*KAU'NACE*😘😍
Free book
Story and writing by* Dr zarah lg*💘
Dukkan yabo dagodiya suntabbata ga ALLAH maigirma..
Bismillah Rahamani Rahim
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
Page1
Wani mutum acikin mota ya iso wani gida yayi horn maigadi yabude'mai yashiga yafito da jaka ahanunshi yashiga ciki,yanayi sallama saiga wata matashiyar mata tafito tana oyoyo taje takarbi' jakarshi tana sannu dazuwa mijina dafatan kadawo lafiya mijina ? lafiya lau alhamdullh sukashiga da'ki yazauna abakin gado taduka gabanshi tana ciremai takalma da safa tana gama cirewa taje ta ajesu awurinsu,tace yacire kaya Bari ta hada'mai ruwan wanka saikazo kayi ,tahada'mai ruwan wanka tadawo tace.mijina nagama kazo nama yayi dariya yace dakaina zanyi ,tace kawo gefen fuskarka kagani tabashi hot kiss akumatu. Tafita yabita da kallo batagajiya dakulawa dashi sosai shiyasa kullum jinshi yake kamar ango,"
Tana fita taga yaranta nawasa azaune aharabar gidan tayi murmushi tace my Sweat children"suka ruga da gudu suka rungume mahaifiyartasu sukace momy gobefa Monday,tace eh banmantaba aiyau Dadinku kasuwa yaje bawurin aikiba .
Sukatashi tayi masu wanka tsaf suka Dau'ko kaya awadrob sai kyawawan yaronnan maisuna hafiz yace Momy.zansa shadda muyi.irida'ya da afrah tace to kinji abinda yayanki yace to momy shikenan nima zansa,tace zakuyi iri da'ya ?eh,"
Yau ranar Monday da safe garin yayi kyau gwanin ban sha' awa ga iska mai dadi' da ni'ima nakada'wa.
Suntashi da wuri saboda yau takasance monday ranar makarantar boko suntashi suna shiri saigawani kyaukyawan yaro yayi sallama kusan duk Sa a ɗaya yake da Hafiz dawata ka'ramar yarinya yarike hannunta,dashirin school ajikinsu,sukashiga sukace "good morning Mummy"tarungumesu duka tashafa Kansu tace"how are you my sweetest,suka hada'baki dacewa "we are fine and u Mummy ,tace"do u see ur sister and brother? "sukace No!! Mummy bamushiga da'kinsuba tace aishiyasa natambayeku yanzu d'akina suke kwana waitsoro sukeji,suna shiga suka tarar dasuma suna shiryawa,"
Suna shiga suka tadda afra na dau'kar takalma zatasa shikuma Hafiz nasa safa ,kawai saisukaji anrungumesu kowa yarungume dan' uwanshi ,saisuka Saki juna kowa yagoya jikkarshi sukafito falo sunyi matukar' kyau yaran kamar kasacesu dukkansu 4din' gwanin burgewa ,zainab takallesu tayi murmushi tace "wow loking so beautifuls" yarana sukace thank alot Mummy are u ready to go?yes mommy oya go,yanzu su dadinku sukace kufito sunajiransu tace yau amotar waza'akaiku dadi sweat KO dadi chaculate bari inji yarana nada rike abu ,sukayi dariya sukace dadi sweat shizaikaimu yau ,tace yauwa ,sukazo sukayimata kiss sukace Mummy bye bye!!! tace my children 's i wish u all the best, sukace? thank you mom sukanifi gurin Mota inda suka iske iyayensu suka kallesu gwanin burgewa sukace my children's "open the door,Daddy sweat yayi maganar cikin kulawa dajin dadi suka bude' sukace our daddy's good morning suka had'abaki sukace morning too our children's? sukace we are fine our daddy's ,sukahau titin tafiya makaranta wata private dake dutsin safe sun isa makaranta lafiya sukafito dukansu sukace bye Daddy's sukajera sukashiga aji iyayen sukabisu da kallo kauna sunacewa? ALLAH yarayaku yaranmu ,"
Sune first din zuwa a class d'insu daman kawai saisuka d'auko littatafansu kuwa suna diba wa,har yan aji suka suka ISO aji yacika gwaniburgwa San an8:oo uncle isama'l yashigo kowa yatashi yagaida uncle yabasu izini zama kowa yazauna akafara lesson kamar yarda sukasaba akodayaushe in angama sai ayitambaya saiyara subada amsa,antashi makaranta misalin large1:40 sukanuho bakin gate dalilin tafiya gida nankau harsu dadynsu sunzo Hafiza kecema afrah kizo murugasu isa Afra batatankaba saboda afrah irin yarannanne yan rashin son magana Hafiza kau akwai surutu da bankwanci sukataddasu sukashiga mota agajiya,sukace daddy's yau inasu Mum Daddy sweat yace Mum sweat ce ba lafiya,sai momi chaculate nakula da ita shiyasa ba'ataho dako mutum da'yaba ,suka hada' baki ALLAH yaba Momy lafiya sukace? Amin inji su Daddy Kenan,sun isa gidan Daddy sweat saboda shiyakaisu school to yau gidanshi za aci abinci ,sun isa gida lafiya sukacire kaya a palour suka watsa ruwa suka Sa kaya sukanufi da'ki dan ganin momy's suna isa sukaga mom sweat kwance tanata kuka dakagani zakasan ciwo yafi karfinta abin gwanin ban tausayi ,
Mummy chaculate zaune tayi tagumi tanakuka ,tana ganinsu ta janye tagumin tanacewa harkundawo my children's basubi takantaba,sukace Momy sweat kukan mekike Dan ALLAH kubar kuka ,suma yaran suka kwanta akanjikinta sunata kuka gwanibantausayi afrah tace momy karki mutu kibarni daga malaminsu yace masu inmutum yayirishin lafiya wani yana mutuwa,nimakaina saida namatsa kwallata danazo nan,soyayyar uwa da yaranta ALLAH yabarmu da iyayenmu dakara yimasu biyayayya🙏
to masu saurarona inasonku sosai plz kucigaba dabani hadinkai. insha allah zankasance makarafarantamaku taku harkullum Dr Zara lg sabuwar Marubuciya nasara itace fatana akodayaushe
Watsap number09078772252/09167352441
*KAU'NACE* 💘
Free book.
Story and writing.by Dr zarah lg
King and queen writing chamber💖
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
🅿️2
Iyayen maza suka taddasu suka ruga suka rungumesu sukace dady's ankai momy sweat asibiti ,Daddy's suka kalli juna suka girgiza kai saboda basusan ciwon zaiyi tsanani kamar hakaba,datuni suntafi asibiti,saisukace ah ah! Yanzu zamutafi kawai Mummy sweat tafara amai tagalabaita akabata ruwa aka kuskure matabaki suka d'unguma zuwa asibiti,"sun iso asibiti lafiya lau inda akawuce da mommy sweat "emergency"dan abata taimakon gaggawa anshiga da ita,"
Likita yaimata gwajegwaje daya san yakamata yana gamawa yafito yabarta abisa gado, Inda yafito yanamurmushi yadubi yarda dukkansu sunrikice abin bantausayi wannan wane irin family ne masu son junansu dayawa kowa kukayake ba Mummy ba chaculate ba basu daddy's ba balle yaransu bame lallasarwani ,likita yakalle su sunbashi tausayi yana tunanin ind'aya yamutu daga ciki yazasu yace wannan wace irin amintakace kamar y'an uwa ko yaya da kani sukahada' kansu haka ai abinsai yaburgeka,wace irin amintaka ketsakanin Alhaji Usman da Alhaji Yusuf , Alhaji Usman asalinshi dan' garin nasarawane awata lokal government maisuna sanga lokacal, Government yakasance haifaffen dan garinne awata unguwa maisuna unguwar tawa haifaffen dancanne yanada kanne mata ukku sainamiji daya Wanda dagashi saishi yakasance shine babba agidansu,"
Yatashi cikin gatan.iyayenshi suna sonshi sosai kamarzasu maidashi ciki abinda yakeso agidansu shi akeyi Wanda baiso ba'ayi ,mahaifinshi yakasance d'anbokone harsaida yarike kansila hakama mahaifiyarshi yarbokoce tahadu da mahaifinshi awata makarantar jami a dakecikin garin Jos maisuna university of jos,sunkulla Soyayya hartakaisu ga aure sukahaifi d'a nafarko sukasamashi usman watau sunan kakanshi akekiranshi DA Faisal sunanda mahaifiyarshi kekiranshi dashikenan shiko mahaifinshi yace bazai boyemashi sunaba saboda suna linzamine shiyasa yake kiranshi da Usman ,usman subiyarne agidansu yanada kanne 4 murja Zulaihat , Abdallah ,sai autarsu khausar ,iyayenshi tun yanakarami suka samashi son karatu haryagirma yanaso yazama lawyer,aiko alhamdullh faisal yazama lawyer babba yashahara sosai ,iyayenshi ranar daya kammala karatu sunsha farinciki sosai hardawalima gwanin bansha'awa,alokacin ne usman yafada' soyayya dawata yarinya maisuna Fatima yar' garince yakasance yanasonta sosai, suka kulla wata soyayya tsarkakka abin ba amagana,"Ashe abinda baisaniba fatima ba yar' garin bace tazone ganin kakanninta nacan ita soyayya tarufemata ido bata gayamashiba duk cikin garinkowa yasan soyayyarsu",dayake Fatima batacika magana dakowaba irinyarannanne yan kwalisa ga jinkai gata kyaukyawa chaculate color maikyau,"dayake hutun makaranta tazo tanajiran result yafito saitakomagarinsu wurin iyayenta akano ,sunacikin soyayya tayinisa basajin kira takegayamashi itafa ba yar' garinbace saiyace waitabar yimashi irinwannan wasan tayi tayi yafahimta amma inabai fahimtaba takeleshi amma abunnaranta akodayaushe tatuna ranar rabuwarta da masoyinta ,abin kau'narta,"
Abu kamar wasa harsun shekara d'aya da soyayya aiko cikin wanna lokaci daddy duk matan duniya zarah kadaice yakegani amatsayi masoyiya alokacinne results dinta yafito iyayenta suka sanar da kawunta dake abuja asokoro village DA. result din Fatima yayi kyau saiyayanke
hukuncin gobe zai aika da mota adau'kota tadawo nan hannunsa domintaci gaba dakaratu,"
Iyeyenta sunso tayi awurinsu amma dayafadi' haka sun amince dayimasa fatan alkhairi,aiko dasafe "driver yatafi zuwa dau'ko Fatima batasaniba kawaisaitaga yabigomata waya kawunta yasanarda itaga driver shinan ya aiko,akwa ranar KO break kasawatayi saikuka waiyanzu zatarabu da Faisal,aiko takira wayarshi akashe takara rudewa saikukan dayafi wanda takeyi yakaru analallashinta nandai har driver ya ISO akace taje ga driver zasutafi aiko yarkawunta kuma aminiyarta watau baby tashakuka sunatakuka ahaka sukarabu ,Fatima tanata trying number Faisal akashe saitaka'ra fashewa dakukatamamanta akan hanyasuke,"
Yautunda safe usman yatashi dawani irinciwonkai KO fitowama sallar asuba baiyiba saboda ciwon kanshi yatsananta hargani yake kadan kadan yakeyi amma dayake yau jumma a zaije gurin masoyiyarshi Fatima lokacinayi yayi karfinhalin shiryawa harda sabbin kayan daya masu shadda iridaya sunyi dajuna yauzasusa suyi anko yafito titi yahau. mashin izuwa wurin sahibarshi,"
Yayikyau sosai sai kalonshi akemutane saidai dakaganshi zakasan yarame sosai saboda daker yazo KO waya ma tunjiya akasetake daman danmasoyiyar akesawa dayaga zaizo wurin sahibar shiyasa baisaba tundagashi zaizo wurinta,"
Ya na isowa indasuke zance dababy saibaigantab yasan da Baby sukefitowa saboda tare sukekomawa kawunsu inbatare yagansuba zaita fada' ,saiyaji gabanshi yadan fadi' sai yadanne ya isa gurinsu baby da Yusuf yabashi hannu sukagaisa yagababy dayazo zatace gatanan tanajiranka tundakazo aisai abamuwuri Musha iska,saiyajita shiru haka Yusuf bayarda yasabaganinsuba sukagaisa yace inamutumiyar sukayi shiru yace nasan bata lafiya KO nima kwancenake kawai dan inganta nataso tanagida kwance KO yaja suwasa yace kunsanmu soyayyarmu true love never end ce","
Sai Yusuf yakalli baby yace kigayamashi abinda yafaru Baby tatuna maganar da fatima tacemata, nasanshi namijine yanada hakuri dajuriya ki sanardashi ,yakatsesu da fadin' Fatima tamutu ,suka girgiza kai ah ah!!yace tomiye yanafadin maganar akaukausar murya abin gwanin tausayi in akagayamashi wane hali take, Ta katseshi DA fadin' Fatima yautakoma abuja yace baby bansan wasa tace kakalli idanuwana ayau kaga alamunwasa Fatima takoma abuja wurinkawu sadiq zatayi karatu acan tanemi wayarka batasamuba kafin ta ida maganar yafadi' ka'sa,sukakaishi asibitin unguwar akabashi taimakon gaggawa ,sukasanar da iyayenshi saigasu suntausayama dansu da masoyiyarshi fatima kowane halitakeciki allah kadaine masani,"
Konanshi biyu aka sallameshi suka koma gida yanata ambaton sunan fatima kincuceni allah ya isa Fatima nabarki har abada yanafadin dabakine kawai zaiji sassauci game dason Fatima,am ma ina abin karuwa yakeyi,iyayenshi kosunzuba tagumi sunakuka suna tunanin makomar dansu yanzu yazatakasance yakoma kamarwani zautacce yayi kusan wata guda yana ambatar Fatima yanzu kuma abin yarage saidai kullum sonta karuwa yake...
to.masoyana alhamdullilah zantsaya anan saimunhadu acigaba inson ganin farincikinku
Watsap number 09078772252/09167352441
*KAU'NACE*
Story and writing by *Dr zarah Lg*
*Free book*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing*"
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
🅿️3
Zarah kincuceni tsakanina dake ALLAH ya isa narabu dake har abada kinfurtamin so ashe a iya bakine kin nunamin so ashe a iya fuskane, yanafadan' hakane kodan sonta zairagu azuciyarshi amma ka'ruwa yake,iyayenshi sunata kuka da yan' uwanshi yaya makomar dan'su zatakasance yakoma Kamar wani zautacce yakusan wata da'ya yana ambatar sunanta yanzudai yarage saidai kullum sonta na ka'ruwa,"
Iyayenshi dai sunsa anatayimasu addu'a agurin malamai dadama ,yau misalin shekara da'ya da rabuwarshi da ita yafara dawowa daidai sosai tunda yanzu baikiran sunanta saidai yaita tunaninta,iyayenshi dasuka ga haka sukayanke shawarar yimai aure dawata yarinya zainab dake unguwar nungu yarinyar ta amince haka iyayenta shidaine baisan mi ake cikiba,"
Watara mahaifiyar Faisal tashigo dakinshi misalin4:00tazauna agefenshi tanata mai nasiha cikin lallashi da lallami ta kwantarmai da hankali sosai haryafahimta yasan kome yasamu bawa kaddararshice ,hartake gayamai maganar zainab dayake Faisal akwai biyayya ya amince kuma yayarda rabuwarshi da zarah itace babbar kaddararshice kowane bawa da irin kaddararshice ",
Yaune ranar party da aka ka'wata na bikin yusuf da usman duk da amarensu biyu,wurin yaka'watu sosai yasha decoration dakayan alatu anata haska amare da angoyensu abin gwanin burgewa ,ba 'atashiba saiwurin 10:00akamaida kowa gidajensu harda amaren,"
Yauce ranar daurin aure taro yayi taro mutane suncika balaifi,andau'ra aure lafiya akatashi kowa yatafi,anajiran yamma tayi akaisu gidajansu dayake kusane,"Faisal aminaine sosai da yusuf,
Anzo dau'kar amare cikin motoci na alfarma akadau'ko amare biyu akakaisu gidajensu ankawata gidajen biyu sunyikyau sosai abin gwanin burgewa,ankai kowace dakinta talulluba damayafi tazauna akan lallausan gadonta sun zauna atakure akan gadon amarci,"
Misalin8:00kowa yawatse akabar amare sukadai' sunajiran angoyensu ,"
Zainab ce azaune akan gado tana jiran shigowar angonta tana tunani da godiya ga Allah dayagwadamata wanna rana tanisa tana tunani taji anshigo dagaji kasan abokan angone suka rakoshi gidanshi,suka zauna sunafadin amarsu ta ango kinsha kamshi nandai sukabude taron da addu'a sukaci gaba da zolayarta dayake tanacikin gyalanta sukagama sukatashi sukatafi sukabar ango da amarya , Faisal yafara magana dacewa zarah inasonki yau Allah yakawomu ranar aure kibude' mayafin naganki ,kawai saigaban Zainab yafadi'. ,tun tana daurewa maganganunsa hartakai gacewa Zainab ce ba zarah ba tayi saurin tashi tafice daga da'kin tana kuka maitsuma zuciya da bakin ciki ,yana zaune akan gado yakifa kanshi yanakuka yanacewa Fatima kena keso kuma nake KAU'NA yau natabbata inayimaki sonda bazan taba yima wata mace kamarkiba ,zarah kina inane kuma nasan zarah batason kishiya ta tsaneta yanzu koda tadawo bazata aure aureniba inadamata ,nandai yakoma yanata tunani iri iri zainab kau batayi bacci ba saikuka,"
Su kau baby yau ansha amarci sunba junansu hadin kai yausunkara tabbatar suna son junansu ,sunyi sallah sunyi godiya ga Allah madaukakin sarki da rokon Allah yabasu zaman lafiya ,daya azurtasu da samun zuriYa tagari ,sunraya darensu nafarko yarda kowane masoya sukeyi",
Awashe gari dasafe Faisal yatashi da matsanancin ciwon kai hargani yake samasama,zainab tayi sallah taroki' Allah days daidaita tsakaninta da mijinta,tashigo da nufin gaidashi saita iskeshi kwance kamar matacce saita rude' tana Kiran sunansa shiru ko komots i baiyi ,saita bugama baby waya tasanar da ita halin dasuke ciki ananne baby tasanarma yusuf sukafito duka da ita dashi sukashiga gidan sukaga zainab nata kuka tabasu matukar tausayi kamar ba amaryar jiyaba duk tafita hayyacinta tanakuka maitsuma zuciya ,nasuka shiga ciki akadau'ko shi akasa amota suka nufi asibiti Dan abashi taimakon gaggawa......
Tabbas KAU'NA daban take soyayya nada dadi dasa mutum nishadi wani lokaci akasin haka Allah yakara hadamu damason nagari,
*Ashakaratu lafiya*
WhatsApp number 09078772262/09167352441
*KAU'NACE*
Story and writing by*Dr zarah Lg*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
Watssp grJoin my WhatsApp group. https://chat.whatsapp.com/D6TzXYv1kSwF7EFMWwegqMoup
🅿️4-5
Sun isa asibiti lafiya akawuce dashi emergency ananne likita yadubashi sosai yafito Yana sanardasu yayi doguwar sumane Nanda 30minute zaifarka inshallah suka amsa da Allah yatasheshi lafiya ,yace Amin ,yawuce yabarsu agurin sunyi jigum jigum sai alokacin suka samu natsuwar sanarda iyayenshi halin da akeciki ,mahaifiyarshi tayi kuka harta godewa ALLAH sukataho zuwa asibitin domin dubashi,"
Mahaifiyarshi tashigo arude' Tana kukancewa wayyo Zara zata kashemin da' wane irin so Usman kema Zara alokacin taji tatsani harzainab datakasa controlling mijinta ,hartabari Yana tunanin wata adaidai lokacinne yafarka tayimashi yajiki suka tafi izuwa gida sukabarshi da matarshiba ,yau kwananshi biyu a asibiti,gobene za 'sallameshi , mahaifiyarshi tanatayima zainab masifa waizata jarayuwar dan'ta tanakasa inbata iya aureba yasaketa,saida mahaifinshi yajata sukafice Tana tafadin' yasaketa inshi yagaji dadan'shi ita bataganiba ,zainab kau aranar kuka tawuni tanayi danma tanada haku'ri da juriya har Allah yakai lokacinda mijinta zaice Yana sonta zata shareshi,"
Yauce ranar da aka sallameshi da'ga asibiti sundawo gida lafiya ,inda zainab tafita daga mota takoma sashenta shima baibi takantaba yakoma nashi,kullum dai haka suke zaune ba maiyima wani.magana kodawasa kowa harkarshi yakeyi tunda baby Bata ganeba harta fara ganewa tanaso ta tabbatar da hakan harta tabbatar tasami Rana guda da nufin tambayar zainab halin da akeciki ,aiko yau ranar jumma'a bawani aiki kegareta agidaba sosai ,tashiga gidan zainab sukazauna nantake tambayarta halin da akeciki tagayamata komai tagamsu da bayanin da zainab tagayamata Kuma tayarda tacemata tanaso tabata shawara ,tace Matamata haba zainab inaganinki irin wayayyiya Kuma Mai haku'ri da juriya Amma Dan Dan' wannan abun Zaki kasa maganceshi tace haba zainab din' Usman kinatsu da abinda zangayamaki akan namiji Kuma nasan zakiyi amfani da abinda zangayamaki akan namiji,kisani namiji kamar jaririne idan yanason abu Kuma abun nabashi kulawa to saikaga aduniya ba abinda yakeso kamar mebashi kulawa,kinsanko yanzu Allah nafushi dake saboda kin kyale mijinki bakisan halindayake cikiba,kifa tuna yanzufa mijinki aljannarki na kar'ka'shinshu duk wadda batayima mjinta biyayya to Tana tare da fushin Allah,zainab kisani yanzufa bakida Wanda yafi Usman awurin komai naki Yana hannunsa zee Dan Allah ga shawara kikula da miijinki fiye da yadda Zaki kula da kanki ,ku zauna kuraya sunnar ma aiki s a w ,kinunamashi kinasonshi fiye da komai arayuwarki kinuna mashi shine abokin rayuwarki kema kece abokiyar rayuwarshi,Kuma yawon yima mijinki.kwalliya irin ka'nanan Kaya NASA yaji Yana sonki da iya abinci majidadi',da nunamashi kulawa maikyau inzaitafi wurin aiki kisamashi hula kibashi jakarshi ki zaba'mashi Kaya masu kyau yasa kirakashi harbakin gate in yashiga mota sannan kibashi jakarshi kiyimashi hot kiss akumata sannan kuyi bankwana kiyimashi addu'a Allah yakiyaye kida'gamashi hannu harsaiyafita daga harabar gidan sannan kikoma cikin gida kinatunanin inyadawo dame Zaki tarbeshi, inyadawo kiruga da gudu ki makal'ka'leshi kina mashi oyoyo,"
Zara ce zaune agidanta tanata sake'sake' dawarware _warware,harta gamsu da komai yauzata farayima mijinta girki da nunamai soyayya agareshi kar'fe 4 yake dawowa daga aiki ..........
Tomasu sauraro anan zantsayamaku saimunhadu' acigaba
Watssp number 09078772252/09167352441
*KAU'NACE*
*Free book*
Story and writing by *Dr zarah Lg*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
🅿️6_7
Sai bayan Baby tatafi tatashi Ta dau'ra sanwa sannan tayi wanka tashirya tayi kyau jinta take kamar yau akakawota gidan Usman ,Tasha English wears Tana zaune Akann 2seter " tayi dai'da'ya da remote ahannunta Tana kallon.wani hada'ddan' film"na India anata zuba soyayya afilm din' tanata ka'ra kau'nar Usman aranta Dan Usman yakai namijin Daza'asoshi ,inkaganta zakasan tanacikin farinciki da kwanciyar hankali da Jin dadi' inda azuciyarta taka'gara taji motsin sahibinta akusa da ita,duk inyadawo batasaniba saboda kowa harkarshi yake Amma yau tamatsu taji du'riyarsa inzai wuce sashenshi,yau tunda Usman yatashi yajishi baijin da'di' yaudayake jumma'ace dawuri yake dawowa daga aiki yanacikin office din'shi Yana tunani iri iri,hardai yai tunanin tafiya gida ya kwanta ya huta saboda kanshi na ciwo jikinshi baijin dadi' yatashi yafita harabar inda ake aje motoci , daniyar yadau'ki mota yatafi gida Yana fiddo wayarshi yaga ammashi miscalled" da baku'war number ,shikuma Daman baidau'kar baku'war number ,inda ranshi baikawomai zainab bace saboda Shi haryamantawa yake yanada aure baisan dadin'shiba ,saboda shida zainab kowa harkarshi yakeyi Amma yasan dadin' soyayyar Zara tadan'da'namashi zumar soyayya aranshi Yana tunanin ina zara take yanzu Kota mutu ko Tana Raye ko awurin baby baijin labarinta Kuma ma batabashi fuskar yatambayeta ita,Amma yanaji aranshi Bata mutuba Tana nanraye Kuma yasan Bata manta dashiba ,yanatafiya Yana ta tunani iri iri acikin mota yanzu da Zara zaije ya iske dayafi jindadi' dayana tunanin yafikowa sa'a yashigo kwanar gidansu yayi horn? maigadi ya bude'mashi kofa yashiga ,tanajin ka'rar mota abinka ga maijira kawai saita leko' ta window" ta hangeshi yafito yayi kyau abinka ga kyaukyawane saidai yar' Rama dayayi tarashin kunciyar hankali ,ananne taji haushin kanta Dame Zara tafita Banda ita tafi Zara tunda tagirmeta,saiwata zuciyar tacemata wancan gayen itakau Zara tafiyemashi ke tunda ta iya soyayya Kinga kau taciri tuta,tunda saboda ita mijinki baidamu dakeba Kinga kokin girmeta da shekaru ta girmeki asoyayya ,cikin zuciyarta ta aiyana zata bashi kulawa sosai haryafisonta fiye da Zara yamanta dawata zara",
Yashigo yanufi sashenshi ya kwanta akangado itakau gimbiya abuga basabanba anacan Ana ka'ra gyara kwalliya kamar wata sabuwar amarya dayake zainab itama akwai kyau tayi kyau sosai dayake farace ga diri abinda Zara zata nunamata kawai jiki dayake zainab siririyace mejikin fulani,tagama tsantsara kwalliya tsaf aka nufi sashen ango tunda wannan ai matsayin ango za'ace mashi tunda baitaba' sanin matarshiba ,baisan miye dadin' amarciba ,shiko yanashiga yakwanta dayake Usman akwai tsafta da'kinshi fes yake kamar mace nashare da'kin gwanin burgewa ga hoton Zara yodo'ra saman banko inda suketare shida ita tanamai murmushi sunyikyau duk da'kin hotonshi danatane ,zainab tayi sallama baijiba dayake yafada' tunani mainisa tayi saurin taje wurinshi tanacewa lafiya my sweat miye kedamunka dasauri yamike' yanaso yasan wacece take ambatar sunan da Zara kekiranshi dashi,kawai saiyayi firgit yatashi zaune Yana binta da kallo maicike da alamomin tambaya?bataji dadin' kallon dayakemataba amma ta daure tace my sweat lafiya mekedamunka? yayi shiru nadan' lokaci yace bakomai,"
Kawai saita kama hannunshi tace yatashi sutafi sashenta yakau tashi ba musu yanabinta da kallo yakoma kamar wani ka'ramin yaro ,"
Yana mamakin wannan canjin na zainab dawuri kodai mafarki yakeyi suna Isa sashenta yatabbata da gaske mafarki yakeyi Dan yadda take tayimashi harda zaunar dashi abisa kan kujera,saitashiga tahada'mai ruwan wanka takai toilet "sannan tazo tace yatashi sutafi yayi wanka ,saidayaga hoton zainab ada'kin sannan yagane ba mafarkibane dagaskene..... .
Tomasu sauraro anan zantsaya saimunhadu' acigaba.
W
atssp number 09078772252/09167352441
*KAU'NACE*
Story and writing by *Dr zarah Lg*
*Sadaukarwa ga hajiyarmu*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
Watsap group
Join my WhatsApp group. https://chat.whatsapp.com/D6TzXYv1kSwF7EFMWwegqM
🅿️8
Ita tayimashi wanka yafito tagogemasa jiki tashafa masa Mai tasamasa Kaya shidai gani yake kamar amafarki ,saibinta yake da kallo kamar tv Tana gamawa takama hannunsa suka nufo dining ,tazauna sukaci abinci sukasha cikin farinciki sannan tacemasa yazo suyi kallo ya amince da hakan dayake Usman akwai saurin sauka,, yanada saukin' Kai da haku'ri gayawan ibada,"
Aranar sunsha amarci kace sunsaba saidai duk dahaka ya umarceta data dunga kiranshi da sweat" kosun haifi Yara tace sudungacemai dadi sweat " mijin baby Kuma dadi chaculate ta koyardasu hakan Dan Zara nason hakan ,tayi alka'wari zasuyi zaman lafiya da baby Kuma yaransu duk da'ya zasu nunamasu shine gurinsu Daman,munso muhada' babban family" Amma kema zainab kitaimaka mamu muhada' tunda Zara tatafi tabarmu kimaye Mana gurbinta please" tayi murmushi tace aikome kace ayi shiza' ayi sweat nifa takace kaima nawane nayima alka'wari danan dagidan sa'adatu zaizama da'ya zancika maku gurinku , nahada' family da'ya" sai yace thank u sweat mother for my children's" saboda yaji dadin' haka saiyanzu yakira ta sweat ,aranar sunsha amarci Dan sai kar'fe 4sukatashi sukayi wanka da sallah da rokon' Allah yabasu zaman lafiya dajin dadi' arayuwarsu,'
Kar'fe 7:00yashirya zaitafi wurin aiki tashiryashi tsaf tarakoshi harbakin gate inda yake aje mota tayimashi kiss" yashiga mota Tana da'gamai hannu haryayi yafita daga harabar gate din' takoma ciki",Tana tunanin mezata dafa mashi yaci inyadawo ta saka' wannan ta warware wancan nandai tayanke shawarar tambayar sa'adatu takira number ta kau tashiga tadau'ka tayi sallama ta amsa,tayimata bayanin komai tace sabuwar amarya aidaga gani basaikinfada'ba dagajin muryar ansan kincanza tace A! Naji yanzudai shawarane natambayeki meyakamata nadafamai yau tacewa ?tace angona Mana ,bazan fada'ba ki'iya kula da mijinki kekadai' basai kin tambaye niba,donhaka bazan fada'ba ke kikasan mefisheki ,takashe wayan Tana dariya,"
Yaukau tunda ya Isa office tunanin zainab din'shi yakeyi, har yafara tunanin yau dawuri zaigama aiki yakoma gida,"inda kar'fe 4:00 daidai yayi Shirin tafiya gida ,yawuce super market yayimata siyayya yawuce gida,"
Itakau amarya Tana ganin lokaci dawowar angonta yakusayi ,saita tashi ,tashiga wanka Daman tagama sanwa,"tagama wanka tsaf tashirya cikin wani Riga da wando sunyi mata kyau sosai,tagyara gashinta abinka gamai gashi ,tafito parlour, takwanta akan 3seeter,"Bata dade' da kwanciyaba taji horn din' motarshi ,tanata jira yashigo shiru, Ashe yashigo yaganta akwance yatsaya Yana ka'remata kallo cikin so da kau'na taji kamar akwai mutum ada'kin , Tanajuyawa sukayi ido biyu dashi ,tatashi taje tarungumeshi Tana yimasa sannu da zuwa,tasumbaceshi takarbi' jakar takama hannunshi tazaunar dashi tana fadin' sweat kazauna barinaje nahada' ma ruwan wanka,"
Bayan 5minute, saigata tace tashi muje,da tawul ajikinta ta dau'ra ,gashinta kau yazubo abayanta ,takama hannunsa tace muje sweat ,"
Suka kammala wanka tare sunagama sukafito da nufin shiryawa dasa Kaya,sun shirya tsaf sukatafi izuwa parlour" da nufin cin abinci",nanma wurin cin abincinma ansha soyewa",
Haka dai rayuwa takasance tsakanin Usman da zainab ,rayuwa Mai Cike da jindadi'da kulawa da juna,"
Anacikin haka watarana ..........
To masu saurarona anan zantsayamaku ,saimunhadu' acigaba asha karatu lafiya ,daga Maison ganin farincikinku *Dr zarah Lg*.
Watsap number 09078772252/09167352441
*KAU'NACE*
Free book
Story and writing by *Dr zarah Lg*
*Sadaukarwa ga Abdul king article*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
*Marubuciyar*
*Auren bansoba*
🅿️9
Anacikin haka watarana zainab tatashi da ciwon Kai inda takecema Usman kanta namata ciwo ,nanfa Usman yarude' yanata faman yimata azkar iri_iri ,tace tadan' jisauki'ma haryayi kar'fin halin tafiya aiki,Yana dawowa daga aiki ya isketa kwance kamar matatta Nanfa yarude' ,yadau'keta sukatafi asibiti anazuwa akawuce da ita emergency, doctor yadubata sosai yafito yasanar da Usman matarshi tanada juna biyu , yayi murna sosai harda kukan farinciki sai 4:00akasallamesu suka koma gida yasanar da Yusuf ," Yusuf ma yacemashi Allah abin godiya da sa'adatu da zainab tare zasu haihu ,itama sa'adatu nadaciki,sunsha murna sosai da godiya ga ALLAH,"
Yau garin yatashi da sanyi Mai dadi' ayaune cikin manyan Mata yakai wata hudu' ,ciki yafito sunyi kyau dayake suna samun kulawa wurin mazajensu,ga awu suna zuwa sunadai kula da cikin bakin gwalgwado,Usman soyayya zainab kullum ka'ruwa take acikin ruhin zuciyarshi gashi harda ciki Kai abin ba'magana,yanzu Usman baida lokacin kowa saina Zainab danacikinta kusan duk weak saisunje sayen kayan jarirai shidasu yusuf kome saye ake saboda sunaji dayarannan ahadai akaci gaba da kula daciki da iyayen sunga so awurin mazajensu da kau'na ,yaudai antafi asowo kayan jarirai ga ciki haihuwa ko yau ko gobe kumafa da matan sukatafi da kyar suke takawa,har akazo akagama sayayya aka koma gida sunafira sai zainab tatashi tace baritaje toilet kawai Tana tashi tafadi' ,Tana murku'susu Tana Kiran sunan Usman da sauri yabi bayanta da gudu yataddata aka'sa kwance,yakira Usman yazo yataimakamashi Ashe yanacan yanafama da sa'adatu takira yusuf tana cewa wayyo cikina zanmutu,dasauri suka sunkucesu da nufin tafiya asibiti,Nan akayimasu treatment" din' dayadace ,Nan Usman yasanar da yan' gidansu zainab yusuf ma akasanar da yan'gidansu sa'adatu halin da akeciki duk suntaho zuwa asibiti domin ganin yaransu kowane Hali suke ciki?aikuwa asibiti tacika da yan'uwa sosai ,har 4:00 nadare suna naku'da suke bawarda tahaihu tun yan' uwa najira harsuka watse akan saigobe zasu dawo dasafe,"
Da kar'fe 10:00nasafe Allah yasaukesu lafiya ,kowace ta santalo tsalelen da' namiji yaran gwanin burgewa ,yau Kau farinciki wurin Usman da yusuf bai misaltuwa ,matan sunhaihu cikin ko'shin lafiya Amma sainan da one weak" za'sallemsu domin aka'ra duba lafiyarsu sosai , yauda gobe bawuya harsati da'ya yayi , yaune za'asallamesu zuwa gida murna wurin matayen da mazajensu bata misaltuwa,akasallemeshi suka kwashe kayansu zuwa gida Cike da farinciki da murna ,sun Isa gida lafiya anata shigowa makwabta kullum sai anzo barka,hardai yau kwana bakwai ranar suna takama ranar juma'a ,dan' zainab yaci suna hafizu abinka ga yan' Boko za'adunga kiranshi da Hafiz, dan' sa'adatu yaci sunan abokin babanshi Usman za'dunga kiranshi da affan Ansha suna ankashe nera antara mutane sosai asunan,akwana Atashi Yara sunfara girma anashirin yimasu kan'ne tunda har yayesu anyi ,tunda har iyayensu nadawani cikin,Hafiz yanakira babanshi dady sweat shikuma affan yanakiranshi da dady chaculate" yaran kyawawan sunyi bul'bul' harsun kai shekara dai'da'ya ,indakowa cikinsu nadaciki wannan cikin Basu dan'sha wahala sosaiba saboda sundan'fara sabawa,"
Akwana atashi cikinsu yagirma sosai har ya Isa haihuwa yau ko gobe ,wata ranar lahadi da daddare ALLAH yasauki mataye gidansu lafiya ,cikin kwanciyar hankali da cikakkiyar lafiya ,matayen sunsantalo da yaransu Mata,Zainab tayi farincikin haihuwar ya'mace inda babanta yace sunan Fatima zara za'asamata,za'dunga kiranta da afra,zainab ta amince saboda yanzu ba'abinda tafiso kamar farincikin mijinta uban yaranta ,itakuma sa'adatu di'yarta taci suna hafiza,Ansha suna sosai inda darenayi kowa yawatse akabar masu jego da yaransu farincikin family din' yaka'ru sosai indasukayi alkwawarin inyaran sukagirma zasu hada'su aure ,sunyi alkwawarin tunyanzu zasu koyamasu son junansu,"
Akwana atashi Yara sunfara wayau don yanzuma makaranta akeshirin kaisu,anata shirye shiryen kaisu makaranta,yau ranar Monday za'akaisu makaranta tun6:300akafara masu Shirin tafiya skull,sunfara zuwa makaranta lafiya inda aka kaisu aji da'ya dukansu hudun' yaran dakagansu zasu burgeka musammanma afra yar' zainab kamar balarabiya itama hafiza balaifi,iyaye inyau wannan satin wannan yakaisu wanisatin wannan zaikaisu in andawo gidanshi za'zauna aci abinci,kullum Yara nazuwa makaranta cikin Nishadi' da jindadi' dasanin abinda yakamata ,ga shagwaba' dukkansu iyayensu ' nanunamasu so da kau'na Amma duk dahaka Allah baisa sun hana Basu tarbiya tagariba ga ilimin addini ga natsuwar ga girmama nagaba dasu gasu dasaurin shigarai yaran,"
Akwana atashi Yara sungirma,suna secondary school" suna Shirin zana exam" na kar'she Anan ne soyayya taka'ra kul'luwa agaresu kowa yatabbatar sunason junansu,inda aketa soyewa tsakanin afra da affan tayi kar'fi sosai ,Ana cikin hakane Allah yaka'ra azurta iyayensu da ka'ra haihuwar Yara Mata inda di'yar zainab taci suna hafsat , yar' sa 'adatu Kuma taci suna khadija ,alokacinne Hafiz yake cema affan Wai yaita wani nunama ka'ramar kan'warshi soyayya harsaita rainashi,nandai affan yayi murmushi yace inason afra sosai kamar yadda kakejin hafiza aranka,yace wallah banfatar ranar dazanrabu da afra nandai dukansu sukayi murmushi yace sarkin soyayya ALLAH yabaka afra Amma dai karage soyayyarta Koda kadan'ne yace waito inaruwanka ,akwana atashi bawuya Yara harzasuyi candy, ssce ,sai murna suke jarabawa takusa, ananne iyayensu suka sanardasu zasu kaisu babbar makaranta kowa datashi,saboda kowa da course"din'shi,sukuma mazajen za'kaisu University of Jos,anata shirye_shirye tafiyarsu makaranta inda aka anshe wayoyinsu duka da mazan da Mata harsai sungama karatu ,saidai za'adunga zuwamasu visiting,sunsha kuka kamar ransu zaifita Danko abinci sunbarci sai kuka tun ana lallashinta harsungaji da lallashi angyalesu suyi Mai isarsu,"yauce ranar lahadi ranar da kowa za'akaishi gidan kakanninsu suje suyimasu bankwana ,sunhada'masu abubuwa sosai ,sundawo gida sunata Shirin tafiya dady's sun hana yaran ganin junansu harsaida ranar da zasu tafi makaranta,iyayensu Mata sun daurewa ne saboda alhinin rabuwa da yaransu jigon rayuwarsu da farincikinnsu ,zasu tafi subarsu nadan' wani lokaci basusan halin tafiyaba ,yazata kasance zasu rabu da iyayensu,"mommy sweatce zaune itada da yaran Tana yimasu nasiha suyi haku'ri da rayuwa aduk halin dasuka tsinci kansu ,suna takuka dukkansu bamazanba ba matanba kamar ransu zaifita harda Mummy bamai iya lallashin wani saboda gobe zasu tafi zuwa makaranta ,Hafiz ne yayi ko'ka'rin gyara murya dacewa Mummy Dan ALLAH kubar kuka muma zakisanya muyita kuka sosai ,Mummy tafiya ba mutuwa bane, Mummy please" kiyihaku'ri kibar kuka,in ALLAH Yayarda zamu dawo mu iskeku lafiya kamar yadda muke fatan mubarku lafiya , Mummy sweat taji wani sanyi yaratsa zuciyarta kawai saita share hawayenta Tana cewa bakomai Allah yasadamu da alkhairi ,inayimaku fatan Allah yakiyaye ,suduka suka amsa da Amin Mummy , Mummy sweat tace kuje gurin mommy chaculate tanaso itama tayi maku nasiha suka Mike' dukansu sukafice,sunje gurin mommy chaculate Daman sutake jira Tana zaune akan kujera 3seeter,suna Isa suka duka' suka gaisheta ta amsa da murmushi tace lafiya ,my sweetest children's " mommy tace kuzauna suka zauna tafara magana kamar haka,to my children's ALLAH yakawomaku lokacin dazaku tafi makaranta tagaba da secondary ,Kuma zakuyi Nisa damu,nasiha nakeso nayimaku agameda zaman rayuwa Dan ALLAH kuzauna dakowa lafiya Dan Allah yarana karku Raina nagaba daku kamar yarda nasan halinku,da girmama nagaba daku to inaso kuka'ra ku linka game dawanda nasankudashi kuyi karatu ku aje wasa agefe shiyasa dady's din'ku sukace baza kuje da wayoyinkuba saboda karatu akeso kuyi sosai,to ku yan'Mata Nan kunatsu kusami ka'waye na kirki masu Baku shawara tagari Dan ALLAH, Banda yawo acikin makaranta kunatsu agurida'ya Dan ALLAH naroke'ku inayi maku fatan alkhairi, ALLAH yadawo daku lafiya yabada sa'a ,sukace su dukansu Amin ,tace to kutashi kuje kucigaba dashiri Dan gobe kowa driver "zaikaishi dasafe makarantarsu suka amsa da ALLAH yakaimu tace? Amin," dasafe misalin 8:00am kowa yashirya yanajiran driver" dazaikaishi,to gayara hadu' sunfito da iyayensu ,sunrako'su bakin gate,sunkai inda mota take kowa yarungumesu mahaifansu suna kukan bankwana ,nandai suka rabu suna masu fatan alkhairi ga yaransu,"
Fatima Usman wato Afra tashiga cikin garin katsina lafiya inda zatafara karatu a aqalam unuversity Amma a hostel zata zauna,Hafiza ta Isa makaranta lafiya inda zatayi karatun law" shikuma Hafiz zaiyi karatun jarida , Affan Engenearing"ALLAH yan' samari da yan' Mata sa a,Fatima ada'kinsu su 4 ne Mata Kuma dukkansu da kakallesu zakasan yaran yan' bokone ,Fatima Tana Isa dukka yan'matan sukataso sunamata barka da zuwa ta dubesu da murmushi,tace nagode sukace ai bakomai aimunzama da'ya Kinga yanzu munkoma mu hudu' tayi murmushi ,wata yar' farar yarinya tacemata ni sunana khausar Muhammad ambassador,wannan Kuma husifat ayuba wannan Kuma zaituna garba,tace nikuma sunana afra Amma sunana nagaskiya Fatima Usman Muhammad kawai khausar tarungumeta Tana sunan dadinki nice name sunan big brother nane Kuma wanda nakeji dashi sosai, tace Allah sarki nikuma sunan babanane ,tace yayannaki yananan school din'ne? Eh shima yanakarantar medical doctor" tace wayyo Allah yabamu sa'a,"khausar tace Amma Yaya Usman munakiranshi da Faisal saboda sunan yayan mamanmune ammashi yarasu tace wayyo Allah yajikan'shi darahama , Amin ,Kuma Yaya Faisal yanzu Yana level3 ne Anan makarantarsu ,Fatima tunda tazo taji khausar Muhammad amsador,tashiga ranta Kuma tabirgeta tanason khausar saboda talura Tana da wayau da hankali da iya Zama da mutane tayi alkwawarin yin ka'wance da 'ita,to yaudai takama ranar Monday yaune zasu Fara lecture" , lectures na yan' level one ,afra tashirya sosai tayi kyau abinka ga kyaukyawa,tace bazata jira khausar ba danbata shiryaba,"khausar tace tajira tace Ina ai intanaso tajirata tadunga shiryawa dawuri,tace to shikenan badamuwa kije zantaho Fatima tace shikenan to,Fatima tafito Tana tafiya aharabar makaranta kowa idonshi nakanta saboda yarinyar tahadu' mutuka' tayikyau sosai,nikuma inacan gyefe nahango wata tsalaliyar yarinya kyaukyawa gata Fara Sol kamar balarabiya ga dogon Hanci ga diri gashi kayan sun amshi jikin ,anacewa mutum kayana fiddoshi towannan ita tafiddo kayan ,saboda tayi kyau Tasha wani material pink" takalminta blue" watch Blue color'" tadai hada' March sosai Kai yarinyarnan fa tahadu' Koda za'aje gasar kyau tonasan damasu bada results sunhada' Ido da ita to itace za'aba tacinye gasar,banma iyatsayawa ingayamaku kyan da tayiba saboda kadan'ne Nan na misaltamaku ,wacece wannan yarinyar inba afra ba ya'ga alhaji Usman Muhammad kyaukyawar yarinya yar' Boko,"kawai saiga wani tsalelen saurayine ke kallon wannan gimbiyar kyaudin' kamarfa badi'Yar Nigeria ba,badan akatsina nagantaba danace musulmar India ce saboda yarinyar duk namijin dayacika dayahada' Ido da ita saiyaji taburgeshi,to saurayinnan tunda yahada' Ido da ita yaketa binta da kallo har yarasa wata duniyar yake ,to me kukagani agame dawannan kyaukyawan saurayinnan !nidai nahango abinda bakuhangoba sontane farat da'ya yashigeshi saibinta yake da kallo kamar tv harsaida tayimashi Nisa baibar bar kallontaba yanatunanin wata irin halittace wannan Allah abin godiya yazuba halitta Anan,gaskiya dolene inyi bincike akan wannan yarinyar saboda yarasa abinda yakeji mezafi agame da ita ,wayyo sokenan so abunene dayake shiga cikin zuciyoyi. Masoya farat da'ya Kuma so Yana son kulawa da tausayi da kyautatawa duk so yakun'shi wadan'nan abubuwan,to Amma daso yasamu gurbi sai usainarsa tabiyu baya watau *kau'na*.......
Tomasu sauraro Anan zantsayamaku bari mugani mezaifaru tsakanin Afra dawannan saurayin yanzuma labarin yafara karkumanta haryanzu labari nakebadawa tsakanin amintakar alhaji Usman da alhaji yusuf,labarin KAU'NACE yakasance labarine Mai Cike da sarka'kki'ya da ruda'wa kawai kucigaba dabani hadin'kai , ALLAH yabamu sa a," .
Please share
Watsap number 09078772252/09167352441.
*KAU'NACE*
Story and by Dr zarah Lg
Marubuciyar
*Auren bansoba*
*Free book*
Nasa daukar dawannan page ne gawani bawan ALLAH Maison cigaban kowane mutum Wanda yaketare dashi,marubucine mefikira sosai da ilimi ya ALLAH kaka'ra bashi nasara adukkan harkokinshi maisuna(Abdul king article).
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
🅿️10 Afra tashiga class cikin ka'saitaccen takonta Mai Jan hankalin mekallo,kowa Ido yadawo kanta hartafara jin wani iri,Kai Masha ALLAH gaskiya afra kyaukyawace tagaske,afra dataga kowa idonshi nakanta kawai tanimi wuri tazauna harnanma sunabinta da kallo saboda ita komai nata Yana burge mutane,nandai har lecturer" yashigo yanagamawa yafita Yana tunani kwazon yarinyarnan dayayi tambaya saitabada amsa inda yakecewa gajin turanci kamar abakinta aka kir'ki'reshi,sai misalin12:00 suka gama lecture duka,sukafito danufin sukoma hostel,afra da khausar suna tafiya cikin Nishadi' da farinciki gasu dukkansu kyawawane itama khausar bakin gwalgwado akai kyau,sun Isa hostel lafiya sunata fira Akan hanyarsu takomawa ,harsuka isa,suna shiga suduka suka fada' akan bed " waisungaji,kawai saiwayar khausar tafara ringing tanatashi saiga suna akan screen daro_daro yafito ansa big brother" tayi saurin dau'ko ,tace hello doctor yakake dafatan kana lafiya?lafiyalau sis ,to yau miye labari,yace kunanki nawa ?biyu ka'ra na ukku Kisha story" naka'ra dear Brother" me'akecikine yanzu ?yau wata balarabiya nagani ammafa tafiki kyau kawai saita Kama zunbu'ro baki nashagwaba'kamar yanaganinta tafara matse kwallo,afra dasauri tamatso kusa da ita cikin sassanyar murya take tambayarta lafiya khausy?Daman tunda suka hadu' ahaka take kiranta ,Wai yayanane yace wai yagawarda tafinikyau tace toshine kikema kuka?,ita khausar batason ace anfita kyau irin matannanne masu kishi,tace A,shiko Yaya Usman wata dariya meka'ra yakeyi saboda yasan yau khausar fushi dashi bazatabari yabata labariba,ya katse wayar Yana jindadi' da tunanin balarabiyarnan,itakau afra sai lallashin khausar takeyi hardai tasamu tayi shiru takonta bacci Kai khausar akwai shagwaba' jitafa yarda take kuka da tura baki kamar ka'ramar yarinya ,khausar natashi tayi sallar la'asar suka ci abinci suka koshi sukayi wanka sukayi karatu sunagamawa Daman lokacin sallar magrib yayi har isha yayi sunagamawa sukayi Shirin bacci saiga Yaya Usman yakira taki' dau'ka tayi banza da wayar tasanshine ,afra tayitayi tadau'ka taki' harta kyaleta,shikuma yanata Kira sai afra takashemata wayar takashe hasken globe" suka kwanta ,"
Da safe misalin 8:00zasu shiga lecture don haka afra dawuri tatashi itakau uwar nauyin bacci Khausar anata bacci balle jiya Ansha kuka,Daman afra da khausar batare suke tafiya saboda Khausar akwai nawa itakau afra dawuri takeshirya ,Kuma yarinyar gahazaka' da maida hankali,donhaka yauma afra nagama shiri tafice zata tafi hartakai bakin ko'fa saitaji ringing nawayar Khausar,takoma ta dau'ki wayar taga waye ?saitaga ansa big brother" harzata dau'ka saikuma tayi tunanin barikawai tabari intatashi taga miscalled", inta dau'ka yazatacemashi kawai Saita ajewayar tafice izuwa school" shiko mutumin Yana jiran wannan balarabiyar taka'ra wucewa Aiko kawai saiya hangota ,saiyaga yauma tafi kullum kyau,yatsaya yagama kallon maisashi farinciki da kwanciyar hankali jiyake kamar yaje yadau'keta ya gudu,afra kau tafiyarta takeyi yarda yakamata cikin tsantsararren less" yamata kyau sosai,afra ta Isa class tazauna akan seat"tanajiran isowar khausar har teacher yashigo Khausar batazova saiwurin lecture tabiyu sannan tazo tadafa afra ,tace Kinga yau banzo dawuribako?na azama yau bazakizoba saboda Naga har10:00baki isoba ,namana aikine wanekalar aiki Kuma? Yau pride rice" nayi mamu da munkoma muci tarungumeta tace thank you my khausy"kinyi ko'ka'ri ,Amma please daga yau karki ka'ra saboda kinsan Zaki dunga rasa lecture" tafarko kidinga bari mukoma muyi,to shikenan afra nagode da kulawa ,kezanma godiya ,to Allah yabarmu tare,amin,".
Kamar kullum yauma antashi suna kan hanya suna tafiya saiwayar khausar tayi ringing Yaya Faisal ne taki' dau'ka yacigaba da ringing harta katse,Kira na 3" afra taroke'ta data dau'ka ,cikin sassanyar murya yace haba darling me" ina kikashiga inata Kira baki dau'ka ?inanan ,yace to please"kiyihaku'ri da abinda ya faru,tayi murmushi tace bakomai to bani labarinta antina dakagani jiya ,yanzu kina Ina? Inakan hanyar dawowa hostel Daman Nima inaso nabaka labari nayi wata ka'wa maikirki ,to shikenan badamuwa dakin iso kikirani ,saimuyi magana ,to shikenan bye dear brother" ,takashe wayar ,suna Isa khausar tadau'ko masu abinci,sunaci suna fira,suna gamawa sukayi wanka da sallah sukayi karatu , sunagamawa sukayi Shirin bacci ,itakuma afra takwanta ,itakuma khausar tanakwanciya tadau'ko waya takira yayanta domin suyi magana,tana Kira ringing' na farko ya dau'ka suka gaisa yace kejiya inabaki labari kikaki' yarda mucigaba ,nidai tajiya tawuce yanzu ya'ake ciki ?,lafiya Lau ,to bari nafara baki labarinta antinki ,to inaji ,su brother "anfada' kogin love" Allah yasa afito lafiya ,yafara dacewa waikinga masoyiyata abin bai fadu'wa tahadu' Allah ,Yaya wace maisa'a ce tayi sa'ar wannan kyaukyawan saurayinnan ?,ai itama akwai kyau ,to Ina take Kuma wace unguwa take,yace amakarantar alqalam University" take Kuma kullum sai naganta ahanyarta tazuwa school" Kuma kunfara soyayyane?No" inaganinta kawai ahanyar tanazuwa school ne, please" kasanar da ita karwani yarugamu ,kasan mu kyawawa harinmu akeyi,to shikenan karkidamu zangwada zantunkareta kawai ,to badamuwa Allah yabada sa'a,amin,tonima barinabaka labarin ka'wata maihankali da natsuwar da kyau ga kirrki dawayau ,wace maisa'ace take ka'wance da kan'wata,takatseshi dacewa aitakai harta wucema ,saboda Tana da ilimi ,to Allah sarki, Tana Ina mugaisa ?,to barci takeyi ,yace to saidasafe ,kace dawuri zakakwanta,saboda kinsan da safe saina tashi dawuri Dan inje Inga balarabiyarnan tawuce kinsan dawuri take tafiya school" to shikenan Allah yakaimu,suka kashe waya kowa yakwanta,"
Damisalin 7:00tayi Shirin makaranta tafito tanatafiyarta yarda tasaba akullum shikuma yanata aikin kallonta kamar yadda yasaba yi harsaida tayinisa sannan yatafi zuwa nashi class din' domin shima yasaurari lecture's", itako afra ta Isa aji lafiya tazauna tasaurari lecture ,anagamawa tazauna jigum tayi tagumi tafara tunaninsu mommy's da daddy's yaune tajikewarsu ta isheta sosai,anagama lecture sukataho kamar yarda sukasaba ,saidai suna Isa hostel" afra takonta Tana cema khausar kanta namata ciwo,Aiko khausar tarude' tabata magani Tasha sannan tadafa masu abinci,Tana gamawa tayiwanka tafara karatu ,sannan tatashi zata tashi afra ,saitaga afra ma tatashi ,tace khausy zubamin ruwa nayi wanka najima sauki',tazubamata ruwa tace taje tayi tazuba,tatashiga tashiga toilet" tagama wanka tafito tashafa Mai tasa Kaya marasa nauyi ,takira khausar tazubamasu abinci suci,saitaga Yaya Usman nakiran wayar khausar ,saitaji kawai yau Tana sha'awar tadau'ka,saita dau'ka tace assalamu alaikum ,yaji wata sassanyar murya Mai dadi' yakasa mayar da sallamar da akayimai.......
Tomasu sauraro Anan zantsayamaku saimunhadu' acigaba kusani haryanzu labarin kau'nace ba'amayi komaiba wasa farin girki kucigaba dabani hadin' Kai damin share and comments.
Watsap number 09078772252/09167352441
*KAU'NACE*
Story and writing by *Dr zarah Lg*
Marubuciya
*Auren bansoba*
Awani gida
Tsohone
Yar' bazawara
*Free page*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
" *We Rule the World of Writing* "
https://www.facebook.com/profile.php?id=100063945240173
🅿️11 Yayi controlling din'kanshi,saitaka'racewa hello ko baba Yaya Faisal bane?bai taba' macen datakira sunanshi yayimashi dadi'ba saiyau ,Yace shine yakaratu ?alhamdullh,taka'racewa Yaya Faisal Nan yaka'ra nema yayi controlling kansa,saboda yarda yaji take furta harufan sunanshi keruda'shi wannan yarinyar wace irin murya Allah yabata?Allah abin godiya,Bari nakaima khausar din' Tana kitchen ,ok badamuwa, kawai hakanan afra taji wani farinciki azuciyarta tarasa namiye?nantakaima khausar,tace ga Yaya Nan dasauri takarba' takara akunnenta tanafadin' doctor yakake?lafiyalau, yaudai kungaisa da afra, yamaimaita sunan afra fa kikace ,hakane sunanta ,ok ,gasiya ka'warki tanada wayau, daman bana fada'Mana ,kaikenanma dagajin murya Rana da'ya saikagantama tukunna,dafa Yayana nama kamuntane saigashi kace akwai yar' balarabiya,tunda naganta naji takontamin arai sosai nasan zakuyi March" sosai,Amma Kash wata tazo taruga afra,Amma bakomai Allah yazaba'mana abinda yafizama alkhairi, Amin, sukayi bankwana yaktse wayar,"
Faisal Yana tunanin wannan wace irin murya ce ?maidadin' gaske ,ga iya furta haruffa daidai,ga hankali danatsuwa,"
Yauma kamar kullum afra tashirya zatatafi makaranta ,wannan matashin nacan yatsaya Yana jiran yaga kwalliyar tselaliyar budurwannan saigashi Kau tazo tawuce yanagama kallonta yakama gabanshi,"yau afra takasance tanajinta acikin farinciki Mara misaltuwa tunjiya, saboda yaune takecema khausar intadawo zatayimasu sanwa maidadi' ,wadda bata taba'cintaba,tace toh,yaudai dawuri suka gama lecture's sun iso hostel,suka dan'huta afra tatashi tafara hada' hadad'dan' girki ko Ina yagama dakanshin girkin,khausar tace wow delicious" food zamuci kenan?tanagama sanwa da wuri Kuma sanwar tayi dadi' sosai ,sukazauna sunaci sunasanti ,khausar akwaison wasa saijan afra takecewa yayi dadi',"sukayi sallah sannan sukayi Shirin kwanciya,afra tace Akira Yaya Faisal musha fira ,shikenan to,yaya Faisal ne kwance Akan katifa yar' madaidaiciya irinta school " din'nan yanata tunani iri _iri yarasa na balarabiya zaiyi Kona afra ka'war khausar,"
Tirka'shi Amma abin Faisal baisaniba afra da wannan yarinyar duk mutum da'yane, ALLAH kenan Mai yadda yaso da bawansa Wai harynzu Faisal baitaba' ganin afra ba,yanacikin wannan tunaninne yaji ringing din'waya kamar maijira ya dau'ka ,murya asanyaye yace?sis yakike? ,lafiyalau bro,yau munkirakane musha fira ,kamar mejira yayi saurin cewa kibata ,ok"gatanan,afra ta am cikin sassanyar muryarta maidadin' ,tace , Assalamu Alaikum,ya amsa cikin sarkar'ki'yar murya,wa'alaikumu Salam,yakaratu? alhamdullh,hardai afra tanajin dadin' magana da Yaya Faisal ,batasan dalilin jinhakanba......
Tomasu sauroro labarin Kau'nace yanzuma yafara nanba'ayikomaiba ,labarine maicike datausayi dafada'karwa Anan nakowa kar'shen free pages gamai buka'tar cigaba yatuntubeni numbers di'na09078772252/09167352441 zansakarmakushi afarashi maisauki' dasaikunsha mamakina,.asha karatu lafiya,"
Taku har kullum maison ganin farincikinku Dr zarah Lg.
0 Comments