zai mutu bai da lafia nayi sauri naje,.
Gaskia akwai mutane marasa imani a dunia amma banta6a ganin kamar wannn ba zalunchi ai yayi yawa duk abinda yayi bai isheshi ba sai yakuma wani Allah ya tona asirinshi ya kuma kawo karshen shi Ameen suka amsa su duka.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Wayyoo Allah kaci amanata kaci amanar zaman tare sosai take kuka kamar zata shide
Juye!! Yakeyi because mafarkin dayake yi amma ya kasa tashi 2 day’s yana yawan mafarkin nan ya kasa gane dalili
Furgigit ya tashi da add’ah a bakinshi fuskar shi dauke da damuwa sosai yanaji a jikinshi tabbas akwai babban al amari , akan mafarkinshi amma ya kasa gane komae tashi yayi yanata zagaye gadon ,.
What happen to you? juyowa yayi ya kalleta Dan bai san ma ta shigo ba , nothing , ya fada a takaice kafada ta daga alamar she don’t care 🤷🏻♀️
Dama zanje gidan Surry ne ana birthday dinta Dan karkazo nemana shiyasa na fada maka ni nawuce da kallo kawai ya bita tareda shiga toilet
Bayan ya futo shiryawa yayi sannn yayi sallah ya dade sosae a sujjada kan Allah ya ganar dashi gaskia akan lamarinda yake tunkaro shi sosai yayi addu’ah kafin yayi karatun Qur’ani ,
System ya dauka yafara rage aikin gabanshi kafin washe gari.
Wasa!! All most one month kullum sai yayi mafarkin nan amma nayau yafina koyaushe daga masa hankali
Daure ya ganta jikin bishiya sai ihu take tana kiran sunanshi. Karkamin haka Sa’ad ka taemaki rayuwata zasu kasheni wayyoo Allah naaaa.........juyowa tayi da fuskarta dae dae lokacin shi kuma ya tashi bakinshi dauke da salati ya Allah na gode mata daka nunamin wannn Rana Alhamdulillerh tashi yayi da murmushi akan face nashi.
A gaggauce yayi wanka ya shirya car key 🔑 dinshi ya dauka ya futa yana addu’ar Allah ya bashi sa’ah
Direct police station ya nufa yana shiga suka saramae office din DPO ya wuce bayan sun gaesa ya fada masa abinda yake tafe dashi
Lokacin da akayi rasuwar bana kasar ne kuma ni banyarda mutuwa sukayi ba nafi zargin kashesu akayi
Hmmm hakane yallab’ai amma Aida ka kirani nazo gidan basai kazoba
Kasan ina mutunta mutum akan aikinshi
Muyi maganar data kawoni
In sha Allah zamuyi buncike sosae kuma duk yanda ake ciki zan sanar dakae
Banaso adauki dogon lokaci nanda 1 week in sha Allah Allah yasa Ameen sallah sukayi ya tafi cikeda qwarin gwiwa.
Yau kwananshi uku da zuwa station kuma ta kama weekend yana gida yana zaune shi kadae a parlor dinshi idonshi a lumshe kamar me bacci ya dade a haka zunbur ya tashi kome ya tuna oho 🤔,
Bedroom yashiga shiryawa yayi cikin wani farin yadi yayi kyau sosai shoe and cap yasa black wayoyinshi ya dauka haryayi dakinta sai kuma ya fasa yayi hanyar waje ,
motoci kusan 10 ne ke jiran fitowarshi a gaba da kuma chan baya motar sojoji ne da sauri suka bude masa motocine gudu uku iri daya qirar BMW bakake komai nasu iri daya kuma a jere suke ta gaban ya shiga sbd tsaro yana shiga suyi waje a 99.
Gidan marayu suka wuce ya rarraba musu abinci da kaya kamar yanda ya saba duk sati
Sir ina zamuje sai da yayi 15 minutes kafin yace gida kamar me koyan magana ,
Har sunyi rabi yacema direba yajuya suje gidan yari ,hakan kuwa akayi amma ba motar dayake ciki bace tafara chanza akalar tafiyarba motar bayansu ya kira yayi kwana na bayanshi suna ganin haka suma sukabi bayanshi.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Wlh alawar heart yau tunda na tashi gabana ke faduwa bansan dalili ba, kiyita add’ah koma mene Allah zae taqaeta abin in sha Allah Allah kuma ya jisshemu alkhairy Ameen ya Allah.
Bacci zan danyi kona danji relief to shikenn sai anjima sallama sukayi taje takwanta , amma takasa baccin sai ta daura alwala tafara sallah bayan ta idar tana zaune tana addu’ah kawai taji tanaso ta fita waje dakinsu alawar heart dinta taje amma bata nan inda suke zama taje nanma haka , hakura tayi ta futa chan harabar gidan a hankali take tafia sai da taje ta bayan window din shugaban gidan ta tsaya wanda yake office din zai iya ganin bayanta danta bawa office din baya tunda tazo wajen hankalinshi ya koma kanta so yake ta juyo amma batayi hakan ba saima kokarin tafia data farayi , da sauri yayiwa yallab’ai magana tareda nuna masa ita , ok Sa’adah kenn ai, bari na kira maka ita jikin window din yaje ya daga murya Sa’adah!!! Kamar daga sama taji ana kiranta juyowa tayi da hannu yayi mata alamar ta zagayo
Tafia take gabanta na tsananta bugawa addu’ah takeyi a ranta.
Assalam alaykum, Wa’alaekumussalam
Sir gani Allah yasa daeba laef..maganar tace tatsaya ganin wanda ke zaune suna kallan kallo shi yana kallontane dan tuno pics dinta ita kuma tana kallon shine Dan shine wanda ya taimaka mata sanda yaran kawu suka biyota.
Ranka ya dade dama kana nan dan Allah kayi hakuri wlh itace ta koreni kuma harcemin tayi zata kasheni idan ban tafi ba ,
Sai a lokacin ya gane itace yakai gidan shi kenn? danshi koda wasa baiga face nata ba laifin me kikayi aka kawoki nan ya tambayeta yana kafeta da ido ,
Labari tabasu amma bata fada musu kawunta ne yayi kisan ba , sosai yayiwa gandroba din fada suna daure mutane da laifin da basu aikata ba ,
hakuri ya bada sannn yace yatafi da ita takarda ya dauka yayi rubutu yabashi yasa hannu itama tasa hannu murna tayi sosai tanata farin ciki
1 time farin cikinta ya dauke tunawa da alawar heart dinta kuka tafarayi kallonta kawai yake sai kace me aljanu yanzu tana murna sai kuma kuka,
Ke menene hakan ?
Kawata na tuna yanzu ita kadai zata zauna batasan kowa ba saini gashi zan tafi na barta hanya ya nuna mata muje ko? Wucewa tayi hawaye nabin kuncinta har sukaje gidan tana hawaye amma bata bari ya ganeba
Koda sukaje Hameeda bata gidan da kanshi ya kaita daki me kyau katan parlor ne da bedroom and toilet komae na dakin pink and white ne wanka tayi sannn tayi sallah karatun Qur’ani tayi tanata addu’ar Allah ya nuna mata ranar da alawar heart dinta zata futo a haka bacci ya dauketa akan sallaya.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Assalam alaykum alawar heart bata nan dan Allah e dazu naga wani yasata a mota sun tafi sai kuka take
Ai tun kafin ta karasa take kuka duk a tunanin ta kawune ya dauke ta sosai ta dinga kuka tana tausayawa yar uwarta.
Addu’ah ta dingayi Allah ya kareta daga sharrin kawu bashir a haka ta kwana da damuwa ga zazzab’in daya rufeta ,
Washe garima haka ta yini tana Abu daya har dare ba wani chanji gashi kuma taqi zuwa tafada abata magani .
Saeda tayi kwana 3 a haka harta kasa ko tashi yan dakin sune suka fada aka kaeta asbitin gidan kwananta biyu aka sallame ta.
Wasshhhh Allah na bari na huta hk saemun hadu a next page bye
Comments and share pls
TAKU KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
+2347088392884
🌑🌑🌑 BAK’AR RANA🌑🌑🌑
STORY ND WRITING
KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Chin Amana
Da soyyaya
Alkalami yafi takobi
Bismillahirrahman Raheem
🅿️1️⃣1️⃣-1️⃣5️⃣✍🏻
Tunda ya kaeta gidan bata yarda ko sau daya sun hadu da Hameeda ba koda tana parlor idan taji motsinta zata 6uya saeta wuce takoma dakin ta lokaci babu wuya yau gashi har tayi 4 months a gidan amma kullum cikin tunanin alawar heart dinta take tanaso taje wajenta takasa tambayarshi danba karamin kwarjini yake mata ba
Yauma kamar kullum bayan ta gama duk wani abunda tasabayi a gidan tana tsaka dayin breakfast yakaraso dining area din bataji tafiyar shiba saeji tayi yace
I’m hungry🥺
Dan diriricewa tayi uhm to ni to ae Aunty bata fito ba kuma tace idan bata nan karna sake baka abinci Ok you mean da yunwa zan zauna kenn
Aa bari na hada maka kitchen tashiga tadakko cup da 🍽 zama yayi akan kujeran dining din zuba mishi tayi ta hada masa coffee ☕️ tunda ta zauna ya zuba mata idonshi me burkita mata lissafi kasa cin abincin tayi ta dauka zatakae kitchen bae kulata ba sae data daga kafa zata daura a kitchen din
Dawo ki cinye abincin nan ya kika ragewa
Ji tayi kamar ta zunduma ihu ko kasa ya bude ta shiga
Jiki a mace ta dawo tsakura take kamar mechin kashi harta gama idonshi na kanta kuma bae ta6a nashi abincin ba
Tashi taga yayi yana shirin barin wajen abincin ta kalla shima ta kalleshi ranka ya dade naga bakaci abincin ba kuma? Inni saeem ya fada a gajiyance shiru tayi harya 6acewa ganinta
Magana tafara ita kadae azumi kuma yau indae lissafinta yana tafia dae dae yau talata a iya saninta babu wani azumin da akeyi ranar talata indae ba Ramadan bane tome yasa yakeyi yau kuma shiru tayi tanaso tasamu amsarta
Wata zuciyarce tace mata ke menene naki a ciki daga kafada tayi sannn ta kwashe kwanukan ta wanke
Akwana a tashi babu wuya wajen Allah shekararta 1 da wata 3 gidan sun shaku sosae dashi amma pa tsakaninta da matarshi gaesuwace kawae.
Yau tun safe ta tashi da matsanancin ciwan mara gashi batada waya bareta kirashi a haka ta wuni a dakin har dare tana abu daya.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Shi kuma tun asba aka kirashi a gidan yari kan mgnr Sunainah tundaya futa bae dawo ba har dare
Futar safen dayayi shine yasa bae tasheta ba kodaya dawo daki yaje yayi wanka yunwa yakeji sosae bayason ya futa amma dole tasashi tunda batada waya bare ya kirata
Noking yaringayi amma shiru tura kofar yayi yashiga bakinshi da sallama kamar baayi hallitar mutum ba bedroom dinta ya nufa yana waswasi tura kofar yayi amma ga mamakinshi babu kowa kuma baiji karar ruwaba bare yace tanaci harya juya zae futa yaji sheshekar kuka gabanshi ne ya fadi da sauri ya nufi inda yakejin kukan kwance ya ganta cikin mawuyacin hali dkyar take numfashi
Hankali a tashe yadagata Sa’adaaah!!!me yake damunki bakida lapia shine baki fadamin ba kuka takeyi sosae
Hannunshi takama Dan Allah ka taemakawa Sunainah tana cikin wani hali itace kawata wadda nake da ita a halin yanzu kawu zae kasheta Dan Allah ka futo da ita kamar yanda kayimin karka damu dani mutuwa zanya
Dammm gabanshi ya fadi saurin rufe mata baki yayi banaso na sakejin maganar nan tashi muje hospital
Chak ya dauketa yasa a mota Annur Special Hospital suka wuce yana shiga nurse 👩⚕️ sukayo kanshi kar6arta akayi shi kuma Dr ya kaeshi office dinshi danya jira a nan
After 1 hour Dr Jameel ne ya shigo office din da sallama bayan yadanyi rubuce!! Ya kalleshi wanda shima hakan ne a wajenshi Dan jira yake kawae ya fada masa abinda yake damunta
AMB gaskia matsalarta babbace ciwan marane take fama dashi so yanzu tana matakin karshe Dan gaskia ba lallae next time ya tsiraba idan baa dauki mataki ba
To Dr mene abinyi yanzu
Mafutar dayace aure da sauri ya kalleshi aure kuma Dr eh aure Dan shine kadae hanyar dazae magance mata wannn matsalar shima kuma a gaggautayi mata Dan kar a samu wata matsalar shikenn Dr thanks sallama sukayi ya futo yana dan murmushi wanda shi kadae yasan ma’anarshi
Koda yashiga kwance ya ganta tana sharar baccin wahala futa yayi yayiwa nurse magana takula da ita kafin ya dawo sallama yayi mata yabar asbitin
Koda yaje gida massallacin anguwansu ya nufa wandake jikin gidan shi yayi saa liman yana yiwa matasa karatu sallama yayi suka amsa masa
Allah ya gafarta mallam dama wata magana ce ke tafe dani nan ya zayyana masa komae sannn ya dora da cewa inaso na aure kuma yanzu nakeso a daura mana aure tunda ga shedu munsamu mallam yaji dadi sosae ba 6ata lokaci aka daura auren ya bada sadaki 5000k guards dinshi ya fira suka siyo alawar da dabino aka rarraba da farin ciki ya shiga gidan ya hada duk abinda yasan zaa bukata kafin ya tafi asbiti.
Wasshhhh Allah jama’ahh idon😩zae cire kuyi hakuri da wannn mu hadu a next page bye 👋🏻
Comments and share pls 🙏🏻
TAKU KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
+2347088392884
🌑🌑🌑 BAK’AR RANA 🌑🌑🌑
STORY ND WRITING
KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Chin Amana
Da soyyaya
Alkalami yafi takobi
Bismillahirrahman Raheem
🅿️1️⃣6️⃣-2️⃣0️⃣✍🏻
Kwananta daya aka sallameta bayan ta koma gida da kwana biyu wata ranar lahadi tana daki a kwance kamar wadda akayiwa allura tayi waje direct dakin Hameeda ta nufa bata tsaya noking ba kawai ta shiga parlorn shiru kamar babu kowa a dakin kofar bedroom din taje tayi noking har 3 times amma shiru bata kawo komae a ranta ba ta bude dakin ta shiga innalillahi wa’inna’ilaihirraji’uun shine abinda take mae maetawa tunda tazo dunia bata ta6a ganin wannn kazantar ba kuka take tana magana da karfi” kin cuci mijinki kuma kinci amanarshi Allah bazae barki ba fasiqa mazinaciya ‘yar lasbien sosae take kuka,
Garamm ya rufe kofa abinda juyowa tayi harya kusa barin parlor dake kofar bata rufe sosae tana ganinshi bayanshi tabi jiki ba kwari tausayinshine ya kamata Allah sarki shiyasa kullum bashida walwala kenn
Yana daki yaji yakamata yazo yaga jikinta harya kusa shiga dakinta sae yaji ihunta kuma ya 6angaren Hameeda shi a zatonshi ko dukanta takeyi saedayaje dakin yaga abinda bae ta6a tsammani ba
Yana shiga daki Qur’ani ya dauka yafara karantawa ko zuciyarshi zatayi sanyi a hankali yafara samun nutsuwarshi sae daya gama yaje yayi wanka ya shirya wani yadi yasa ruwan sararin samaniya takalmi da hularshi ma haka yayi kyau dashi wayarshi ya dauka ya futa.
Tunda takoma daki take kuka a haka yazo ya sameta
Kukan me kikeyi tun dazu keda bakida lapia koso kike wani ciwon ya kamaki?
Tausayinka nakeji shiyasa kallonta yake sosae me yasa kike tausayina to sae a lokacin ta tuna abinda tace shiru tayi tana zare ido” ki tashi muje anguwa kiyi sauri Ina jiranki a mota yana kaewa nan yayi waje baejira yaji abinda zatace ba, shap!! Tafada bathroom tana fitowa abaya maroon color tasa sae turare tayi waje motar dayake ciki aka bude mata shiga tayi suka dauki hanya.
Suleman crescent house number 15 nan suka kae horn getman ya bude musu a sukwane suka shiga gidan tunda suka shiga take kallonshi tambayace a bakinta amma bae bata damaryi ba Dan fuskar nan kamar hadari mainparlor suka shiga wow gaskia ya hadu iyakar kyau katone amma baa cikashi da tarkace ba shagala tayi da kallon wani pic dinshi da yayi cikin manyan kaya harda babbar riga” idan kin gama kallon kizo muje sama kunyace ta kamata tabi bayanshi tana sinne kae kamar munahuka😂
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Sunainah wanda zae fitar dake yace ki zauna cikin shiri kowane time zae iya zuwa” to yalla6ae ngd bdmw tashi kije kawae Allah yayi mana magani Ameen” yawwa na manta ban fada miki ba yace nafada miki alawar heart dinki tana gaesheki kuma tayi missing din”. Dammm gabanta ya fadi kardae ace kawu bashir ne zae fitar da ita chab din waeme wannn mutumin yake nufi da alawatane😭😭 kuka tasa tana addu’ar Allah ya kubtar da kawarta har dare tana tunanin makomarta shin tabishi ko aa wata zuciyar tace mata karkiyi wannn gangancin ita din yarsace kila ita zae iya raga mata ke kuwa pa wani zuciyar kuma yace mata karkiyiwa alawar heart dinki haka bata cancanci wannn sakamakon daga wajen kiba da itace tabbas zatayi miki abinda yafi kije gareta sae ku yakeshi ku biyu da wannn shawarar ta yarda harta danji dadi kadan tashi tayi jin an fara kiran sallar la’asar.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
After 2 months Sunainah ce ta shirya tsaff dan anzo tafiya da ita tayi sallama da kowa ta shiga motar sunyi tafia me nisa tace a tsaya tanajin fitsari ganin yanda me gidansu yaja musu kunne akanta yasa ba musu aka tsaya wani gida ta shiga amma a sauro ta tsaya tana tunanin da inda zata gudu ba tareda sun ganta ba dabara ce ta fado mata cikin gidan ta shiga amma taga ba mutane babu inda bata dubaba taga wayam” katangar bayan gidan tagani batada wani tsaho sosae kujera ta gani da sauri tadauka ta taka kenn taji an rufe mata fuska tanaso tayi ihu amma ba hali tawata kofa suka fita a gidan ba tareda kowa ya gansu ba.
Shiru!! Kusan 1 hour ba labarinta hankali a tashe suka shiga gidan wayam basuga kowa ba bazuwa sukayi nemanta layi!! Amma kome kama da ita basu gani ba jiki a mace suka tafi gida dan sunsan zasusha fada ba kadan ba.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Sa’adah ce kwance jikin Sa’ad sae kukan shagwa6a take masa wae chocolates zatasha
Kae babyy rigimarki tayi yawa Allah ina cewa an hanaki a asbiti ko Shan zaqinki yayi yawa kasa tasauka tasamae kuka harda shure!! Like babyy
Daria yafara mata harda riqe ciki
Kara quluwa ta kumayi ganin dagaske takeyi yasa shi ce mata, chocolate ko itace damuwar jeki shirya musiyo ae tun kafin yayi shiru ta shige daki da kallon so da qauna yabita
Tana fitowa suka wuce tafiyarsu da 5 minutes su suma suka dawo jiki amace kamar ance musu iyayensu sun mutu Ola ne ya kirashi babban yaronshi hlo sir yes sir ok sir abinda yace kenn ya kashe wayar kallonsu yayi kamar yanda suke kallonshi ya futa da madam ok sukace kowa ya kama hanyar shi.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Su waye ku me nayi muku kuka saceni Dan Allah ku maedani inda kuka dakkoni wlh na fasa guduwar wayyoo Allah na ni Sunainah waeme yake shirin faruwa dani wani laefin na aikata wanda yake bibiyata har yanzu sae yaushe zanji dadin rayuwata sae yaushe zaa daena bibiyata nazama kamar kowane mutum kukane yaci karfinta kamar zata shide haka ta kwana tana Abu daya amma ba wanda yayi yunkurin taemaka mata.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Meye amfaninku da zaku bari har yarinya karama ta gudu daga wajenku hmmm ba laefinku bane laifinane daban dauki wanda suka dace ba mtswwwww ku 6acemin da gani idiot😡😡 I’m so sorry sir in sha Allah zamu nemota duk inda take I said get outtttt ya nuna musu kofa jiki narawa suka futa”. Haushin kansu sukeji Dan basu ta6a ganin yayi fushi kamar haka ba amma sunyi alkawarin ko zasu rasa ransu dole su nemota indae tana dunia da haka suka rabu.
Honey lapia nayi kana fada meya faru??
Zo karasowa tayi ta zauna a gefenshi hannunta daya ya kama yana murzawa a hankali yanda baza taji zafi ba yaran canne suka 6atamin rae ki manta kawae ok 👌
I’m hungry yafada yana wani langwa6e kae kamar yaro daria tayi masa dama pa abinda ya kawoni kenn kazo muje kama hannunshi tayi sae kace danta har dining area saeda suka gama ya kalleta ya hade rae yau zamu koma asbiti waya ya fara dannawa Dan baya so yaga face nata “. Rau!! Tayi kamar zatayi kuka so take su hada ido amma yaqi bata damar hakan kiran sallar juhur akayi sallama ya mata yace masjid itama sallarta wuce yi.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hameeda ce kwance jikin wani katan gardi tsirara suke haihuwar uwarsu sae aikata masha’arsu suke gefe guda kuma yammata ne su 3 suma tsirar suke suna jiran tagama da namijin ta dawo kansu Wa’iyazubillah”
Daya daga cikin yammatan ce tace Hamy nipa gaskia kizo muyi abinda yakawo mu Dan nidae a matse nake ta kusa da itace tayi saurin cewa a matse muke zakice nipa na tsani ranar da zamuxo wannn Dan iskan yazo ta karasa maganar da tsaki ni kam inaga hakura zanyi Dan naga kamar batada time dinmu Hamy bata kulasu ba saeda suka gama abinda suke sannn ya tashi a gadon kamar wasu dabbobi har wani rige!! Suke suna hawa suka fara abinda suka saba...
Mu hadu a next page bye
Dan Allah comments and share pls🙏🏻
TAKU KHAIRIYYAAHH BAKARRYY(PINKIE)
+2347088392884
🌑🌑🌑 *Bak’ar Rana* 🌑🌑🌑
STORY ND WRITING
KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Chin Amana
Da soyyaya
Alkalami yafi takobi
Bismillahirrahman Raheem
🅿️2️⃣1️⃣-2️⃣5️⃣✍🏻
Kusan 6 months kenn tana wajensu amma ko sau daya bataga mutum ya shigo ba ta hakura ta zauna harta Allah ta kasance akanta
Yafi sau biyar tana shirin guduwa amma takasa dan babu wata hanya wadda zata sadata da waje hakan yasa ta rumgumi kaddararta a yadda tazo mata
Yauma kamar kullum tana tada sallah ya la6e a jikin window yanata kallonta shidae wannn abin yana burgeshi sosae harta idar tayi karatun Qur’ani tayi addu’oi yana kallonta hartagama bacci ya dauketa a wajen
After 1 month kullum saeyazo wajen Dan kawae ya ganta tana sallah amma bae ta6a yarda ta ganshi ba yanaso ta koya masa yafayi Dan yaji yanda akeji yau ya yanke shawarar zaeje ya mata magana idan ta idar haka kuwa akayi tana cikin addu’ah taji ana bude kofa bata motsaba saedata gama addu’arta
Sannu sunana dan ladi tunda kikazo gidan nan naga kullum saekinyi wani Abu a nan ya fada yana nuna mata sallaya shine yake burgeni nakeso ki koyamin
Tunda yafara take kallonshi da mamaki katon mutum kamarshi amma baya sallah kuma a haka yakejin dadin rayuwa chab din amm.....naji kinyi shiru ko bazaki koyamin ba
Aa zan koya maka amma kafin nan inaso nasan kae Muslim neko Christian?
Ni Muslim ne zaro ido tayi “ amma baka iya sallah ba? Ka iya karatu? Mahaifiyar kace bata koya maka ba kodaka girma ka daena?
Murmushi me ciwo yayi zan baki labarina yanzu
Asalin sunana Faisal Ibraheem ni Dan asalin bauchi ne azare local government tun ina ciki Allah yayiwa mahaifina rasuwa bayan mahaifiyata ta haifeni da kwana2 itama tace ga garinku nan kanwar mahaifinace ta daukeni wato baba ladi awajenta na girma harna kawo yanda nake yanzu shine dalilin dayasa ake kirana da dan ladi amma babbar matsalar dana fuskanta shine tun ina yaro bata koyamin sallah ba kuma bata sani a makarantaba sae talla datake dauramin time din dana wuce talla saeta futomin da wata hanyar wata rana ina zaune tazo tasameni
Dan ladi naam baba nipa nagaji da wannn zaman da kakeyi a gidan nan ba aikin fari kona baki nace indaura maka tallah kace aa ni wlh barikaji nafada maka idan baka futa ka nemomin kudi ba saena tsine maka babu ruwana da irin sana’ar da zakayi kome kyauce ko mara kyau wannn matsalar kace ka daeji me nace maka ko e baba naji kiyi hakuri in sha Allah zankawo miki kudi futa nayi daga gidan Ina tunanin mafita gashi ni ba iya sana’ar hannu nayi ba Ina cikin tafia naji anatamin horn juyowa nayi daniyar fada sae naga abokina Tukur ne a wato katuwar mota fitowa yayi muka gaesa bayan mun gaesa yake tambayeta wace saanar nakeyi👇🏻
Abokina kenn kamar bakasan halinda ake ciki ba masu karatu ma aiki wahala yake musu barenida banta6a shiga aji ba
Kae yanzu waya fada maka sae mutum yayi karatu yake samun kudi duba kaganni duk ba tare muka taso ba yanzu ji yadda nake rayuwata Ina jindadina hankalina a kwance indae bazaka raena kudin da zaka ringa samuba zan daukeka aiki ae kae nawane
Babban kuskuren danayi ban tambayeshi aikin menene ba kawae na amince tun daga lokacin rayuwata da baba ta sauya muna samun kudi sosae duk abinda nakeso yanayimin har gida da mota ya siyamin munyi shekara 1 tare amma koda wasa baeta6a nunamin aikinshi ba ni kuma ban tambaya ba ya kashemin kudinda bansan adadinshi ba”. Wata ranar laraba yakirani a waya
Hlo Dan ladi kana jina ka shirya karfe 1:00 zaka rakani unguwa diff ya kashe topa wace unguwace da wannn tsohon daren haka oho koma dae menene idan munje zangani
Ya Alhaj Ina fada maka ae duk yanda kace haka zaayi”. Shiyasa duk cikin yarana nafiji dakae am kasan wanda nakeso adauki ransu? Saeka fada ya hujjaj Alhaji Abdullahi Me Gold wato yayana duka gidan nakeso ku kashe karku bar kowa ya kwana angama ya hujjaj sallama sukayi sukadau hanyar gidan
6oye hawayenta take ashe sune suka jefa rayuwar alawarta a garari Allah ya saka mata mugaye marasa imani azzalumae😭😭
Lokacin da muka fito nace masa ni bazan iya kashe mutum ba kuma saena tona masa asiri anan yace duk kudin daya kashemin saena biyashi kuma saeya lakamin sharrin kisan da zasuyi na tsorata sosae hakan yasa na bisu danba yanda zanyi
Mutum 3 muka kashe a gidan muka gudu bayan nan munyi fashi da makami ba adadi mun kashe mutanen da bansan yawan suba hawaye ya share amma kinsan duk wannn abun danakeyi kullum sae nayi mafarkin mahaifiyata tana kirana akan na daena abinda nakeyi amma nakasa lokacin dana ganki shiyasa nazo ki taimakamin na kawowa rayuwata sauyi ya karasa yana kuka.
Ka daena kuka in sha Allah zan taimaka maka amma nima kayimin alkawarin duk abinda narokeka zakamin ba tareda gardama ba ya amince mata.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Watan cikinta 7 da sati 2 kulawa sosae yake da ita har tausayi yake batama wani time din
Hubbyy nipa yawo nake son zuwa wlh tashi muje futa sukayi sunsha yawo kamar me saedata gaji Dan kanta tace su koma gida.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hamy nipa gaskia kinsan nafison harka da sugar mom’s banason yara amma saeki dinga debomin wasu tarkace Hajia Fanna kenn ta fada tana nuna yammatan dake tsaye a gabanta
I’m sorry hajjaju wlh baki amfani dasu bane shiyasa kika fadi haka amma idan kika sau daya dole ki dawo kimin gdy ta karasa tana daria
Tohm shikenn zan gwada naji amma pa dankin matsane wlh tashi tayi tana cewa dasu su bita
Au hajjaju haka zaki tafi babu wani Dan Abu dazaa bani?? Keni dadina dake rashin hakuri nama fasa abinda zanyi miki din”. Ah ayimin hakuri hajjaju ‘yar daria tayi suka koma ciki bayan tayiwa yammatan umarnin su jirata a mota.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Kusan 1 month kenn tadauka tana koyawa Dan ladi duk abinda yashafi addini dae dae saninta kuma alhamdulillerh yana kokari sosae Dan yanzu har karatu ya iya”. Sun saba sosae ko yanada wata damuwar ita yake fadawa tabashi shawara.
Nifa ranar dana fara ganinka ba karamin tsoro naji ba idonka yana furgitani sosae daria sukayi tare
Shiru dakin ya dauka nadan lokaci katse shirun yayi ni kam wae bakya tunanin gida? Hmmm to idan nayima bashida amfani tunda bama tare takarasa idonta yana kawo ruwa numfasawa yayi indae zaki yarda ni zan taemaka miki kifuta da sauri ta kalleshi to idan suka gane pa daga baya nasan kasheka zasuyi, karki damu dani inaso kosau dayane nayi abin alkhairy Dan Allah karkice aa na rokeki🙏🏻 shiru tayi ta kasa magana.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Wae Ina kikasa pampers din ne ni bangani ba, tana cikin wardrop ka duba sosae ok nagani ki tashi muje asbitin nan kinga pa bazaki iya haihuwa da kanki ba ni bazan zuba miki idoba wlh Dan kawae kinajin tsoro Allah hubbyy tsoro nakeji gani nake kamar mutuwa zanyi😔 zama yayi a gefenta ya kama hannuta kiyi hakuri ayi miki kinji my love kuma ae mutuwa babu ruwanta da aiki yanzu su Abba da Ammi aiki akayi musu suka mutu ki daena wannn tunanin kinji ki kwantar da hankalinki Ina tare dake kinji murmushin kasan le6e tayi masa shima haka.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Gudu takeyi batako waiwaye a tsakiyar daji tasha wahala sosae saedata kwana 2 a dajin tana Abu daya kafin tazo bakin titi gudun tacigaba dayi bata tsayaba saeda taji jiri na dibanta a gyefen wani babban dutse ta zauna tayi kusan 1 hour da zama amma ko keke bae wuce ba harta fara cire rae saega wasu motoci guda 3 sun taho a tare tun kafin su karaso ta samu sanda tana dagawa sama alamar da mutum a wajen Allah ya taemaketa suka tsaya driver ne ya tambayeta Ina zataje bata bashi amsa ba saece mishi tayi zasu kasheta shigo jiki na rawa ya bude mata kofa tana shiga yaja motar da mahaukacin gudu.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Alhamdulillerh anyi mata CS lapia anciro mata babyy boy kyakkyawa dashi me kamada babanshi inda yaci sunan Abba ana kiranshi da Sayyad kwananta 3 aka sallame ta.
Ni pa yunwa nakeji hubbyy ok bari nayi mata order ok 👌
Washe gari bayan ya futa ita kadai ce a parlor sae Sayyad datake feeding dinshi sallama tayi anyi dago kan da zatayi wa zatagani.......
Ku chanka da kanku a tunanin ku waye zata gani😏🤔
Mu hadu a next page in sha Allah bye
Comments and share pls🙏🏻
TAKU KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
+2347088392884
🌑🌑🌑 BAK’AR RANA 🌑🌑🌑
STORY ND WRITING
KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Chin Amana
Da soyyaya
Alk’alami yafi takobi
Bismillahirrahman Raheem
🅿️2️⃣6️⃣-3️⃣0️⃣✍🏻
Sunainah ce tsaye tana mata smile ae da sauri ta tashi hartana kusan yarda Sayyad saurin karasowa tayi ta kar6eshi karki yarmin da ‘dana mana Dan ba karamin hukunci zan miki ba to afuwan maman babyy daria sukayi su duka kafin ta zauna saeda ta cika gabanta da kayan ciye!! Sannn ta zauna”. Hirar yaushe gamo sukayi kowa ya bawa dan uwanshi labari bayan rabuwarsu a nan take bata labarin Dan ladi tayi kuka sosae amma kuma koba komae ya taemaki alawar heart dinta.
Daki ta nuna mata inda zata zauna ita kuma tashiga kitchen
Bathroom tashiga tayi wanka da alwala bayanta fito ya shirya tsaff cikin doguwar rigar Atamfah tayi kyau dukda batayi kwalliya ba hijab tasa ta kabbara sallah tana idarwa tayi addu’ointa kan bed takoma ta dauki Cutie babyy dinta (sunan data sawa sayyad kenn) wasa take masa tana qare masa kallo sosae takejin qaunar yaron har cikin ranta tana fatan Allah ya nuna mata ranar dazata haifi nata itama haka tayita Abu daya har bacci yayi gaba da ita.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hlo Hajia waemeke damunki kinqi fadamin nace miki idan nazo zamuyi maganar yanzu na turo wanda zae rage miki damuwa kafin nazo ok nagode hajjaju saekin shigo bye.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Maganar banza ma kake fadamin taya zakacemin ta gudu duk wahalar da mukasha kafin mu sameta shine zakuzo kuna fadamin maganar da bazan dauka ba to bari kuji na fada muku tun wuri ku gaggauta kawomin ita inda haka ba duk saena kasheku har iyalanku shashashun banza kawae
Ayi hakuri ya hujjaj nayi maka alkhairy duk inda take saena nemo ta”. Baeko saurareshi ba yayi waje abinshi.
Tayi marisa tasha cafso ‘yar maye tayi marisa tasha cafso kayyyy niyyyy kukeeee cewaaaa ‘yar mayeeee dukkkk naaaa kamaaaa yaroooo saeeee naciiiiii buuu.......shiiii ‘yannn iskannn yaraaa kawaeeee Atika ceke tafe tana layi da tangadi tasha ta bugu sae hauka take a layi” duk zagin datama yaran amma basu daena tsokanarta ba saema kara daga murya da suke.
Wato motace ta shigo layin da mugun gudu tarwatsewa yaran sukayi kowa yayi takanshi motar tana zuwa dae dae inda take a tsaye ta rage gudu kofar aka bude aka jata ciki da gudu sukabar anguwar ganin hakan yasa yaran kowa yayi hanyar gidan su.
Alhaji wae meyake shirin faruwa ne Fahad yashiga dunia baasan inda yake ba ga kuma Atika yau kwananta 6 baa ganta ba nasan duk 6atanta bazae wuce nasaba dakaae ba to wlh barikaji dakyau idan wani abu yasameta kutoce zata rabamu Dan bazan yarda ba hakuri yayita bata amma tayi banza dashi.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Watan Hameeda 3 suna aikata masha’arsu da saurayinda Hajia ta aika mata shi tun yana zuwa ya tafi har koma gidanta da zama ka koma kamar mijinta duk wani abinda yake nema tana masa cos shi Dan talakawa ne hankalinsu kwance suke zaman su,
Yauma kamar kullum suna zaune a parlor bayan sun breakfast hira suke irinta masoya wayarshi ce tayi ring Ashiru me walda ta gani shiyasa bata damu ba dauka yayi amma bayyi magana ba ok tohm bari nagani ko inada time zan kira anjima by 5 haka ok bye”. Tunda yafara waya take kallonshi harya gama me kakesonyi ne wae saeda ya janyota jikinshi ya cire mata Dan kwali yana shafa gashinta na doki a hankali!! Honey kinsan ba abinda nafiso kamar mu kasance a tare ko? Eh nasani hmm to amma babu yanda zanyi Ashiru ne wannn makocin namu shine yacemin wae umma batada lapia tana asbiti”. Da sauri ta tashi kayi sauri kaje kasan iyaye baa hadasu da komae kudi me yawa ta bashi gashi idan ana bukatar siyan wani idan anjima zan kiraka kabar wayarka a kunne please gdy yayi mata sannn ya tafi.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Wasa!! Yau watan Sunainah 7 a gidan amma har yanzu basu hadu da Sa’ad ba
Yau takama Sunday yana gida hakan yasa basuyi break da wuri ba bayan sun gama hada komae Cutie babyy yana hannunta suka nufi dining area hira sukadan fara yi kafin su fara cin abinci har suka kusan gamawa baezo wajen ba”. Alawar heart kinsan jia naga wani kaya a IG nayi mana Oder wlh baki gansuba sunyi kyau sosae Dan Allah nunamin nagani wayarta ta dauka ta nuna mata wow alawar heart kinga yanda sukayi kyau gaskia sunyi matukar kyau kamar kyakkyawan kumatunki daria sukayi tare”. Tari ta fara yi cos ta kware sosae harda faduwa kanta Sa’adah tayi kina lapia sannu ya salam ki kaeta daki ya fada yana kauda kae gyefe kamata tayi sannu kinji mu tafi a hankali Dan kwanta ki huta sannu barinta tayi a dakin tana kwance har bacci ya tafi da ita shigowa dakin sukayi Dan ya dubata suka tarar tayi bacci idan ta tashi kiyi mata sannu kawae ni zan danje anguwane tohm shikenn saeka dawo Allah ya tsare hanya Ameen barin dakin yayi bayan yayi hogging nata dakinta takoma ta cigaba da ‘yan aikace’ tunda tasamu yayi bacci.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hlo mommy me yasa bakya picking call dina tun dazu ko yauma kina sana’ar ne tunda ke bakya ta6a gajia kullum saekin kawo wani sabon, ni dadina dake ga6unta wlh yanzu dae lapia kikemin wannn kiran? Inafa lapia yau sati daya kenn tunda yacemin zaeje duba babarshi har yanzu shiru babu labarin shi kuma babu asbitin da banje ba amma banganshiba wayarshi kuma bata shiga ke na qarasa miki har gidan su nake ‘yan layin sukace wae tashi sukayi basu gansu ba amma suna tunanin ko dauke su akayi Dan cikin dare akayi abin babu wanda yasan gaskia da safe kuma da akashiga gidan duk ko Ina a bude a hargitse nayi kyautata zaton dauke su akayi ni ban damu da tsoffafinshi ba kawae ni ya dawo muci gaba da zaman mu insunga dama su kashe su ni banda asara amma a dawomin da masoyina”. Hmmm Toni yanzu da kike fadamin wannn maganar me nawa a ciki saurayinkine pa ba nawa ba saeki maeda hankali ki nemoshi ae duk inda yake” kamar ya ba ruwanki to wlh saekin nemoshi duk inda ya shiga inane baki sani ba lungu da sako ni babu ruwana da wata maganar bayan wannn kuma wlh idan baki nemomin shiba duk abinda ya faru kiyi kuka da kanki mtswwwwww ta kashe wayar”. Da kallo Hajia Fauza tabi wayar ita abin ma daria ya bata hmmm daughter kenn ni nasan ba abinda zaki iya aekatawa amma dae zanyi wani abu akae wayarta ta dauka WhatsApp tashiga group din manyan hajiyoyi videos din daaka tura ta fara budewa tana smile ita kadae daga karshe daki ta koma ta kira getman ba 6ata lokaci yazo suka fara abinda suka saba🤦🏻♀️.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
A kwana a tashi ba wuya a wajen Allah har nayi shekara a gidan Sa’adah amma pa har yanzu bamu ta6a haduwa da mijinta ba sae naji voice nashi ko yaji nawa Cutie babyy na ya girma sosae shakuwa me karfi ta shiga tsakaninmu Dan ko bacci tare mukeyi yanzu baya ta6a yarda ya kwana a wajen iyayenshi inba niba suma basa takurawa akan hakan”. Ranar birthday dina ya bani waya a matsayin gift 🎁 kirar IPhone 12 sabuwa fil da ita ranar kam munsha selfie 🤳 nida babyyna Ina social media sosae Dan yana sani nishadi”. Yauma tiktok nahau ina ganin video din me wushirya daria kawae nakeyi hakan yasa banji sallamar shiba
Habibtiey da sauri na dako wayata har tana faduwa Jin yanda ya kira sunana babu wanda yake kirana dashi sae Abiey da Ummi to a ina yasan anacemin haka tayaya akae yasan sunan to kodae Nima yasan Abiey nane irin tambayoyin datake wa kanta kenn a zuciyarta
Tunda ya kira sunanta tafurgita din nan ya futa a dakin parlor ya koma yana sake!! Indae ya tabbata itace tabbas dayaji dadi matuka Allah yasa dae ba mafarki nake ba harna fara ganin face nata a face din wata.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
SAUDIA🕋
AMINATOURH ki yafemin nasan ni taba tazo karshe bana tunanin zan tashi rashin habibtiey babbar illace a gareni kuka yakeyi kamar karamin yaro
Dattijo ne Dan kimanin shekara 68 yana kwance a wani katafaren gado na alfarma wasu yara maza biyu na gefenshi sae kuka sukeyi
Wadda ya kira da AMINATOURH ce ta karaso inda yake kwance hannunshi ta kama haba nurul aynin AMINATOURH yaza dinga kadar irin maganar nan nasan mijina jarumin namiji ne kuma jajurttace da kuma taurin zuciya bae kamata kasa damuwar nan a ranka ba harya haifar maka da matsala ba karfa ka manta kaene kwarin gwiwata idan kace haka ni kuma ya kakeso nayi nauyin dubban mutanene pa akanka ya kamata ka ragewa kanka damuwa ko danmu takarasa idonta na cika da kwalla” tabbas kalamanta sunyi tasiri a zuciyarshi Dan haka yayi shiru baece komae ba.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hajia nipa banganewa abun nan ba sau nawa zan fada miki nima neman shi nake amma kina zargina kinsan yanda yakeda mahimmanci kuwa a wajena taya zan sa a kasheshi ta karasa da kuka
Ni dae na fada miki wlh jininshi bazae tafi a banza ba kijira abinda zae faru ta waje fuuuu
Nashiga uku ni Hameeda me Hajia zatamin wlh barin gidan nan zanyi na koma gidan Mommyy Dan nasan ba imani ta cika ba
Bata dauki komae ba tayi waje tanawa me gadi masifa ya bude mata get
Gidan Mommyy✍🏻
To kawae Dan tayi miki kurarin banza saeki wani dawomin gida albasa dae batayi halin ruwa ba kinji kunya wlh Hameeda kamar ba nice uwarki ba sam wannn halin naki na tsoro irinna ubanki ne danni ba haka nake ba
Wane uban nawa a ciki ta fada tana harararta dakinta ta wuce tana mita
Mtswwwww nidae kam banyi sa’ar haihuwa ba yarinya sae rashin kunya zanyi maganinki ne badae kindawo gidan ba zaki gane shayi ruwane.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Wlh idan baka futomin da diyata ba zan iya kasheka gwara tun wuri kayiwa kanka mafuta Dan bazan dauka ba bashir na baka nanda 24hours diyata ta dawo gida kokaga abinda zae biyo baya takarasa tana hankadeshi da kallo ya bita harta 6ace masa gaskia ya kamata nayi wani abun komae sae dagulemin yake meke shirin faruwa danine wae amma dole in nemi mafuta.
Bari na dakata hk mu hadu a next page bye
Comments and share pls
TAKU KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
+2347088392884
🌑🌑🌑 BAK’AR RANA 🌑🌑🌑
STORY ND WRITING
KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Chin Amana
Da soyyaya
Alk’alami yafi takobi
Bismillahirrahman Raheem
🅿️3️⃣1️⃣-4️⃣0️⃣✍🏻
Ahaka Sa’adah tasame shi mijina lapia kake kuwa meke faruwa dakae naga ka sauya lokaci daya ko wani abun na damunka ne ka fadamin mna kayi shiry kana kallona”. Hmmm eh tabbas akwae wani Abu amma ba yanzu zan sanar dake ba ki bari zamuyi maganar banaso ki tambayeni yaushe ko maganr mece kinji, shiru tayi tana kallon shi amma na tambaye ka ina jinki yaushe zaka fadamin Dan Allah nace miki pa karki tambayeni ko I’m so sorry ok janyota yayi jikinshi yana shafa bayanta.
Tun bayan futarshi ta kasa zaune ta kasa tsaye sae zagaye dakin take so take ta tambayeshi taya yasan ana kiranta dasunan amma ta kasa daga karshe bathroom ta shiga kunna fanfo ta saki kuka mae ban tausayi ta dade tanayi kafin ta share hawayenta wanka da alwala tayi kafin ta dawo bedroom abaya kawae tasa tayi kabbara ta dade tana addu’ah a sujjadarta bayan ta idar Qur’ani ta fara karantawa da muryarta me dadin sauraro ahankali zuciyarta yadinga sanyi harta nemi wata damuwarta ta rasa bayan tagama karatun akan sallaya ta kwanta bacci yayi gaba da ita.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
3:36 PM dae dae ⏰ dakin ya nuna Hameeda ce kwance sae sharar bacci taceyi hankali kwance matsawa nayi sosae Dan ganewa idona abinda yake hangomin tabbas hakane murmushi takeyi ita kadae chan kuma ta fara magana “. Kasan ina son.....yaushe zaka dawo hmmm nayi kewarka masoyina karka tafi furgigit ta tashi tana duba jikinta wayyoo Allah meya sameni haka ne wae yanzu harna fara mafarkin mattace wayyoo rayuwata gaskia da sake ya fada tana tashi tsaye kofar dakin ta kalla mtswwwwww nasan yanzu tanacan tanajin dadinta da sabon saurayinta nita barni a nan ni kadae aikin banza kawae yanzu wannn ce uwata wae gaskia nayi asarar ki wlh garama ace banda ita ni kadae ce mtswwwww ta kuma jan tsaki ta fada bathroom ba addu’ah.
6angaren Mommyy kuwa tana bedroom dinta ga kuma wasu maza su 3 majiya karfi kowa dae tsirara dashi haihuwar iyaye abun dae ba kyan gani kwance take akan gado duka mazan suna kanta sae nishi take dkyar tana sambatu duk sun futa hayyacinsu.
Ke tashi munafuka matsiyaciya karuwar banza su su suwaye ku me nayi muku Dan Allah ku fitarmin a daki kona tara muku jama’ah tafada tana zarar ido
Rufa mana baki tambaddadiya ‘yar kwalta kona fasa kanki a wajen nan a cikin kwaratan uwartaki waye ubanki a ciki eh badake nake ba? Wlh ban ban saniba tafada baki na rawa
Idan kinbamu hadin kae bazakisha wahala sosae ba amma idan kikayi gaddama kanki kikayiwa ya karasa yana kallon yaranshi
Bata ankara ba taji sara kota ina ihu ta fara baji ba gani suma tayi dae dae lokacin da wani yasa wuka yacire mata ido daya ruwa suka watsa mata wayyoo Allah na nashiga uku ni Hameeda shikenn mutuwa tazo Dan Allah na rokeku kusheni kawae na huta da wannn azabar tunda kub....mganar tace ta makale cos datsemata kafar dama da akayi wani uban ihu ta zunduma hadi da sumewa
Kae kuzo mu sata kar hankalin masu gidan yadawo nan hanyar waje sukayi daya daga cikin sune ya dawo da baya wani karfe ne a hannunshi bakinta ya bude ta karfi ya yanke mata harshe sannn ya futa da gudu kaca!! Take cikin jini babu abinda yake motsi a jikinta🥺.
Mommy nacan batasan wainar da ake soyawa ba basu suga dawo nutsuwarsu ba sae 8:40 AM wanka sukayi mazan suka tafi itama taje tayi sallah tayi aggauce saeda tayi breakfast sannn tayi dakin Hameeda danganin meya hanata fitowa yanda ta ganta ba karamin daga mata hankali yayi ba sosae take kuka kamar zata shide da gudu ta kira getman ya daukar mata ita mayafi da car key ta dauka a 99 tafice ji take kamar tatashi sama Dan sauri direct AKTH ta wuce da ita tana zuwa nurse sukace saetazo da Dan sanda kafin a dubata wani saurayinta Dan sanda ta kira ba 6ata lokaci yazo sannn aka kar6eta emergency aka wuce da ita kusan awa daya da rabi ana Abu daya dakyar aka samu ta farfado aka dakin hutu aka kaeta ko Mommyy an hanata shiga zama tayi a waje tana jimamin abinda yasami tilon ‘yarta kuka takeyi sosae babu me rarrashinta a haka ta yini ba wanda yazo dubata bare a kawo mata abinci takeaway tayi a haka ta kwana baa barta ya shiga ba saeda safe by 10:00 🕙 sannn tasamu ganinta tana shiga ta fashe da kuka Hameeda waye yamiki haka meyasa aka nakasamin ke me suke nufi dake kiyimin magana ko naji sanyi a raena hawaye ne ya gargaro mata bakinta ta bude wata kururuwa tayi tazube a wajen batako numfashi 👩⚕️ ne suka dauketa wani dakin suka kaeta daban Dan bata taimakon gaggawa.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Wuce muje nace turashi sukayi suka rufeshi a ciki wani dakine me shegen duhu baka iya ganin koda hannunka tsabar duhun dakin magiya yake musu amma ba wanda ya tanka mishi “. Dan Allah ku taimaka ku bani ruwa nasha ishirwa nakeji ji nake kamar zan mutu Dan Allah ku taimakamin hk yayita nanatawa amma sukayi burus dashi daga karshe ma waka suka kunna suna rawa suna shaye!!.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Mom gaskia kwanyarki na aiki sosae shawararki tayi amfani yanzu ji yanda muke wata yawa daria tayi me kayarwa son kenn idan banyi hakan ba tayaya zamu samu muci dukiyarda ya tara saedae mu tashi a cutatar babu kaga kuwa yanzu yana chan yanacin wahala mukwa muna facaka da dukiya daria sukayi harda tafawa
Waeni kam mom ina sisto bangantaba tunda nazo gidan nan tana sama kasanta ae kawayentane sukazo
Da gudu yayi saman yana daria Dan yasan yau zae kwashi gara yana zuwa bae tsaya wani noking ba ya tura kae dakin yammata ne akalla zasu kae su biyar har ita shida kenn sun cika dakin da nishi da ihu lesbian sukeyi kowa ta kama tata tsayawa yayi yana kallon su ko kiftar ido babu kayan jikinshi ya cire ya jingina a jikin mirrow.
Ayi hakuri da wannn sha’anin idon sae a hankali
mu hadu a next page in sha Allah
Comments and share pls
TAKU KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
+2347088392883

🌑🌑🌑 BAK’AR RANA 🌑🌑🌑
STORY ND WRITING
KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Chin Amana
Da soyyaya
Alk’alami yafi takobi
Bismillahirrahman Raheem
🅿️4️⃣1️⃣-5️⃣0️⃣✍🏻
Wata daya kenn da faruwar kiranta dayayi tun daga ranar basu kuma haduwa ba”. Ina dakina muna wasa da Sayyad Sa’adah ta shigo bayan mun gaesa takecemin wae nazo muje parlor akwae maganar da zamuyi banyi mata musu ba na dauki Sayyad muka fita tare
Yana zaune a parlorn akan hujera 2siter mukayi sallama dagowa nayi Jin ya amsa mana dan banyi zaton yana dakin ba karaf muka hada ido saurin kauda kaena gefe nayi muku zauna shiru parlorn ya dauka na ‘yan secon’s honey kace zakayi magana damu amma kayi shiru kallon ta yayi baece komae ba saeda yayi ajiyar zuciya sannn ya fara mgn👇🏻
Nasan zakuyi manakin dalilin kiranku na tarakune Dan na fada muku sirrin da baku ta6a sani ba hann Sa’adah ya kama yana kallonta yau zakiji duk amsoshin tambayoyin da kika dade kinamin kamar yanda kuka sani Sunana Sa’ad Bien Abdulyasarr ni Dan asalin maroco ne mahaifinmu shine sarkin maroco yanada mata daya me suna Hindu takasance tun tana yarinya batason sarauta amma cikin ikon Allah ta hadu da Sultan Abdulyasarr har sukayi aure soyyaya ce me tsanani a tsakaninsu basu dade da aure ba Allah ya albarkance su da haihuwa ta haefi danta namiji kyakkyawa dashi me suna Maheer bayan shi ta kuma haifar Mahmood daga nan ne kuma ta dade bata haehuwa Dan a kalla tayi shekara 17 kafin tasake haehuwa har sun cire rae kwatsam Allah ya kuma bata wani cikin amma wannn an samu sauyi Dan mace ta haefa ba namiji ba anyi murna sosae kuma ana nunawa yarinyar kulawa ta 6angare daban!! Kamada iyayenta ‘yan uwanta kakanni dama jama’ar gidan kowa yana sonta shekarar Amina 5 Hindu ta sake haihuwa daga nan Allah bar sake bata wata ba” nine karamin dansu kuma auta Amina tana 15 years aketa tururuwar neman aurenta amma sam mahaifinmu yaki bari ta saba da kowa bare ya fara sonshi Dan acewarshi badan Allah suke sonta ba cos kyantane yake rudar su tana 18 years muka shirya mu duka zuwa saudia Dan muna yawan zuwa dama anan Allah ya hadata da mijinta wanda ya kasance a time din ‘dane ga sultan din macca sosae suke soyyaya me tsafta bayan tafiyarmu ba dadewa sultan of macca yazo da maganar auren Amina da yaranshi Al-Ameen mahaifinmu yaji dadi sosae Dan dama abokaene ba 6ata lokaci akasa lokacin biki wata 2 masu zuwa tare akayi bikinsu su uku macca suka tafi acan gidan ta yake sae dae ta kawo mana ziyara ko mu kae mata”. Wata rana wadda bazan ta6a mantawa da itaba wadda zan iya kiranta da Bakar Rana nazo kamar yanda na Saba zuwa ganinta naji mummunan labari wae sun 6ata itada mijinta babu wanda yasan inda suke ba hankalina yayi matukar tashi haka na koma gida jiki a mace amma ban sanarda iyayenmu ba ‘yan uwana haka mukayita nemansu ba tareda sanin iyayenmu ba” wata ranar laraba sultan of macca ya kira shi danya jajanta masa a wannn ranar bamuyi kwanan farin cikiba Dan jinin Ummu hawa yayi sosae tun daga lokacin mukayi bankwana da farin ciki na daukarwa kaena alkawarin saena nemota kozan rasa raina kasashen dunia ba inda bansa a dubamin suba nasa kudi me yawa tukwicin wanda yaganomin garinda suke babu dadewa cikin lokaci mara yawa aka samesu a Nigeria acikin garin kano hakan yasa ni shirya tafi amma pa dakyar na samu sultan ya barni banwani sha wahala ba na sami inda suke cos time din danazo nafara neman aiki ne inda sultan ya turoni nan amatsayin AMB da farko nayi tunanin Ina ganinsu komae zayyi dae dae amma sae naga akasin hakan Dan kuwa bayan zuwansu ya nemi aiki a wajen wani mutumi inda ya maedashi tamkar ‘danshi yana ‘yarshi daya me suna Fauza tunda ta daura ido kanshi taji duk dunia ba wanda takeso inba shiba babu irin makirci da kissar da batayi ba Dan hankalinshi ya dawo kanta amma abun ya gagara wata kawarta ce tabata shawarar zuwa wajen boka kamar wasa asiri yayi tasiri akanshi soyyaya suke baji ba gani danko a gaban Amina yi suke basajin kunyarta koda yajewa mahaifin Fauza da maganar yanason aurenta ba musu ya amince Dan ya dade yana mafarkin hakan cos ya yaba da hankalin shi baa lokaci me yawaba akayi bikinsu satinshi daya a gidan ta bae ta6a zuwa wajen Amina ba saeda yadawo gidanta kuka tasa masa tunda yafara juya mata baya dagayin aurenshi hakuri sosae ya dinga bata harta hakura
Shekarar su daya da aure Allah yabawa Fauza ciki sam Al-Ameen baeyi farin ciki ba koda ya fadawa Amina cikin Fauza bata damu ba a nan ya fada mata shifa babu abunda ya shiga tsakaninsu tunda sukayi aure haka dae tayita bashi hakuri cikin Fauza nada wata 8 Amina ta samu ciki babu irin asirin da Fauza batayiba Dan cikin ya zube amma Abu ya gagara kullum kara girma yake Ranar wata laraba ta haifi yarta mace ranar suna aka sanya mata Hameeda watan Hameeda 8 Amina cikinta ya shiga watan haihuwa tasha wahala sosae kafinta haihu Dan an fara shirin yi mata CS sae gashi Allah yasa ta sauqa da kanta ‘yan biyu ta haifa duka mata kamarsu daya da ita sak kamar an tsaga kara masha Allah lapia qlau suke ita da yaranta washe gari aka sallame ta suka koma gida baa ko iya ganesu Dan tsanin kamarsu soyyaya suke gwadawa yaransu ranar suna akasa musu Sunainah da Suhaimah lokacin da suka fara girma ne ake iya ganesu cos sunada shekara 4 dalili kuwa Sunainah tanada beauty point Suhaimah kuma tooth gab ne gareta suna girma halinsu yana qara bambamta Sunainah tanada shiru!! So silent ga hakuri ko an mata laifi saedae tayi daria kawae ita kuwa Suhaimah tsiwace da ita batada hakuri ko kadan duk wanda yayi mata saeta rama tun suna yara iyayensu ke kiransu Sunainah Habibtiey Suhaimah Nurul ayni sun shaku da juna sosae suna qaunar kansu iyayensu sun basu tarbiyya yarda ya kamata suna makaranta Arabic da boko sunada shekara 10 Amina ta sake haihuwa inda ta haifi namiji Ammarr tun daga nan bata kuma haihuwa ba suna kula da yaransu sosae time din da Ammarr yayi 5 years su kuma suna 15 years Fauza ta hada masa wani kissar kan ya bata riqon Sunainah ta hada da Hameeda su biyu tunda anan su uku ne wae Hameeda batajin dadin gidan da farko bae yarda ba amma ta ringa masa naci da magiya harda kukan munafurci jikinshine ya mutu yayi mata alkawarin zae kawota da kanshi koda yazowa Amina da maganar qin yarda tayi amma ya lalla6a ta dkyar ta yarda aka hada mata kayanta tana kuka suka rabu tundaga lokacin Amina bata kuma ganin Sunainah ba har yanzu tayi kukan rashinta kamar me tunda ya bata ita ta maedata kamar baewa komae na gidan itace duka da zagi babu irin wanda bata mata tun tanayi abayan idonshi harya zamana a gabanshi zatayi mata Abu babu yanda zayyi asirin da tayi masa ne ya fara sakinshi hakan yasa tattara su ta kaesu wani gidanta wanda shima kanshi baesan tana dashi ba idan nazo sae tace masa wae sunje gidan su hutu idan sun dawo zata aekasu da kanta haka ya hakura amma abin na damunshi ranarda yayiwa Amina maganar zae saketa a ranar ta kwashe kayanta tamaedasu dayan gidan amma ta dawo Dan tasan da zuwanshi kuma tasan abinda zae kawoshi Dan haka ta dawo get kamar tanayin wani abun anan yazo ya sameta yace ta bashi ‘yarshi tunda naci amanarshi hakuri tashiga bashi na tura ta gidan ma ae dan nasan dole zaka bukaci haka takardar sakinta ya bata ya nupi hanyar gida da farin cikin ganin gutan jininshi da zayyi amma me yana shiga maganr da Amina tayi masa ce takusa sashi ya fadi yana ganka kuma kae kadae ina Habibtiey din take kayimin magana mana kardae kacemin bata baka itaba shiru yayi mata Dan bashida bakin mgn sae kwalla dakebin kumatunshi komawa gidan yayi tun daga nesa yaga ansawa get din katon kwado zubewa yayi a wajen yana kuka har dare sae bayan isha yakoma gida cikin kunci haka sukaci gaba da rayuwa cikin kunar zuciya babu irin neman da basu yiwa Fauza ba amma babu ita babu labarinta haka suka hakura suka barwa Allah komae
Bayan zuwana danaji komae dkyar na lalla6asu suka tafi ni kuma na zauna ina binciken Fauza da ‘yarta a nan nasamu wani sirrin wae bokanta ya bata wata fuska wadda zata saka takoma kamar Amina amma pa Sunainah ce kawae take ganin hakan tayine danta samata kiyyayar Amminta
Wata rana tana dakinta tana bacci Hameeda ta shigo tana tsaka da bacci taji ana shafata a tsorace tatashi hakuri ta dinga bata amma taki saurarinta ganin tana shirin rabata da kayan jikinta hakan yasa suka fara fada sosae dakyar Allah ya bata iko tayi mata duka koda ta fadawa maman sae tace mata wae tayiwa ‘yarta sharri tayi kuka kamar me tun daga ranar kullum saeta zo dakinta amma basa wanyewa lapia daga karshe Fauza ta kae sunanta wajen boka Dan ayi mata abinda zaesa ta yarda suyi lesbian da Hameeda basuyi nasara ba ganin tanata asarar kudinta ta rabu da ita amma kullum saeta samo mata yammata taza6i wadda takeso tayi amfani da ita ana cikin haka Hameeda taje anguwa ta kade wani yaro ya mutu taji tsoron kar asirinta ya tonu ta daukeshi takae gidan su kodata fadawa mamanta batawani damuba Dan dama hanyan take nema wadda zata nesanta kanta da Sunainah “. Bayan ta idar da sallar isha tayi addu’ointa kamar yanda tasaba bacci ne ya dauketa akan sallaya tana tsaka da baccin taji wani mugun futsari ba shiri ta miqe amma abinda tagani shiya kada mata hanji kawar yaro tagani ga wuka a hannunta da jiki kaca!! Jikintama duk ya 6aci da jini a tsorace take kallon dakin inane nan kuma me nakeyi wannn kangon wanene wannn yaron me yayi aka kashehi tana cikin wannn tunanin taji bundiga akanta tun daga nan bansake Jin labarinta ba sae dana ganta anan.
Sa’adah ya kalla wadda hawaye ya gama wankewa face Dan murmushi yayi nasan zakiso sanin tayaya nasan marigayi ko? Kae ta daga masa
Numfasawa yayi sannn ya fara magana👇🏻
Bayan na rakasu Amina airport a hanyar dawowa na shiga wani shop bayan na gama siyan abinda yakaeni har zan fito sae naji hayaniya da kamar zan wuce sae kuma na karasa wata matashiya nagani ta chakumi wuyan wani dattijo abin dae zallar rashin tarbiyya karasawa nayi na tambayi abunda ya faru budar bakin budurwar tacemin wae kwanaki 2 da suka wuce sun hadu a wani super market kuma yayi mata sata sama da kasa na kalleta Dan banyarda da maganarta ba kudin na biyata amma nayi mata fada sosae akan hakan Dan rashin ‘da’a ne kuma bazata so ayiwa mahaifinta hakan ba tare muka fito yake fadamin baesanta ba baekuma ta6a ganin komae kama da itaba hakuri na bashi ya bukaci nabashi number na daga nan muka rabu bayan kwana 2 ya kirani a waya munyi hira sosae anan yake fadamin business dinshi Nima na fada masa matsayina daga nan bamu sake waya ba sae ana gobe zanje kasarmu sakamakon mahaifinmu da bashida lapia hargida yazo ya sameni nayi mamakin ganinshi bayan mun gaesa yake sanar dani dalilin zuwanshi anan ya bashi duk wani document na dukiyarshi ya kuma fadamin hadarin da rayuwarki take ciki santa zae tafi harya shiga mota ya bani pics dinki Dan shine kadae shaidar dazan ganeki idan na ganki a washe gari nabar kasar saeda nayi 7 day’s kafin na dawo abinda na farayi shine neman Alhaji me gold aka tabbatarmin ya mutu abun ya zamemin biyu ya nemanki ga neman Habibtiey ranar da kika ganni a jikin mota naje bincike akan Fauza ne a time din kuma na auri Hameeda Dan na samu wasu hujjoji daga gareta tunda aka bani hotonki ban duba ba sae bayan da kika bar gidan nan ina duba wani Abu hoton ya fado tun daga time din nakamu da sonki burina Allah ya nunamin ku ko a ina kuke dalilin zuwa gidan yari kenn dan nayi bincike an tabbatarmin da chan aka kaeki
Abiey bashida lapia sosae Ammi kam damuwa tayi mata yawa kullum cikin kuka Ammarr yake Nurul ayni kam nata yapi tsamari depression ne ya kamata amma yanzu alhamdulillerh komae yazo karshe.
Uncle da gudu ta rungume shi tana kuka ka tashi muje wajen Ammi Abiey Annurita Da my Ammarr karsu karamin nisa Dan Allah😭😭😭
Ya isa haka ki daena kukan ba abinda zae samesu abinda yasa banyi maganar tun lokacin dana ganki ba so nake nayi mana booking din flight so gobe zamu tafi by 10 saeku shirya sosae suke kuka su duka
Sayyad ta dauka shiyasa nake jinshi a jinina ashe shidin wani 6angare ne a gareni Ina qaunarka masoyina ta kankameshi daria yayi musu daga nan kowa yayi daki Dan shirin tafia bama ya Habibtiey sae wani murna ake baki yaki rufuwa zanga su Abiey🤩🤪
Washe gari tun asbah tagama shiryawa ta shirya Sayyad jira take kawae ace ta fito
Sukam masu gidan sae 9:30 suka fito a shirye tsaff ba 6ata lokaci suka shiga mota sae airport suna zuwa baa 6ata lokaci aka musu screening suka wuce Allah Allah take kawae su shiga jirgi tare suka zauna itada Sayyad dinta su kuma suna tare masoyan jirginsune yayi lounding suka lula sararin samaniya
Safe Travel✈️
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Saudi Arabia 🇸🇦
Nuru yanzu haka zaki cigaba da zama cikin wannn halin me yasa bazaki dauki kaddara ba kinsan pa komae na Allah ne addu’ah zamu cigaba dayi Allah ya bayyana mana ita kinji ki tashi na shiryaki zamuje harami Ammi ni shieeyy aa banason musu ki tashi nace ba musu ta mike tsaye abaya tasa mata ta yafa mata mayafinta da nukaf tare suka futa mota suka shiga cos dama su ake jira kowa ya shirya suka dauki hanya.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
After 24 hour’s hajia ce kwance hawaye nabin kuncinta Dr ne ke mata bayani hajia saefa kin dage dashan magani kuma ki cire duk wata damu cuta ba mutuwa bace ita in sha Allah zata samu lapia Allah ya tashi kafadunku kallonshi takeyi so take ta mishi magana amma ta kasa sosae take kuka
Yanzu nice a wannn halin ni hajia Fauza me manyan hajiyoyi yau nice a kwance bazan iya yiwa kaena komae ba 6arin jikina ya shanye ga ‘yata chan itama tana kar6ar tata azabar ke dunia jia iyanzu suna nan qlau dasu amma jibi yanda Allah yayi dasu kuka take cin karfinta.
Wae Ina mama ne tome yake damunta damm kabanta ya fadi kar dae ace mutuwa tayi nashiga uku kuka ta fashe dashi Allah yasa ma ba haka bane amin a ranta take magana yanzu shikenn bazata iya mgn ba kamar da tanaji tana gani tazama kurmar karfi da yaji kuka take me tsuma zuciya da tunanin yanda rayuwa take shirin juya musu baya.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Sadia 4:45 dae dae agogon hannunshi ya nuna
Jirginsu neya sauka a filin Abdul-Azeez na jiddah screening akayi musu wani shop suka wuce ya siya musu abaya da katwa sak suka fito kamar larabawa jallabiya ya siya musu da Sayyad sunyi kyau matuka taxsi ya tsare musu ya fada musu inda zaa kaesu.
Nuru!!! Ina zakije waeba dake nake ba tafia take a hankali tana hawaye tass Masroor ya kwada mata mari ba magana ake miki ba kin raina mutane ko? Idan kika bari aka sake miki magana saen....maganarshi ce ta tsaya ganin ta ruga da gudu hankali a tashe yabita yana kiranta amma inaaa tayi gaba a tsorace duk sukabi ta da sauri hankali a matukar tashe koda ya futo babu ita ba dalilin ta kwantarwa dasu Ammi hankali yayi ya turasu gida shi kuma ya fara nemanta babu inda baejeba kome kama da ita bae gani ba wayar shice ta fara ringing dubawa yayi Ammi ce Assalamun Alaykum ok gida ta dawo tohm gani nan zuwa mota ya hau ya wuce gidan.
Assalamun Alaykum Ammi tana ina Masroor zoka zauna anan ba musu ya zauna a kasa ah kaga surukae harda wani sunkuyar dakae hhhhh Allah ya biya na Nuru bada kae daya ba 😂😂😂 Mahfouz kenn sarkin tsokana ‘yan biyune ‘ya’yan Maheer ne babban yayan Ammi sun dawo gidan ne sakamakon karatu da suke a jami’ar madina hutu suka samu shiyasa sukazo gidan Mahfouz shine babba sae Masroor Shekarar su 37/8 kyawawane masha Allah kamar su daya da babansu basuda banbanci sae hallayarsu Mahfouz yanada barkwanci da son jama’ah Masroor kam miskiline ga san girma ya tsani a raena shi dalilin dayasa Mahfouz yake tsokanarshi Nuru yake so dukda banbancin halinsu a yanzu haka shirye!! Aurensu akeyi wannn kenn
Banza yayi masa kamar ba dashi yake ba kaekam Mahfouz bakada girma saena jikinka tashi kabamu waje idan baza kayi shiru ba hhhh Ammi nipa kishi nakeyi saekiyi ta nuna kinfi sonshi akaena harara tayi masa bazaka futa ba ko Allah Ammi nayi shiru
Naga kamar tana cikin damuwa ya kamata mu barta ta huta kafin muyi mata magana tohm shikenn Ammi dazu kakecemin hutunku ya kare ko yaushe zaku koma hmmm Ammi ni sae next week zan koma Dan akwae abinda zanyi yanzu eh mana ta Ina zaka iya tafia Nuru nacikin wani yanayi wani kallo ya watsa masa pillow Ammi ta jefa masa da gudu ya futa yana daria.
Tana kwance a daki tayi shiru idonta lumshe kamar me bacci zunbur ta miqe kamar wadda aka tsikara ta kofar baya tabi Dan kar a ganta wata siririyar hanya tabi koface katowa dakyar ta iya budewa a hankali take tafia harta karasa bakin kofar ahhhhhhhhh wata uwar kara ta saki furgice hade da sumewa kafin ta kae kasa yayi saurin tarota jikinshi.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
One by One haka yayita amfani dasu ciki kuwa harda Atika kanwarshi 🤦🏻♀️ babu ko tsoron Allah Atika Fahad wae za kiranku nake ba mom muna zuwa yanzu pls basae kinzo ba ok barku dade pa Dan aikenku zanyi da sauri suka shirya tare suka tafi da yammatan sallama sukayiwa mom kafin su tafi kaya ta bawa Atika a babbar leda riqe ki kaewa hajia me kudi kice mata zamuyi waya kae kuma ka kaita ka dawomin da ita tohm mom sae mun dawo ok bye 👋🏻 koda suka tafi a motar ma basu hakura ba dan ta6e!! Sukayi har sukaje suka dawo.
Masha Allah bari na huta anan saemun hadu a next page
Comments and share pls
TAKU KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
+2347088392884
🌑🌑🌑 BAK’AR RANA 🌑🌑🌑
STORY ND WRITING
KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
Alk’alami yafi takobi
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Chin Amana
Da soyyaya
Bismillahirrahman Raheem
🅿️5️⃣1️⃣-6️⃣0️⃣✍🏻
Kwantar da ita yayi akan bed ya dakko ruwa me Dan sanyi ya zuba mata a face dinta amma ko motsi batayi ya shafa mata wajen 3 times sannn taja dogon numfashi” ido ta zuba mishi kamar lokacin ta fara ganinshi a hankali abunda ya faru ya ringa dawo mata zabura tayi yayi sauri riqeta Nuru ina zakije ki nutsu ki tsaya na miki bayani itace wlh itace na ganta a nan wajen ta nuna masa gaban mirrow murmushi ta sakar mata nice kika gani nima na ganki wace ke wlh ba wannn nagani ba shikenn yanzu ma ta kuma tafiya wayyoo Allah naaaa ta fashe da matsanancin kuka me ban tausayi
Rufe mata baki yayi kiyi shiru indae kinaso ki ganta inba hk ba bazaki qara ganinta ba saurin hadiye kukanta tayi ta zuba mishi dara daran idonta, tashi muje hannuta ya kama wani dakin suka shiga sheshekar kukanta ne ya nunawa Nuru inda take kwace hannunta tayi ta karasa wajen bata iya ganin face nata danta juya baya Habibtiey Qalbi da sauri ta bude ido Dan a iya sanin ba ya wanda yake kiranta da sunan inba Nurul Qalbinta ba da sauri ta juya sun kasa magana cos wani sabon shauki da qaunar junansu ce ta dawo sabuwa da gudu takarasa gareta gefen face dinta tashafa dama zan kara ganinki Allah ngd maka daka nunamin wannn Rana Alhamdulillerh ki rumgumeni naji dumin jikinki abar qaunata dasauri tayi hogging dinta suna kukan farin ciki sun dade a haka kafin Sa’ad yayi musu magana
To kukan ae ya isa haka kije kiyi wanka Dan yanzu lokacin dinner ya kusa kuma so nake kije before afara to tace mishi ya futa a dakin Sisi ki karaso mana matsowa tayi kusa da ita kallonta Nuru tayi na rashin sani hannunta ta kama ita din matar uncle ce sunanta Sa’adah wannn kuma yaronsu ne Sayyad tafada tana shafa kanshi’. Hannu ta mika mata suka gaesa ita kuma ta fada bathroom Danyin wanka
Kodata fito ba kowa sae Sayyad daketa bacci abinshi shiryawa tayi cikin black abaya ta yafa mayafi tayi sakk ta fito a balarabiyarta masha Allah kwalli kawae tasa tayi waje.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Satinsu biyu a asbitin aka sallame su babu wanda ya ta6a zuwa dubasu har samarin maman napep Hameeda ta samo har ciki ya shigo nurses ne suka taemaka mata suka sa mama a ciki ana zuwa kofar gidan ya taimaka mata ta sauke ta kudinshi tabashi ya tafi ta bude gidan Bala!!! Me gadi to wannn shi kuma Ina yaje oho dakinshi ta duba rife da katon kwado haka ta dawo dakyar ta iya janta ciki tanayi tana hutawa kofar parlor ta bude abinda tagani shiya bata tsoro da mamaki me zan gani haka.....
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Dan Allah ku fadamin wane yasa kumin haka yanzu nasan iyalina sae nema na suke basu ganni ba Dan Allah ku kiramin matata nasan zatazo kada ku kasheni wlh banaso na mutu Dan Allah ya kara yana fashewa da kuka harda shesheqa
Wane shegen ne ya bude masa baki wae ka dallah jeka rufewa tsohon banzan nan baki angama oga
Kayi hakuri yaro wlh idan ka taemakeni ka kiramin matata zan baka kudi me yawa Dan girma Allah karka rufemin baki ka tsaya muyi magana ta fahimta duk abunda kakeso shi zanyi maka wlh nayi maka alkawari ka taemakamin kaji Dan albarka
Saedaya kalli gaba ya kalli baya sannn ya matso kusa dashi inaji to nawa zaka bani da sauri yace 1.5m mtswwwww Dan ma ka raenani wannn Dan kudin tome zaemin tashi tsaye yayi ka tsaya zan baka 10million daria yayi kabari suyi bacci sae nazo muyi magana shiru yayi masa rufe masa bakin yayi ya futa da kallo ya bishi yana hawaye’. Rayuwa kenn wae yau ni Alhaji Bashir nine akayiwa wannn tozarcin nida nake sawa akamamin mutane wae yauni akayiwa haka ni ake azbtarwa ni kamar wani dabba hmmm amma daga time din dana futa ko waye yamin haka tabbas saeya gane kuranshi, Allah sarki matata farin cikina ko a wane hali take yanzu oho Allah ya karemin ita ko anga Atika ma maybe Fahad ya dawo hmm yatsa ya ciza ya fada duniyar tunani.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Wae baza kuyi sauri ba kuzo mu wuce kunsan pa jirgi baya jira ko mom gamu nan a tare suka sakko idan ka gansu kamar wasu saanni amma ya girmeta nesa ba kusa ba Fahad yasa wasu Riga da wando crazy yayi wani Dan iskan aski ga colors din daya yiwa kanshi red ash da white ga wata sarka daya saka har cikin shi harda Dan kunne duk wanda ya ganshi bazae ce ya hada hanya da musulunci ba’. Atika ma riga da wando tasa sun kamata sosae babu abunda baa gani a jikinta fuskar nan tasha makeup 💄 kamar zataje gasar kyau kan nan yasha kitson attac har kusan cinyenta gawani dan yalolon mayafi data yafa dashi da babu duk daya takwama wani katon glass ga takalmi hill abun dae ba kyan gani karasowa sukayi a tare juyi ta farayi agabanta mom see me wow you look beautiful gaskia na ina haihuwa na haefi iri me kyau Allah dae ya karemin ku muje ko gaba tayi tana wata karairaya harta futa” uhmm uhmm ni mom bazakice nayi kyau ba ko ya karasa yana shagwa6e face” takowa tayi cikin salon daukar hankali shafa gefen face nashi tayi haba babyy na kasan pa kaena musamman ne a wajena kaefa dan lelena ne bae kamata tana damuwa da daughter ba koka manta yanda kake a wurina ne’ qeya ya sosa hakane pa na tuna gaba yayi ta rufa masa baya ko a mota waya take da samarinta babu ruwanta da kunyar agaban mahaifiyarta zantukansu kawae suke ba tarbiyya ko wata kunya” suna zuwa airport aka musu screaning suka shiga jirgi 11:00 jirgin ya lula dasu UK 🇬🇧.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Suna zaune a wajen cin abinci harda Abiey kowa ya hallara banda mutum 2 Habibtiey da Nuru wae Ina yarinyar nan ta shiga ne kae Masroor jeka dubata ba musu ya tashi harya kae bakin kofa sukayi karo da juna ina kikaje anata jiranki saedata kalli gyefe da gyefe tayi daqe Dan kasa yayi da kanshi yau zakuga abun mamaki tara6ashi ta wuce tsayawa kawae yayi yana tunani sharewa yayi kawae ya koma Dan suyi dinner zaman shi yayi dae dae da shigowarta wajen Abiey ne ya fara ganinta Ha.....Hab.....Habibtieyyyyy..... da sauri ya tashi tsaye ya fara tafia a hankali kowa ya kalleshi sae kuma suka maeda kallon su inda yake kallo kusan duk a tare suka tashi amma banda Sa’adah,Sa’ad, Nuru da kuma Sayyad danshi abincin shima ya fara ci hankali kwance
Da gudu tazo tayi hogging dinshi kuka ta fashe dashi Abiey dama zan sake ganinka dama kana raye Allah nagode maka daka nunamin ranar dana dade Ina addu’ah Alhamdulillerh!!! Shine abunda kawae Abiey yake maemaetawa a haka Ummi ta karaso Habibtiey ta fada a raunane muryarta na rawa sakinta Abiey yayi takoma wajen Ummi kuka sukayi sosae suna rarrashin juna Ammarr ne ya karaso rungume juna sukayi sukayi ta kuka Abiey ne ya musu magana to kukan ae ya isa haka sae mu godewa Allah daya amsa mana addu’armu dama addu’ah bata faduwa kasa banza zama kowa yayi amma tana manne da Abiey danya hanata zuwa ko ina Masroor ne ya kalli Nuru da ido suke magana tsaff Mahfouz na ankare dasu gyaran murya yayi kowa ya kalleshi amma banda su wato a wajen cin abinci dinma sae anyi soyyaya chuu idon kowa yayi kansu saurin kasa da kae tayi shi kuma ya galla masa harara daria akasa Dan kowa yaga abunda yayi
Wlh Abiey kamata yayi ayi bikin yaran nan kowa ya huta Dan abun nasu gaba yakeyi daria akayi Abiey yace kaema ya kamata ka nemo sae a hada ayi duka uhm Abiey nima ae hadin gidan zaayimin ya fada yana kallon Habibtiey kasa!! Ba wanda bae dara ba Dan angane wa yake magana akae Abiey ya katse maganar ta hanyar yin Bismillah a fili shiru kowa yayi ya fara chin abinci’ koda aka gama kowa ya washe Mahfouz har daki yaje ya samu Abiey da maganar Habibtiey naji dadi sosae Dan haka baece komae a kaeba yayi musu fatan alkhairy da nasara.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Hameeda ce a tsakiyar gidan su sae kuka take ga mama a kwance tayi bahaya amma an hanata shiga ta wanke mata ku fita wlh yau din nagaji bazaku lalatamin gida ba matsiyata kawae ni aeda nasan wannn tsohowar banzar ce da ko kwana daya baza kuyiba
Takarda tadauka ta fara rubutu mika masa tayi da qin kar6a yayi sae kuma ya amsa
Dan girman Allah ka bari na wanke mata jikinta kafin mu futa kaepa musulmine ka taemaka mana Dan girman Allah kasan duk wanda ya taimaki wani shima Allah zae taemakeshi shiru yayi bayan yagama karantawa na baki 5 minutes ki gama kubarmin gida da sauri ta kamata ta kaeta bathroom ta tsarkake mata jiki amma ba wani kayan dankwalinta ta daura mata zanin jikinta ta wanke mata ahaka suka fito tana mishi godiya
Tafiya suke kamar zata fadi ga gajia ga muguwar yunwa dake kwakular cikinta a gajiye ta karasa bakin titi ta kwantar da ita duk wanda yasan Hameeda idan ya ganta sae yayi da gaske kafin ya ganeta Dan gaba daya ta chanza tayi baki ga wata uwar rama duk ta futa daga hayyacinta kamar ba Hameeda ‘yar gayu daji da kaeba
Kuka ta fashe dashi yanzu Ina zamuje su kaka sun mutu bansan mahaifinaba gashi ba dangin mama a gari bare muje banma sani ba ko suna wani garin sosae take kuka saedata huta sosae takamata suka cigaba da tafia har yamma suna Abu daya idan ta gaji ta tsaya ta huta da haka har suka karaso wajen wani me shayi lokacin ana kiran sallar magrib anan ya tafi masjid yabarsu ya dawo ya gansu a wajen banda wari ba abunda suke korar kare yaje ya musu Dan karsu korar masa costume’s tafia suka cigaba dayi har sukaje bakin wata bola anan ta shimfida musu zanin suka kwana da safe taje bakin titi tana bara dkyar tasamu aka bata 300 koko da kosae ta siya musu ko sugar babu a haka suka sha da rana kam basu samu komae ba hakama dare tun daga ranar Hameeda take futa bara idan ta samu suci idan bata samu ba su hakura.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Saudia
An fadawa ‘yan Morocco 🇲🇦 sunzo kuma sunyi murna kakansu kam mahaifin sultan kullum sae taje chan Dan ko bata jeba da kanshi zaesa a dakkota
Satin ‘yan Morocco 2 saeda aka tsaida bikin Habibtiey da Mahfouz dan lokacin soyyaya suke ba kama hannun yaro ana gobe zasu tafi sukaje gidan mahaifin sultan Dan suyi masa sallama su duka gidan sukaje harda sultan hira sukayi sosae suna shirin tafiya wata mata ta shigo tana nuna Abiey tana daria magana ta farayi.........
Topa kome zatace ku biyoni danjin kanun labarai
Comments and share pls
TAKU KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
+2347088392884
🌑🌑🌑 BAK’AR RANA 🌑🌑🌑
STORY ND WRITING
KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
Alk’alami yafi takobi
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Chin Amana
Da soyyaya
Bismillahirrahman Raheem
🅿️6️⃣1️⃣-7️⃣0️⃣✍🏻
Nasan kun dade kuna mamakin tafiyar Aminu da matarshi ko hhhhh to nice nayi musu asiri sukaji basa qaunar zama a nan cikin dare suka gudu ba wanda ya gansu
Tun farkon zuwana gidan nan nake sonshi duk wani abu da zanyi mishi ya soni nayi amma a banza babu irin sihirin da banyi masa ba yaki tasiri akanshi saema rashin mutuncin da yakemin ana haka Ummu Aisar tazomin da magana kan tanaso a kawar dashi Dan tasan idan sultan yayi murabus
Al-Ameen ne magajin shi tanaso Aisar yagaji sultan danta quntatawa Sultana kuma tasa a koreta daga gidan gaba daya da farko ban yarda ba Dan har nace zan tona mata asiri amma tamin alkawarin zan mallaki Al-Ameen banyi musu ba na amince a ranar da mukayi haka Sultana ta kirani dakinta bayan na gaesheta takecemin ta tura a dakko mahaifiyata taji labarin bata da lapia zatayi mata magani naji dadi sosae inata mata godiya na fito a lokacin ne nasauya shawara zanyiwa Ummu Aisar duk abunda tace idan muna tare amma bazan aekata Dan haka duk lokacin data bani magani nasa mata ko Sultan saena zubar nace mata ae nasa an dauki tsahon lokaci amma bata ta6a ganewa ba hhhhhh wata rana da bazan ta6a mantawa da itaba ranar dana kirata da Bakar Rana Ina zaune a dakina bayan na gama chin abinci kamar an tsikareni nayi waje abunda nagani shiya kuwa tarwatsamin tunani da brain dina Al-Ameen dina nagani da wata wae an daura musu aure na gigita ba kadan ba nanpa na bazama duk inda nasan wani boka sae naje idona ya rufe burina kawae a kashe Amina Dan banaso ma abarta da rae dan karya dawo hayyacinshi yaji yana sonta amma abu yaci tura wajen bokan danaje na karshe shine yabani za6i 2 na farko ayi musu kurciya na biyu a kasheshi Dan ita bazata mutu ba na tsorata sosae danaji maganar mutuwarshi Dan bazan ta6a iyawa ba banida wani za6i wanda ya wuce ayi musu kucciya ana gobe zasu tafi da dare naje har 6angaren shi dae dae lokacin ya fito daga wajen Sultana yana kallona ya hade rae harda qara sauri da hanzari nasha gabanshi Al-Ameen me yasa kake guduna wlh inasonka me aibuna me Amina ta fini dashi tawa kucaka da ita kum...tassss ya kwadamin mari duk abunki karki kuskura wannn kazamin bakin naki ya sake fadar wata maganar akan AMINATOURH inba haka ba ranki zayyi mummunan 6aci ta gyefe ya wuce marin da yayimin ya konan rae sosae badan yamin zafi ba aa sae dalilin dayasa ya mareni haka nakoma dakina da bakin ciki na kwana nayi alwashin bazan ta6a barinshi ya sake farin ciki a rayuwarshi ba indae Ina raye haka na kwana na yini a daki ranar banyi bacci ina jiran gari ya waye naji labarin danake so aekam nayi farin ji Dan da sassafe by 6 naji ana shelar 6atansu har ruwa na zuba a kasa Dan farin ciki.
Kowa a gidan yashiga damuwa amma banda mutum uku ni Ummu da kuma Aisar bayan 6atan su da wata 3 Ummu tajewa da Sultan maganar murabus dinshi wanda yafada tun kafin 6atan
Al-Ameen nan yace mata bazayyi ba har sae ‘danshi ya dawo haushi ne ya kamata kamar ta mutu bokanta ta kira yayi mata aiki yayi amma ba wani sauyi Abu kamar wasa har yayi shekara da 6ata amma sam yaki yarda dayin murabus haka tayitaa faman jarrabawa amma Abu ya gagara wata rana ta kirani dakinta wae na kashe mata Sultana nan naki amincewa anan ta rufeni da masifa tana zagina harda cewa zata koreni anan na fada mata nasan cewar Aisar ba Dan Sultan bane dan bokanta ne jum’ah saena tona mata a Siri ta tsorata sosae kuma tayi mamakin ta yadda nasan hakan ganin yanda ta tsorata take bani hakuri nayi amfani da wannn damar na mata barazanar duk abunda ya samu Sultana itace kuma saena fadawa Sultan da duk abunda tayi tun ranar na samu lapia bata sake takuramin ba kuma bamu sakejin labarin Al-Ameen ba sae yau da muka ganshi ta karasa da daria......
Tsitt wajen yayi babu wanda ya iya magana sae sheshekar kuka kawae akeji Sultana ce tadan tsaida kukanta ta magana”. Kausar yanzu duk hallacin dana miki agidan nan abunda zakimin kenn dama kece silar zubar hawaye na kece sanadin shigata mugun halin dana tsinci kaena a ciki kin cuceni kin zalince ni ko hakkina kadae bazae barki ba bare wanda kikayiwa abun kum....kasa karasawa tayi sakamakon kukan dayaci karfinta..
Basu ankara ba ta kwasa a guje tana daria da siege!! Babu wanda yayi yunkurin binta Dan kowa haushin ta yakeji” Ummu ce tafara matsowa harta karaso inda yake hannu takae da zunmar ta6ashi ya daka mata tsawa a tsorace tayi baya jiki na rawa
Cikin tsananin 6acin rai ya fara magana da kakkausar murya 👇🏻
Karki sakeyin kuskuren ta6a tsarkkake Dan ke din najasa ce keda abunda kike tare dashi ya fada yana nuna Aisar da kunya tagama kamashi ya kasa dago kanshi tun dazu ina Mai miki albushir daga yau a yanzu nan babu ke ko wani ahlinki da zai kara shigowa wannn masarauta me albarka duk kayan da kukayi amfani dasu zaa konasu Dan kar abawa wani ya alakantu da kazantar dake tare daku ni bazan sa ayiwa danki komae ba Dan a yau din nan zae koma wajen babanshi keee zabura tayi Dan kiris yarage ta saki fitsari a wando zaa tafi dake ayanke miki hukunci dae dae abinda kike aekata nan yasa aka dauketa chan bayan gari aka kaeta jama’ar masarauta sun taru kowa jira yake yaga abunda zaayiwa Ummu rami aka haqa wanda zae cinye tsayinta har wuya tana kuka akasata a ciki aka rufe da kasa kanta ne kawae a waje mutanen wajen take kallo ko zataga ‘danta amma babushi ba alamarshi kuka takuma fashewa dashi nadama dana sani sunyi mata katutu duk wannn masifar data daurawa ranta akanshi ne amma yau gashi zaa hukuntata shi wanda ya fara nesanta kanshi da ita wannn wani irin kaddara ne kuka sosae takeyi Allah kenn ba azzalumi bane kuma baya barin ayi zalunchi yanzu gashi duk wanda take nufi da sharri Allah ya nuna mata iya karta sun dawo farin ciki fiyeda na baya kullum samun cigaba suke ita kuwa pa komae nata ya lalace duk abunda tayi ya dawo kanta dama ance sharri Dan aike ni ko yayi gaba dole zae dawo baya Allah ka tsaremu daga sharrin mutum da aljan..
Tana cikin tunani taji saukar dutse akanta wata azaba taji tun daga tsakiyar kanta har kafarta kuka ta fashe dashi me kuna bata ankara ba taji duwatsu tako Ina tun tana ihu harta daena jiki yagama wanke mata fuska jifanta akeyi sosae har saedata dena numfashi sannn aka barta cirota akayi danginta suka dauketa Dan su mata suttura
Shikenn pa rayuwar duk Abunda Ka Shuka shi zaka girba Allah kasa muyi kyakkyawa Dan mu samu me kyau dunia da lahira Allah ka cire mana hassada qyeta da zalunchi Allah kasa mufi karfin zuciyar mu wanda suka rigamu gidan gaskia Allah yayi musu rahma yasa sun huta idan tamu tazo Allah kasa mu cika da imani Allah karamu da mutuwar kallo Allah kayi tukwicin aljanna madaukakiya ga iyayenta suka haifemu Allahumma salli’alah Muhammad wa’alah ali Muhammad kamma sallaita alah ibrahim wa’alah ali Ibrahim innaka hameedun majeed🙏🏻.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Nigeria 🇳🇬
Watan su Hameeda 7 aka wata rana ta futa bara kamar yadda ta saba ranar kam alhamdulillah Dan ta samu 500 sae murna take abinci ya siyo musu tasamu jarka a hanya fanfo taje ta ciko musu da ruwa hanyar bola tayi tanata sauri tana karawa tayi turus ganin ba Mama sae zanin data kwantar da ita ayije abincin tayi hankali a tashe ta fara bulayin nemanta amma kome irin kayanta bata gani ba tana tafiya tana kuka bata ankara ba taji anyi sama da ita dimmmm kakeji da sauri driver ya futa amma yakasa karasawa Dan warin daya daki hancinshi”. Me kake jira ne kasa mu tafi ko sae an kamamu da sauri ya toshe hanci da mask 😷 ya dauke ya tura a boot a 99 ya figi motar sukabar wajen
Tahir guest palace suka nupa suna gama parking aka bude backseat wata jibgegiyar matace fara ce kall tasa atamfa riga da sket sun matseta sosae wani Dan karamin mayafi tasa waya takeyi sae zuba sauri take kamar zata tashi sama tama manta dasun dakko wata up steps ta hau room number 202 ta bude a tsorace ta karasa shiga cire kayan jikinta tayi wata ‘yar karamar knife ta dauka batayi wata!! Ba ta dinga yanka jikinta jini ne ya fara zubowa a hankali da sauri takarasa wajen wani katon koko ciki ta shiga jininta yana zuba aciki tayi kusa 2 hours a haka wata magana aka farayi da murya mara dadin sauraro jikinta ne ya fara kyarma girgiza kae kawae takeyi eh na yadda zanyi shine kawae abunda naji tace shiru tayi nadan lokaci sannn tayi godiya idonta a rufe kudi ne suke fadowa dakin daga sama amma baa ganin wanda ke watso su tattara kudin tayi ta zuba a Jakarta sauri!! Tayi wanka ta chanza kaya jakar ta dauka tayi hanyar waje tana murmushi.
Abunda bata sani ba time din data shiga dakin kofar bata rufe so akwae wani cliner dayazo kawo mata jakarta da driver yace ya mika mata so duk abunda tayi akan idonshi Dan har video yayimata security’s ya turawa su kuma suka kira police ba 6ata lokaci sukazo suna jiran ta fito suyi arresting nata amma shiru sunyi kusan 1hour suna jira basuga kowa ba hakan yasa suka shiga amma me basuga kowa ba babu inda basu dubaba amma babu kowa impact ma babu alamar ana shiga dakin har wata yana!! Ce aciki a tsorace suka futa.
Direct hanyar Abuja suka dauka basuje ba sae tsakar dare a wani daki akasa Hameeda har yanzu kuma bata farfado ba”. Dakinta taje tayi kwanciyarta washe gari sae 12:30 ta farka ba sallah ba komae tayi wanka tasha makeup ta fuce abunta ko abinci bata nema ba batafi 30 minutes da tafiya ba wani matashin saurayi yazo duk wani wanda yake aiki a gidan yasan wanene shi a wajenta dan haka ba wanda ya hanashi shiga dukda bata nan saedaya duba ko Ina yaga bata nan harya juya sae kuma yayi dakin da akasa Hameeda yana shiga yayi tozali da ita jiki na rawa ya karasa inda take baeyi wata!! Ya samu cikinta yaciza saega kayan ciki a hannunshi wata razannaniyar kara ta saki baeko saurarita ba ci kawae yake Dan maita🤮saedaya cinye kayan cikin tas ya shanye jinin sannn ya faracin sassan jikinta🙀 saedaya gama cinye wa ya lashe jinin ya tashi wani dakin ya shiga bae dade da shigaba Hajia Falmata ta dawo sakamakon nuna matan da akayi aika aikar da matashin keyi amma sae dae kash dantayi let tana zuwa dakin ta shiga rae a 6ace ta shiga dakinda yake fada take mishi sosae kamar zata dakeshi bude idonshi yayi saeta tsorata wuyanta ya kama daga yanzu Nina me bada umarni ba keba Dan haka karki kurkura ki kara challenging dina kinji kosaena aikaki inda tatafi jiki ba kwari ta hadu hannu alamar hakuri chilli yayi da ita gyefe daya ya cigaba da abunda yakeyi.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Alhaji Bashir kam a yanzu yagama yin laushi dan yana azabtuwa ba kadan ba Dan yama hakura da komawa gida duk ya furgice ya futa daga hayyacinshi fatan shi yanzu bae wuce Allah ya bayyana masa yaranshi ba kuma Allah ya shiryasu
Lallae su bashir anga rayuwa yau kaene da Addu’ar shiriya chab gaskia kana kar6ar kebura😂😂
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
UK 🇬🇧
Atika bakyajin magana ta ko banace miki duk inda kikaje kidawo gida mu kwana tare ba kin rainani ko zan hadaki da yayanki ne tunda naga kinfi jin tsoronshi
Hehehehe Mama kenn dane ae wannn ni yanzu ae na girma wlh ba wanda nakejin tsoro koda kuwa Daddy ne ya dawo yanzu kaena ya waye babu wani abun da zaayimin barazana dashi hmmm ni karku sake kirana keda lalattacen danki idan nagama hutawa zanzo mu gaesa bye diff ta kashe da kallo tabi wayar tata kamar Atikan take gani ajiki ajiyar zuciya ta sauke ta fada duniyar tunani.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Saudia
Bikin su Habibtiey sae matsowa yake anata shirye!! Amare sae shan gyara suke sunyi shar dasu dama gasu kyawawa masha Allah kamar a daukesu Dan kyau basa futa koda parlor ne kullum suna daki angwaye kuwa suna Madina sae shirin tahowa suke Dan bakin yazo gaff
Sa’adah ce tasa Nuru agaba dole sae tasha maganin da aka bata amma taki sae yamutsa fuska take wae ita ba dadi bazata iya Shaba inbaasa zuma aciki ba sosae suke mata daria sae 6ata fuska take Ammi ce ta shigo Sa’adah duk sun gama sha? Qifta mata ido tayi waeta rufa mata asiri Ammi wlh Nuru bata shaba kinsan halinta mikomin bata cup din tayi ta miqawa Nuru fuska ba faraa shanye ki bani kofin kamar zatayi kuka ta daga kae tas ta shanye Hajar ta kira kanwarsu Masroor ce amma tayi aure ‘yarta daya mace Sahala biyoni ki kar6an musu kayanda zasu saka tohm tare suka futa sukaci gaba da tsokanarta ita dae banza tayi musu Dan kansu suka gaji.
4:56 suka karaso gidan yacika makil da mutane ‘yan uwa da abokan arziki suna zuwa daki shiryawa sukayi Dan fara walimar da zaayi a fada farar jallabiya suka sae hirami da kwarkwaro agogo da takalmi suka sa iri daya sunyi kyau aynun👌 a tare suka fito abokansu suka rufa musu baya anci ansha kowa ya tashi lapia sannn suka shiga cikin gidan inda zaayi wata liyafar amma saeda suka chanza kaya bakar jallabiya suka sa tamugun kar6ar jikinsu wajen zama suka zauna sunajiran amarensu
Atare suke tafia cikin nutsuwa Nuru sae yamutsa face take Dan batasan makeup gashi kuma anyi mata doguwar riga suka sanya black color anyi mata kwalliyar silver sae daukar ido suke ga hannun nan yasha lalle red abinka da farar fata kamar an daurashi sosae yayi musu kyau abinda yakuma takurawa Nuru shine gashi Dan anyi musu kwalliyar gashi har bayansu aka sakeshi sae damunta yake zama sukayi aka fara liyafa yanda ya kamata anyi kulu washrabu hani’ann aka tashi kowa ya watse washe gari by 1:30 aka daura aure bayan anyi sallar jum’ah a massallacin Mecca 🕋 da yammah musaffa akayi washe gari amare da angwaye suka wuce Madinatul munauwara🕌 gidan su daya amma kowa da acomadion dinshi na Mahfouz a farko nan zan fara lekawa naga wainar da ake soyawa
Kofar parlorn na bude a hankali Dan kar a jiki sakin baki nayi Ina ganin aljannar dunia dear readers can’ u imagine komae na dakin purple ne da milk color amma pa an kashe kudade irin mazazen nan pa hmm baa magana kitchen din na shiga nanma kalle!! Na nayi Dan zama nayi kamar ‘yar garinmu😂 daga nan na fara laluben bedroom hmm nipa naga abubuwa dan dakin ya tsaru karshe ba wanda zaece bedroom ne Dan tsabar kyanshi banga kowa a dakinba tunani na farayi ko Ina masu gidan oho wato shine sukabar gidan abude salon azo ayi musu sata Nikam ba ruwa🤷🏻♀️ harna juya zan futa naji maganar Habibtiey muryar duk ta dashe Dan Allah Ya Mahfouz kayi hakuri Allah mutuwa zanyi kuka tasa harda shesheqa is ok ba abunda zan miki kukan ya isa haka shiru naji kamar ba kowa a dakin kamar daga sama taji ana idan kingama daukar rahoton saeki futa ki rufe mana kofa ido nafara zarewa ganin an kamani jiki a mace nakwashe kayana naji waje shida naje ganinshi me hakuri ma ya koreni bare wannn dunkum din inaga zaneni zayyi shi.
Da sanda naje kofar dakin na dade a wajen kafin na shiga Dan jikina duk ya musu a hankali na shiga Ina santa komae na gidan iri daya ne bawani banbanci shima ba kowa a parlor sae TV dake kunne bedroom nakeson shiga inajin tsoro shahada kawae nayi na kutsa kae Dan dakko muku rahoto ba kowa a ciki kan bed din ma yanda aka shimfida shi haka yake kamar ma ko zama baayi akaeba topa Ina kuma masu nan gidan oho kofar bathroom naje banji motsin ruwa ba a hankali na tura kofar ko digon ruwa babu a ciki alamar baayi amfani dashi ba dube!! Na fara amma babu su ba labarin su parlor na dawo na dauna kan kujera Dan naga ta Ina zasu shigo wasa!! Kusan 2:38 amma banga kowa ba ita zuba ido har asbah ba wanda nagani bedroom din na koma na sake dubawa nanma banga kowa ba alwala nayi na kabbara sallah ta Ina cikin sallar naji an shigo bedroom aka wuce saedana idar nayi azkhar nabi bayan na dakin shine a kwance idonshi a rufe a hankali na shiga na duba ko Ina banga Nuru ba towae Ina ya kaeta futuwa nayi ina dube!! Har bayan gidan wata farar takarda nagani a kasa dauka nayi na bude abunda nagani shiyasa na kusa yarda wayata.
Hmmm akwae qura pa ku cigaba da biyoni danjin abunda ke cikin takardar
Comments and share pls
TAKU KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
+2347088392884
🌑🌑🌑 BAK’AR RANA 🌑🌑🌑
STORY ND WRITING
KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
Alk’alami yafi takobi
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Chin Amana
Da soyyaya
Bismillahirrahman Raheem
🅿️7️⃣1️⃣-8️⃣0️⃣✍🏻
UK 🇬🇧
Atika ce sanye da short niker sae hb ansha makeup jikin nan yasha mae sae daukar ido takeyi tayi qiba sosae ba kamar daba saecin chowingom take after dress ta daura ko mayafi bata saba tayi waje wani saurayine a tsaye jikin mota yana jiranta da sauri ya karaso inda take wuyanta yafara shinshinawa my princess kinbarni da kewa pa saeda ta danyi farr da ido kasan shirin nawa yana daukan lokaci mu wuce ko muje tare suka shiga motar driver yajasu har airport flight suka hau sae Australia 🇦🇺
Mom nipa nagaji da zaman jiran dawowarta kullum magana daya kikemin kuma har yanzu shiru ni dadina dakae gaggawa kabi komae a sannu har muyi nasara kaji shiru yayi mata tashi yayi Nikam yau baa gidan nan zan kwana ba so ki nemo me tayaki kwana yana kaewa nan yayi waje murmushi kawae tayi bedroom ta nufa kayan jikinta ta cire tafada bathroom ta dade tana wanka kafin ta fito shiryawa tayi cikin riga doguwa irin me bin jiki tun daga cinya har kasa abude yake ga rabin breast dinta a waje hular gashi tasa bako mayafi wayarta da jaka ta dauka saedata rufe ko Ina tabar gidan taxi 🚖 tahau bata tsaya ko Ina ba sae club
A hankali take tafia harta karasa wajen rawa ihu wajen ya dauka Dan ita ba bakuwa bace a club din cike yake da maza da mata glass tafara cirewa sae takalmi dama jakar ta dade da yarwa rigar jikinta ta cire daga ita sae pant da bz rawa tafara kamar yarinya onder 17 wani ihu ake mata ana watsa mata kudi itakam sae qara dagewa takeyi dan kidan yana shigarta kusan 40 minutes tana rawar wani dan matashi wanda bazae wuce sa’an Atika ba yazo ya riketa tare sukaci gaba da rawar tare sun dade sunayi anata watsa musu kudi kafin su zauna saeda suka bugu mankas suka shiga ciki tare suka kwana ko washe gari bata koma gida ba sae dare sosae tana zuwa kwanciya kawae tayi bacci yayi gaba da ita ko neman Fahad batayi ba.
Shikuwa Fahad bayan ya futa wajen wata budurwar shi yanufa amma baeyi saa ba dankuwa dawani bature ya ganta nanpa ya fara dukanshi kamar Allah ya aikoshi jina!! Yayi masa hakan yasa tayi gaggawar kiran police Dan karyayi kisa a gidanta kamashi akayi achan ya kwana ya yini kuma har daren yauma bae dawo ba Dan sunce bazasu sakeshi ba sae baturen ya warshe kuma shine zae dauki nauyinshi har yaji sauqi.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Alhaji Bashir ne kwance kamar babu rai a jikin shi a furgice ya farfado cos ruwan zafin da suka watsa mishi ya shige shi sosae duk ya gama lalacewa sae idanunshi kawae ake gani
Oga yakamata musan abunyi pa akan mutumin nan ni Ina ganin kawae mu kaeshi wajen ‘yan sanda mu fadi duk kashe kashen dayayi kamar hakan shine mafutarmu
Gaskia kae mahaukacine babba ma kuwa cewa zakayi mukae kanmu yanda ake neman mu ruwa a jallo kana tunani zasu barmune ae tare zaa kamamu ka dae sake wani tunanin
Shiru yayi na ‘yan muntuna yawwa oga ga wata shawara mu kaishi gidan nan na bakin hanya kawae mu ajiye shi anan idan yaso saemu gudu daga kasar tunda dole ayi bincike kafin lokacin mun dade da barin kasar amma yaka gani oga?
Shawara me kyau haka zaayi ku fara shiri nan zuwa dare kawae saemu sata”. Angama oga tafia sukayi kowa yafara shiri duk abunda suke fada yanaji amma ba halin magana baki a daure
1:38 PM
Janshi suke bayan sun daureshi a buhu a hankali suka bude gidan chan ciki suka kaeshi dakin sae wari yake kunce shi daga buhun sukayi jiniya sukaji ta motar ‘yan santa dube!! Yafara ta inda zae iya bugawa ko zasuji tunda gidan katakone ta kofar baya sukabi duk suka gudu dae dae gidan motar ta tsaya fitowa sukayi suna kalle!! Daya daga cikinsu ne aka kirashi a waya hanyar gidan yayi saeda taje jikin dakinda yake ya tsaya yana wayar yanajinshi amma ba damar magana ya rasa taya zayyi Dan susan da mutum Jin yana sallama yasa shi fara guda kanshi ajiki aekam yaji bama shi kadae ba har sauran Dan da karfi yake shiga sukayi kowa da bundiga svd tsaro ganinshi sukayi kanshi duk jini ya fasa kae bae damu ba Dan gwara ‘yan sanda su kamashi da wannn masifar da suka kawoshi tafia sukayi dashi bayan sun gama bincikensu basuga kowa ba direct asbiti aka kaeshi Dan bashi taimakon gaggawa”. Kwananshi 5 aka sallame shi station aka wuce dashi nan suke tambayarshi abunda yayi aka kamashi tiryan!! Ya basu labarin abunda ya aikata sunyi mamaki sosae da har ‘da zae iya kashe mahaifiyarshi svd abun dunia kotu aka kaeshi ya kuma roqi kotu ta yanke masa hukunci dae dae abunda ya aikata kotu ta yanke masa hukuncin daurin rae da rae da aiki me wahala daga nan gidan yari aka wuce dashi yana kuka da dana sani mara amfani.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Australia 🇦🇺
Wlh John baka isa ba bazan zubarda wannn cikin ba kanajin abunda Dr yace zan iya rasa raena sannn kacemin a zubar wato idan na mutu bakada asara ko to wlh bazae yiwuba kaji na fada maka
kuma Nina gaji da kisan kanda kake sani wannn pa shine ciki na 7 idan na zubar to wlh bazan iya ba dama ba sona kake ba dadin baki kakemin saeka maedani inda ka dakkoni Atikace riqe da qugu sae masifa takewa John shikam yayi shiru kallonta kawae yakeyi harta gaji tayi shiru
Gabanta ya dawo tsuganawa yayi kayi hakuri sweatheart kasan ina sonka bazan iya rabuwa da kaiba karka rabu dani indae magana naciki ne na daena kayi hakuri my sweetheart haka yayita lalla6ata har saedata hakura shiryawa sukayi shan iska.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
UK 🇬🇧
11:20 AM Satin Fahad daya batasan inda yake ba neman dunia tayi masa harta hakura tayi tunanin ko shima ya gudu ne kamar Atika batada nutsuwa ko kadan burinta kawae taga ‘danta ya dawo doorbell 🚪 aka danna jiki a mace ta tambayi waye shiru akayi ta kuma tmby nanma akayi shiru saeda tayi magana sau 4 akayi shiru ana biyar dinne ta bude da nufin masifa ido ta zare ganin Fahad jina!! Kamar ya shekara ba lapia kuka tasa ta kamashi suka shiga tare
Fahad hatsari kayi ko wani mugun ne ya dakeka waye yayi maka haka kayimin magana yimin wanka shine abunda kawae ya furta jiki na rawa tashi hada ruwan tayi tazo ta cire masa kaya ta kaeshi har bathroom din fitowa zatayi ya riqe mata hannu wae tayi masa lalla6a shi tayi dakyar ya hakura yayi da kanshi bedroom ta dawo wani kayan ta dakko masa ta ajiye akan bed kitchen taje ta hada masa coffee kafin ta dawo ya fito haryasa kayan bashi tayi abaki a hankali!! Harya shanye magani tabashi ya kwanta sae bacci
Sae 4:30 ya tashi salloli ya rama yaci abinci nan yafada mata abunda ya faru sosae ta jimanta abun haka suka yini suna hira tsakanin ‘da da uwa saeda akayi kiran magrib ya wuce masjid itama sallar ta kabbara.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Saudia
Masroor hankali a tashe sae kiran waya yake ya rasa inda zae tsoma rayuwar shi kuma babu wanda yasan halinda yake ciki tunda an turasu Riyad a school dinsu Dan ba course daya suke da Mahfouz ba kuma dama yace tareda Nuru zasu tafi shiyasa ba wanda yayi tunanin komae tunda kafin a kawosu tayi sallama da kowa so ba wanda ya kirata a waya sae Habibtiey itama saeda akayi kwana 2 da farko qin dauka yayi harta katse saedata kuma qira Assalamun Alaykum lapia qlau alhamdulillerh tana bathroom ki gaisheshi shikenn abunda ya fada yana gamawa ya kashe wayar duka
Kae waeme ke faruwa ne Ina Nuru ta Ina ta shiga Allah ka bayyanamin ita Dan Tsarkin mulkinka ya Allah tashi yayi ya daura alwala salloli ya farayi duk sujjadar da zayyi saeya roki Allah ya bayyana mishi Nurun shi.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
UK 🇬🇧
After 4 months Fahad inaso nayi magana dakae inajinki mom hmmm gaskia nagaji da wannn rayuwar da mukeyi Ina tunanin zan tuba ga Allah kuma zan koma gida na gyara kuskure na Dan nasan lokaci bae kuremin ba na lura babu wata riba a wannn rayuwar da muka dauka bama tunanin mutuwa wadda ko wane lokaci zata iya daukarmu ni zanbar kasar nan koda bazaka bini ba kuka takeyi sosae nadama tsoron Allah duk ya shigeta
Tasowa yayi yazo gefenta ya zauna hawayenta ya share mata Nima na dade da daena duk wani Abu mara kyau duk sanda kikaga na futa da dare wani aboki nayi wanda shine silar shiriyata wajenshi nake zuwa yakemin karatu tabbas na shiryu danba Fahad dinda kikasani da bane wannn me jawo miki mgn wannn Fahad din kamili ne me nutsuwa da kuma tsoron Allah wlh mom duk sanda na tuna halinda ‘yar uwata ke ciki sae nayi kuka kuma nayi mata addu’ar shiriya ko yanzu kika shirya mu tafi wlh nikam nagama shirina tsaff
Hamdala tayi tanata shi masa albarka kaje kayi bacci in sha Allah gobe iyanzu muna Kano Allah ya kaemu amen sallama sukayi kowa yayi dakinshi
Washe gari by 12:45 jirginsu ya daga zuwa 9ja.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Mahfouz ne yake ta try din number Nuru dan Habibtiey ta daga masa hankali rashin samunta da batayi fitowa yayi har waje ta bayan gidan dae dae jikin window dinsu ya tsaya Wa’alaekumussalam alhamdulillerh wae Ina Nuru anata kiranta wayarta switch off shiru yayi ok tohm idan kaje ka bata wayar zasuyi magana shiru ya sakeyi shikenn badamuwa sallama sukayi harzae tafi sae yaga farar takarda dauka yayi zaesa a shara kamar ance ya juya bayanta rubutu yagani tsayawa yayi yanemi waje yazauna budewa yayi
Assalamu alaykum ango Masroor nasan yanzu kana chan kana shirye!! Tafia wajen amarya ni kuma yanzu ina nan tare da amaryarka dan na fika bukatarta idan sonda kake mata yakae so kazo ka dauke ta idan kuma son a baki ya tsaya toka cigaba da mallakamin ita da jikinta gaskia pa ka iya za6e danta hadu tako ina shiyasa nake qara qaunarta nabaka nanda 2 months a iya kaifin basirarka da tunanin ka kanemo ta idan zaka iya na barka lapia second groom hhhhh.
A zabure yatashi tsaye zufa na keto mishi to waye wannn menene hadinshi da Masroor da zae mishi haka lallae dan uwana yana bukatar taimakona da sauri ya shiga gida karya yayiwa Habibtiey Dan bayaso ta damu gidan shugabar makarantar su ya kaeta Macece Jirgi yabi sae Riyad.
Hmmmm wasa farin girki ku biyoni kudae
Comments and share pls
TAKU KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
+2347088392884
🌑🌑🌑 BAK’AR RANA 🌑🌑🌑
STORY ND WRITING
KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
Alk’alami yafi takobi
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Chin Amana
Da soyyaya
Bismillahirrahman Raheem
🅿️8️⃣1️⃣-9️⃣0️⃣✍🏻
Location din wayarshi yabi harya isa hotel dinda yake lifter nahau cos yana hawa na 19 ne room 2 yayi noking baa dade ba aka bude masa turus yayi ganinshi a wannn time din dan yasan test sukeyi mallam ban hanya na wuce ba musu yakoma gefe shiga yayi da sallama a bakinshi kofar ya rufe ruwa ya kawo masa ni bashi ya kawoni ba me yasa kake 6oyemin abunda ke damunka nadauka damuwarka damuwata ce kamar yanda farin cikinka nawa ne why Masroor bae ankara ba saejin naushi yayi a kumatunshi sae huci yake yana masifa haka yayita dukanshi kamar Allah ya aikoshi shikam ya zuwa mishi ido bashida niyar hanashi saeda yagaji Dan kanshi ya qyeleshi ruwa ya kuma bashi a karo na biyu kar6a yayi ya shanye to yanzu inajinka fadamin nan ya fada masa iya abunda yasani wait you mean baka san meyasa meta ba? Yeh takardar ya dauko a jakarshi mika masa yayi ya fara karantawa dammmm gabanshi ya fadi innalillahi wa’inna’ilaihirraji’uun shine abunda yaketa nanatawa kafadarshi ya dafa ka kwantar da hankalinka in sha Allah zamuyi maganin matsalar zamu nemota ko a ina take jijiyoyin jikinshi duk sun tashi gawani quna da zuciyarshi ke masa kuka yakeso yayi hawayen yaqi zuwa a hankali yake takowa har yazo kusada Dan uwanshi hogging dinshi yayi numfashi yake saukewa da sauri sauri bayanshi yafara shafawa ahankali!! Tausayinshi yana ratsashi.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Kano
Kwanansu 5 da dawowa suka siyi gida Dan madaidaici me 2 bedroom 1 parlor sai kitchen da toilet dae dae zaman gidan mallam talaka zamansu suke cikin Jin dadi da walwala
Watansu daya a anguwar sosae suke zaman lapia da makwantansu Fahad yashiga makarantar hadda inda suke tafia shida wani abokin shi me suna Khalifa idan sun dawo daga kasuwa Dan yanzu Fahad kasuwa yakebin mahaifin Khalifa yasa nashi jarin zumunci ne me karfi a tsakaninsu har iyayensu ma suna zumunci sosae Dan kusa kusa suke
Sungina massallaci da rijiyoyi har gidan marayu suka bude Dan taimakon marayu sun dauki nauyinsu na kamae foundation suka bude Dan taimakon mara karfi da mabukata a gida ma kullum sae an dafa shinkafa da Miya da nama sae ruwan roba kullum da safe kuma kunu da kosai suna shan addu’ah sosae a wajen mutane gidan yari kam suna zuwa wajen Alhaji Bashir ganinshi ya basu tausayi sosae kuma sun nemi yafiyarshi yaji dadin abunda suke aikatawa da dukiyarshi kuma yana yiwa Allah godiya
Mama itama Fahad yasata a islamiya ta matan aure tare suke zuwa da umma babar Khalifa ce
Yanada kanwa me suna Nusaiba tanada hankali sosae tunda Fahad yaganta yake sonta da farko yayi tunanin zatayi reject dinshi saeyaga akasin hakan soyyaya suke cikin mutunci da koyarwar addini anyi engage dinsu nanda wata 2 masu zuwa.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Australia 🇦🇺
Ahargitse dakin yake kamar babu me rae a ciki kutsa kaina nake Dan naga qwal uwaddaka
Kwance take malala a kasa kamar bata rai babu abunda ke motsi a jikinta tayi 5 minutes ahaka fashewa tayi da kuka sosae ta dade tanayi ganin kukan ba solution bane tamike ta fada bathroom wanka tayi tana fitowa taji hayaniya abakin kofa da sauri tasa kaya ta zauna tana sakawa da kuncewa ji tayi anbude kofar dakin amma baa shiga ba ido tazubawa wajen
John ne yashigo jikinshi duk jini ga onka tun daga wuyanshi har kafarshi police ne suka shigo wajen su goma kowa da bundiga nunata yayi da hannu Dan baya ko iya magana arresting dinta sukayi daya daga ciki ya buga mata kan bundiga kara ta kurma me yake faruwa ne John me nayi musu zaka nuna ni banza yayi mata aka tasa qeyarsu headquarter aka wuce dasu duka azaba kala!! Ba wanda baayi mata ba saewanda suka manta Dan taki amsa laifin da ake zarginta dashi na kisan jarirai ta galabaita sosae anyanke shawarar kaesu kotu tunda taqi fadar gaskia shikuma yake tare sukeyi ana gobe zaa kaesu aka sake kama daya cikin abokan John tare sukeyin komae shine ya wanketa aka sallame ta rokonsu tayi su kaeta UK iyayenta suna chan batasan kowa anan ba visa akamata bayan kwana biyu flight dinta ya daga sai UK.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Riyad
Kae babu wanda kake tunanin zae maka wannn I mean ba wani da kuka samu wani misunderstanding? Kafi kowa sanin halina bai kamata kamin wannn tambayar ba hakane kuma to gaskia muna bukatar Abbu Sayyad dole kuwa kallon shi kawae yayi wayarshi yadauka yafara nemanshi.
Morocco 🇲🇦
Dan washe garin biki suka wuce hira suke shida ‘yan uwanshi kiran Mahfouz yashigo Wa’alaekumussalam lapia qlau alhamdulillerh ok tohm tashi yayi daga wajen ya danyi nisa dasu da kallo suka bishi ina jinka shiru yayi nadan lokaci kana ganin bazasuyi tunanin komae ba? Tohm shikenn zanyi musu bayanin da zasu gane karku damu ka kwantar masa da hankali yau zanzo in sha Allah tohm sae nazo qitt ya kashe wayar hmm 🤔 ikon Allah abubuwa kala!! Daga wannn sae wannn Allah ka iya mana cikin gida ya shiga bayan ya gaeda iyayenshi dama inaso naje Nigeria ne yau amma ba dadewa zanyi ba akwae wasu files da zanyi dan aiki akansu tunda har yanzu Ina kan aikina shiru haka kawae Abbu yaji hankalinshi bai kwanta da maganar shiba amma bazae iya hanashi ba shikenn Allah ya tsare sae dae kaje kae daya iyalinka zamu zauna tare har ranshi yaji dadi bae nunaba sallama sukayi itama haka yace mata fatan alkhairy yayi mata sukayi sallama yatafi.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Madina
Assalamu Alaykum wae Nikam inaso ka hadani Nuru ok cikin zumudi dajin dadi hmm
‘yar uwata nayi kewarki sosae ykk ya Riyad din shiru tayi hhh nipa Allah naso na biyoshi amma yaqi yace kun kusa dawowa ko? Shiru ta kumayi hakane kuma nima nayi wannn tunanin amma baa gidan nake ba Dan gaskia tsoro nakeji Ina makarantar su.... yafada miki ashe tohm shikenn ae sae anyima ki gaeda Zaujinki.
Innalillahi ki yafemin Habibtiey harna tsahon wani lokaci zan dauka Ina miki karya kanshi yafara bugawa a bango Mahfouz ne yayi saurin kamashi hakan bai kamace kaba sae naga kamar da kaddara kake yaqi kasa a ranka komae daga Allah ne kuma ya rubuta hakan zata faru ni/kae/su kae ko duk dunia zamu taru wlh bamu isa mu hana faruwar haka ba kama daena daurawa kanka 6atanta shikenn ngd sosae kuma in sha Allah na daena yawwa ko kaefa haka nakesonji murmushin yake yayi
Dae dae lokaci wayar Mahfouz tayi ringing Abu Sayyad kazo gamunan tashi muje ya karaso ba musu suka tafi tare tun a hanya yake tambayarshi abunda ya sani yana fada masa akwae tunanin da yake indae kuwa ya zama gaskia dole su koma Madina da wannn tunanin suka karasa hotel.
Mecca 🕋
Assalamu Alaykum Ammi lapia qlau Ammarr Alhamdulillerh munyi waya da ita dazu wayarta bata shiga saeta Zaujinta tohm shikenn sae anjima
Number Masroor tayi dialing harta kusa katsewa akayi picking Assalamu Alaykum Alhamdulillerh to bata inaji Wa’alaekumussalam lapia qlau Nuru ta eh duk suna lapia matsala tasamu kenn Allah sarki karki damu idan kun dawo nasan ae zae siya miki wata shikenn to sae anjima.
Kallon tausayi Sa’ad ya bishi dashi tabbas saeya dawo masa da farin cikin shi bazayyi sakeba dole ya tashi tsaye yayi wani abun Allah ka shige mana gaba kakawo mana mafuta
2 months kenn ana Abu daya amma har yanzu ba wani labari Abu Sayyad ya fada musu dole su koma Madina indae suna so susan komae shi kuma ya Hana Dan yasan suna shiga zaa gansu afadawa Sultan tome zaice musu idan suka tambayeshi Ina Nuru haka ya hakura yake wani buncike ba tareda sanin suba.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
UK 🇬🇧
Karfe 10:00 AM flight dinsu ya sauka sae zagaye take bata gansu ba har yanzu karfe 8:45 PM duk ta jigata ga yunwa dake nuqurqusarta tayi zuru!! Da ita abakin titi takwana washe gari ma haka ta yini tana Abu daya babu wanda ya bata abinci kwananta uku kullum a titi take kwana sae tayi bara take samun abinci watanta daya kullum bara takeyi kuma ta samu kudi sosae Dan suna bada sadakar kudi me yawa visa tayi zuwa 9ja Dan tasan yanzu sun dawo gida kodata dawo tasha wahala kafin ta gane inda suka koma kwananta biyu a gidan sunata mata nasiha dan ta shiryu ta zama mace tagari kamila” lokacin anyi bikin Fahad basuda nisa sosae suna zaman su lapia ba wani damuwa sae abunda baa rasa ba.
Mom nipa bari na fito na fada miki gaskia ni abunda ya kawoni nan shine dukiyata nakeso abani kawae Dan bazan iya zama a wannn kejinba tana wani yamutsa face kamar taga tutu harda tofarda yawu danni bazan iya zama a gidan tsiyaba Dan ban gaji tsiya ba aikin banza kawae mtswwwwww
Banga laefinki ba dama ance tsinttaciyar mage bata mage ba laefinki bane laefin mune da tun farko bamu fada miki wacece keba Fahad ne yake magana rai a matukar 6ace..........
Topaaaa komeke shirin faruwa da Atika 🤔 kome suke 6oyewa oho to wae wacece ita din?
Comments and share pls
TAKU KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
+2347088392884
🌑🌑🌑 BAK’AR RANA 🌑🌑🌑
STORY ND WRITING
KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
Alk’alami yafi takobi
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Chin Amana
Da soyyaya
Bismillahirrahman Raheem
🅿️9️⃣1️⃣-1️⃣0️⃣0️⃣✍🏻
Bangane ba me kake nupi dani wacece eh hmm inaga dae a buge kake shiyasa baka iya gane wace agabanka har kake wannn banzar maganar mtswwwww ni kana western time Dina banzo Danjin wannn shirmen naka ba tasss ya wanke ta da mari Ina western time naki ko to bari kiga chaza yadakko aetana ganin haka tayi bayan mama da sauri riqe shi tayi ya isa haka karka daketa kabarta haka ma dunia zata koya mata hankali kae dae Ina rokonka karka tona sirrin da mukayi shekaru muna rufewa
Tashi tsaye yay mama dan Allah ki gafarceni ban ta6a tsallake umarninki ba amma yau zanyi hawaye ta share tama kasa magana Atika sae wani hura hanci take tana jira ayi mata tayiwa mutum futsara
Kamar yanda kika sani sunana Fahad Bashir mahaifina Alhaji Bashir yana matukar sona da nunamin gata kulawa wadda gatan dayake nunamin yasa bana gane dae dae da akasin hakan hakama ta 6angaren Mama tana sona sosae tana qaunar abunda nakeso hakan yasamo asaline da rashin haihuwar da basuyiba sunyi shekara 10 da aure Allah bae basu haihuwa ba sae daga baya shima daga ta samu cikin zae zube akalla tayi 6ari yafi sau 6 wannn dalilin yasa sunyi yawo kasashen dunia daban!! Ko wata matsala ce da ita amsa daya ake bada lapiarta qlau kuma ba abunda yasamu mahaifarta Allah ne bai tsayar musu ba haka zasu dawo jiki ba kwari amma idan suka kuma jin wani me maganin ko kwarraran likita basa gajia da zuwa
Lokacin data samu cikina batayi murna ba Dan tasa a ranta shima zu6ewa zayyi kamar sauran ahaka cikin ya girma sosae har yayi wata 5 ba wata matsala ranarda yashiga na wata 6 kwana tayi a asbiti cos jini ya tsinke mata tasha wahala sosae Dan ba wanda yayi tunanin zata rayu tundaga wannn time din takoma chan da zama svd kota kwana harcikinta yashiga watan haihuwa CS akayi mata Dan bazata iya haihuwa da kanta ba lapia qlau take da babyynta kwananta5 aka sallame ta ranar suna yaro yaci sunan Fahad wanda ya kasance za6in Mama ne kulawa sosae suke bani haka na tashi a sangarce bana tsoron kowa babu wanda yake hanani abunda nakeso lokacin Ina 17 years akwae wani abokina Yusuf yana kanwa mace indae naje gidan su yarinyar tana burgeni haka zanzo nasa su daddy agaba ni kanwa mace nakeso hankalinsu kullum a tashe Dan rigima nake musu sosae kuma sunje asbiti an tabbar Mama bazata sake haihuwa ba shawarar yaqara aure tabashi Dan farin cikina amma yaqi cos yana tsananin sonta bazai iya mata kishiyaba Ina shekara 20 abun ya sake damuna cos friends dina suna tsokanata kuka nazo inayi hanhalinsu a tashe nace musu kwae muje gidan marayu abamu da farko Mama kin yarda tayi da taga na damu kuma na daena cin abinci suka yanke shawara tare mukaje ganin mutuncin daddy suka yarda zasu bamu da kaina na dakko wadda nakeso daddy yasa hannu labarinta suka bamu “. Mahaifiyarta ce takashe mijinta da kishiyarta cos yaqara aure ita kuma aka yanke mata kisa ta hanyar rataya amma saedata haife cikin jikinta ya isa yaye aka ratayeta ni bandamu da labarin ba na manta shi hali jini yakebi saema takura musu nayi mu taho gida tun daga ranar nazama banida wani aiki saena kanwata duk abunda takeso shi nake mata sonta ne ya shiga zuciyar mu sosae ta yanda bama ganin laifinta kome tayi dae dae ne awajenmu harta girma takai yanda take a yanzu nunata yayi da yatsa
Hmm saeki fada yanzu idan kinada gadon daddy na butulu kawae
Tunda ya fara labarin kuka kawai takeyi dama ba sune iyayenta ba basu suka haifeta ba shiyasa akace karka zaqe akan abu Dan kuwa allura zata iya tono garma sosae take kuka jikinta yagama sanyi kunya dukta rufe ta matsowa jikin Mama tayi hannu ta hada tana kuka Dan girman Allah Mama ki yafemin wlh banida wani gata sae naki sharrin shaidan ne kuma abunda yasa nayi maganar tajuyo da kallonta ga Fahad daketa latsa wayarshi Yusuf ne yace nazo na kar6o mishi kudi inba haka ba zae kashe ka ya kuma kashe Mama😭😭 shiyasa na tsorata dan banason wani abun ya sameku
Har yanzu bai hakura ba kenn idan yasan wata ae baisan wata ba kinada number dinshi eh bani fada masa tayi ya rubuta kira daya ya dauka hlo dude yane akwae kaya pa ah haba ae ba yawa a ina zamu hade ok to sae nazo ya kashe wayar
Fahad nipa tsoron Yusuf din nan nakeji karpa yayi maka wani abun bkm Mama ke dae kimin add’ah kawae saena dawo Allah ya tsare ya kuma dauraka akanshi Ameen
Ki tashi kije kiyi wanka kiyi sallah sae kici abinci tohm Mama daki tashiga jiki ba kwari.
Yana futa yakira khalifa karka dade pa baifi 5 minutes a tsaye ba khalifa yazo muje ko station sukaje sukayi repot nan police din suka tsara musu yanda zasuyi tare sukaje da khalifa hanyar wajen gari ne so akwae karancin jama’ah achan nesa khalifa ya 6uya shi kadae ya shiga ciki
Tundaya tunkaro wajen gabanshi ke faduwa addu’ah yake a zuciyarshi kida ne kawae ke tashi ga wani hayaki daya turnuke wurin yana shiga akasa ihu kida ya sauya direct wurin Yusuf ya nufa yana tsakiyar yammata sae shaye!! Suke hy gays yane kallonshi Yusuf yayi da jan idonshi meban tsoro budurwar kusa dashi ya kalla tashi tayi daga kusa dashi kasa yayi da hannunshi da sauri ya tura sako aljihu ya maedata matsawa yayi yana masa killer smile ba zato ba tsammani tas! Sukaji bundiga Fahad ne ya harbi sama a tsorace Yusuf ya kalleshi kafin yayi magana ya harbi gefen cikinshi ya wulla masa ita a hannunshi dae dae lokacin police suka shigo jinine yake zuba a jikinshi sosae da hannu ya nuna musu Yusuf da jikinshi ke rawa kamar mazari arresting dinshi sukayi duk mutanen wajen saeda suka kama ambulance 🚑 ce tazo akashi da khalifa a ciki Annur Special Hospital aka wuce dashi
Sai dare khalifa yaje gida yafawa Mama da Nusaiba tunda yafada mata take kuka har sukaje asbitin gashi cikin ta ya tsufa sosai a time dinne Atika tasan yayi aure ji tayi ba wanda ta tsana sama da ita tayi bakin ciki sosae haka suka dawo gida tana kunci har dare dan gaskia tanasan Fahad sae yanzu tagane sonda take masa bana ‘yan uwantaka bane son aure take masa ranar kwana tayi tana kuka washe gari da ciwan kae ta tashi haka ta yini dashi
Ita kadai ce a gidan Dan Mama taje asbiti khalifa ne ya shigo sama!! Ta kulashi Dan Mama tafada mata shine yayan Nusaiba kanwata yadae na ganki wani iri kodan baki saba da anguwar tamu bane hmm A’a kawai banajin dadine ayya Allah yaqara sauqi kinsha magani dae ko? E tafada takaice to bari na tafi tunda bakyajin dadi karna cikaki da surutu banza tayi masa tana harararshi harya futa mtswwwww nonsense daki takoma kwanciya tayi tana tunani yanzu haka ma tana chan sae wani murmushi take masa hmmm wlh zanyi maganinki Dan Fahad nawa ne Ni kadai nd bazanyi share dinshi da wata ba idiot haka ringa surutai ita kadai har yamma mama ta dawo.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Morocco 🇲🇦
Sayyad ne yaketa kuka sae ankaishi wajen Habibtiey babu irin rarrashin da baa masa ba amma furr yaki yarda
Sudais ne zae kaishi first born din Mahmoud ne sae fushi yake haka ya shirya suka tafi.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Madina
Habibtiey tana daki dawowarsu daga massallaci kenn tayi wanka tana zaune mai take shafawa wayarta tayi ringing tayi mamaki sosae Dan tasan ba kiranta yake ba gaesawa sukayi kuna Ina yanzu ok bari nazo ajiyewa tayi mayafi tasa tayi waje a parlor taga matar gidan tafada mata batayi tafia me nisa bama tagansu da gudu yayi hogging dinta dadi taji kamar me Dan tayi missing dinshi sosae bae dade a gidan ba ya tafi Mecca 🕋 kwananinshi 3 ya koma gida.
Tunda Sayyad yazo ta daina damuwa da tunane!! Sae su yini suna Abu daya sosae hankalinta ya wanka kamar yauma suna wasa dashi Jalilah ta shigo kadan!! Tana samusu baki
Am nikwa Habibtiey naga kin dan rame ko bakida lapia ne? Ko kewar zauji ake haka hhh, Aa wlh ba kewarshi nake ba zazza6in dare nakeyi amma shine baki fadamin ba shiryawa zakiyi muje kiga Dr tare suka tafi da Sayyad test jini akayi mata daga baya akayimata na futsari nan aka tabbatar mata ciki gareta na sati 7 tayi murna sosae suna komawa gida Jalilah takirashi tamai albushir yaji dadi sosae shima ya kusa zama Abu ga kuma bakin cikin halinda Dan uwanshi ke ciki.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Tana kwance kan bed babu abinda yake motsi a jikinta kamar batada rae bude kofar akayi har bakin bed din aka karaso hannunta tadaga sama sharaf ya fadi hmm bai saketa ba har yanzu kenn tafia tayi kulle kofar tayi amma bata rufe sosae ba ita kuma bata kula ba cos an kirata a waya batayi motsiba sai data dai najin motsinta a hankali ta sakko da sanda ta bude kofar ba kowa a wajen wani daki ta gani a bude ga abayoyi nan kala!! Da sanda tashiga dakin ta dakko harda nikaf komawa dakindata fito tayi da sauri tasa tafuta tana addu’ah babu wanda ya gane wacece harta futa daga gidan tayi nisa sosae ta tsaya tana tunanin inda zataje tanaso taga Ammi amma tasan bazae ta6a fada musu ba shiru tayi chan ta tuna tun kafin suyi aure ya ta6a mata idan sukayi aure zasuje Riyad da sauri ta tari me taxi ana tafia tana kuka har inda yafada mata hotel din bata manta ba hakuri tabashi zatashiga ta kar6o mishi kudin shi cewa yayi tabarshi Dan ya fahimci tana cikin damuwa da sauri ta shiga
Lifter ta shiga tana kaita da gudu tasa Dan gani take kamar zasu kamata dae dae kofar dakin ta danna doorbell a lokacin su kuma sun shirya zasu tafi Madina Dan sun lalla6ashi ya yarda
Shiru baa bude ba knocking tafara Allah yasa dai yazo Allah yasa bae tafiba ta6a kofar akayi da sauri ta rufe ido Dan bataso ma taga bashi bane numfashi shinshine ya kusa daukewa Hub...Hubb....Hubbyy da sauri ta bude ido hogging dinshi tayi tafashe da kuka me ratsa zuciya ciki ya jata sunyi mamakin ganin nan ta basu labarin abunda akayi mata da yanda aka dauke ta baki na rawa wanene wanda ya keta miki haddi babu kowa babu namiji agurin danake duk mata ne mata kuma amma kuma duk sakon da zaa turomin kamar namiji ke rubutawa macece agabana take rubutawa amma wani take kira a waya ya fada mata abunda zata rubuta wacece wannn ita kuwa me hadina da ita Abu Sayyad ne yayi magana yanzu bazaki iya ganeta ba ko daya daga cikinsu gaskia ba wanda zan iya ganewa duk face dinsu a rufe yake amma na gane voice dinta kuma naji tana yawan fadan wani sunaaaa........
Hmmm bafa karshen abun kenn ba kudai kucigaba da kasancewa dani
A cigaba damin comment and share pls
TAKU KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
+2347088392884
🌑🌑🌑 BAK’AR RANA 🌑🌑🌑
STORY ND WRITING
KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Chin Amana
Da soyyaya
Alk’alami yafi takobi
Bismillahirrahman Raheem
🅿️1️⃣0️⃣1️⃣-1️⃣2️⃣0️⃣✍🏻
Sabroor , da sauri ya tashi tsaye zagaye dakin ya fara tabbas sai yanzu ya tuna da ita kuma ya tabbatar zatayi abunda yafi haka , itace wlh nagane ta me yasa tun farko banyi tunanin hakan ba? “Innalillahi wa’inna’ilaihirraji’uun kamashi Abu Sayyad yayi fada mana wacece ita menene alakarku?
6 years before
Ranar Friday 2-4-2018 tafiya yake cikin takun k’asaita izzah da kuma nutsuwa shi a ganinshi mugun sauri yake Dan bayaso yayi missing lecture agogon hannunshi ya kalla 10:7 d’an tsaki yaja yana k’ara sauri ,
Dai dai zai shiga class sukayi karo da sauri yaja baya Auzubillah I’m sorry ban kulaba ra’bawa yayi ta gyefenta da kallo ta bishi harya zauna sannn tabar wurin.
12:25 suka fito masjid yawuce yayi sallah yana fitowa ya wuce library 📚 yad’an jima da zama wasu littafai yake dubawa , Assalamu Alaykum amsawa yayi baiko dago ba zan iya zama nuna mata waje kawai yay shiru tayi sai kallonshi take harya gama yakwashe kayanshi binshi tayi da sauri , wajenka na nazo pa magana zanyi maka sai a time din ya kalleta , inaji “ inaso ka ringa koyamin karatu Dan naga kai d’in gifted ne Dan Allah karkace A’a pls kamar zatayi kuka, shiru yayi mata kamar baijiba harta cire rain zai mata magana “ ok” tafiyar shi ya cigaba dayi , d’an gudu-gudu tayi hartazo gabanshi Sabreen by name u? Ta zuba masa ido
Kallonta yayi karona farko , “kyakkyawa ce son kowa fara sol tanada manyan ido da k’aramin baki hancinta bashida tsayi sosai amma baza’a kirashi gajere ba tanada tsayi sosai siririya ce ta k’arshe batada diri ko kadan tanada yalwar gashi masha Allah “ kayi shiru nac... ta gefenta ya wuce, kinada hayaniya ya fada a sanyaye , ta dade a tsaye tana murmushi ita kad’ai kafin tayi tafiyarta.
Kullum sai tazo wajenshi da nufi karatu amma ba shine dalilin zuwanta ba , tun baya kulata harya fara sakin jiki da ita saida tabi diddigi tasamu aka fada mata sunanshi dan yace mata ba zama yayi danya fad’a mata sunanshi ba, har gidan su yaje iyayenta sun karb’e shi sosai hakan tasa time to time zaije ya gaidasu sun saba da ‘yan gidan sosai duk wata damuwarta tana fada masa ya bata shawara ya dauketa a matsayin k’anwa ita kuma kallon masoyi abun k’auna take masa kaf gidan su ba wanda baisan tana sonshi ba , sunyi shekara 2 tare amma har yanzu batasan komai akanshi ba cos yanada zurfin ciki sosai batasan su twins bane dan ba department dinsu daya ba ,
Yau ta kama Wednesday 4 suka gama lecture masjid ya shiga bayan ya idar sai dayayi karatun Qur’ani sai 5:34 ya fito , “ tun karfe 3:30 take jiranshi a library har yanzu bata gaji ba kuma batayi fushi ba “ Assalamu Alaykum amsawa tayi da fara’a kasan yau me Ummu tabani na kawo maka? Saikin fada , rada masa tayi d’an murmushi yayi bani dama yunwa nakeji sosai karb’a yayi tashi tayi Dan tasan ko zai mutu bazaici agabanta ba , tana tafiya yafara ci bawani da yawa yaci ba Dan bashida cin abinci dawowa tayi suka fara karatu saida suka gama zata tafi gida shi kuma zaije wurin Mahfouz time din, Masroor kasan me nipa banajin dadi idan nace maka Masroor kawai na samu wani suna me dadi bari kaji “SABROOR” farkon sunana karshen kuma sunanka ai yayi dad’i ko? Hmmm ya d’an yi ni na wuce “K’addarallahu lik’a anah” [Allah ya sadamu da alkhairy] Ameen.
Haka rayuwa ta cigaba da tafiya shakuwa na k’ara shiga tsakaninmu ,
wani hutun second semester mukayi me yawa lokacin muna level 4 Madina muka tafi Dan achan zamu zauna cos su Abbu sunyi tafiya a wannn zaman ne akayi mana engage kafin mu koma , bayan mun dawo na fada mata bata nunamin komai ba nima kuma ban kawo komai a raina ba haka muka cigaba da rayuwa duk wani abu daya shafi aurena Ina fada mata Dan bana iya b’oye son danake yiwa Nuru bansan tanada wani k’uduri a ranta ba , kuma har yanzu da nake muku maganar nan bata ta6a yimin zancen soyyaya ba ba kuma ya nunamin ba , amma tome yasa zata dauke ta ni yakamata tayiwa wani abun ba itaba .
Hmmm lallai ma Masroor kana tunanin batada wayo ne to ai hakan da tayi maka sai yafi k’ona maka rai akan ta daukeka ko banza ta nesan taka da farin cikin ka shine dalili Allah mungode masa tunda ba abunda ya sameta ,
Allah ya karemu daga sharrin mutum da aljan amma ku dinga kula sosai Dan ba hakura zatayi cikin sauk’i ba , hakane Abbu Sayyad zamu k’ara kulawa in sha Allah Allah ya shige mana gaba Ameen.
Zo muje waje ko ya kamata mudan basu wuri tare suka futa , kamar jira yakeyi suna futa yayi hogging dinta yana sauke numfashi akai-akai sun dade ahaka kafin ya tashi da kanshi ya had’a mata ruwa tayi wanka jallabiyarshi tasa dalla tayi taci abinci baccin gajiya yadauketa gadinta ya zaunayi Dan gani yake idan ya kwanta za’a kuma dauke masa ita a gefen bed din ya kwanta yana kallon face dinta baisan time din da bacci ya sure shi ba.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Satin shi daya aka sallame shi gidan shi aka wuce dashi , kwananshi biyu matarshi ta haihu namiji sunan Daddy akasa {Asim} bataso hakan ba amma ba yanda zatayi ga haushin Nusaiba data tara zaman da sukayi Dan ta fahimci yana sonta sosai ,
Ya dan kwana biyu a gida kafin ya fara futa hakan ba k’aramin ‘kona mata rai yayi ba ,
Khalifa sonta yake sosai Dan ya fadawa Fahad ya mishi alkawarin zai bashi ita , duk wani Abu dayasan zai faranta mata shi yakeyi Dan ya burgeta ita kuwa haushi ma yake bata,
Fahad ya dad’e da sanin tana sonshi Dan tsaff ya gama karantar ta shiyasa da gangan yakewa Nusaiba wani abun dan taji haushi , yauma hakace ta faru Mama ta aiketa gidan taga ya jikin nashi yana zaune akan kujera ita kuma tana kitchen yaji sallamarta cire rigarshi yayi ya kwanta rufda ciki Nusaiba ya kira “sweet heart kizo ki k’arasa matsamin bayan nawa mana karaf a kunnenta fara matsa mishi tayi dai-dai ta shigo parlorn takaicine ya kamata ji tayi kamar ya shak’e Nusaiba ta huta hawaye ne yafara zuba tayi saurin kauda kanta gefe ciki-ciki ta gaidasu tafadi abunda ya kawota ko zama batayi ba tana futa waje ta fashe da kuka har taje gida tana kuka dan ba k’aramin Shaka tayi ba,.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
K’wananta 5 da dawowa soyyaya sukeyi sosai ba kama hannun yaro Dan tun ranar da tazo su Mahfouz suka koma , gidan ya koma na amarya da ango😂
Watan su d’aya a Riyad su Habibtiey suka kawo musu ziyara harda Sayyad Dan tunda yaje sam yak’i komawa wajen iyayenshi kwana sukayi washe gari suka koma , yanzu kam ya girma sosai shekararshi 12.
Zaman lapia suke sosai suna waya da ‘yan Morocco anan Sa’adah take fada mata ciki gareta na wata 6 tayi murna sosai koba komai zataje chan Dan rabonta da zuwa harta manta,
shekarar su daya a chan basu dawo ba lokacin da Habibtiey ta haihu d’a namiji k’yakk’awa me kamada Ita sunan mahaifinshi yasa Maheer {Hala} taso zuwa ya hanata har kuka tayi danya barta amma ya kafe , sai cemata yayi idan sun koma ai gida daya suke intaga dama babyn ya kwana a wajen ta bashida matsala da hakan,
A time din itama tana da ciki wata 4 sosai suke bawa cikin kulawa , “ tsiran Habibtiey da Sa’adah a haihuwa wata 2 ne inda ta haifi d’iyarta mace sunan Ammi akasa Assha ake kiranta dashi duk yaran sunyi wayo sosai ,
Cikin Nuru nada wata 8 suka koma Mecca 🕋 sati daya sukayi dana nan suka wuce Madina ranar murna kam kamar su had’iye juna Hala a wajenta ya yini Dan tak’i bawa kowa shi har dare suna tare saida ya dawo suka tafi nasu gidan , har gida mahaifin Sabreen yazo ya bashi hakuri.
Haka rayuwa tacigaba da tafiya da dad’i ba dad’i har cikin ta ya shiga na haihuwa Habibtiey ce ta rakata asbiti Dan Amata CS ‘yan uwa na kusa da nesa anzo kowa hankali a tashe tunda aka shiga da ita babu abunda suke sai addu’ah anyi lapia amma babyn baizo da raiba kwananta 5 aka sallame ta bayan shi ta kuma samun wani cikin tayi b’ari daga nan bata kuma samun ciki ba,
Akwana a tashi ba wuya wurin Allah inda yanzu Hala yakeda shekara 2 Assha kuma shekara daya da wata goma, tana zaune a parlor tana fooding din Hala ya shigo ko sallama babu “Ummi wlh Ummu ciki ne da ita naga pa sai amai takeyi baki ganta ba ya kamata ki tambayeta “ yanzu Sayyad shine ka shigo ko sallama babu ko to Allah ya shiryeka, tsayama ba aikenta nayi ba gulma ka tsaya kanayi kenn? Tunda cewa nayi kaga me takeyi ban hanaka irin wannn halin ba ashe? Idan na sake ji ko gani sai ranka ya b’aci ,kin hanani Ummi kiyi hakuri bazan sake ba shikenn jeka dubamin girki idan yayi ka zare soket din tohm Ummi ,
Sai dare ya dawo nan yake fada mata daga asbiti suke Nuru tayi b’ari sam bataji dadi ba a daren taje dubata washe gari ma tashiga tayi mata aikin gidan da rana tayi mata girki daban wanda takeso da dare ma haka kullum haka take mata harta warke ,
Kwanci tashi asarar me rai Hala yayi shekara 4 har yanzu bata da ciki Dan an mata daurin mahaifa kota Dan huta kafin ta samu wani cikin, Hala aka bata Dan kar kad’aicin ya mata yawa taji dadin hakan matuka zaman su suke itada d’anta cikin walwala da farin ciki ansa shi a makaranta Masroor ne yake kaishi ita kuma ta dakko shi,
After 8 years yanzu Hala yana 12 years yak’ara girma kyanshi yana k’ara fitowa, yayinda Sayyad keda 21 years Masha Allah yazama saurayi zallar kamarshi da Abbu dinshi yana kara fitowa , Assha ma shekararta 11 da wata goma ta girma sosai Dan ba wanda zaice bata girmi Hala ba Dan tanada girman jiki,
Wata ranar Thursday da dare tana cikin bacci taji kamar an tsikareta sosai cikinta ke ciwo kafin suje asbiti ta galabaita emergency room aka kaita sun dade sosai akanta kafi ashawo kan problem dinta Dr ne ya kirashi office bayan yayi rubuce-rubuce alhamdulillerh mun shawo kan matsalar dama ba wani abun damuwa bane she is pregnant 🤰 almost 2 months gaskia ta daina aiki me wahala dan komai zai iya faruwa da cikin , gdy yayiwa Dr ya shiga dakinda take yana jindadi na ratsashi bacci take a hankali ya zauna a gefenta hannunshi ya daura akan cikinta lumshe ido yayi yanajin son cikin na ratsashi addu’ah yake Allah ya bar musu wannn indai alkhairy ne a wajensu anan suka kwana washe gari aka sallame su a ranar ya sanarda kowa abunda ke faruwa masu aiki biyu ya debo mata kulawa suke bata sosai har cikin ya shiga wata na 8 da tace wash kowa zai cha akanta,
Ranar da cikinta ya shiga wata na 9 aka kaita asbiti CS aka mata inda aka cire mata babyy girl like mom like daughter gyarata akayi aka basu sunata murna ita kuma aka wuce da ita dakin hutu saida tayi 3 hours akabude d’akin suka shiga sannu sukayi mata kowa yana yaban kyawun babyyyn anan suka yini har dare , kwanansu 5 aka sallame su kulawa suke bawa babyyyn sosai ta b’angare daban-daban ranar suna taci sunan Ummun shi wato Zainab {Hoorr} tasamu kayan barka sosai ,“Sabreen ma tazo suna tabasu hakuri kuma ta kusa aure Dan babanta zai aura mata D’an abokinshi bikin saura sati 4 masu zuwa”
Hajar ma tazo k’anwar su Masroor ce itada d’yarta sukazo Sahala tanada k’yau chocolate color ce tanada dogon hanci da d’an k’aramin baki idanunta manya ne tanada diri dukda karancin shekarunta masha Allah za’aga yammata masu kyau bazata wuce 13 years ba tunda tazo a gidan Nuru ta tare Dan itace uwar d’akinta komai nata a chan yake , Sayyad sam ya kasa zaune ya kasa tsaye Dan shifa harga Allah yagani yanaso kulawa yake bata sosai ko wani abu takeso nan da nan yayi mata shi itama a hankali tafara sonshi taga d’an fari😉😂
Sati daya sukayi sanda zasu tafi har gida yaje yayiwa Nuru magiya kartabar Sahala ta tafi da farko daria take masa amma data fahimci abun nasa babbane saiya bata tausayi dakyar Hajar ta barta shima da sharad’in idan aka koma school Masroor zai kaita da kanshi ta yarda, su Sayyad pa an dage soyyaya kawai ake ba kama hannun yaro satinta uku aka koma school sanda za’a kaita har kuka sukayi🥺 na rabuwa.
Haka rayuwa taci gaba da tafiya yau dad’i gobe mad’aci {Hoorr} tayi girma sosai yanzu haka shekararta daya amma kamar ‘yar 2 years ga wayo shak’uwa ce me k’arfi tsakaninsu da {Hala} Dan baya son abunda zai sata kuka koya yake sometimes idan yaga tana kuka tanata yakeyi yana qaunarta sosai shiyasa itama komai tasamu {Hala} indai baya gidan bazatayi wasa da wani ba ko anyi mata wasan baza tayi daria ba.
Comments and share pisabilillah🙏🏻
TAKU KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
+2347088392884
🌑🌑🌑 BAK’AR RANA 🌑🌑🌑
STORY ND WRITING
KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Chin Amana
Da soyyaya
Alk’alami yafi takobi
Bismillahirrahman Raheem
🅿️1️⃣2️⃣1️⃣-1️⃣3️⃣0️⃣✍🏻
Atika yanzu bazaki daina wannn kukan ba so kike raina ya b’aci ko kinfi so nashiga damuwa sai hankalin ki ya k’wanta?
Mama wlh bana son Khalifa na tsane shi Yaya Fahad nakeso ni Dan Allah Mama ki taimakeni zan iya rasa raina idan ban aureshi ba , “ kuka take sosai tunda Fahad yace mata ansa ranar su da Khalifa wata 3 kullum cikin kuka take “
Hmmm yanzu nito ya kikeso nayi kinsan dai Fahad bashida k’arfin da zai iya ri’ke ku biyu dole kiyi hak’uri ki dauna da Khalifa shine wanda Allah ya zab’a miki idan kuma baza kiyi mana biyyaya ba to bazamu takura miki ba tana kaiwa nan ta shige daki , wani sabon kuka take kamar zata hadiye zuciya tabbas tana k’aunar Fahad amma bazata iya bujirewa umarnin Mama ba koda kuwa zata rasa ranta ne haka ta yini tana Abu daya, koda dare Khalifa yazo zance shi kadai yayita maganarshi harya gaji yayi mata sallama.
Biki yanata matsowa Ango sai murna yake zai bar sahun gauraye yayi invite din friend dinshi daga gari-gari sosai gidan su ya fara daukar harami , Baban su ya siya masa gida kusa dasu Fahad gidan me kyau dashi amma bai kai na Fahad ba , 1 parlor ne da 2 bedroom sai kitchen da bathroom yayi kyau sosai ,
B’angaren Amarya kuwa abun yasha ban-ban Dan gaba daya ta futa hayyacinta ta rame tazama abar tausayi, duk wanda ya ganta sai yayi da gaske zai ganeta kamar ba wannn ‘yar gayun ba duk tayi wani iri abun tausayi, Mama da kanta take bata maganin mata wanda tasan bazai illatata ba har supliment din k’iba ta siya mata ko tayi kumari,
Ya rage sati biki sukaje wurin daddy kai masa ziyara yaji dad’in ganin su nan yayiwa Atika nasiha sosai har saida tayi kuka sallama tayi masa ta barshi da Mama suna hira, “Alhaji dama akwai maganar da nakeso muyi “ ina jinki rad’a tayi masa da murmushi a face dinshi yana kallonta gaskia Hajia kin farantamin Allah yasa ayi lapia Allah kuma ya basu zaman lapia da zuri’ah tagari Ameen , sun d’anyi hira kafin suyi bankwana, direct wajen gyaran jiki suka wuce basu koma gida ba sai dare Nusaiba suka tarar ta gama gyaran gidan har girki tayi sannu da zuwa tayi musu Mama ce kawai ta amsa itakam daki tayi wuce warta Dan rama sallar da batayi ba,.
Khalifa da Fahad ne zaune suna ta hira sai daria suke sun saka Daddy a tsakiya ji suke inama karsu rabu su dawwama a haka sai dai kash k’addara ta riga fata, nasiha ya musu me ratsa jiki ta shige su Dan Khalifa me saurin kuka sai daya koka sai wajen 9 suka bar wajen cike da kewar juna.
Wednesday, 5 August yau aka fara bikin Atika so take tayi kuka amma bata so ran Mama ya ba’ci haka dai ta daure akayi kasuwar k’auye, washe gari akayi kamu , ranar Friday by 11:00 dubban mutane suka shaida auren anyi komai lapia cikin mutunci da dare karfe 8 akazo daukan Amarya tasha kuka da kyar aka rabata da Mama, itama kanta Maman duk daurewar da take saidata koka ,
An kai Amarya lapia kowa ya watse akabarta ita daya Dan bata da k’awa ko daya, wayarta ce tayi ringing Fahad ne wani sanyi taji har k’asan ranta jiki a mace ta dauka “ hlo ya Fahad naam Amary yagajiya? Dammm gabanta ya fad’i murmushin yak’e tayi , nasan zakiyi mamakin kiran da nayi miki ko? “Nasiha zanyi miki a matsayina na yayanki , shi aure ba abun wasa bane karki d’auka Dan bak’ya sonshi zakiyi masa rashin k’yautawa Allah zai miki hukunci Mai tsanani Dan ba ruwanshi da kina sonshi ko A’a kuma kiyi masa biyyaya ki zauna dashi tsakaninki da Allah kuma da zuciya daya shine zaki samu tsira da duniyarki da lahira inayi miki fatan alkhairy Allah ya bada zaman lapia ya sab’a hali”
Tunda yafara take kuka tabbas maganarshi gaskia ce kuma tadau alkawarin zama dashi da dad’i ko akasin hakan, sallama sukayi tayi shiru tana tunanin rayuwar su ta baya istigfari takeyi idonta a lumshe, knocking akayi kafin tayi magana “munzo muna jiranki a parlor” gyara mayafinta tayi ta futa duk sun cika parlorn kujera daya ce ba kowa 1 siter zama tayi a takure addu’ah akayi duk sanda yayi magana sai gabanta ya fadi Allah Allah take yatafi wani Kabir yayi musu nasiha sukayi sallama kowa ya futa hamdala tayi bedroom ta koma ita kadai ce a dakin gabanta ne ke tsananta faduwa addu’ah tafara , sallama yayi bata gane voice dinshi ba dan ba’a nutse takeba bed din ya hau yana smile hannunta ya kamo ba abunda jikinta keyi sai rawa, wannn Amaryar tawa zabuwa ce gaskia da alama zansha fama daga kama hannu🤔
Kai nikam wace irin masiface wannn maganar ma taya Fahad nakeji , sarai yajita amma bata sani ba bude mata face yayi wow beautiful d’ago ki kalli mijinki mana halal for you, a hankali ta kalleshi har tayi kasa dakanta ta dago da sauri sai nunashi take tama kasa magana kashe mata ido yayi kinga ni yanzu ba wannn zakiji amsarki by tomorrow in sha Allah tashi muyi alwala ba musu ta bishi gani take kamar a mafarki sallah sukayi raka’a biyu tambayoyi yamata game da musulunci tabashi dai dai saninta kaza da holandia ya dauko da kanshi ya bata suna gama sukayi brosh kwanciya tayi shi kuma ya hau online Dan yayi posting pics din yammah sai daya gama ya kashe komai yayi alwala ya kwanta harya kashe 💡 ya kunna wata harara ya bankamin sak ya koma Fahad din da ba shiri na hada koma tsaina nayi waje harda makulli na rufesu svd da tsaro😂 tunanin inda zanyi na fara tunowa da gidan yari nayi chan na sukwani mota ta nayi.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Asbitin gidan yari cike yake da mutane babu masaka tsinke wasu na kuka wasu na al-ajabi wasu kam sun zabga tagumi kowa da tunanin da yake, Dr ne ya fito yana goge gumi zagaye shi sukayi kowa yana so yaji jikin nasa ,” ku kwantar da hankalinku jikinshi da sauk’i sosai yanzu ya samu bacci so baya son hayaniya please ku Dan ragu” hamdala sukeyi kusan duk sun fita sai manya suka bari a wajen.
Awanshi 7 yana bacci kodaya farka alhamdulillerh jikin da sauk’i sosai kwanan shi 5 sune suke jinyar shi Dan bayaso a gida asan halinda yake ciki.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Amarya da Ango ne zaune ana shan love cikin farin ciki da k’aunar juna tana kwance a jikinshi tasa riga me k’aramin hannu iya gwiwa royal blue batayi wani makeup sosai ba shi kuma yasa 3guar royal blue da t’shet fara sunyi kyau ba k’arya,
Honey nipa har yanzu mamaki nake wai taya ka aure Ni bayan da ya Khalifa za’a hadamu kuma bansani ba? Hmmm ta yanda kike sona nima nake sonki
Uhm ni dai gaskia ka fadamin kaji
Tohm shikenn zan fada miki yanzu , gyara kwanciyarta tayi Ina jinka.
Tun ranar da kika fahimci nayi aure naga yanayinki ya chanza a time din nayi tunanin kodan ban fada miki inada mata bane a hankali na gane ba wannn ne a ranki ba nafara zargin sona kike amma banida hujja Khalifa nayiwa maganar Dan yasan labarinki tun kafin kizo dashi mukayi planning yace yana sonki ni kuma zan amince masa tunda nine makwafin Daddy duk irin abunda kike masa idan yazo nasani, shawara yabani kan na aureki sai na hadaku gida daya da farko ban yarda ba Dan nasanki da rigima Sai daya mun maganar data kwantamin a raina yacemin ai kin sauya ba Atika din da bace da wannn maganar tashi na jewa Nusaiba ba da zancen bata nuna komai ba saima k’warin gwiwa data bani shiri muka farayi Dan bana so ki gane planning dinmu lokacin da nayiwa Mama maganr da farko taji tsoron kar nayiwa matata butulci tafada mata da amincewarta zanyi amma bamaso ki gane biye mana tayi Dan itama tana so taga gaskiar abunda kike kin gyaru har ranki ko da saura duk abunda kikaga inayiwa Nusaiba a gabanki plan ne Daddy ma yasani dan sanda kukaje da Mama ta sanar dashi kuma yayi murna sosai , Baba da kanshi ya ginamin wannn gidan ya mallakamin shi halak malak kinji abunda ya faru kuma shine dalilin dayasa nace miki Nusaiba ita d’in me k’aunarki ce,
Allah sarki ashe Aunty Nusaiba me sona ce har haka ban sani ba , Allah ya kara mana zaman lapia da fahimtar juna 🤲🏻Allah ya baka ikon adalci a tsakaninmu 🙏🏻Ameen ya Allah mace tagari.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
After 10 years Hajia Falmata kin tabbatar mana da zancenki idan mukaje mukaga sab’anin haka zamuyi miki hukunci me tsanani, na yarda yalla’bai ni ko kasheni ma kuyi indai bakuga abunda na fada muku ba, police aka d’iba zasu kai 40 suka dauketa tiryan-tiryan ta kaisu gidan a bakin get ta tsaya wani waje ta hak’a wata bak’ar leda ta dauko kuncewa tayi kunamu k’yank’yasai tururuwai da sauran su duk masu rai sunada yawan gaske amma duk wanda ya fito daga ledar saiya b’ace har suka k’are ,
Gidan suka shiga duk mutanen ciki saida suka kama su wani d’aki ta nuna musu shiga sukayi ba shiri suka fito banda d’oyi ba abunda yake mask 😷 suka sa duhu dakin ba abunda ake gani wayoyi suka kunna dakine babba babu komai a ciki wata matace k’wance b’aka ce sosai kamar mahaukaciya kanta yayi buzu-buzu ba idonta daya ya zube babu kyan gani ba wanda yaje inda take daga nan suka kirata batayi musu ba ta biyosu basu tsaya ko inaba Sai division bincike akayi sosai aka daure masu laifi wanda basu da laifi aka sake su ciki kuwa harda wannn mahaukaciyar abakin titi take kwana gashi bata magana idan mutum ya tausaya mata ya bata sadaka idan kuma bata samuba haka zata kwana da yunwa ,
Wata ranar lahadi tana zaune awajenta wani magidanci yayi parking motarshi fitowa yayi har inda take ya tsuguna, Hameeda yakira sunanta da sauri da d’ago innalillahi wa’inna’ilaihirraji’uun dama Hameeda ce tazama haka dunia kenn , kallonshi take tana kuka magana take so tayi masa amma ba hali kudi me yawa yabata yana jinjina halinda yaganta tabashi tausayi sosai kallon shi take har motarshi ya b’ace mata , “ nasan zakuce taya ya akayi ta tsira bayan wannn matashin ya chinyeta abunda van fada muku ba kafin hajia Falmata tafuta ta chanza mata d’aki ba wanda yasani sai tayi misfile-sing dinta da wata” haka ta zauna cikin k’unci harta fara cuta kwana 3 tayi batada lapia babu wanda ya kula saima wayar gari akayi an sassarata🤦🏻♀️ babu wasu sassan jikinta haka aka kaita kabari babu wani nata...
Allah kasa mu dace Allah kasa muyi karshe me kyau🤲🏻
Comments and share pisabilillah🙏🏻
TAKU KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
+2347088392884
🌑🌑🌑 BAK’AR RANA 🌑🌑🌑
STORY ND WRITING
KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
Labarine daya kunshi
Zalunchi
Chin Amana
Da soyyaya
LAST PAGE
Alk’alami yafi takobi
Bismillahirrahman Raheem
🅿️1️⃣3️⃣1️⃣-1️⃣4️⃣0️⃣✍🏻
After 5 years 9ja abubuwa da dama sun faru na bak’in ciki dana farin ciki,
Na farin cikin👇🏻
Nusaiba ta kuma haihuwa inda ta haifi mace k’yakk’yawa sunanta Atika Arfat ake kiranta cos ranar arfa aka haifeta tana yayeta tabawa Atika ita komai nata a wajen ta yake ba wanda zaice ba itace ta haifeta ba sai wanda ya sani.
Fahad ya k’ara daukaka arzikin shi ya nunku ya chanza musu gida Mama ma ya sauya mata gidan me kyau ya dauko mata maids da getman har mota ya siya mata ya samar mata driver yanzu kam Alhadulillarh komai yana tafiya cikin jin dadi farin ciki shakuwa da qaunar juna.
Na bakin’ cikin👇🏻
Daddy ya rasu bayan shekara daya da aurensu sunyi kukan rashin shi kuma sunyi masa addu’ar yafiya ga mahalliccinmu,
Sai kuma Atika bazata sake haihuwa ba cos Abortion din data ringayi ta samu matsala a mahaifarta tayi kuka sosai Nusaiba ta tausaya mata hakan ne yasa tabata Arfat ,
Zaune suke a main parlor suna hira Nusaiba tana yiwa Atika kitso Arfat ce tashigo da gudu tana kuka jikin Atika ta fada Mami kinga yaya yadunguremin kai ko kuma banyi masa komai ba kai ashe za’ayita a gidan nan kuwa akan me za’a dinga tab’amin y’ar lele Asim Asim!!! Kanaji Ina kiranka bazaka amsa ba ?, Mami kiyi hak’uri Allah pa yarinyar nan k’arya ce da ita kallon ta kawai nayi, ni ban yarda ba sam zonan in rama mata matsowa yayi kusanta magana tayi masa a kunne kukan k’arya ya fara, hhhhh yeeeeeeee💃🏻💃🏻💃🏻 Mami na tarama min wooooo😜😜😜 na fada maka dama Mamina tafi sona woooo tsalle take tana murna harda juyi daria suka kwashe dashi Dan abun ya k’ayatar dasu harda Fahad da shigowarshi kenn yaga ana drama karasowa ciki yayi sannu da zuwa suka mishi suka cigaba da hirarsu cikin farin ciki da k’aunar juna.
Ya budewa Mama katon store 🏬 a kasuwa duk ribar da aka samu nata ne ita ake bawa kudinta, matanshi ma duk ya basu jari Atika makaranta ta koma Nusaiba kuma kasuwanci ta fara a gida,Asim da Arfat ya siyawa kuwanne gida da sunanshi da shaidu da komai kiya mutu baya cikin gadonshi.
Khalifa ma ba’a barshi a baya ba Dan ya sake masa gida kuma ya mallaka masa ya siya mai mota.
Haka ma Baba yasai musu wani gida a jikin nasu Dan yace shikam yafison anguwar an hade masa gidan yazama babba me kyau har mota ya siya masa ya daukowa Umma me aiki.
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
Morocco 🇲🇦
After 10 years
Wata k’yakk’yawar budurwa ce fara sol da ita doguwa kwance a bed sai kuka take yi kamar an kawo mata sakon mutuwa ,
Wata matace ta shigo dakin sanye cikin black abaya da medical tayi kyau dukda girma yadan fara kamata a bakin kofar ta tsaya idan kinga dama Abbu yana kiranki sai a time din na kalle ta dakyau ashe Sa’adah ce ikon Allah ta kara kyau tazama uwa masha Allah to kenn wannn budurwar Assha ce lallai girman d’an mutum ba wuya, a hankali ta sauka dg bed din bathroom tashiga wanke face nata tayi mayafin abayar jikinta kawai tasa tayi waje sai b’oye fuska take kamar mara gaskia a haka ta k’arasa bakin kofar tsayawa tayi sai data daidaita nutsuwarta kafin tayi sallama, Yana kashingide news pepper yake karantawa amsawa yayi ya bada izinin shiga da sand’a ta shiga gefe ta zauna Abbu gani , ido ya tsura mata na ‘yan muntina Assha ya kirata da kakkausar murya , jiki na rawa naam Abbu inaso ki bani hankalinki ki saurari maganar da zan miki kuma ki fahimta sosai tohm Abbu , “ Kinsan Ammin su Ummu ko kinsan kuma abunda ke tsakaninmu da ita eh nasani Abbu good shin da aure a tsakaninmu ko babu Abbu a iya sanina ko daga kai sai itane kuka rage aure ya haramta a gareku Masha Allah to wannn shine hadinku da Sayyad babu aure ke da shi cos shi din yayanki ne shine first born dinmu nan ya bata labarin dalilin komawarshi Madina kuka tayi sosai kuma ta bashi hakuri Dan taso yi masa taurin kai “
Abbu wlh duk zab’in da kayimin dai dai ne tohm shikenn Allah ya miki albarka , Ameen dama Sudais ne yake sonki saurin dagowa tayi yadai ko akwai wanda kike sone A’a Abbu mamaki nayi nasan abunda yazo ranki amma idan kinsan bak’ya sonshi kinada zab’i ki kawo shi muyi magana , banida wani zab’i inba naka ba Allah yasa hakan shine mafi alkhairy Ameen ya Allah tashi kije anjima zai zo tohm Abbu a huta lapia,
Koda taje dakinta kukan ta daura itakam duk wanda za’ayi bikin nan nasu tare ita bata dace ba kullum mutum ba fara’ah kamar ankawo masa sakon mutuwa har magrib tana sake-sake bai zoba sai bayan isha tunda tazo ta gaidashi bata sake magana ba shine yake ta shurutun shi har yayi mata sallama, baifi zuwa biyu yayi ba aka bikin dai-dai dana y’an uwanta nanda wata 1 gyara sosai ake mata irin na larabawa me gyaran jiki aka dauko tun daga Sudan 🇸🇩 ranarda tazo suka wuce Mecca 🕋 Dan achan za’ayi bikin duka suma ‘yan Madina suna chan.
Safe ✈️ travels
🍀🍀🍀🍀🍀🍀
By 2 flight dinsu ya sauka dama or ready an tura mota ta dauko su so suna shiga suka wuce gidan Sultan Abdulyasarr, tun daga nesa ta hango shi smile kawai take Allah Allah take ta sauka Dan tayi missing dinshi sosai, baza ido nake naga wanda take son gani haka Masha Allahu gaskia anyi hallita anan wajen he is look beautiful ya hadu iya haduwa badan badan ba da nace shikam guy din nan 20 ma ya cika k’yakk’yawa ne na gaban ‘kwatance matashin saurayine a kallah bazai wuce 22 years ‘Dogone sosai yanada k’iba kadan yanada fadin ‘kirji gashin kanshi luf dashi gwanin sha’awa round face ne dashi yana da hanci sosai Dan bakin shi k’arami pink idanunshi manya ne ga gashin idon zara-zara ya hadu maqura , murmushi yayi saida na kusa sumewa a tsaye ashema har beauty point yake dashi ya Allah kai gaskia guy din yayi nipa an tafi dani, Inaga kawai kasar larabawa zanje in samo Dan shawalwali💔😂😉
Bude hannunshi yayi da sauri ta fada jikinshi Ya {Hala} gaskia nayi missing dinka sosai , nima haka my beautiful 6tar tare sukayi daria kama hannunta yayi muje ciki gidan ya cike kece kawai babu , da zumud’i suka shiga tare me gyaran jiki na biye dasu.
Katan parlor ne wanda ya amsa sunanshi tun daga nesa zaka farajin hayaniya alamar cike yake da y’an bana bakwai shiga sukayi bakinsu dauke da sallama sukan har rige-rige suke wajen hogging nata zama sukayi ana maida yanda akayi gaisheda yayunta tayi wanda ta girma suka gaidata , wata budurwace a gefenta tayi mata magana Assha Ina me gyaran jikin naji ance tare zaku zo eh tana wajen Ammi hira suke kamar karsu rabu.
Assalamu Alaykum yaran nan kun cikawa mutane kunne da hayaniya sai kace ku kadai ne masu dangi, hehehe hajia Ammi ikon Allah Allah dai yabar mana ke Hmm Allah bazai barni ba ku wuce kuje ciki a fara abunda ya dace duk matan ne suka tashi {Hala} ne yayi zuruf ya mik’e zai bisu Ammi ta janyo shi zonan kai mace ne b’ata fuska yayi to naga ai bakice mace ko namiji ba nima ai naga angone ya karasa yana mata gwalo😜 ita abun ma daria ya bata tafiyarta tayi tana daria.
Sati uku anayi musu gyaran jikin sunyi matukar kyau na daukar hankali ga wani k’amshi da suke me sanyin dad’i, Hira suke Assha kinsan wannn k’awar da nayi y’ar misra zatazo bikin nan kuma gobe zata zo Sahala ce me maganar duk ta girme su itama k’yakk’yawa ce chocolate color batada tsayi sosai tana da diri Masha Allah tanada jiki sosai tanada hanci k’aramin baki ido and gashinta ba bak’i bane yanzu tana 24y sai Assha mai 22 sai k’aramar su kuma k’yakk’yawar cikin su wato {Hoorr} duk sun girmeta sosai 18 years take salihar su kenn ko hira suke banda ita tana gefe idan sun cika mata kunne ma barin wajen take , tana k’yau irin asalin k’yau din nan doguwa ce fara ce irin me jan nan lips dinta so cute tana gashi baki sid’ik har baya ga idonta manya tanada diri sosai danko Sahala albarka ga beauty point ga toothgav batada k’iba muskila ce ta bugawa a jarida Dan ba tak’i ta yini batayi wa kowa magana ba banda mutum daya {Hala} ko fushi take tana ganinshi zata huce shiyasa yake kara son abarshi ,
Yanzun ma hakan ce ta faru hira suke amma ta koma gefe kamar bata dakin daga baya ma barin wajen tayi dakinshi ta nufa Dan tasan idan taje dakin da suke kwana Ummu saita korota, batayi tunanin komai ba tayi kwanciyarta a bed 🛌 bacci yayi gaba da ita, yana cikin baccin shi yaji kamar mutum a kusa dashi da farko ya dauka mafarki ne saida yaji tayi pillow da kanshi gashinta duk a face din ya tabbatar ba mafarki bane a hankali ya zameta daga kanshi sleeping face 😴 shagala yayi da kallonta ji yayi inama ya dauwama a hakan, Hala wai ba kiranka nakeyi ba Dan iskancin banza kabari na shigo dakin nan sai ranka yayi mugun b’aci k’uuuuuu cikinshi ya kada babban yaya me kuma ya kawo shi nan da sauri ya sauka bude kofar yayi kallo daya ya masa yayi k’as da kai Dan fuskar nan kamar anyi b’arin markade babu alamun rahma a hankali yace , “ Dan Allah kayi hak’uri bacci ne ya daukeni banji ba sai yanzu baccin ubanka ya fada yana gallamai harara “ idan kayi niya kaje ka kiramin Hoorr inaso inyi magana da ita wata irin zabura yayi uhm... am....dam... dama ai bab... yauwa Ammi ta hana ni shiga inda suke dazu Na har dukana tayi ido ya tsura masa yanason gano wani abu da sauri yayi kasa da kanshi , Allah Allah yake ya futa, ka kirata anjima idan an gama yi musu , tohm an gama sai daya kalleshi sosai tabbas akwai abunda yake b’oyewa Dan yasan wannn ba halinshi bane amma koma mene zai zuba ido ya gani futa yayi baice masa komai ba hamdala yayi yafada bedroom, k’ara bajewarta tayi batasan wainar da ake soyawa ba bathroom ya shiga ya daura alwala masjid ya wuce.
Ranar Thursday da yamma akayi mussaffa da dare akayi walima amare sunyi kyau matuka weeding gown👗 Sahala white tasa Assha kuma black Pink color Hoorr tasa sunyi kyau sosai abun gwanin ban sha’awa anyi lapia an gama lapia.
Washe gari Friday dubban mutane daga kasa-kasa ne suka shaida auren Abdullah Sa’ad (Sayyad) Da Sahala Al-mustapha Sai Abdurrahman Mahmoud [Sudais] Da Aisha Sa’ad [Assha]
Sai Maheer Mahfouz {Hala] Da Zainab Masroor {Hoor} akan sadaki mafi daraja Allah ya bada zaman lapia su Hala an zama ango.
By 5 an gama shirya amare tsaff sallama sukayiwa iyayensu aka wuce dasu , A Riyad zasu zauna
Babban gida ne me part 3 duk iri daya ne ko wanne da bene yayi kyau sosai Na Sayyad ne a farko saina Hala a tsakiya saina Sudais bayan ankawo amare kowa ya watse sai su kadai a gidan Assha ce ta dauki waya tana kira hlo toya za’ayi kawai mu hadu a gidan Hoorr tohm gani nan aikam takalmi tasa tayi gaba dabda zata shiga suka hadu da Sahala tare suka karasa da sallama suka shiga tana zaune a parlor tana jiran zuwansu , kun kusayin let pa kuzo muyi sauri daki suka shiga Sahala harda rufe kofar tsayawa nayi Ina jiran fitowarsu a tare suka fito sakin baki nayi Ina ganin ikon Allah kayane suka sa duk iri daya badan a gabana suka shiga ba tabbas zan iya cewa duk mutum daya ne a kujera daya suka zauna suna magana kasa-kasa daya daga cikinsu zata bude fuska da sauri ta tsakiyar ta ture hannunta, “sai kace kin manta khairiyyaah tana nan yanzu zaki ji ana maganganu”☹️
A tare suka shigo gidan kowa yayi part dinshi, Sayyad ne ya fara shiga da sallama yaji shiru bedroom din yashiga ba kowa ya duba bathroom nanma wayam wayarta ya kira yaji ringing dinta a kusa dashi kai ya tafe to ina yarinyar nan ta shiga fitowa yayi suka hadu da Sudais shima yagama dubanshi baiga Assha ba hankali a tashe.
Da sallama ya shiga gidan kofar parlor ya bude turus ya tsaya ganin mata uku da kaya kala daya kafin yayi magana wayarshi ta fara ring Babban yaya ne dauka yayi , Assalamu Alaykum eh tana nan harda mutum biyu ma no bangane su ba cos face nasu a rufe ok tohm shikenn zama yayi bai musu magana ba suma haka knocking sukayi ya bude musu kallon su kawai Sayyad yayi ba wadda cikinta bai kada ba Hoorr sarkin tsoro bata son duka kuma tasan halinshi tsaff zai iya zanesu jiki a mace ta mike bayan Hala takoma Dan bazata iya da masifar Babban yaya ba Sahala ma wajen mijinta tayi da sauri Sudais yaqara sa zama yayi a gefenta yana mata rada , kama hannunta yayi sukayi waje su Assha ma rufa musus baya sukayi, kamar jira yake sama yayi da ita bai ajiyeta ko inaba sai bathroom alwala sukayi bayan sun idar da sallah yayi mata tmbyy tabashi amsa ba kunya cos shine mallamin ta duk shi ya koya mata shiyasa batajin kunyar fada masa yanzu Madara ya bata 1 cup da kyar ta sanye hira ya fara mata sai dayaga ya farajin bacci sukayi brosh addu’ah tayi ta kwanta saidaya kashe komai kafin yayi shirin bacci da kayan jikinta ya ganta ta kasa baccin sai juyi take bai kulataba sai daya gama abunda yake yahau bed din zo kiga na rage miki kayan ta Ina zaki iya bacci dasu bata hanashi ba harya kusa cire mata kayan duka daga ita sai onder weary da bes kokarin cire bes din yake ta rike a hankali ya cire hannunta a jiki har yayi nasarar rabata da ita Bz dinta yakeson cirewa da wayo da wayo,.
tattara kaina nayi zuba gidan gaba tun daga kofar dakin akejin ihun Sahala murya a dashe kwana nayi nabar gidan gaba daya svd tsaro.
After 6 months Abubuwa da dama sun faru na farin ciki da bakin ciki Abun farin cikin kuwa shine .
Masroor ya samu karin girma a wajen aiki ya sauya musu gida shida dan uwanshi Nuru tazama medical Doctor 👩⚕️
Mahfouz kam abun baa magana arziki sai wanda yaci uban nada Habibtiey tazama shaharrariyar y’ar kasuwa bama iya saudia ba kasashen dunia amma ansan da ita.
Sa’ad kuwa yanzu baya morocco 🇲🇦 Dan ya zama Ambassador din Cairo suna chan shida Sa’adah sai dai suzo ganin gida.
Sahala da Assha sunada cikin 5 months Hoorr kam nata 3 months yake suna zaman su lapia bawani damuwa ko hayaniya yanzu haka shirin zuwa Madina sukeyi dan ganin gida.
Abun bakin cikin shine
Sultan ya rasu dalilin ciwan ciki na 1 day sunyi kukan rashinshi sosai musamman Sultana batayi kuka ba a fili amma tayi kukan zuciya Allah yajikin rai , bayan rasuwar shi aka nad’a Abiey a matsayin Sultan Ammi kuma Sultana Allah ya taya rik’o.
Kwanaki biyu sukayi a Morocco 🇲🇦 sukayi kasa me tsarki sun dade sosai a gari ya rage kwana biyu su koma sukaje wajen Sultan harda su Mahfouz,Habibtiey, Masroor da Nuru gidan yayi dadi sai hira suke cikin farin ciki da son juna Abiey ne yake tsokanar Hoorr nunar rana ya kamata pa ki zauna anan kinga nafi wannn sokon mijin naki iya rikon aure gashi nan duk yasa kin rame kodai baya baki abinci ne daria aka kwashe dashi harda ita , eh me zai Hana indai zaka bani rikon gari na shekara daya kasa a ranka ni kadai ce matarka sosai suke daria Ammi tace families sun hadu gaba daya Alhamdulillerh.
Nima anan zance daku Tammat bi hamdullah sai mun hadu a next book dina in sha Allah
Allah ya bamu ikon amfani da darasin dake ciki Allah kasa mufi karfin zuciyoyinmu Ameen
Sbhanakallahumma wabi hamdika nash hadu allah’iha anta nastagfiruka wana tubu ilaika🙏🏻
Comments and share pisabilillah🙏🏻
MU HADU A NEXT BOOK 📖 DINA [MAKANTA CE SILA] KARKU BARI A BAKU LABARI NICE 👍🏻 TAKU A KULLUM AKODA YAUSHE
{*THE YOUNG WRITER*} ✍🏻
TAKU KHAIRIYYAAHH BAKARRYY (PINKIE)
+2347088392884
0 Comments