KIN BANI SO

🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)


1&2


Ringing din waya ne ke tashi a ɗakin alama ana kiranta daidai lokacin na gani wata kyakyawar budurwa ta fito jikinta jike da ruwa ta ɗaura towel a kirjinta day kuma yana saman kanta ta yi,matikar sosai da sosai hannayenta ta ɗaura saman kanta tana tsantsame ruwan gashin kanta wayarta ce ta kara ringing sai a lokacin ta mayar da hankalinta ga wajen cikin tafiyarta mai kyau da jan hankali kamar maciji yana tafiya haka ta fara ɗaga lalausar kafafunta wanda kamar batason taka kasa ta nufi wajen tare da mika hannu ta dauki wayar ganin bakuwar number ce ya saka ta jan tsoki tana maida wayar ta ajiye a gaggauce ta fara shiri saboda dama school zata tafi gashi ta kusan makara har ta karisa shiryawa wayarta bata daina ringing ba sai da zata fito ta ɗauki wayar tana karawa a kunne a zazafa tana shirin surfa masifa ta ji muryan mace tana faɗin"Uhmmm Meerah manya!!!! Yanzu kiran ma sai kin ga dama zaki ɗaga tsabar rashin mutumci?"nice da bani da zuciya nake ta kiranki kamar zaki bani wata tsiyar."


Wani kyakyawan murmushi ne ya bayyana a saman hadadiyar fuskarta saboda ta gane mai maganar ta ce"Kaina kasa kayan gidan Bashir wallahi ina sauri zan tafi school ne kuma lokaci yaja shi ya sa ashe ana ganinku har aji muryanku."


Uhmmm ashe kin gane mai magana na zata ko yanzun ma sai anyi man jan ajin sannan za'a gane mai magana ai kece zan tambaya ana ganinku Meerah rabona dake tun muna 6eme baki nema na haka nayi aure kuma kin ji labari wajensu Nussaiba amma baki tafi yanzu ai sai kizo ganin Ɗan naki ko shima ba zaki zo ba."


Sorry kawata nasan ban kyauta ba kuma nice ya dace ace nayi maki babban kawa lokacin aurenki duba ga yanda muka tasa tun muna yara komai namu iri day ne kamaninmu ma sukan zo day amma wallahi tafiya nayi a lokacin kuma yanzu ga aikin bank da nake yi ga school hakan ne ya dagula man lissafi amma ki hakuri insha Allah zan zo ganin beby boy idan na taso daga school."


Uhmm har dai in gane ki sai in yarda zaki zo din."


Dagaske zan zo bara ma na baki Mama kuyi magana ta tabbatar maki da hakan."


Bata jira cewarta ba ta mika ma Mama ita kuma ta fara break tana amsa bayan sun gaisa Falila ta ce"Mama kin ga yarinyar nan bata da kirki domin Allah yanda muka yi yarintar mu da ita bai dace ace tana min haka ba ni ina mana kallon yan uwa ashe ita ba haka bane Mama lokacin kafin ku tashi daga anguwarmu ko abinci bama ci sai a tare wanka ma sai ta shiga ta fito ko na fito take yinsa mu saka kayan iri day bacci kawai ke raba mu da ita amma ta manta dani ko number ta bata da sai yanzu dana kira ta ma sai da ta gani dama sannan ta daga me za'a kira wanan abotar dan Allah Mama wallahi ni har na fara tunanin nima nayi banza da ita na manta da ita daga cikin rayuwata kawai saboda zumunci ya sa na kasa yin haka."


Inde Meerah ce haka take wallahi nima ina kokowa da ita kan wanan maganar amma insha Allah zata gyara ai ko zata yi ma kowa wanan sakarcin ke ban da ke barni da ita insha Allah tun da sati na gaba babu school kuma ta dauki wutun bank sai cikin conge kullum zata tafi gidanki har sai satin biki ya kare insha Allah."


Kai Mama na amma naji dadi sosai wallahi na gode da kulawa kwarai Allah ya kara nisa kwana ya bar mana ke farincikinmu."


Ba komai yar albarka a gaida mai gidan da mijin nawa sai na leko ganinsa insha Allah."


Tom insha Allah Mama a gaida gida sai an jima."


Sallama suka yi sannan ta katse kiran kafin Mama ta maido dubanta wajen Ameera ta ce" ke yanzu abin da kika yi domin Allah kin kyauta kenan yarinyar nan tana biyarki kina kyauce mata ko wani abin ta yi,maki ne Uhummm?"



Mama na faɗa mata uzuri na pah amma insha Allah zan gyara ki hakuri."



Haba ni na tsani kayan ban haushi da wulakanci wanan ai sakarci ne fusabilillah yanzu wanan duniyar kayi da mai yi da kai koda kuwa bada zuciya day yake zaune da kai ba musanaman yanzu zaki ga mutume yana shishige maki yana kwasar labarinki ko bai taka kara ya karya ba ayi ta watsa ki wajen mutanan da basu da amfani gare ki burinsu suji ance kin yi kaga mutume kamar na Allah amma zallar munafurci da gulmar tsiya tana wajensa."


Mama ni pah bani da kawaye ma bare a samu munafuki cikinsu Falila din da kika sani ita dai ce kawata kuma duk munafurcin mai kula shi insha Allah sai de ya kare kansa dan iya gulmar kawai zai kare babu abin da ya isa ya yi,dani sai de bakin ciki ya kashe mutume kuma ina addu'a Allah ya tona asirin duk me bina da mugun nufi."



Tom Allah ya kyauta yanzu dai tashi kiyi ki tafi lokaci yana ja karki makara."


Mikewa tsaye ta yi,tana kurfan ruwan tea sannan ta ajiye cup din ta yi,ma Mama sallama ta tafi abin ta."


**************

Tom jarababiya da ta yi,gadon bakin hali uban me zan yi maki a nan kin wani zo ki hakimce ki saka ni a gaba kina kallo kamar kin samu T.V ko maitar ce irin ta uwarki zaki nuna min iyeeehh."


Sunkuyar da kai kasa ta yi,ta ce"Inna kudin cogesse zaki bani na kai school dan Allah wallahi idan ba haka ba kora ya za'ayi."


Shikenan ta kwana gidan sauki dama ai boko ba taki bace ta shalele ce ita ce ya kamata ta yi,ke kuma zaman gida ya kama ce ki dan haka idan an kora ki daga makarantar sai ki fido miji ayi maki aure dan dama kin fi bukatar shi a kan komai."


Dan Allah Inna karki man haka ki hakuri ki bani wallahi ni ko ma miye zan yi maki sai ki biya ni kudin na biya."


Iyeeehhh salon kija man sharri kija min salalar tsiya ko tom bada ni ba dan haka tashi ki ban waje sai wani sunsune kai kike kamar mage ta ga ajalinta."


Ajiyar zuciya ta sauke tare da mikewa duk jiki a sanyaye idanunta cike da kwalla ta nufi hanyar fita har wani jiri jiri take gani saboda rabonta da abinci tun daren jiya haka ta nufi makarantar jiki ba kwari har suka shiga aji suna fitowa ta zauna saman dakalin dake kofar makarantar wasu zafafan hawaye suna silalo mata mouchouwar din da aka miko mata ya saka ta dago da idanunta tare da sauke sa kan saurayi ganin bata da niyar karfa ya saka shi fara goge mata ta yi,saurin kyauda kai gefe ta yi,tana mikewa tsaye ta watsa masa harara kafin ta fara daga kafaffunta ta bar wajen."


Da sallama dauke a bakinta ta shigo gidan hakan ta din ga takawa a hankali kamar ɓarauniya hanyar ɗakinsu ta nufa har zata shiga taji an yi wulli da ita dan rufe idanu ta yi,saboda zafin faduwar daya ratsa ta cike da masifar Inna ta ce" wato ni zaki tona ma asiri ki zubar mana da kimar gida ko Hajara yanzu dan tsabar iskanci da karuwanci shine kika tafi wajen na miji har da su goge maki hawaye yake ko tom wallahi baki isa ba kuma Mallam yana shigowa zai ji wanan bayanin kuma wallahi bazan bada kudin cogesse din ba."


Cikin kuka ta ce" Wallahi inna ba komai tsakaninmu kawai........"


Kawai me?" Iyeehh nace kawai me?"karya ta shalele zaki yi ne iyeeehh?" Da bata gani ba zata sanar dani bakar munafuka tom wallahi na kuskura naji ance kun kuma haduwa da ɗan iskan yaron nan tankaɗe maki uwa zan yi kum idan kina musu ki jaraba ki gani ni kuma na nuna maki yanda ake kirɓa dawo a turmi."


Ban da hawaye babu abin da ke tsayaya daga idanun Hajara har Inna ta gama surfa ruwan masifarta ta shige ɗaki ta barta nan tsakar gida" ta jima nan zaune kafin ta mike ta shiga ɗaki tana shiga ta cire kayan jikinta ta fito ta watsa ruwa sannan ta saka kayan zaman gida sannan ta haura kan katifar ta su sannan ta dubi Habiba ta ce" yanzu Habiba domin Allah abin da kike yi kin kyauta kenan?" Jan sharri da rana tsaka ke ko kunya baki ji ni bance na fadi abin da kike aikatawa ba sai ni zaki ma haka kuma ba da son raina hakan ta faru ba."


Mtssss aikin banza sai kuma kiyi wallahi ko gobe na ga makamancin haka sai na fasa kwai salon a barki ki lalace ace uwata bata iya rike ki ba kijaza mata zagi a gari a dai din ga jin tsoron Allah wallahi."


Shiru ta yi,bata sake yin magana ba sai ma gyara kwanciya da ta yi,ta dan kishingiɗa saboda bacci ne sosai a idanunta ga gajiya gashi bata samun baccin kirki saboda azabar Inna."




***************

Suna fitowa daga school kai tsaye gidan Falila ta wuce tana ganinta tsabar dadi duk da akwaye dunki a jikinta hakan bai hanata tasowa da karfinta ba ta nufi Meerah tare da rumgume ta ita ma rumgume ta ta yi,suna tsalen farincikin ganin juna kafin ta janyo ta suka zauna saman matela din da take zauna sai a lokacin Meerah ta gaishe da duk wanda suke falon amma ban da Bashir da ya yi,kasaka tun da ta shigo ya kura mata idanu ko kaftawa baya yi kula da hakan ya sa Falila faɗin"Cheri baka jin My angalina tana magana sai gaishe ka take amma kayi shiru ko kaima fushi  kake da ita ne."


Sai a lokacin ya sauke ajiyar zuciya yana mai kara kafe Ameera da idanu kamar wani tsohon maye ya ce"Aaa ni na isa nayi fushi da Angelinarki ina ai hakan ba zata faru ba kawai ina mamakin yanda kamanninku suka kuma hadewa da juna marabarki da ita faɗin fuska ita kuma tsayi masha Allah."


Sai a lokacin ta ce"Ohhh nan kuma ka saka mana idanu ko?"


Ba dole ba!! Kika sani watarana kema ki zama matanmu."


Meee?"Meerah ta tambaya tana kallon Bashir da shima ita yake kallon kafin ya ce" ina nufin na hada ki da wani abokina ya yi wufff dake."


Uhmmm Cheri baka rabo da kayan rigima karka tsora ta min Angelina ta kasa dawowa gidan nan pah."


Bata yarda ai" ya fada yana mikewa tsaye tare da barin falon."


Wunin ranar haka suka sha hira sosai sai dare Meerah ta fito zata tafi gida lokacin Bashir ya dawo nan Falila ta saka shi ya kaita gida duk da a ranta bata so ba amma ganin dare ya yi,hakan ya sa ta bishi tana nuna masa hanyar gidansu har kariso hannu ta ɗaura zata bude marfin motar taji ta a rufe juyowa ta yi,tana kallonsa shima yana kallonta ido cikin ido ta ce........"



Uhmmm inji yan magana suka ce da sauran kallo👀a gaba ku gyara zama domin jin yanda zata kaya amma karku manta naga ruwan comment pls


Chare 
Charhi 
Comment



🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)


3&4



Kallonsa ta yi,a dan hasale ta ce" Miye haka dan Allah ka bude man kofa na fita tun kafin Abba ya fito ya ganni dan Allah ka rufamin asiri."


Tom keda kika dauko maganarki da faɗa kuma sai kika buge da rarashi ashe haka kike da tsoro ko."


Naji dan Allah kayi man rai kar a surfani a turmi."


Tom dama na kulle mota ne dan naji lokacin da zan dawo daukarki goben saboda kyawawa irinku ba'aso su yawaita shiga rana saboda zata yi maku illa."


Miye ruwanka naji yanzu dai bude man kofa."


Sai kin bani amsa ta,ya fada yana juyar da kai gefe ya wani hade hadadiyar fitular fuskarsa mai sheke da jan hankalin duk me kallonta irin ba wasar nan."


Ganin haka ya saka ta sauke ajiyar zuciya ta ce" ka bude min kofa ka tafi gida ka tambaya matarka lokacin da zan dawo sai kazo ka dauke ni."


Irin cikin isa da gadara sai kace ubanta ba tare da ya jiyo ba ya ce" nasan da ita na tambaye ki ai."



Kofar gidansu ta kalla tsoro ne fal a ranta ita dai tsoronta kar Abba ya gansu saboda zata sha fada hakan ya saka ta fadin"naji tom ka dawo zuwa karfe 5h00 na safe sai ka maidani."


Sam bai kawo komai ba ya amsa da tom sannan ya bude mata kofar tana shirin fitowa ya yi,saurin rike lalausan hannunta dukansu sai da suka sauke kyakyawar ajiyar zuciya suka lumshe idanu a tare kafin ta yi,saurin fizge hannunta shima ya yi,saurin janye nashi kamar ba shine ya yi,ba ya ce" sai da safe Angalina."


Bata ce da shi komai ba ta shige gida ta bashi nan yana sakin murmushi tare da girgiza kai alamar akwaye aiki da tunaninta ya ja motarsa ya yi,gaba abin sa."


Tana shigowa gidan kai tsaye dakinsu ta nufa saboda ba kowa a falon hakan ya sa ta shiga toilet ta watsa ruwa tana fitowa ta yi,shirin bacci kafin ta fito ta nufi ɗakin Mama da sallama dauke a bakinta amsawa ta yi,ta ce"Meeran Abba har kin dawo?"


Ehh Mama Abba bai yi fada ba."


Fada kuma!!!ai na fada masa inda kika tafi yanzun nan ya tafi part dinsa da kun hadu ai."


Tom nidai yanzu a gajiye nake sosai gaskiya bacci nake ji ki gaishe man da shi dan Allah."

Ok Mama ta fada ita kuma ta mike ta shige nata ɗakin kwanciyarta keda wuya bacci ɓarawo ya yi,gaba da ita."


**********************


Da gudu ta bankaɗo gidan ba tare da ta ankara da mutanan dake tsakiyar gidan ba kuma bata kula da abin da ke gabanta ba kawai sai ji ta yi,suna faɗin"Innalillahi kuke ganinmu ba mu ke ganinku ya'ilahi."


Sai a lokacin ta dubi ɓarnar da ta antaya abinci ne ta yi ball da shi tire din ya kwaɗe Malam Sama'illa da kan nan ya sha kolo sai walkiya yake ji kake tasssss tatasssss tasss har wani jijiga yake daga zarar tire din ya kai masa naushi sai kwanon fura data yi ma Malam Ayuba wanka da shi dan shi ko gane fuskarsa ma ba'ayi ga gashi kwanon ya ɗare saman kansa ya masa fulard kamar ya samu kan ubansa sai da ta gama kalle su tsaf ta ga ɓarnar da ta yi,ta saka su a gaba kamar T.V tana ta dariya har da rike ciki tana tafa hannayenta ta ce"Baba wai ka gane yanda furar ta karfi fuskarka ga gemon ya hade da fura wallahi Allah kamar ka shekara dari biyar da tamanin da takwass kuma pah kyau ya kara maka Baba, tana magana tana kai nauyi saman tire din dake kan Malam Sama'illa kamar tana kiɗa."



Inna ce ta fito daga cikin gida tazo kawo ma su Malam ruwa ta ga abin da Shalele ta aikata da sauri ta kariso wajenta tare da faɗin"Shalele miye haka?"wanan wane irin iskanci ne iyeeeeehhh."


Kallonta ta yi,ta bata fuska tare da turo baki irin na tigarar nan ta fadi kasa ta shiga wuwula kafafu kamar wata sabuwar kamu ganin haka ya sa Inna sunkuyawa ta ce"Yi hakuri Shalele taaa Shelele Inna aike baki laifi daina kukan taso mu tafi daga ciki."


Watsa ma Inna harara ta yi,ta ce"Wallahil'azim ba daban kece Inna ta ba kuma kece kike sona da sai na gama kanki da ragon Alkur'an.''


Naji kiyi hakuri Shalele hakan ba zata kuma faruwa ba tashi muje ciki duk kin bata jikinki."


Mikewa ta yi,Inna kuma ta dauki kwanon dake kan Malam ta hada dana Malam Sama'illa ai ko Shalele na ganin kan nan sai walkiya yake ta yi,wani kukan kura tana faɗin"shata kwalkwal saman kan Illa, haka ta din ga ganga da kansa sai da ta Baba ya daga mata tsawa ta dan daina kamar da gaske har sun tafi kuma ta dawo ta kuma kallon kan tana kyalkyalewa da dariya ta ce"Dan Allah dubi kan Illa mai rumfa kamar an saka muciya a wuta ta ce wayooo za'a kona ni"ta kuma fashewa da wata dariyar tana matsowa inda yake tana fadin" madubi har gida bara na duba ko fadan da Inna ta min fatata bata kwalɓe ba domin ni ta musanman ba'a takura ni dan muna cikin dangin bayin Allah"haka ta din ga shafar fuskarta kamar zata sauya fata tana masa dariya Inna ce ta janyo ta da karfi da zasu tafi ta takarkare ta zuba masa wani uban naushi saman kai wanda sai da ya yanki uwar da ta aiko sa gidan nan duk juriyar da ya yi,kasa daure wa ya yi,sai da ya fashe da kuka kamar an aiko sa tsakaninsa da Allah kuke yake."



Inna ce ta rike baki ta ce"Ikon Allah wai mage da kallon T.V yanzu Sama'illa Shalele kake ma kuka amma anji burrrr saura surrrrrr uhummm ni bana ciki da kayan haushi kun ga tafiya ta wallahi."


Ciki suka shige suna barsu nan zaure zaune babu mai cewa komai sai ma Malam daya fara bama Sama'illa hakuri shi kuma sai kuka yake gandan gandan da shi kamar karamin yaro da kyar ya yi,shiru sannan suka mike suka bar gidan."


****************


Cikin shirinta ta fito falo inda ta tarar da su Mama zaune suna break kai tsaye wajensu ta nufa tana gaida su amsawa suka yi,sannan ta nemi wajen zama suna dan taba hira suna break har ta kammalla ta mike tsaye ta ce"Mama ni zan tafi gidan Angalina sai na dawo."


Tom a dawo lafiya ki gaishe min da ita dan Allah kice an jima zan leko ganin mijin nawa tun kafin ya bani red carte."


Gaskiya dai kam dan ni kaina idan baki tafi ba zan saka ya yi,waje dake insha Allah zata ji."


Tana gama fadan haka ta fito waje ganin motar Bashir ya sakata wani irin jan burki daga tafiyar da take take ta hade fuska ta nufi wajen inda zata samu adaidaita da sauri ya fito daga mota ya sha gabanta tare da riko hannunta yana dan murza su ya ce" Haba kyakyawa ta gani ina kuma zaki samu wani abun hawa bayan kinsan ke nake jira tun karfe 6h nake wajen nan gashi yanzu karfe 12h00 ce pah kuma sai ki tafi ki kyaleni haba ki taimaka min ki taimaki rayuwa ta ki shiga mu tafi wallahi ko Angalinarki zata ji dadin ganin haka."

Da mamaki take kallonsa tun da ya fara magana kokarin kwace hannunta ta fara yi amma yaki sakarmata shi kuma ita babban abin da yafi daure mata kai shine tun bayan sallah Asuba yake kofar gidansu a takure ta ce" Dan Allah ka sakar min Hannu ni ba yar iska bace kuma butulu irinka kuma daga yau na fara gina maka katangar kiyayya da tsana saboda na tsani mai taɓa min jiki kai kuma naga sabonka ne irin baka sakar min hannu ba sai na watsa maka mari."


Yanda yaga tana maganar babu Al'amar wasa gashi shima sauri yake yana son tafiya wajen aiki ya saka shi sakarmata hannu ya ce"kiyi hakuri tom!!!tun da na riga da nazo dan Allah badan ni ba muje na sauke ki dan wallahi kishi nake kuma rashin shiga motar nan da baki yi sai iya saka ni shiga wani mugun hali kuma nasan ba zaki so haka ba."


Girgiza kai ta yi,alamar ya takura mata mai adaidaita ne ya zo wucewa nan ta tare sa ta fada masa inda zai kaita ta shige suka yi gaba,shi kuma jingina ya yi,jikin motar idanunsa tuni sun yi jaa tsabar ransa a bace yake kamar zai fashe da kuka jiki ba kwari ya shige mota haka yake janta kamar bayason tukin yana tafe yana sambatu."


Suna isowa kofar gidan ta bashi kudinsa sannan ta shigo cikin gidan nan ta gani saura yan classe din su da gudu suka nufi juna tare da rumgume junansu irin suna cikin murna sai da suka gama kafin Hadiza ta kama hannun Meerah suka zauna ta ce" daga Uhmmm sai uhmmm wai uwar gulma ta yi,cikin shege tom nima bara na kyankyasa tawa gulmar!!Falila ina kika tsinto Ameera ne?"


Rabo na munallahi tsuntsu daga sama gasashe mana,cewar Falila."


Ke ba pah jin tsakaninsu zaki yi ba kwara ma ki hakuri dan wanan mutanan gagan munafukai ne,cewar jamila da suke kira da mile."



Dariya duk suka saka Meerah ta ce"tom sai aka yi yaa kuma gulmawuya."


Hira suke sosai har aka yi sallah azahar bayan sun gama sallah suka ce zasu fito tsakar gida su sha iska bayan sun fito Falila ta aika kiran Meerah tana shigowa ta mika mata keys ta ce"Angalina ga wanan makullen daki na ne dana Bébé ki ajiye man su dan Allah wajenki."


Da kamar ba zata karɓa kuma sai ta karɓa dan ita yanda take jin tsanar Bashir ko abin da ya shafe sa bata son ta rike bare ta yi,amfani da shi waje ta dawo da yake zasu daura girki suna yanka albasa ta zauna zata yanka tumatir suna hira har suka kusa kammallawa daga zaune tana karkare karosss Bashir ya shigo da sallama a bakinsa,amsawa suka yi kai taye ya wuce dakin da matarsa take bayan ya dauki Beby ya ce"Bébe bani key din ɗaki na zan dauko abu nayi mantuwa ne."

Murmushi ta yi ,ta ce"Yana wajen Angalina ka karfa a wajenta."


Cike da farinciki ya fito waje tare da nufa inda suke lokaci sai surutu take zubawa tana motsa dan karamin kyakyawan bakinta fuskar nan dauke da fara'arta tana ta zuba kamar ƴaƴan kanya har ya kariso inda suke kallonta yake yana jin kamar ya janyo ta ya rumgume tsabar yanda yake jin wata sihirtaciyar kaunarta tana ratsa duk Illahir jikinsa tana bin duk wani lungu da sako na jinin jikinsa sai kace da shi yake zance sai sakin murmushi na musanman yake ita kuma bata ma san yana yi ba inda sauran kawayen nasu duk suka ankara da haka gyara murya Meele ta yi, tana...."



🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)


5&6



Gyara murya Meele ta yi,tana kallon Rahila da ita ma ita take kallo suke taɓe baki ganin Meerah bata ma san wainar da ake tauya ba sai surutu take kamar an kunna radio,jin Meele ta yi,gyaran murya ya saka shi dawowa hankalinsa tare da gyara natsuwarsa yana wuskewa ya ce"Sannunku dan Allah cikinku wacece Meerah?"


Sai a lokacin ta waigo tare da chanza yanayin fuskarsa a takaice kamar bata san waye ba ta ce" Gani."


Wai Falila ta ce key yana hannunki na ɗaki na."


Kallon Meele ta yi,ta ce"Dan Allah Meele akwaye kye cikin sac dina ki duba ki bashi."


Hakan ne ta kasance duk da bai ji dadin haka ba yana jin zuciyarsa tana masa suya kamar zata kone wani kallo ya aika mata wanda ganin haka ya tabbatar mata da ransa a bace yake banza ta yi,da shi ta ci gaba da abin da take yi haka ya juya ya koma falo kai tsaye ɗaki ya wuce yana shiga ya fada kan gado idanunsa na kallon sama  sam ya kasa saita natsuwarsa dan ko kadan baiso Meera ta yi,masa haka ba ya kudiri aniyar ta zo mika masa key sai rike hannunta ya kashe mata idanu ya hada da kiss amma gashi ta ruguza masa pleine mtsssss yaja tsoki kafin ya mike ya shige toilet ruwa ya watsa sannan ya fito jikinsa daure da towel nan ya dauki waya ta ya kira Falila bugu biyu ta dago yana masa sallama amsawa ya yi,ya ce"Mai jego a kawo man abinci yunwa nake ji ko yau ma sai an yi man jan aji uhummm."


Sorry Bébé mun yi laifi a jiya amma yau ba zamu maimaita hakan ba kaji farinciki na yanzu bara Anty ta shigo sai ta mika maka abincin dan wallahi Hajiya ta kasa ta tsare ba zan kuma shiga ɗakin nan ba."


A shagwafe yana marairaice fuska ya ce"Yanzu nida matata bazaa bari tazo inda nake ba gaskiya ni zan maki kuka bébé nayi missing naki pah."


Tom ya zamu yi hakuri ya zama dole Abban Jalal yanzu dai bara Anty ta shigo."


Gaskiya ina jin yunwa sosai pah Bébé me zai hana ki turo Angalina ta kawo man dan Allah."


Tom shikenan bara nayi mata magana ni na manta da suna waje ma ranka shi dade ka jira ni kadan yanzu zan turo ta."


Katse kiran ya yi,yana fadawa kan bed cike da fainciki"ita kum kiran Ameera ta yi,tana shigowa ta ce ta zuba ma Bashir Abinci"Angalina ni kuma?" Ki saka Meele ta kai masa dan gaskiya ina aiki yanzu kwara inzo in gama dan Mama tana hanyar zuwa bazan bari ta barni nan ba."


Hararan wasa ta ɓalla mata ta ce" naci uwar tafiya na dame da ruwa na shanye dan iskanci mijin nawa zaki ce ba zaki kaima abinci ba me hakan yake nufi kenan dama ni kadai nake ta haukan kece aminiyata ke a ranki ba haka bane."


Me ya yi,zafi shi ba wuta ba Falila akwaye dalili shi yasa kuma duk hanyar ɓaraka ya kamata mu kulle ta tun kafin cibi ya zama kari."


Dalilin banza da wofi kenan ni ban isa nace kiyi abu ba kuma kiyi man dan raina ya yi,sanyi badan ina jego ba har nace ki kaima mijina abinci kuma da Anty na jira ta dawo ya matsa min da yunwa yake ji idan ba zaki tafi kawai ki fada min."


Hmmmm yaro baisan wuta ba sai ya taka Angalina ki hakuri ki saka ma zuciyarki ruwan sanyi ina abinci na kai masa shikenan."


Sai a lokacin ta dan saki murmushi ta nuna mata plate din ita kuma ta dauka kamar ta fashe da kuka haka take ji tsabar takaicin Falila tana nuna mata hanya amma ta kasa gane me hakan yake nufi amma laifin wantsan jarabatu din ne mtssss daga matar har mijin duk shegen nacin tsiya gare su tirrr ya koya mata, duk a cikin zuciyarta take fadar haka tana kaiwa ta yi,nocking jin babu amsa ya saka ta dawowa ta ce bai bude ba nan ta kwatamta mata inda zata kai abinci,ba dan ranta ya so ba haka ta danne ta nufi ɗakin bude kofar ta yi,ta shiga nan ta gani wani watsetsan falo ba Meerah kadai ba harta ni sai da na girgiza saboda falon ya hadu iya haduwa ga kamshi da yake zubawa wata yar hanya ta gani yar karama ta bi ta cikinta nan ta sada ta da step shi kansa an kawata wajen sosai da sosai a hankali ta fara taka step din tana  kara karema wajen kallo har ta gani wata kofa duk glass ne tsaye ta yi,kusan kofar nan ta gani ta bude ta shiga nan ta yi,arba da wani kyakyawan daki yasha maible masu kyau an kawata shima sosai ajiye abincin ta yi,ta juya zata fita taji an riko hannunta a razane ta yi,wata muguwar jiyowa da karfi da yake bai mata wani rikon kirki ba suka silale suka fadi kasa kwance idanunta ta rufe ruf saboda a tsora ce take jin bata fadi kasa ba sai jikin wani abu mai taushi ya sakata fara bude idanunta a hankali ta sauke kan fuskarsa da shi ma ita yake kallo sun dan dauki 15mnt kafin ta hade fuska ta yunkura zata mike taji ya kuma rike ta yana shafa bayanta wani kulutu bakinciki ne yake mamaye zuciyarta daga zarar ya shafa jikinta hakan ya saka ta sakarmasa nauyinta sosai ganin ko a jikinsa ya sakata kiciniyar kwace kanta amma ina hakan ta kasa faruwa sai ma juyewa da ya yi,ya mayar da ita kasa shi kuma yana samanta hannunsa ya daura kan gefen fuskarta yana shafawa a hankali yana lumshe idanu ita kuma kallonsa kawai take tana mamakin wanan lamari me wanan mutuman yake nufi da ita ne tana tsaka da wanan tunanin taji saukar bakinsa cikin nata gam ta rufe bakin taki bari ya kama harshenta kuma tallabo kanta ya yi,tare da danne hancinta babu shiri ta bude bakin nan ya yi,ram da harshenta wata iriyar zuka yake ma bakin kamar ya samu alawar yara yanayin yanda ya danne ta ya saka ta fitar da numfashi sama sama tana turo sa shi kuma yana kara kankame ta hawaye ne suka fara silalowa daga kan fuskarta gashi babu bakin magana bare ta bashi hakuri ga numfashinta baya fita daidai saboda ya rufe hanci da baki jin alamar ruwa suna taba hannunsa ya saka shi bude day idonsa ganin hawaye suna tarara ya saka shi janye bakinsa nan yaja wata wawuyar ajiyar zuciya ta fitar da numfashi shi kuma ya saka ta a gaba yana kallo face din ta cikin sanyayar murya ya ce"Meerah kiyi hakuri da duk abin da zaki gani a gare ni wallahi ina sonki soyayyarki ta yi,man yawan da bazan iya jurewa ba ina matikar kaunarki nayi duk me yiyuwa ganin na shawo kanki amma kina tirjewa"ke baki da tausayi ne?"ko baki san radadin da ake ji cikin zuciya bane?"ita pah bata da kashi kuma idan tana son abu tom tana sonshi ne kuma akasin haka yana saka ta cikin kunci da damuwa har ma hauka Meerah nasanki da tausayi kuma da sadaukarwa ba nine n daura ma kaina kaunarki ba Allah ne kuma wallahi bada wata manufa nake bibiyarki ba sai Alkairi Meerah ina son shiga fadar masautar dana jima ina gina ta dominki dan samun farinciki mai daurewa ina tsatsanin kaunarki dan Allah ki aminci min ni karki soni amma ki barni nayi ta kaunarki ni na nuna kalar tawa soyayyar a gare ni pls Meerah sannan dan Allah ki daina kuka banason kukan nan saboda kamar wuta ce ke kona min zuciya."



Sai a lokacin ta daga laɓɓanta ta ce"Bashir me yasa baka da tunani ne iyeeh?"idan kai zuciyarka babu imani a ciki ni tawa akwaye?" Wallahi tun da na tasa ban taban so mutume mai suffa irin taka ba danni tun fil'azal ban taba kaunarka ko digon soyayarka ba bare a yanzu ka samu masauki a gare ni koda ba Falila bace matarka wallahi bazan taba soyayya da kai ba bare har zama na har abada ya hada mu ka natsu ka shiga hankalinka idan barci kake ya kamata ka farka kasan me kake ciki kuma daga yau ka fita daga sabga ta ko na sanar da matarka abin da ke faruwa."



Meerah bai kamata wanan furucin yana fitowa daga bakinki ba babu dadin saurara dan Allah ki daina."


Koh!!! sai na ka suke da dadin saurara ohhh nima haka kake so kayi man ba ka gani wata kawar tawa ka nace kanta ko tom baza'ayi wanan abun kunyar ba ka kama girmanka tun da kafin ya karisa ficewa daga idanu na me ka nema ka rasa wajen matarka da zata dame ni da wata banziyar soyayyarka na gani ai ba'ayi dole dan haka bana sonka."


tana gama fadar haka ta tura sa daga jikinta tare da mikewa ta nufi kofar fita cikin dasashiyar murya ya ce"Meerah!!! kada son zuciya ya saka ki kiyi kisan kai" me yasa zaki toye taki zuciyarki domin farincikin wasu iyehhh?"Meerah nasan ko baki kauna ta kina sona ta dalilin kawarki me yasa ba zaki taya ni yada farinciki a gida na ba uhummmm wallahi sanadiyar rashinki a gare ni kan iya saka ni cikin wani yanayi bakisan yanda soyayyarki ke yawo a cikin zuciya ta bane ina tsatsar kaunarki da son kasancewarmu inuwa day wato ta aurenmu dan Allah karki guje min karki tafi ki barni."

Juyowa kawai ta yi,ta yi,masa kallon baka da hankali sannan ta kuma matsawa wajen kofar ganin da gaske zata tafi ya saka shi mikewa da sauri tare da matsawa daf da ita yana riko kugunta ta baya ya hade ta da nashi yana kwantowa saman kaffadarta turesa ta shiga yi amma ta rasa wane irin karfi ne Allah ya bama Bashir daidai wajenta kunnenta ya kai bakinsa a hankali ya ce"I love you Meerah."


Ya fada yana sama da kasa da hannayensa sama nata hannayenta zuwa wajen kaffadarta kafin ya mayar da hannunsa ta gabanta tare da tallabo na shanunta wani irin shok ne ya ziyarce ta take taji kamar zufa a dukan illahir jikinta wani sanyi sanyi yana ratsa ta da sauri ta yi,masa wata iriyar ingiza ya yi,baya ita kuma ta yi,saurin fitowa daga ɗakin zuciyarta na dukan tara tara kanta yana rasa mata wani zazafi yana shirin rufe ta falo ta tsaya tana daidai ta natsuwarta kafin ta fito ganin ba kowa a falon Falila ya saka ta tattare kayanta zata fita daidai lokacin Falila suka fito daga wanka kallonta ta yi,ta ce"Angalina ta ina zuwa kuma?"


Muryanta na rawa idanunta tuni sun kawo ruwa ta ce"Angalina dan Allah dan girman Allah karki hanani tafiya ina son na tafi gida zazafi nake ji dan Allah kuma ki barni na tafi ni kadai zan iya maida kaina gida banason matsala a rayuwa ta ki gaffarce ni wallahi bazan iya zaman sati a gidan nan daren biki zan dawo dan Allah."


Wajenta ta kariso tare da dafe kaffadarta ta ce" Angalina lafiya kike kuwa?"Me ya faru ne ?"wani ne ya yi,maki wani abun ne?" dan Allah karki tafi wallahi ina jin dadi idan kina kusa dani saboda na dauke ki tamkar yar uwata ta jini bana maki daukar aminiya ko kawata ni kadai Allah ya ba iyaye na bayansu bani da kowa sai miji da nake natsananin kauna banason wata ta rabe sa bare su hada wajen kwanciya saboda zan iya rasa rayuwa ta dan ina matikar kaunarsa fiye da tunanin me tunani kuma kema kinsan da haka domin bana boye maki komai Angalina sai ke da nake kallo a matsayin tamkar jini day muka fito dan Allah ki zauna kin ji."


Tun da ta fara magana take kallonta tana tausaya ma kanta idan har Falila ta gano abin da mijinta yake shirin aikatawa gashi sun sakata tsaka mai wuya dan a yanzu har ta fara tsanar kanta tana ma kanta kallonta maci amanar kawarta wasu zafafan hawaye ne suka silalo mata ta ce"Dan Allah Falila ki hakuri bana jin dadin jikina ina bukatar wutawa pls."


Ganin ta dage sai ta tafi gida ya saka Falila kallonta ta ce"Allah ba dazun na bata maki rai ba saboda naji haushi ne da kika kasa bama mijina abincin da zai ci kuma badan jego ba bazan saka ki ba saboda Hajiya ce ta hana mu kebewa kuma ke kadai nake da tabbacin ba zaki ci amana ta ba saboda na aminta dake dari bisa dari shi yasa na tura ki saɓanin su Meele dan ban amince kowa ta rabi mijina ba saboda kishinsa da nake amma shikenan tun da kince zazafi kike bara na saka bébé ya mayar dake gida ko."


Aaaaa dan Allah ki barshi zan tafi da kaina Angalina na gode da kulawa a gaida min beby na idan ya tashi daga barci."


Bata jira cewarta ba ta fice daga gida bayan ta yi,ma su Rahila sai anjima tana fita ta samu abin hawa ta shige ta nufi gida tunane tunane kala daban daban sun adabi rayuwarta tun a yanzu ta fara nadamar tafiya zuwa gidan Falila da ta farayi."



***************


Suna shigowa cikin gida kai tsaye ɗakinsu Shalele ta nufa ganin Hajara na sharar barcinta ya saka ta debo ruwan randa masu sanyi ta watsa mata a firgice ta tashi tun bata gama wartsakewa ba ta fara kaima ta duka tana surfa ruwan bala'i babu shiri ta mikewa a hargitse ta fito tsakar gida biyo ta ta yi, ta ce" lanle samun waje tusar sarari tusar asuba iyeeehh har kin samu damar bacci gidana yana a haka tom uban waye kike son ya maki hidimar gidan nan ne tom wallahi kada ki kuskura na dawo gidan nan baki kammalla min aiki na ba shegiyar yarinya kawai kawai salon kija man sharri na kaiki gidan miji baki iya komai ba da kika yi gadon bakin hali."


Kuka kawai Hajara take tana bata hakuri ita kuma sai balbala masifarta take Shalele na taya ta sai da suka gaji dan kansu sannan Inna ta fice daga gidan ganin ta fita ya saka Shalele ficewa haka Hajara ta fara gyara gidan tana kuka harta kammalla gyara gida ta daura girki ga itace ɗanyune sai hayaki yake tashi duk ya cika mata idanu kuma ba damar ta gusa wutar da mutu haka ta ci gaba har ta kammalla girkin ta kwashe ta gyara kitchen din ta wanke dukan kwanonin da aka bata sannan ta fada kewaye ta yi,wanka tana fito lokacin Inna ta shigo ganin ta kammalla aikin ba wajen da zata yi,masifa ya saka ta fadin"Ina shalele ta ne?"


Inna ai tun da kika fita Habiba ta fice daga gidan nan kuma bata fada min inda zata tafi ba."



Yanzu dan tsabar rashin hankali dan zata fita sai ta sanar dake iyeeehhh ke ga uwarta ko tom idan ta dawo ki mata duka su Mama."


Ki hakuri ba haka nake nufi ba."

Tsoki Inna taja ta shige ɗaki girgiza kai ta yi,sannan ta shige nasu nan ta saka kaya ta shafa mai ta zauna tana tunanin rayuwa wani ta yi,kuka wani kuma ta saki murmushi."



Habiba na fita daga gida ta nufi gonar Malam Sa'adu babban aminin mahaifinta tana isa wajen ta washe baki inda shima bakin ya washe yana bude mata hannayensa ta fada jikinta suka rumgume juna dan dago da fuskarsa ya yi, yana kara matse ta jikinsa ya ce"Shalelen Inna ina kuka boya kwana biyu kinsan yanda kewarki ta addabi ni kuwa ba abin na tafi nemanki gida a fara zargi mu."


Wallahi makaranta ne ya hanani zuwa inda kake amma nima pah nayi kewarka dan sai da nayi sati ina tsuma maka kaina dan kaji dadi irin kwana biyu bamu hadu ba."


Sunbatar bakinta da goshinta ya yi,kafin ya kwantar da ita saman yar tabarmar dake shimfide ya fara raba ta da kayan jikinta shima ya yi,tsirara kafin ya kwanta daga gefenta ya daura hannunta saman na shanunta yana matsa su duk da ba wasu bane haka yake murza su kamar yana wanke kaya kafin ya kafa ma day baki yana shasa ya janye hannunsa ya kai ga Hq din ta ya fara tura mata yatsansa day yana fingering nata yana murza dan tsakanta kafin ya tura dayan ya shiga cacakarta da yatsa zare bakinsa ya yi,ya tura mata abarsa cikin  baki ta fara shanta sosai suka dan taba romance kafin ya nemi kofar gida ya fara zuba mata gwatso babu ji babu gani ihunsu kawai ke tashi tun karfe 12h00 data fito daga gida ba ita ta koma ba sai bayan la'asar suna ta sheke ayarsu hankali kwance da zata tawo ya yi,mata sha tara ta arziki bayan ya cika mata aljihu da kudade badan ransa ya so ba haka ya hakura ya barta ta tafi dan tun da tazo wutun 2mnt suke yi ya koma aiki ko kadan baya barinta tana wutawa shi yasa idan ta dawo gida take wuni ta kwana tana tsarki da ruwan dumin saboda kumbrin Hq din ya rage kuma bai hana gobe ta koma dan ya zamar mata jiki......."


Comment
chare
charhi



🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)


7&8


Tana shigowa gida ta turo baki gaba tare da shagwafe fuska Inna dake zaune kan tabarma tana cin tuwo ta dube ta ta ce"Shalele na lafiya?"wane mai bakin duniya ne ya taba min ke?" Yanzu ya ga tsiya?"


Inna bana fita ina zagaya gari ba wani mai kura shanu ya faltsa min ruwa sai da na shiga makauta na wanke jikina amma duk da haka kyakyamin kaina nake kice ma watsan marar moriyar ta hada min ruwan wanka ko zan dawo daidai."


Cike da masifa Inna ta yi,wawan tashi tsaye tana fadin"Yau sai naci uwar me kurar shanun da shanunsa tun da suka bata ma Shalele na rai kan uban matar uban nan kai ana shirin yinta wai kaza da daurin gaba."


Ganin Inna na shirin surfa masifa gashi ita kuma karya ta sharara mata ya saka ta fadin" Inna ta! Inna ta!! ki barshi kawai ai sai da na saka ya fado daga kan kurar kin ga yanda bakinsa ke fitar da jini hmmmm yo ni Inna an fada maki ina barin ta kwana ne ki barshi kawai ko gobe ai ba zai kuma aika wa ba bare kuma ni dan ni naci dubu sai ceto Habiba nake Shalelen Innarta."


Haba har hankali na ya kwanta kin man daidai domin ni ban haifi ɗan tashi rama ba wallahi."

Murmushi kawai ta yi,ta ce"tom ki saka ta hada min ruwan sai kaikayi jikina yake man."


Kwala kiran Hajara ta yi,tana fitowa ta bata umarni kan ta hada ma Habiba ruwa babu musu ta dauki bokiti ta nufi pompo ta fara tara ruwa suna kaiwa ta kai mata kewayen sannan ta fito ta ce"Habiba ga ruwan na hada maki."


Ki zuba min cikin sahani ai ban yi sallah ba daga tsan na daura Alwala na fito gaba day."


Ajiyar zuciya ta sauke sannan ta mike ta zuba ta kai mata"mikewa ta yi,ta shiga kewayen kafin ta fito Inna ta saka Hajara ta zuba mata abinci ta dan jima sosai a bayin dan sai da ta tabbatar kanta ya tsane saboda goge shi ta yi da kyau sannan ta saka hijjab ta fito zaune ta yi,kan tabarma ta fara cin abinci suna hira da Inna Hajara kuma tana gefe ta ajiye takalminta a kasa ta zauna dan ko tabarma bata da a gidan nan bare kuma kujerar tayani gulma sai de ta zauna kan takalmi tana zaune suke hirarsu har ta kammalla cin abincin ta mike ta shiga ɗaki kaya ta saka tana shirin fitowa suka ji ta fasa wata uwar kara ba su Inna ba harta makauta sai da suka shigo nan aka taro bakin kofar ɗakin Malam da Abokinsa Sama'ila duk suna wajen ihuuu take tana kiran wayooo Allah a taimake ni mai kala kala ce wayooo mai kala kala ce tun tana yi a firgice har ta kai tana kyalkyalewa da dariya tana fadin mai kala kala ce ganin yanda mutane suka zuba mata na mujiya ganin abin bana karewa bane suma suka shiga wulwula dariyarsu duk a tare suke kiran wayooo me kala kala ce sai a bushe da dariya wasu har faduwa suke tsabar cikinsu ya fara daukar chaji wato(ya gaji da dariyar) sai da suka dauki lokaci wajen sannan Malam ya ce"Keee Habiba miye mai kala kala ce?"wai me ma muke ma dariya."


Kuma gagafewa da wata sabuwar dariyar ta yi,tana fadin"Mai kala kala ce ihuuuu mai kala kala ce.''


Malam Sama'ila ne ya ce"yau ga zancen banza tom aka ce minene me kala kala ce wai."


Tsagaita dariyar ta yi,sannan ta nuna masu da hannunta wajen da ta nuna suka kai dubansu yar karamar tsaka ce irin mai bakin nan da wani kala tabe baki suka yi ko wannan su yana watsa mata harara day bayan day duk suka fice daga gidan gashi ba'a dauke tsakar ba kuma masifar tsoronta take ai kuwa dariya ta koma kuka irin na rainin wayon nan shi ba dariya ba kuma shi ba kuka ba tana mai ci gaba da fadin mai kala kala ce wayooo Allah na mai kala kala ce Inna da idan hankalinta yafi dubu tom ya tashi saboda Shalelenta tana cikin ha'ula'i dan ta tsani ta ga kukanta kuma gashi tafi Habiba tsoron tsakar daga nan waje tana zaune kan kujera take fadin"Shalele ki hakuri bara na kira mai dauke tsakar nan kin ji karki damu."


kuma fashewa ta yi,da wani sabon kuka mai kama da dariya ta ce"Inna ta zafi ki sauri sai tarara zufa nake kamar yan shanya ni ga rana wayoooo mai kala kala ce."


Jin haka ya sa Inna dakewa ta yi,ta maza ta mike zata nufi ɗakin daidai Habiba ta daka wani uban tsalle zata fito ta fada kan Inna ji kake garammmmm tummmmm ta fadi kasa yar kara Inna ta buga tana fadin"wayooo Shalele kin kashe kin karya min kashin baya mai kala kala zata saka ki man Illa."


kuka wiwi Inna ta shiga rerawa ita kuma Shalele ban da dariya babu abin da take aika mata Hajara dake rakuɓe gefe tun lokacin da Habiba ta fara Ihuuuu take hadiye dariyarta sai yanzu da ta ga Inna kwance a kasa kuma kusa da Tsakar bata shirya ba dariya ta kece mata tsaye ta mike ta kariso inda Inna take tana mai ci gaba da sambada dariyarta ta ce" Inna yau naga kin kusa zama gawa gaki ga mai kala kala irin shoshalewa nasan ko a kabari waje day zaku kwanta."



Inna da sam hankalinta bai kawo tana kusa da tsaka ba sai da Hajara ta yi,magana ta dubi wajen da take ai babu shiri ta mike da wani mugun karfi wanda tun da Allah ya kawo ta duniya bata taba sanin tana da shi ba hanyar fita ta nufi tana ganin wani jiri ita dai gudu take sai da taji ta rafka kai ga bangon kofar ta dawo cikin gidan a guje Dariya kawai su Hajara ke banka mata kafin Shalele ta nufi inda Inna take ta rike hannunta ta ce"Inna ta ya haka kuma!!!!yanzun nan pah kika gama kuka baki iya tashi kashin bayanki ya karye kuma na ganki a tsaye ko kin warware ne."


Sai a lokacin Inna ta tuna da buguwar da bayanta ya yi,ta dafe shi ta shiga kwarara ihuuuu ita a dole bayanta ya karye a sayo mata tsire da balango sannan zata warware."



*****************


Cikin shirinsa ya fito ya hadu ya yi,tsaf dashi kamar ka dangwala wani tiririn kyau ya kuma fitowa ga kamshin da yake ta zubawa kamar saman jikinsa aka hada turaren wajen da Falila take ya nufa tare da zama kusa da ita yana rumgumo ta jikinta ita kuma ta kwanta tare da dauko beby ta daura saman kafafunta kamar zata bashi madararsa hannunsa ya zura tare da kama kuncin yaron yana dan ja a hankali yana masa wasa ita kuma ya sakar mata kiss gefen fuska ya ce"Yaron nan kyau yake kara dadawa pah masha Allah ya murmuje sosai gaskiya a daina ba yan barka yaron nan."


Nima haka nake fada dan ban cika bama mutane ba bakin duniya ya ishe ni."


Gaskiya kam!!!wai ina Hajiya ne?"dan wallahi da tana wajen nan ko inda kike bazan zauna ba  bare har ki samu damar kwanciya kan kirjina."


Murmushi ta yi,ta ce"Tana waje wanke kayan Beby take yanzun nan ma zata shigo."


Tsaye ya mike ya ce" kwara na tashi kafin ta ganmu haka ta saka ni fita da bacin rai."


Wai har zaka fita kenan?"


Tom me zan yi a gida gari ya waye kwara mu fita nema su uwar beby a samu na cin kaza."


Dariya ta bushe da ita ta ce"Uhmmm ni sarkin kwadayi ko?" Dama an jima mai lalle da kitso zasu zo a bani ƴaƴan banki na saka kasan fillow."


Dan laluba aljihunsa ya yi,ya ce"babu kudi a jikina amma ki turo man Ameera sai ta kawo maki ai duk tare zaku yi kitson ko."


Dan bata fuska ta yi,ta ce"pas sur yau idan Angalina zata zo saboda ta ce man zazafi take ji wata kila sai zuwa gobe insha Allah."


Badan ransa ya so ba ya ce"Tom wa zani ba kudin ya kawo maki danni na fita ba zan shigo falon nan ba."


Hajiya tana waje ka bata ta kawo man."


Fita ya yi,ba tare da ya bata amsa ba saboda har kuka zai iya sakarmata matukar zai magana saboda rashin Meerah gidan nan babban tashin hankali ne a gare sa yana isa bakin motar ya kwaso kudin ba baisan iya adadinsu ba ya mika ma Hajiya ta kaima Falila sannan ya shige mota ya fice daga gidan kai tsaye gidansu Meerah ya wuce."



Zaune take a Falo cup din tea rike a hannunta tana kurba idanunta na kan T.V sai Mama dake gefenta ana matsa mata kaffafu wayarta ce ta fara ringing dama ba ma'abociyar son daukar kira bace hakan ya sa ta yi,banza da ita ana uku ne Mama ta yi,mata magana babu shiri ta daga wayar sallama dauke a bakinta daga bangaren aka amsa ta ce"Waye?"ki fito waje ina jiranki."


Bani zuwa Kaji man mutume dan Allah babu wani bayani sai na fito waje tom bazan je ba sai naga idan dole ake."


Iyeeehhh dama haka kika iya fada bani da labari pls dan Allah dan girman Allah ki fito koma wanene zaki gani."


Katse kiran ta yi,tare da ajiye wayar gefe ta ci gaba da kurban tea din ta Mama ce ta dube ta ta ce"Ameera ba nemanki ake waje ba iyeeehhh?"ke mi yasa kin iya wulakanci ne kinsan daga inda ya fito ne zaki saka shi komawa ba tare da kun ga juna ba kin ga wanan iskancin ya ishe ni wallahi ki bini a sannu karki kaini bango."


Ba tare da ta ce komai ba ta mike tana turo baki gaba tana hade fuska ta nufi ɗaki Hijjab ta dauko sannan ta saka turare ta fice daga falon harabar gida ta fito ganin motar Bashir ne ya sakata kuma hade fuska tana watsa masa harara har ta karisa fitowa ya yi,tare da yin tsaye gaban motar yana rumgume hannayensa ya kura ma fuskarta idanu yana kallonta ganin bata da niyar magana ya saka shi fadin"Duk ni kadai nake da wanan turo bakin da hade fuska dan Allah ayi hakuri wallahi kar idanun sun fado wajen harara ta."


Kuma watsa masa wani hararan ta yi, tana mamakinsa a zuciyarta ta ce"Tom kaji wani rainin hankali in ruwansa idan idanu na sun fado kaji wani shishigi."


A fili kuma ta ce"Me ya kawo ka gidanmu."

Angalinarki ta ce" zazafi gare ki kuma sai gashi na tarar dake garassss bayan iya masifa har da karya ma kin iya ne."


Tabb nice mai masifar kuma me karya lanle wanan mutumen y fara raina ni tun da ya tsotse min baki" duk ta fadi hakan a zuciyarta."


Jin ta yi,shiru ya saka shi sakin murmushi ya ce"Jiya kin tafi kin barni da kewarki musanman wanan dan karamin bakin naki da laɓɓansa suke da taushi uhmmm dan Allah ki bani na dan kara shan abuna kin ji mai tsada."


Insha Allah mugun nufinka Allah ya fi karfinsa kuma ni na wuce ajinka kuma har yau har kullum sai na fada bana kaunarsa bunsuru kawai."


Tana gama fadan haka ta jiya zata tafi ya yi,saurin riko hannunta tare da janyota ta fada jikinsa kallon juna suka shiga yi kafin ta motsa dan karamin bakinta ta ce"kaga Malam ni ka sake ni kyakyamin ka taba min jiki nake yi wallahi a yanzu ma sai nayi wanka."


Idanunsa ya kankance yana aika mata da wani shu'umin kallon wanda duk jarumtarki sai ya saka ki wani yanayi cikin wata basarakiyar murya wacce ko matarsa batasan da ita ba yana wura mata iska a idanu ya ce"Fadamin gaskiya wane irin wanka zaki yi mai tsada?"ko kina son mu tafi na taya ki?"saboda wanan jikin ba'a shi dan ya yi,aiki ba dan wutu ne shi?"kuma kashe murya ya yi,ya ce"Dan Allah ki ce kina sona Mai tsada."


Gabanta ne taji yana faduwa wani bakon lamari yana ziyartarta wata nanauyar ajiyar zuciya ta sauke a kasalence ta ce" Nace ka cikani."


Tallabo mazaunanta ya yi,ya ce" Idan naki pah?"ni pah nafison mu kasance a haka har abada wallahi Allah ina kaunarki Ameera dan Allah ki amince min wallahi sonki na azalzalar rayuwa ta kawai amsa min zaki yi da Ehh kina sona ni kuma ko a yau sai na turo magabata na tabbacin ina sonki din."


Idanunta ne suka kawo da kwalla ta ce"Bashir!! Yanayin yanda ta ambaci sunnan sai da ya saka masa wata natsuwa bai taba jin dadin sunnansa ba irin na yau saboda cikin kwanciyar hankali da shagwafa ta fadi sunnan"A hankali ya ce"Na'am Mai tsada."


Numfashi taja ta ce"Idan na amince maka wane kallo kake son mutane suyi ma ne iyeehhh cin amanar kawata kuma aminiyar ta tafi kauna ta tafi ji dani a duniyar nan ta bani ragamar komai take kulawa dani fiye da kanta ta aminta dani ace na rasa wacce zan ci amanarta sai ita kuma duk maganar da zan yi da ita sai ta fada min irin tsananin kaunar da take maka tana kishinka bata son wata ta rabe ka bare kwanciyar gado ta hada ku kuma ace nice mace ta farko da zan kwace mata zani a kasuwa gaskiya ba zan iya wanan cin amanar Bashir idan aure kake da bukatar karawa dan Allah ka nemi wata akwaye mata wanda suka fini da komai ba sai ni kadai ba dan Allah ka taimake ni ka taimaki kanki karka sakani a matsala ka rushe abotar shekara da shekaru dan girman Allah."


Fizgar da iska mai zafi ya yi,ya ce"Ameera kinsan miye so kuwa?"kinsan radadin da zuciya take ji idan ta rasa abin da take marari iyeeehh?"Dan Allah ki bani amsar wanan tambayar akwaye aya ko hadisi da ya yi,magana kan kada na aure ki saboda ina auren aminiyarki?"


Bansan miye so ba saboda ba taba shiga duniyar ba kuma bana fata shiga matikar zata jazamin bala'i amma nasan shaukin so saboda ko tsakanin uwa da ya akwaye shi dan Allah ka rabu dani wanan tambayar tafi karfi na Bashir ka sake ni wani ya ganmu haka pls a harabar gidanmu muke pah."


Wallahi tallahi bazan sake ki ba sai kin bani amsar tambaya ta kuma kince kina sona."


Cike da mamaki take kallon ikon Allah dan a yanzu Bashir ya fara bata tsoro anya ba Aljanu bane a kansa kallonsa take kafin ta ce" Aaa babu ayar ko hadisi da ya faa haka amma ana barin Halak dan kunya."



Tom wallahi sai na aure ki sai kin zama mallaki na Ameera koda ace wanan ita ce rana ta ta karshe da zan bar numfashi."


Kada Allah ya baka sa'a Bashir tun da zuciyarka babu imani a ciki baka duba halin da matarka zata kasance ne iyehh ni pah aminiyarta ce dan Allah ka cire daga wanan rudanin idan barci nake ka tashe ni na farka daga wanan muman mafarkin."


Kice kina sona Ameera dan Allah."


Bana sonka na tsane ka bana kaunar ganinka ko inuwarka ma haushi ganinta nake bare kai na tsane k....... damkar da ya yi,ma bakinta ya saka ta yin shiru bata shirya ba kiciniyar kwace take ta farayi da kyar ta samu ya rabu da bakinta da yake babu kuzari a jikinsa ya sa ta kwace jikinta daga nashi ta ruga da gudu ta nufi ciki."


Idanunsa da suka yi jajir ne suka tararo da kwalla marfin motarsa ya bude ya shiga tare da zaunawa ya jima a ciki sai da ya sha kuka har ya gode ma Allah sannan yaja motarsa ya yi,gaba cike da kunar rai................"






Gaskiya idan ba comment zan rage yawon posting har sai naga ruwan comment 


Chare 

Charhi

Comment🙏🏻


🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)


9&10



Kamar an jefo ta haka ta fado cikin falon ta nufi inda Mama take ta fada jikinta tana fashewa da kuka"cike da damuwa Mama ta ce"Ke lafiya kika shigo mana haka?" kamar an watso kayan wanki?"me yake faruwa ne?"


Mama dan Allah dan Annabi na roke ki dan Allah kada ki kara takura ni kan na tafi gidan Falila wallahi akwaye matsala matikar ta san wanan sirin da nake boye mata duk randa ta gano sa daga ni har ita sai mun shiga tashin hankali Mama shi yasa bana son shiga mutane nake kebence kaina daga gare su musanman kawaye na gashi mijin Falila yana shirin jazamin masifa."


Cike da damuwa Mama ta ce"Ameera ki natsu ki da hankalinki ki man bayani kin ji !!! Me Bashir din ya yi,maki kike fadar haka."


Mama sona pah yake so yake naci amanar kawar da ta aminta dani ta tsananin kauna ta nasan duk randa ta gano akwaye matsala dan nayi imani daga har ita babu wanda zai kuma numfashi a duniya dan hallaka ni zata yi Mama tana son mijinta fiye da tunaninki ban shirya gaba da Falila ba bare muyi tashin hankali kan ɗa namiji ina son na zame mata ɗiya na mayar mata da hallacin da ta yi,man."


Rumgume ta Mama ta yi,tana dadafa bayanta alamar rarashi ta ce"Insha Allah hakan ba zata faru ba duk da bazan iya juya kaddara ba kuma bansan mijin  da Allah ya zaɓa maki ba amma matikar ina numfashi ba zamu yi wanan abin kunyar ba matikar bake kika ce kina sonshi ba kuma da amincewar Falila saboda ita kaddara mai kyau ko marar kyau duk yanda tazo maka haka zaka karfe ta dan baka san wane Alkairi hakan zai haifar maka ba amma ki daina tafiya inda take alaka ce ko ta waya a gaisa kuma ga biki idan kun hade amma tafiya gidanta ba naki bane gudun matsala."


Tom shikenan Mama insha Allah zan kiyaye ni dan Allah ki man izini na tafi gidan Anty Firdaussi nayi zamana a tsan kafin komai ya kwanta."


Ajiyar zuciya ta sauke ta ce"Ni kinsan bani da matsala da hakan amma Abbanki ne baya son kina yin nesa da shi Meerah haka zaki daure ki hakuri ki ta addu'a."


Tom shikenan Mama bara na tashi nayi sallah Azahar ta gabato."


Tom a fito lafiya ki daina kuka Allah ya maki albarka."


Da amine ya amsa tare da mikewa ta shige ɗaki tana shiga kai tsaye toilet ta wuce ta watsa ruwa sannan ta daura alwala ta fito shiryawa ta yi,sannan ta shimfida darduma ta fara gabbatar da sallah tana kammallawa ta yi,addu'a tare da shafawa sannan ta mike tabi lafiyar gado tare da lumshe idanunta amma sam baccin yaki daukarta dan sai yanzu duk abin da yake faruwa tsakaninta da Bashir yake dawo mata wata tsanar kanta tana ziyarta ta saboda gani take duk sakacinta ne ya saka har yake taba jikinta kwalla ne suka cika mata idanu zuciyarta na mata wani irin zafi kamar ta fasa ihu haka ta din ga ji da kyar ta saita kanta har bacci barawo ya yi,gaba da ita."


🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)


11&12


Wallahi ke Innar nan kin raina mana da hankali tom ina ruwan bugewar da kika a baya da cin tsire da balango tab lanle kawo kudin na sayo maki tohh."


Share hawayenta ta yi,da bayan hannunta kamar karamar yarinya ta ce"Idan na cire kudi a jikina zazafi zai sauko man yan cikina suyi ta kiran kudi na! kudi na! kudi na! Zuciya ta tana jin kamar zata buga kawai kiyi taimakon jahadi ki sayo min da kudinki Shalele kin ga zan saka maki albarka."


Tabe baki ta yi,ta ce"Uhuhmmm lanle tom Allah ba zaki ci sa ba ni kin ga fita ma wallahi."


Wallahi Shalele kika fita gidan nan baki dawo da tsire da balango ba alkur'an zata fashe gidan nan."


Dariya ta bushe da ita ta ce"Inna ta manya tom bombom din babbar ce zata fashe ko karama iyeeehh."


Kwafa ta yi,ta ce"kada Allah ya sa kiwo yau kiga me zai faru."


Banza ta yi,mata tare da ficewa ta bar gidan  Inna kuwa Kallon Hajara ta yi,ta ce"ke dan kazar ubanki uwar me kike nema kin wani tsare mu sai kallo kike sai kace mu tsararki ne."


Sunkuyar da kai ta yi,ta ce"Allah ya baki hakuri Inna."

Tana gama fada ta fara aika ce aika ce ita kuma Inna ta shige ɗaki sallamar da aka yi ne ya saka Hajara dagowa ganin wanan saurayin har tsakiyar gidansu ya sakata fido idanu waje ta ce"Kai lafiya?"me kake yi a nan?"


Ki hakuri ashe nan ne gidanku nazo wucewa ne naji ina jin fitsari shine nace bara na shigo dan Allah ki bani kewaye na shiga a matse nake."


Sai de ta kare masa kallo kafin ta nuna masa hanyar kewayen ya shiga ta mika masa sahani ya dan jima kadan sannan ya fito tare da ajiye butar ya yi,mata godiya ya ficewarsa yana fita ita ma taji tana son shiga toilet din dan haka ta banka kai ciki tare da tsugunawa ta gabbatar da uzurinta sannan ta fito ta ci gaba da aikinta."



Tun da Habiba ta fice daga gida bata dawowa ba sai kusan karfe 8h00 lokacin kowa yana tsakiyar gida da sallama a bakinta ta shigo a zafafe Malam ya ce"Kee!! Daga gidan uban kike har wanan lokacin baki gida?"

Baba na tafi sayen Tsire da balango ne Inna ce ta aike ni."


Har Malam zai kuma yin magana Inna ta y,saurin dakatar da shi jin ta ce tazo mata da tsire har yawunta sun tsire sun fara tarara daga cikin bakinta zuwa wajen bakinta dan gogewa ta yi,ta ce"dan Allah Malam ka daina takura yarinyar nan kasan ai banza bata kai zomo kasuwa ko."


Shiru Malam ya yi,dan yana kuma yin wata maganar Inna zata fara zuba kamar ya'yan kanya."


Inda take Habiba ta karisa tare da zaunawa kusa da ita tana ajiye ledar ta ce"Inna ta gashi na sayo maki kici ki koshi ki gyatse naki ne ke kadai bara na shiga wanka na dan kwanta na wuta."


Daga uhummm sai uhumm wai uwar gulma ta yi, cikin shege ayi dai mu gani in tusa zata wura wuta kuma duk kyau tafarnuwa ba lanle ka bude cikinta ta yi,kyau ba,cewar Malam."


Ko ci kanka bata ce ba ta janyo ledojin tsirenta ta fara tsira tana waka irin ta baya haka ta sambade wanan tsiren ta saka ledar balango gaba ita ma sai da ta ga bayanta tassss sannan ta dago ta ce"Ke Hajara zo ki dauki wanan ki zuba a shara."

Amma dai an fadi ba girma wallahi yanzu tsabar rashin imani ki cinye abinki sannan ki saka ta zubar da ledoji tom wallahi ba zata kai ba sai ki kira ƴar taki ta zubar maki."



A tsiyace ta jiyo tare da yi masa kallon mai saman ruwa ta ce"Dakata Malam banison iyayi da shishigi wallahi ina ruwanka dani Ohhh gori zaka yi man saboda bani na Haifi Hajara ba ko tom ya isa haka wallahi ka daina min haka a gabanta karka saka karamar yarinya ta raina ni yanzu na kirba ta a turmi danni ko wajen uwarta ban dauki rainin hankali ba bare wanan tatsitsiyar."

Mikewa Hajara ta yi,tare da daukar ledoji ta ce"Baba ba komai bara na kai dan zuba ledoji a shara ai ba komai ba ne kayi hakuri."



Murmushi Malam ya yi,ya ce"Allah ya maki Albarka dare ya yi, ya kamata ki tafi ɗaki ki kwanta kin ga gobe Monday a tafi school da wuri."


Murmushi ita ma ta mayar masa tare da fadin"Tom shikenan Baba sai da Safe insha Allah."

Sai da ta zubar da shara sannan ta shige ɗaki kai tsaye inda take kwanciya ta nufa nan ta gani Habiba da waya a hannunta tana video call cike da Mamaki take kallonta kafin ta ce"Habiba ina kika samu wayar nan?"kuma dawa kike waya har warhaka baki bacci ba?"


Katse kiran ta yi,kafin ta jiyo ta ce"Ke Allah zan ci uwarki gidan nan ke wace iriyar bagidajiya ce ina appel dan tsabar kin raina min hankali ki saka min wanan ruɓaɓen baki naki nasha fada maki ki fita harka ta amma sai kuma shige min kike tom Allah ki fita ido na rufe ko kuma nayi maki abin da zaki yi dana sani mtssss aikin banza mutume sai mugun sa'ido."



Gyara kwanciyarta ta yi,ta ce" Allah ya baki hakuri."


Daga haka bata kuma cewa komai ba sai sauraran Habiba take tana waya kuma duk yawancinta batsa ce har bacci ya dauke ta."




****************


Ransa a bace ya shigo gidan yana shirin shiga bangarensa Falila ta sha gabansa tare da kama dukan hannayensa suna fuskantar juna cikin muryan rarashi a shagwafe alamar tambaya ta ce"Masoyi na lafiya na ganka ka shigo haka?" Dan Allah ka fadamin waye ya  taba min kai pls."

Dago da idanunsa ya yi,ganin yanda ta marairaice kamar zata yi kuka ya saka shi dan sakin fuska ya ce"Ba komai Bb ta kawai na shigo dan na tabbatar da har yanzu kin damu dani ko akasin haka."


Dan mamatsa hannayensa ta shiga yi kafin ta kuma kwantar da murya ta ce"Masoyi kana son gani na cikin damuwa?" Girga mata kai ya yi,alamar Aaa" tom ka fadamin abin da yake damunka idan kanason gani na cikin walwala da jin dadi ni fa matarka ce kuma farincikin ka taya zaka shigo cikin yanayin dana san ma'anarsa ka ce min babu komai ka daure ka sanar dani banason bacin ranka bare kuma ka kasance cikin damuwa wallahi yin hakan yana nuna dani bani da mahinmanci a gare ka miye amfani na bayan kana cikin wani yanayi kuma ni burina bai wuce samuwar cikin farinciki ba ko kanason numfashi na ya tsaya saboda taka damuwar."


Yanda take kwarara masa maganar sai yake jin tana tarara masa ruwa masu tsananin zafi saboda duk abin da ya faru tsakaninsu da Ameera ya dawo masa musanman daga ya tuna kalmar bana sonka bana kaunarka hakan na matikar kona masa rai kamar an tsikare sa ya yi,mata wata wawuyar damkar wacce sai da jikinta ya amsa tsabar zafi idanunsa suka kawo ruwa masu mugun zafi ya ce"Falila yanzu kina ganin ta yi,man adalci kenen?"Ina ta binta ina bayyana mata tsantsar kaunar da nake mata tana watse dani kamar kayan wanki ina take son na saka rayuwa ta miye gare ni wanda mace bata so me na rasa take wulakanta ni kawai danni nace ina sonta dan Allah ki taimaka min ki ceci rayuwa ina tsantsar kaunarta numfashi yana barazanar barin gangar jikina na yarda na rasa komai a kanta saboda soyayyarta tana da matikar mahinmanci a gare ni sonta da kaunarta a jinina yake saboda yanda suka min daurin tsitsiya ta mamaye dukan jinin dake zagaye a jikina wallahi ina sonta rasata tamkar rasa rayuwa ta ce Falila ki taya ni yaki kan wanan soyayyar da nake ba'a sona pls nasan kina sona kuma kina son farinciki na dan Allah karki barni cikin garari bani na daura ma kaina soyayyarta ba Allah kuma wanan haduwar jini ce ko kuma nace kaddara zafi na keji da dace bazan iya jurar rashinta ba domin ita ce rayuwa ta kuma daurewar farinciki na."



Tun da ya fara magana take kallonsa kamar an dasa ta wata wutar radaɗin azaba na tafarfasa zuciyarta tana jin kamar ta dauko wuka ta luma masa kowa ma ya wuta idanunta tuni sun koma jajir kamar an wura wuta a cikinsu jikinta har wani suracin zafi yake fitarwa ganin dagaske tsakaninsa da Allah yake furta dukannin abin da yake fada kuma daga zuciyarsa yake fitowa hannayensa dake cikin nata ta yi,wata iriyar wawuyar yarbi da su tana cika tana batsewa ta ce"......................."




Yanzu wasar zata fara kuma ta dauki dadi ku biyo domin jin yanda zata kaya amma ta hanyar comment domin da sauran kallo a gaba..."



Comment
chare
charhi


🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)


13&14


Cike da kunar rai ta dago kyawawan idanunta tana kwantar da murya ta ce"Dan Allah Abban Sudais ka bani amsar tambayar da zan yi maka a yanzu kada ka ɓoye min komai inde ina da mahinmanci a gare ka."


Cike da jin kunya saboda duk abin da ya fada baisan lokacin da suka din ga fitowa daga bakinsa ba sai a yanzu yake matikar jin kunyarta  ya ce" In..i..ina sauraranki."


Abban Sudais ka kalle ni tun daga samana har kasa ka fada min me na rasa wanda ya saka ka kai dubanka wajen wata Ƴa mace?"


Babu abin da kika rasa Falila ke din macece wacce duk namiji da ya same ta wallahi dole ya kula da ita ba zai taba yi mata rikon sakainar kashi ba koda wulakanta sa take."


Murmushi mai ciwo ta yi,ta ce"kuma duk kaga hakan kake son hada ni da wata Bashir?"amma menene wanda ka nema ka rasa a gidan na wanda ni bana maka har idanunka suka baka damar ganin wata."


Tabbas idan nace ga aibunki nayi maki karya domin ke jaruma ce kuma jajirtaciya wajen iya rike gidanki da kuma mijinki zaki iya sadaukar da farincikinki domin kawai nawa ya inganta zaki din ga mani abubuwa masu saka ni nishadi ban taba sha'awa domin bana samun biyan bukata daga wajenki ba hakan ya sa kika kara martaba da kima a idanu na Falila kuma yin hakan ba kowa ce mace bace zata din ga hakan hasalima wasu mazajennasu suna biyarsu suna gudunsu amma ni kece kike iya bakin kokarinki ganin na samu wanan biyan bukatar a wajenki koda hakan zai zama sanadiyar lalacewar farincikinki ba zaki taba nuna min ba shi yasa nake Alfahari dake Falila."


Fashewa ta yi,da wani marayen kuka mai narkar da zuciya zafin da take ji a cikin zuciyarta yana kara ninkuwa style idanunta na kan fuskarsa girgiza masa kai ta yi,tare da dan ja baya ta ce"Duk hakuri duk yanda zan jure wulakanci da kaskanci daga wajen koma wanene duk yanda za'a dauke ni sakarya wacce bansan me nake yi ba wallahi duk ruwa da iska guguwa ko sama zata juye da kasa babu wata shegiya ko yar karuwar da zata shigo min gidana ba ma iya gidana ba harta mijina ba zata raɓa  ba bare ta din ga jin ita ma wata ce a gidan nan idan kuma hakan ta kasance na rantse da Allah wutar da zata fara aiki a gidan nan ba zata taba mutuwa ba ko mai zai faru saboda danni kadai ka shigo wanan duniyar domin muyi rayuwarmu ni da kai ta har abada Bashir idan wasa kake man ya kamata ka daina dan bana daukar wanan rainin hankalin saboda hakane ma zabi na baka farinciki marar masultuwa duk domin hana faruwar haka amma sai da idanunka suka ga wata zuciyarka ta yanke shawarar tafiya wajenta har taji muryanka da kalamanka masu dadi wanda nice ya dace ace ka kuma bayyana ma su tom ba zata saɓu ba wai bindiga a ruwa kuma idan kace ba haka ba shege ka fasa tsakanin nida kai."



Falila ki fahimce ni duk abin da ya shigo tsarin kaddara ba zamu iya tsalleke sa hakan sai ta faru koda kullum ina cikin ɗaki saman gado na sai hakan ya riske ni dan Allah ki hakuri nasan ban yi maki adalci ba amma kema kiyi man hallaci."



Naci uban hallaci na jefar a kwandon shara kaga Malam ni ka tafi ka bani waje bana bukatar ganinka ni zaka ci amana ta kuma kace ka zauna lafiya wallahi kayi karya ka kwana da yunwa kuma baa haifi shegiyar da zata shigo min gida ba bare kuma ta ce zata hada shimfida da kai."


Falila yau ni kike kora tom bara kiji na bayyana maki abin da ke zuciya ta dan haka ko kina so ko baki so sai na aure ta kuma wallahi tallahi rantsuwar musulmi sai ta shigo gidan nan ko tana sona ko bata sona kin jima baki mutu ba."



Yana gama fadar haka ya shige ɗakinsa wata uwar ihuuuu ta fasa wanda ya saka yan cikin Hajiya kaɗawa saura kadan ta saki jaririn dake hannunta ta ajiye sa sannan ta kama Falila tare da zaunar da ita ta ce"Falila duk Abin da Allah ya kaddarto bamu isa mun yi jayaya da shi ba kamar yanda kika dauko tun farko wajen inganta gidanki da mai gidanki saboda samun zaman lafiya mai daurewa kici gaba da abin da kike watarana duk zai zama labari dan yanda mijinki yake bayyana hakan wallahi soyayyar yarinyar ta yi,karfin da ba zaki taba iya cire ta ta sauki ba saboda haka baki san abin da Allah zai yi kan lamarin nan ba ki hakuri ki saka ma zuciyarki sallama ki taya mijiki son abin da yake so domin kece a kasansa Falila karki ji komai kuma kar wanan sabanin ya saka ki sanya wajen kyautata masa da kike yi kici gaba karki bari ki arama zuciyarki dangana."


Wallahi kallon kin isheni ta yi,mata ta ce"Hajiya dan Allah ki shafa min lafiya ki rabu dani haka kawai na bari wata yar iska ta shigo min gida ta lalata min farincikin dana jima ina kulla sa a gida na tama isa ta shigo wallahi ko cikinta ba'ayi ba bare ta sa ran zata shigo min gida ina da hakuri kan komai amma ban da abin da nafi so yafi soyuwa a gare ni dan haka ko ta halin kakane wallahi ba zata shigo gidan nan ba idan kuma ya matsa sai ya yi,sai de ni na bar masa gidan nan tsan su karata da juna."


Har Hajiya zata yi magana Falila ta yi,saurin dakatar da ita tare da mikewa ta dauki robar kunnun dake gefenta ta rotsa ma T.V ita tana faduwa kasa durshen tana kuka mai cin rai da taba zuciyar dukan mai saurare Hajiya kuma sai aikin bata hakuri take tana rarashinta amma ina ta yi, nisa bata jin kira."


************


Bangaren Meerah kuwa tun ranar da Bashir yazo gidansu ta shifa wasar boya da shi bata bada duk wace kofar da zasu hadu ba koda a waya ne bare ya saka ta a matsala Falila tana yawan kiranta amma bata dagawa har sa ta gaji dan kanta ta kyale ta wanda hakan ba karamin sa Falila a matsala da damuwa ya yi,gashi radadin da take ji ta rasa wa zata tunkara da wanan maganar ko taji sanyi a ranta kuma gashi Meerah bata dagawa har aka yi biki bata leka ba hakan ya kara mata damuwa sama da wacce take ciki dan ita dai Allah ya daura mata kaunar Meerah bata iya gudanar da komai sai tare da ita shi yasa duk take jin babu dadi gashi yanzu tsawon wata biyu kenan da katse alakarta da su amma daga mijin har matar sun shiga tashin hankali fiye da tunanin mai karatu musanman Bashir da a yanzu baya gane gabas bare yamma komai nasa ya tsaya cakk duk a rashin sanin halin da take ciki ko gidansu ya tafi bata bari su hadu ko aike ya yi,tun da bata daukar kiransa sai de ta koro mai gadin hakan ya saka shi a matsala sosai da sosai."



Yau ma tana zaune a falo kira ya shigo wayarta dauka ta yi,ganin lambar Meele gaisawa suka yi sannan ta ce"Meerah kina ina ne wai?"

Ah takaice ta ce"Ina gida ko zaki zo ne."


Ehhh ina da magana mai mahinmanci da zamu tattauna domin abin da kika yi sam baki kyauta ba gaskiya."



Dadammm dammm gabanta ya fadi rassss dan gani take shikenan asirinta ya tonu duk yanda take taka tsantsan sai da wanan mutuman ya saka ta a matsala innalillahi ta shiga fada a cikin zuciyarta dan gani take shikena tata tazo karshe Falila zata hallaka ta" jin shirun ya yi,yawa ya saka Meele cewa"Meera lafiya kika yi shiru."



Sai a lokacin taja wata mahaukaciyar ajiyar zuciya ta ce"Ba damuwa sai kinzo ki kula sosai da hanya kawata."


Ok ta fada tare da katse kiran."

***************

Da gudu take fitowa daga cikin ɗaki zuwa tsakar gida ta fara kelaya amai babu ji bare gani kamar idanunta zasu fado yan cikinta kuma su biyo ta bakinta su fito haka ta din ga kwarara shi tana maida numfashi sama sama ta rike saitin kirjinta tsabar ta galabaita idanunta sun kada sun yi jajir ka kwalla a cikinsu sai da ta amayar da duk abin da ke cikinta sannan ta fadi zaune a wajen saboda jiri da take gani ga rufa duk ta tsatsafo mata kan goshi jikinta yana rawa" Inna ce ta mike tare da karisowa inda take tana mata kallon tuhuma hannunta ta kama ta shiga dubawa a razane ta dago tana mata kallon  mamaki dan son tabbatarwa ta kuma kallon Cikin idanunta tare da dage su da sauri ta dauke hannunta daga idanunta tana dame kirji ta shiga rafka salati tana zazaro idanu kafin ta ce"Innalillahi na shiga uku an fasa aure ni subahanallahi yarinyar nan yanzu abin da zaki man kenan cin amanar da zaki man a gidan nan kenan yanzu saboda Allah dan tsabar baki tsoron ubangiji shine kika tafi kika ɗingumomana abin kunya a gidan nan na shiga amma wallahi kin cuce mu kin bata tarbiyanki da wayonki Allah ya isa tsakaninmu dake mutuniyar banza kuma wallahi Malam ya shigo sai yaji wanan labarin shegiya munafuka kawai."



A sanyaye ta gado da idanunta da suka kankance tsabar tasha azaba har yanzu bata gama dawowa daidai ba jirin yana nan amma duk da haka ta kasa boye tashin hankalin da take ciki ta ce"Innalillahi na shigo uku Inna ciki?" Ciki fa kika ce?" Dan Allah ki daina fadar haka Allah na tuba ka yafe min amma wallahi bani da cikin kowa a jikina."



Wata katuwar taɓarya ta  dauko tare da nufo da ita tana ja baya tana mata magiya..........."



Zata fashe pah.......Bommmmmm💣💣💣 laifin dadi karewa mu hadu gobe insha Allah masoya godiya nake sosai da bibiya ta da kuke yi Allah ya bar zaman tare karku gaji dai kuci gaba da bani hadin kai domin wanan littafin baya da tsayi sosai ba hasalima gajeran labari ne."


🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)

15&16



Daga wanan taɓaryar Inna ta yi,zata rafka ma Hajara Malam ya shigo da gudu ya karisa wajenta tare da rike mata yana dauke ta da mari cike da masifa ya ce"Delu haka dama kike m yarinyar nan idan bana gidan nan?" Ke me yasa baki da imani ne yanzu kina buga mata wanan abar kashe ta zaki yi fa?" Me tayi maki kike nema ki hallaka ta ne."


Malam yau ni Delu yar Gold ka mara saboda wanan diyar kuma a gabanta kawai dan ta yi,ba daidai ba Malam ciki ne da yarinyar nan fa."


Darasssss gabansa ya fadi ya ce"Wanan wane irin shashanci ne zaki wani daura mata sharrin tana da ciki tom a ruwa ta sha ne ko minene tun da ba miji gare ta ba."


Tom waka a bakin mai ita tafi dadin saurara ta sanar da kai dan shegiyar da ya yi,mata wanan aika aikar."


Malam ne ya dubi Hajara dake zaune tana rawar sanyi hankalinta a matikar ta she ya ce"Hajara waye ya maki ciki ne?"


Baba wallahi bansani ba kuma iya rayuwa ta ban taba mu'amala da wani saurayi ba ta hanyar da zan samu ciki wallahi bansan yanda aka yi ba sai yanzu da Inna take sanar dani."



Sallalahu mazan sauki ke karki raina ma mutane da hankali tom uban waye kika taba gani ya yi,ciki babu uban yaro kin yi bayani ko sai jikinki ya yi,tsami,cewar Inna."


Wallahi tallahi na rantse da Allah bansan waye ya man ciki ba kuma ni babu wanda na taba mallaka ma kaina Baba ka fahimce ni dan Allah ka yarda dani wallahi ban taba aika ta aika ta zina ba bare kum har na samu kyauta ciki Baba."


Baba da kansa ya kulle ya rasa me ke masa dadi ya dube cike da natsuwa sannan ya ce"Tashi ki shirya mu tafi asubiti wata kila babu wani ciki kawai maleria ce."


Babu musu ta mike da kyar ta nufi ɗaki jim kadan ta fito suka tafi asubiti kusan asubiti hudu suna tafiya amma sakamako day ne bayan duk anyi bincike haka suka dawo gida lokacin Inna da Habiba suna tsakar gida sallama su Malam ya saka Inna mikewa tsaye ta ce"Malam ya ake ciki ne?"naga ka shigo kayi wani iri kana shirin shiga ɗaki bayan ka barni cikin kokwanto."


Ajiyar zuciya ya sauke zuciyarsa tana tafarfasa kamar zai kama da wuta ya wawuro Hijjab din Hajara tare da shakar wuyanta ya yi,watsi da ita kamar an watsa shara nan ya shiga ball da ita kamar ya samu kwallo tun Inna tana farinciki da Haka har yau karon farko da taji tausayin Hajara ya kamata ta yi,saurin shan gaban Malam ta ce"Haba Malam ya haka ka shigo baka yi mana bayani ba kuma ka hau yarinya da duka dan Allah mike faruwa ne."



Kwallar da yake boye ce ta silalo tana bin kuncinsa ya ce"Hajara ban taba tunanin zaki wofantar da rayuwarki ba ban taba tunanin zaki yi watsi da tarbiyan dana jima ina ginawa a gare ki duk dan kare mutumcinki yanda nake kula dake cikin gidan nan babu wanda yake samun haka Allah na gani ina iya bakin kokari na ganin na kula da dukan tarbiyanki amma ki rasa wanda zaki fara watsa ma kasa a idanu sai ni Hajara da Mahaifiyarki tana raye da ta yi,Allah wadai da halinki na rashin adalci da kika mana amma ba komai wallahi ni a yanzu kin fice man a rai sannan na tsane ki bana bukatar ganinki alfarmar da zan yi ita ce saboda mahaifiyarki ba zan iya kora ki daga gida ba amma ki sani babu ni babu ke kuma tun wuri ki nemi uban yaron nan kina haihuwa a damka masa abin shi."


Malam ka barmu cikin duhu dan Allah ka bude mana ko zamu ji haske dake ciki sai maganganu kake wanda na kasa fahimtar hakan."


Delu yarinyar nan ciki ne gare ta saboda na kasa yarda da likitocin da suka fadin min sai da na tafi asubiti har hudu amma amsa day suke bani tana dauke da ciki tsawon wata biyu."


Innalillahi Hajara gaskiya baki kyauta ma rayuwarki ba kin yi babbar asara."


Baba bazan gaji da sanar da kai cewa ba wallahi Allah ban taba kai jikina da sunan nayi zina da wani ba nima har yanzu ina tunanin ta yanda aka yi har ciki ya shiga jikina Baba dan Allah karka juya min baya domin a wanan duniyar kaine uwa kuma kaine ubana koda kowa zai yi watsi dani a wanan duniyar kai bai kamata ka furta hakan ba wallahi ba taba aika ta zina ba kawai dan na saɓa ma ubangiji na ba nasan wukunci mai aikata kuma nasan hakan laifi ne ka fahimce ni Baba."


Hararan bani son iskanci ya watsa mata sannan ya wuce ɗaki ba tare da ya ce mata komai."


Tabe baki Habiba ta yi,ta ce"Allah sarki dan shege ya kawo abin kwallo tom kina ma mutane wa'azi ashe kece har kike tsula tsiyarki a boye amma dai anyi asara wallahi."


Inna ni dai na fita sai na dawo bazan tsaya ina kallon wanan kayan haushin ba ni ki raba mana wajen kwanciya nima karta lalata min rayuwa."



Tana gama fadan haka ta fice daga gidan Inna kuma kallon Hajara ta yi,a wulakance ta ce"shegiya munafuka mai zubin ƴaƴan shedan sai ki tashi ki aikin gida tun da babu bawonki a nan."

Cike da tausayin kanta ta ce"Dan Allah Inna ki taimaka min wallahi bazan iya wani aiki ba duk kasala nake ji."


Wata iriyar diban karen mahaukaciya ta yi,mata ta ce"Iyeeeehh lanle yarinyar nan wato wuyanki ya kawo yanka ina fada kina fada ko saboda kin kwanta da namiji kamar yanda nake kwana da shi ba."


Sunkuyar da kai ta yi,ta ce" kiyi hakuri bara na tashi."


mikewa ta yi,har yanzu tana mamakin yanda aka yi ciki yake a jikinta dan ita fa bata yarda tana dauke da wani abu mai suna ciki ba."


Haka ta fara gabbatar da aika ce aikacenta tana yi tana wutawa har ta kammalla."

***************
Habiba na fitowa kai tsaye gonar Malam Sa'adu ta nufa aiko ta hango sa yana asawaki da kaza irin jibga jibgan nan wacce ko cinya day kaci sai ka koshi tun kafin ta karisa isowa yake mata wani shu'umin kallo yana lasar baki tana karisowa ta fada jikinsa a shagwafe ta ce"Uhmmm uhmmm shine kana wanan liyafar babu ko gayyata bayan kasan mutuniya ta ce."


Yi hakuri shalele ta wallahi kina raina ina tunanin yanda zan kira ki ko na tura kaza gidanku kinsan banason a samu matsala fa."


Hmm kace matsala sai ka tuna min da wani sadauki wallahi yanzu a gida Hajara ta yi,ciki nima fa ina tsoron na janyo ruwa masu nauyi."


Tom dama ita ma tana dan taɓa wanan harkar ne?"

Tom waya sani wai abu a duhu yanzu dai wani mataki zamu dauka dan wallahi bazan iya renon cikin shege ba."


Yanzu mu karisa cin kazar nan sai mu tafi asubitin wani abokina ya saka maki robar damtse ko kuma ki dauki allura ko magani kin ga sai mu sheke ayarmu muci duniyarmu da tsinke."


Kuma fa hakane amma za'ayi man allurar dai dan tafi sauki idan na saka karan damtse Inna ta ankara dani fa."


Kin fadi gaskiya yar gari" daga haka basu kuma cewa komai ba sai hirarsu suke suna cin kazarsu suna dan taba junansu har suka cinye suka mike kai tsaye asubiti suka nufa yanda suke tafiyar zaka rantse basu san juna ba bare ayi zargin tare suke."

***************


suna kammalla waya ta mike ta nufi toilet watsa ruwa ta yi,tana fitowa ta shirya daidai lokacin Meele daRahila suka shigo gidan bayan sun gaida Mama ta sanar masu da Ameera tana ɗaki da sallama a bakinsu suka shiga tana ganin ta washe baki tare da rumgumar junansu kafin daga bisani su zauna kan gado sai da suka dan taba hira sannan Meele ta ce"Wai Meerah me ya sa baki tafi bikin Angalinarki ba?"domin Allah haka da kika yi kin kyauta kenan?"ai ko zaki ma wani hakan ita bai kamata ace kin yi mata hakan ba kinsan irin damuwar da kika saka ta ciki har tana kiran wayarki amma ki kasa dagawa ko wani abu ne ya faru tsakaninku dan nasan Falila da shegiyar zuciya wata kila ta yi,maki abin da baki ji dadinsa saboda kema ba hakurin ne da ke ba."

Jimmm ta dan yi kafin ta ce"Ba komai fa kawai lokacin bikin ne na kwanta jinya ai ita ma na sanar da ita cewa ina jin zazafi amma daga haka ba komai."

Tom rashin daukarta fa?cewar Rahila."

Ajiyar zuciya ta sauke sannan ta ce"Duk yanda naso kyauce maku kan tambayoyin nan amma sai kun saka ni na fadi abin da ban yi niyya ba Meele bawai na daina daukar kiran Angalina bane haka kawai ina da babban dalili wanda kuma hakan shine maganin duk wata ɓaraka sannan cire kaina daga cikin rayuwar Angalina shine kwanciyar hankalina saboda bana son tashin hankali ba hasalima ban iya shi ba kuma bana son a kaini bango ganin na fito da shi shi yasa nake kyakyauce mata."


Amma wane irin dalili ne ya saka zaki ci amanar kawayencenku Meerah?"


Rahila zama a jikin Angalina shine zai sa a din ga ganin cin amanar karara."


Miy wanan dalilin?cewar Meele."


Banso fitar da wanan sirrin ba amma ko ba wanda zan boye ma  wani abu daya shefe ni ba Meele Mijin Angalina yake bibiya ta wai yana sona zai aure ni kuma kota wacce hanya sai ya aure ni koda ranar daya mallake ni ita ce ranarsa ta karshe ya cika wanan Alkawarin wallahi ina cikin tashin hankali da dana sanin tafiya gidan Angalina da nayi a rayuwa ta bansan me zan sanar da ita ba shi yasa bana daukar kiranta saboda banason alakarmu dan ita ce ta jefeni cikin wanan matsalar kullum sai nayi kuka ina rokon Allah ya sa ta manta dani daga rayuwarta."


Kallon kallo suke tsakaninsu tun lokacin da ta fara furta maganar dake bakinta ko wacce da abin da take sakawa a ranta..."



Chare
sharhi
comment



🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)

17&18


Ajiyar zuciya Meele ta sauke ta ce"Wait!!Meerah me kike fada hakane ni fa har yanzu ban fahimta ba."


Tom bare ni da har yanzu yan ciki na jijiga suke kwakwalwa ta tana min rawar disco,cewar Rahila."


Iska ta fizgar mai zafi kafin ta ce"Tom ku kanku kuka yi mamakin hakan bare ni da abin yake faruwa a kaina wallahi na rasa ta ina zan bullo ma wanan matsalar."


Kawata nidai shawararda zan baki shine tabbas ana barin halak ko dan kunya amma tun da addini bai haramta hakan ba ba wata damuwa bace dan kin karbi soyayyarsa tun da bake kika gansa kika ce kina so ba wanan tsarinsa ba dan haka bakisan abin da Allah zai yi a lamarin nan ba,cewar Rahila."


Nima banki kaddara ba amma ki dubu karfin alakarki tsakinki da Falila nayi imani idan ita ce ba zata amince da hakan ba tom kema kiyi mata hallaci ki daura hakan a kanki idan kece ya zaki ji,cewar Meele."


Ya'ilahi Allah ya tabbatar min da alkairi a rayuwa ta har ga Allah bazan boye maku ba bana son Bashir bana kaunarsa bare kuma har na amince da bukatarsa domin naci amanar Angalina ba dan Allah Rahila ki rufa min asiri Falila ta ci uwata ta dame ta shanye tsabar masifa da kishi ke shaida ce koda ina son Bashir zan iya hakura inde mijin Falila ne bare bana kaunarsa wallahi ko kallonsa bana so."


Tom shikenan idan ko hakane shawara mai kyau ita ce karki lalata amintarku keda Falila sannan ki saurin fitar da miji domin samun sallama daga wajen Bashir dan matikar yana ganinki haka wallahi ba zai taba hakura dake ba tun ya furta yana kaunarki."


Tom dan Allah ina son wanan maganar ta zama sirri tsakaninmu domin banason ran Falila ya baci a kaina ko nayi sillar shigarta damuwa."


Insha Allah dama ita ce ta turo ni gidan nan amma zan san yanda zamu yi da ita karki damu."


Murmushi Meerah ta sakar mata ta ce"Ina godiya kawayena Allah ya bar mu tare har abada kuma ya kara hade kanmu wai kina jin motsin Nabila ne."


Wai Billy hmmm aiko bikin Falila ta tafi taso ku hadu amma Allah bai yi nufi fa gashi har sun koma Tillabery."


Allah sarki Billy yar amana ta dan Allah wa yake da numberta ina son mu gaisa da juna."


Uhmmm yau wacce rana wai Meerah ce ke neman mutane."


Dariya suka saka a tare ta ce"kaji man sharri tom da bana neman mutane ne."


Ba wani sharri sai maganar gaskiya wallahi ki chanza hali yanzu wanan duniyar kayi dame yi da kai tun kafin su gano baka yi da su suma su watsar da kai."


Tom ina godiya da shawara Anty."


Sosai suka sha fira sai yamma sannan suka bar gidansu Ameera ko wacce ta kama gabanta."


Yau kam ba laifi Ameera ta dan saki jiki saboda ta amayar da abin da ke ci mata tuwa a kwarya kuma ta samu mafita sai de fatan Allah ya kawo mata na gari cike da farinciki ta nufi ma'ajiyar numbobinta ta dauki wata number ta saka tare da lancen appel bugu uku aka daga cikin sanyayar muryanta ta ce"Barka da yamma yan samari fatan ka wuni lafiya."


Barka dai yar budurwa yakk."


Lafiya kalau nake fatan ka gane mai magana ko."


Ehh ai wanan muryan ba zata taba kaura ce ma kunne na ba duk yanzu ta kai kusan shekara day kuma sau uku naji sautinta ina ta jiran kiranki sai yanzu."

Ina mai bada hakuri wallahi ina busy ne shi yasa."

Sai yanzu aka tuna damu gaskiya wanan rana ba karamar rana bace a gare ni dana sake haduwa da abar kauna ta fatan har yanzu soyayyar dana fara ginawa ta samu ma sauki."


Tom bana ce ba sai yanzu Allah ya yi,damu."

Meerah dan Allah karki kuma tafiya ki barni a wanan rayuwar wallahi na shiga damuwa fiye da musali kullum ina addu'a Allah ya dawo man dake cikin rayuwa ta sai gashi lokacin hakan ya yi,dana yi hakuri Allah ya mallaka min ke Ameera."


Karka damu insha Allah babu abin da zai kuma raba mu ina tare da kai har abada yanzu zan kashe kiran ina son zan yi abu ne."


Ba damuwa an jima ba damuwa zan iya kiran gimbiya ta."


Dukan lokacin da kake da bukata naka ne na baka wanan izinin kyakyawa na."


Godiya nake ki wuta lafiya mai tsada."


Katse kiran ta yi,tana sakin murmushi kafin ta mike ta dawo falo ta zauna kusa da Mama dake yankan farce."


******************


Ranar gidan Bashir ba'ayi baccin farinciki ba musanman Falila da tafi kowa tashin hankali suna zaune ita da Hajiya Meele ta shigo gidan dauke da sallama a bakinta ai kuwa Falila tana ganinta ta nufe ta da gudu ta fashewa da kuka suka rumgume juna dadafa bayanta Meele ta shiga yi alamar rarashi kafin ta zaunar da ita kan kujera ta ce"Kawata babu komai fa Meerah tana nan lafiyarta kalau kawai wayarta ce ta fadi shi yasa kika ji ta tsittt."


Ajiyar zuciya ta sauke ta ce"Shine kuma ba zata zo inda nake ba wallahi nasan da nice tuni na tafi gidansu badan ina jego ba amma gobe zan fita kuma sai na tafi inda take."


Karki yi kuskuran yin haka kawata nayi mata magana ta ce zata samu dama ta zo har inda kike ta baki hakuri ta ce zazafi ne ya hana ta tafiya bikin Sudais kuma ta sanar dake hakan."


Kai hakane sai yanzu na tuna da hakan yanzu ba wanan ba ya zan yi da maganar Bashir da yake son hana numfashi na ci gaba da tafiya Meele."


Ki hakuri ki bashi dama ku zauna ku yi magana a kai dan ki tabbatar da wacce zai aure kuma a ina take daga nan sai ki yanke duk hukuncin da kike da bukata amma ki tuna hallaci sannan duk abin da Allah ya kaddara ma bawa sai ya faru da shi tom hakan tana faruwa karki hana shi aika ta abin da Allah ya hallata masu ki ajiye kishinki ki nuna shi kan shimfidarsa kiyi kokarin janye sa daga wajenta ya dawo naki ke kadai kuma ki fita soyuwa a ransa amma dan Allah karki tada hakalinki a kai."


Kina nufin na barshi ya aure ta wallahi Allah bata isa ta shigo min gida ba a kanme zan bari hakan ta faru an fada maki gidan Sudais aka yi reno na da zan bashi dama ya shigo min da ita a gidana ko alama hakan ma ai ba zata taba faruwa ba wallahi yanda yake ikirarin kaunarta da yake yi a tunaninki idan ta shigo ni a wan matsayi zai dauke ni."


Tom wanan amsar tana wajen Bashir kuma shine ya dace ki yi ma ita zaki amsarta sannan idan kina sara ki din ga duba bakin gatari wallahi watarana zaki nadama kwara ki barshi ya yi,abin da yake so."



Idan na yarda uwata ke wallahi ko mutuwa zai yi inde kan auren nan ne Allah ya jikansa abin da zai biyo baya shine takaba idan na kammalla zan tafi nayi wani auren."


Uhmmm Falila kenan ta yaro kyau take bata karko,cewar Hajiya kafin ta ci gaba da fadin"Ni dai shawara zan baki kuma daga yanzu na tsame hannuna daga lamarin nan tun da kin gani gobe zan bar gidan nan ruwanki ne ki dauko ko ki barta miji dai ba naki bane kedai domin babu hadissi ko aya da ta yi,bayani kan kar namiji ya kara aure saboda matarsa tana da kishi ance dai ya nemi aminciyarta kuma ance ta nuna kishi amma bana hauka ba nayi na addini ni wanan shirman da ajiye sa kika yi ki kama mijinki ki kula da shi domin karki abubuwan a zasu din bata maki rai dan duk yawancin maza indai zasu kara aure tom sai kin taushe kunnenki kin rufe idanunki sannan kin kai zuciyarki nesa dan ayi a gama lafiya ki tarairaye sa wata kila komai da ke za'ayi a shagalin nan matikar kina bashi hadin kai da nuna kawaici tabbas akwaye ciwo mai tsananin kona zuciya amma bamu isa mun chanza kaddara ba shi yasa koda yaushe muke addu'ar Allah ya kawo mana kyakyawar kaddara mai sauki a gare mu kamar yanda Meele ta fada ki same sa kuyi magana ta fahimta wata kila zaki samu dukan abin da kike da bukata domin rayuwarku ta daure cikin farinciki saboda shi namiji duk abin da mace ta daura shi a kai tom shi zai bi haka ma amaryar idan tazo dan bisa tsarin gidansa na tun farko zata zaune sai de suyi ta samun rashin fahimta kafin Allah ya sa su fahimci juna."


Gaskiya Hajiya idan na yarda cutata za'ayi ita wacce iriyar jarababiya ce da zata manne ma mijina duk samarin dake cikin duniya bata kyalewa kowa ba sai nawa Allah karyanta ta sha Karya matikar ina raye wanan yarinyar ba zata shigo min gida ba."



Idan kuma shi yake bibiyarta bata kaunarsa fa ita wacce fasara zaki mata,cewar Meele."


Ta wutar da kanta daga masifa da bala'i da take shirin tarba dan Allah kadai yasan kalar masifar da nake shirya mata matikar ta nace sai ta shigo."


Tabb tom Allah ya fida A'i daga rogo dan wanan abin naki ya fi karfin mai hankali gaskiya."


Shiru ne ya biyo baya kafin Falila ta tambaya ta ce"Wai Meera ta san wainar da ake toyawa ne da ita ce wallahi ba zata bani wanan banzayen shawarwarin da kuke bani."


Falila nayi maki tambaya day."


Ina sauraranki Meele."


Yanzu musali ace Meerah ce zata shigo gidan nan a matsayin kishiyarki ya zaki ji."


Kanta dake a sunkuye tana watsa da yatsunta ta yi,saurin dagowa tana sauke idanunta kan fuskar Meele gabanta na dukan tara tara bakinta ya mata nauyi ta rasa amsar da zata bata."



********************

Tana kammallawa ta nufi ɗaki ta yi,kwanciya kan matela dinsu wasu zafafan hawaye suna tsiyaya daga kwarmin idanunta tana mamakin ta inda ta samu ciki kuma a ina ta same shi ta wacce hanya ya shiga wanan tambayoyin ta din ga jera ma kanta amma bata da amsarsu kuma fashewa da wani sabon kuka ta yi,ta ce"Ya Allah gani gare ka ka fida ni daga cikin wanan tashin hankalin da nake ci ya Allah ka bayyanar da gaskiya kasan ban aika ta zina ba Allah ka fitar dani."



Tana cikin wanan kuka Inna ta shigo ɗakin tare da fadin"Tom munafuka idan kin gama rera kukan sai ki fito ki zuba ma kowa abinci sannan ki jira mu cinye ki wanke kwanoni ki kuma gyara mana tsakar gidan kuma wallahi na kuskura naga baki abin da nace ba idan ranki yafi dubu alkur'an sai ya bace dan hakan idan kunne yaji jiki ya tsira."


A hankali ta furta tom Inna amma Baba ya hana aikin dare insha Allah zan yi samako sai nayi aikin dan ko a yanzu a gajiye nake."


Wani irin kukan kura ta daka tare da yin tsalle ta fada jikinta ta shiga jibgarta sai da ta naɗa mata duka ta ce"Dan uwarki ina magana kina magana tsabar kema kin kwanta dana miji kinsan yanda aka yi kuka shigo duniya gashi har kina shirin haifi dan shege tom wallahi ba zata sabo ba wai bindiga a ruwa ki fita ido na na rufe tun kafin nayi atishawar tsaki dake."


Bata ce da ita komai ba sai sautin kuka da yake fitowa daga gare ta haka Inna ta gaji da sufar ruwan masifarta ta fice ita ma a hankali ta fito waje ta yi,yanda Inna ta ce ta zuba ma Baba abinci amma abin mamaki ko kallonta bai yi ba bare tasa ran zai ci abincin hakan ya kara karya mata zuciya taji duk ta tsani duniyar baki day dan babu abin da yafi damunta irin sauyin data samu daga Babanta  hakan ya sa ta kuma fashewa da kuka mai ciwon gaske ganin hakan ya saka Malam fadin"kee Delu ki fadama yarinyar nan ta tashi daga gabana tun kafin nayi ɓarinta kukanta ya fara saka min ciwon kai."


Baba koda kowa zai maki daukar mazinaciya na zata ba zaka taba yarda da hakan ba wallahi Baba ban taba ba wani ɗa namiji kaina ba dan Allah ka fahimce ni Baba kaine  kadai ka rage min a wanan duniyar wanda nake kalla naji dadi madadin mahaifiya ta kaima idan ka juya min baya taya zan ji saukin damuwar da nake ji Baba karka wukunta ni da laifin da ni kaina bansan ta inda ya faru ba kayi man adalci."


Tsaye ya mike tare da saka kafa ya yi,ball da ita ya ce"Tom idan ke ba mazinaciya bace uwar mece ce shi wanan abin na jikinki bacci kike kika same sa ko kuma a ruwa kika sha ko kuma atishawa kika yi kikasame sa ko kuma cikin aikin da kike yi na gida kika tsince sa iyeeehhh ni zaki dauka mara hankali ko me kike nufi."



Na bar komai ga ubangiji na saboda shine kadai ya san gaibu amma ina rokonka dan Allah ka yafe man."



Tsoki yaja tare da shigewa ɗaki zuciyarsa na kuna saboda yarinyar da yake so wai ita ce take dauke da ciki kuma na shege."



Bangaren Habiba kuwa sun tafi asubiti an yi mata allura sannan suka dawo gonar sai da suka gama sheke ayarsu sannan ta nufi gida bayan ya cika mata Aljihu da zummar gobe zasu hadu."


🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)


19&20


A hanyarta ta tafiya gida ta hango Malam Sama'ila dake zaune gindin bushiya yana shan rake a hankali ta lallaba ta haye kan Icen dama ta diba toka da gawayi dake kusan bushiyar nan ta shiga kwala masa saman wanan toltol din kanshi da yashi kolo sai walwali yake dan ko cikin duhu ana hango hasken da yake jin an kwalo masa gawayi ya saka shi sosa keyarsa ya wangale baki hakoransa da duk yawancinsu sun zube ya yi,dariya irin yana cikin tsoro kuma ya aro jarumtaka jin an sake ta biyo ya saka shi kwarara ihuuuuuu ai kamar jira take ta bado masa wanan toka tana kyalkyata dariya ita mai amsa kuwar nan ai take yan cikin Malam Sama'ila suka fara kadawa suna zillo kamar zasu fito tsabar ya kidime baisan lokacin da ya fara fitsari a wando ba yana karanto duk addu'ar da tazo bakinsa jikinsa sai rawa yake yana tsitsaya zufar wahala dan shi a tunaninsa kawai ya yi,gamo da Aljanu ba iya fitsari Malam Sama'ila ya saki a wando ba har zawo sai da ya subuce masa ita kuma muguwar sai kara tsora ta shi take cike da tsabar tsoro ya fara gudu a iya karfinsa dan har yanzu jikinsa rawa yake tana ganin tafiyarsa ta sauko tana kyalkyacewa da dariya har da rike ciki take ta samu mugunta a haka ta nufi hanyar gida da yake inda take babu wani nisa sosai da gidansu hakan ya sa ta kariso lokacin da Malam ya mike ya shige ɗaki tabe baki ta yi,ta ce"Tohh Inna wai dama har yanzu wanan gobarar bata mutu ba?"


Shalele kenan mutuwa kike tunanin zata yi wanan munafukar ta dauko mana abin kunya yanzu idan jama'ar gari suka gano ya zamu yi kenan sunan gidanmu lalacewa zai fa."


Harara ta balla ma Hajara sannan ta ce"Mtsss aikin banza aikin wofi dama baki iya karuwanci ba kika shiga cikinsa gashi yanzu kin ja mana abin kunya tsabar baki da tunani salon ace Babanmu bai iya bada tarbiya ba ko kija mana zagi a gari tirrr da halinki Hajara nayi dana sani da kika zama yar uwata da nasan irin bala'in da zaki jazamana da tuntuni na sanar da Baba ganinki da nayi keda wanan saurayin da yanzu haka bata faru ba."


Malam dake ɗaki yana sauraransu yaji abin da Habiba take fada ya saka shi fitowa da sauri ya ce"Keeeee !!! dan ubanki wane yaro kika gansu tare?"

dan jimm ta yi,kafin ta kuma marairaice fuska ta ce"Baba akwaye wani saurayi da yake kula ta kullum idan mun tashi daga makaranta zata ce na tafi gida zata zo daga baya ko kuma ta ce ba zata tafi mkarantar ba idan an tashi na kira ta muzo gida tare."

Dan iskanci kinsan da haka tun farko kika yi shiru da bakinki uban me ya hana ki sanar min."


Ta ce idan na fada zata min shegen duka hakan ya sa naja baki nayi shiru  da na gani abin ya fara damuna sai na sanar da Inna ranar ta mata fada sosai na zata ta daina ashe ba haka bane ashe har yanzu suna tare kuma na taba kama su suna wanan abun."


Wane abu ne suke yi ki sanar min?"


Sai da ta saki murmushin mugunta ta ce"Baba gaskiya abin da nauyin fada amma na gansu suna aika ta zina ganin na gansu ya saka ta yi man dukanin abin da nake so take nan nan dani shine da Allah ya tashi kama su ya azurta su da ladar abin da suka aika ta."


Rumtse idanu Hajara ta yi,ta ce"Innalillahi Allah gani gare ka kaine gatana kaine zata fitar dani daga wanan masifar data afka min ya Allah ka taimake ni bani da wanda zan kai kuka wajensa sai ke ubangiji ya Allah ka fitar dani daga wanan halin da nake ciki ka wanke ni daga zargin da ake man ban ji ba kuma ban gani kaine shaida ta ban taba aika ta zina ba ya Allah ka fitar dani."


Tana tsaka da wanan kuka taji an watsa mata ruwa masu tsananin zafi daidai bakinta Malam ya buga mata tsawa ya ce"Ya isa haka yar iska kawai marar mutunci wallahi kin cuce ni kuma kin yaudare ni Hajara na yi nadama dana saka maki sunan mahaifiya ta domin ita ba'a taba kama ta ta aika ta zina ba bare ta kwaso cikin shege kin yi asara wallahi daga yau sai yau karki kuskura na kuma gani a idanu na bare naji sautin muryanki dan wallahi muka hadu sai kin gwanma ce ma mutuwarki sakarya kawai."


Wani maraitacen kuka ta fashe dani tana nadama da takaicin wanan rayuwar da take ciki ina ma mutuwa ta yi,dan ta wuta da wanan tashin hankalin ga sharri kan abin da bata aika ta ba mahaifinta da take ma Kallon mahaifiyarta shima ya juya mata baya ina zata saka ranta domin ya yi,sanyi tana tsaka da wanan tunanin ne Inna ta saka Habiba kwantar da Hajara tare da ware mata kafafu sosai ta yi,mata matsi da barkono ba tare da ta yi,aune ba ta saka wani birkitatan Ihuuuuuuuu mai razana duk wanda ya saurare sa bata gama dawowa hayyacinta ba ta watsa mata sauran ruwan zafin da suke rage dazun bata samu damar yin wani ihuu ba numfashinta ya bar gangar jikinta."



******************

Cike da murmushi ta fito daga ɗaki ta nufi inda zai sada ta da harabar gidan tun daga nesa yake hango ta suna sakarma juna murmushi harta kariso wajensa sallama dauke a bakinta amsawa ya yi,ya ce"gimbiya irin wanan kyau haka ai zaki sa na manta hanyar gidanmu babu shiri."


Murmushi ta yi,tana sunkuyar da kai dagowar da zata yi,suka yi ido hudu ita da Bashir take annurin fuskarta ya dauke kamar bata taba dariya ba shima hade tashi fuskar ya yi,wanda sai da ya razana Meerah dan tun da take dariyarsa kawai gani ba bacin ransa ba zuciyarta ce ta shiga dukan tara tara ganin ya nufo su gadan gadan kuma babu alamar wasa yana karisowa ya dauke Nuradeen da wani azababen mari wanda sai da ya ga duniyar tana jijiyawa masa ganin haka ya saka Meera shan gabansa ganin yana shirin hallaka yaron mutane ta wanke sa da mari ta ce"Wai kai wane irin jarababe ne nace bana sonka bana sonka bana kaunarka ko ana so dole ne wanan wane irin nacin masifa ne tom ka kashe kunnenka ka saurare ni da kyau wallahi ka fita hanya ta ka zata hakan da ka yi zai saka na kauna ce ka ne wallahi ka tsanarka ka kara min bana kaunar ganinka Allah ya wadaran naka ya lalace maci amana sakarai kai baka da tunani ne idan zuciyarka bata da saiti kai wani irin mutume ne da ba zata iya saita ta har da zan kawo wanda nake so nake kauna a gidanmu kazo kace zaka duke sa ko a gidanka na kaisa ka isa ka duke sa bare a gidan ubana dan Allah ka fita daga rayuwa ta dan bana sonka matarce ta hadamu ita ma kayi nasarar yanke alaka ta da ita domin shigowata cikin rayuwarku babbar masifa ce a gare ni dan ka lalata min komai ka hanani wanzar da zumuncin da muka dauko tun muna yara hakan ya kara hasasa wutar kiyaya da tsana da nake yi maka butulu kawai kuma fice mana daga gida."


Idanunsa ne suka kawo ruwa ya kura ma fuskarta idanu yanda ya hango tsananin tsanar da take masa ya saka hawaye gangarowa daga kwarin idanunsa ya ce"Badan Allah ya daura min sonki wallahi Ameera da banzo gare ki ba tsantar kaunar dake azalzalar zuciya ba zan iya jurar rashinki a gare ni wallahi ko naman jikina zaki din ga yanka kina raba ma karnu ka da alade wallahi bazan fasa bayyana maki kalar kaunar da nake maki ba na kasa saita kaina ganinki da wanan mutuman wallahi idan bai matsa daga gabana ba zan iya kashe sa Meerah karki cutar da zuciya ta wallahi bazan iya masulta maki yanda nake kaunarki ba dan wanan kauna ce ba so ba dan kaunar tafi so sau dubu dan Allah ki bani dama ki amince min nayi maki alkawarin zan zame maki bango a rayuwarki pls."


Hararan baka da hankali ta yi,masa tare da jan tsoki ta ce"Allah ya tsare ni da soyayya da kai ya yi,man katangar karfi tsakaninmu idan aure kake da bukatar karawa miye damuwa ta ka tafi ga mata diyawa nan a gari sai ni zaka saka cikin bala'i tom kayi kadan kum baka isa ba sannan na fadamaka a fita daga rayuwa ta bana sonka bana sonka bana sonka."

Tana gama fadan haka ta juya tare da kallon Nuradeen da bai gama dawowa hayyacinsa ba ta ce"Masoyi na kayi hakuri bansan wanan banzan zai zo ya katse mana soyayyarmu ba dan Allah kayi hakuri mu shiga daga ciki ka samu ka wuta kaji masoyi na dake na shirya rayuwa bawai da wani ba kai nayi shirin bama kaina bawai wani kai nayi shirin na zama uwa ga ƴaƴanka bawai wani ba dan haka na baka dama ni mallakinka ce kuma na baka amanar ka......."


Wani wawan naushi daya kai mata a fuska ya sakata kasa karisa maganar kafin ya rufe Nuradeen da duka tana ball dashi kamar kwallo sai da ya yi,masa jagajaga sannan ya dawo gare ta inda a yanzu tasha jinin jikinta tsoronsa ya fara kamata hannunta ya damka tare da nufa inda sashen Dady yake bayan ya saita natsuwarsa ya nemi izinin shiga ya bashi dama gaishe da Dady ya yi,ya amsa cike da sakewa ita kuma kamar an dasa ta haka ta dinga kallon Bashir tana mamakin abin da zai aikata cike da natsuwa ya ce"Dady na kawo kaina a gare ka domin mun yi yarjejeniya da Ameera kan zata aure ni idan kauce ma hatsarin mota data sakani shiga kuma Allah cikin ikonsa nayi nasara kuma bayan haka duk lokacin da Ameera zata fita tana tare da ni dan zaka yi mamaki idan nace cikinta uku muna zubarwa kuma ni gaskiya ina matikar kaunarta bazan iya rayuwa babu Ameera ba kuma duba da abin da ya faru tsakaninmu da ita shine a yanzu na shigo gidan na tarar suna hira da wani nayi mata magana kan alkawarinmu sai ta ce ba zata yi,domin ta samu sabuwar zuma me zata yi dani hakan ya man ciwo wallahi Allah ina kaunar Ameera kuma ban shigo rayuwarta danna cutar da ita ba tsabar zunzurutun soyayyarta da tarin kaunar ce a dukan gangar jikina da illahirinsa Dady na kawo kaina domin ka yanke wukuncin daya dace dani daga ciki har da sadaukar da rayuwata inde zan samu Ameera na zabi sanar da kai hakan saboda ina matikar kaunarta kuma idan nayi wasa da dama ta a karshe ni ne soyayyarta zata hallaka......"



Uhmmmm wasa mai kyau mu hadu a next page insha Allah domin jin wane wukunci Dady zai yanke sannan ita Meerah wane yunkuri zata yi,domin fitar da kanta🤔


Comment 
Charhi
share


🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)


20&21


Kallonsa Dady ya yi,ya ce"Ina son ka natsu kayi man bayani ni fa ban gane abin da kake nufi ba taya ma za'ayi ace Mama na ta yi ciki har hudu ka dai sake natsuwa kayi man bayani."


Dady dagaske nake kuma idan karya ne gatanan ta musa kaji ko jiya muna lake a waya muna video call kuma duk hirar shauki ce muke yi."


Wani irin harara Dady ya balla ma Ameera da har yanzu Mamaki bai bar fuskanta ba bakinta ya yi,mata nauyi ta rasa me zata fada domin ta kare kanta sai da ta tsinci muryan Dady yana fadin" tom shikenan yanzu ina son magana da magabatanka domin ayi ta kare saboda karku sake shigo min da abin kunya a gida duk da ta jima da zubar mana da shi ka tafi ke kuma ki jirani a falon Mamarki."


A tare suka fito daga ɗakin wani irin arnan kallo ta watsa masa tare da sharara masa mari har guda hudu ta ce"Ashe dama kai mahaukaci ne baka hankali wallahi ka cuce ni ka gama da rayuwata kuma bazan taba  yafe maka ba mugu a zalumi wai ana soyayya dole ne nace bana sonka bana sonka na tsane ka bana kaunarka amma ka dage sai ka aure ni wallahi hakan da kayi ba karamin wura wutar kiyayyar da nake yi maka kayi ba domin a yanzu ko Inuwarka ma na tsane ta bare har na daga idanu na kalli wanan mayaudariyar fuskar da bata hada alkairi sai de wargaza farinciki kayi naka aikin saura nawa domin wallahi ba zaka taba jin dadin zama dani ba matikar naci sunana Ameera ka rubuta wanan ka ajiye shi."


Murmushi ya sakarmata tare da manna mata kiss a gefen fuska ya ce"Haba mana amarya ta mi yasa kike fadan haka baki son samun aljannah ne bautar Allah zaki yi fa dan Allah ki daure ki bani dama na yarda ni karki soni amma ni ki amince min domin bayyana maki tawa soyayyar naga kin dauka da zafi ban yi hakan dan na fata maki rai ba dan Allah ki yafe man."


Hararan karka raina min hankali ta yi,masa kafin wani kukan takaici da bacin rai ya kufce mata ganin hakan ba kara min daga masa hankali ya yi,ba hakan ya saka shi rumgume ta yana dadafa bayanta a hankali duk da tana kokarin raba jikinsu amma ta kasa hakan ya saka ta gantsara masa cizo a hannu babu shiri ya sake ta ta ce"Irin wanan tunanin kake idan mun yi aure zaka samu damar taba jikina ko?"uhmmm tom ka daina wanan tunanin domin ni da kai sai de hanyar mota daban ta jirgi daban tsan ka karita kaida matarka tun da nake a rayuwa ta ban taba shiga irin wanan zazafar masifar da ka saka ni a cikinta ba wai yau ni Dadyna yake harara kuma da alama ransa ya baci kan karyar daka sharara masa gaskiya ka cuceni Bashir."


Tana gama fadan haka ta shiga ciki ta barshi nan tsaye sakkaka yana kallon hanyar da ta bi sai a lokacin ya tuna irin barnar daya tabka take wani dana sani da nadama suka shige sa gashi yana cikn damuwa ganin yanayin da Meerah ta shiga cikin gida gashi Falila ta juya masa baya bayan masifa da bala'i da rashin kwanciyar hakanli babu abin da yake faruwa a gidan Bashir hakan ya saka shi yar rama kadan saboda babu kulawar da yake bukata"Nuradeen kuma tuni ya lalaba ya fece saboda ganin yanda Bashir yake jan Meerah ya san ba lafiya ba."


Haka Bashir ya lalaba ya dawo gida shigowarsa kenan ya ganta bakin kofar falo ta tare hanya tana girgiza jiki irin na rashin kunyar nan karisa isowa ya yi,wajenta ya ce"Sannu da gida My dear ya bebynmu."


Kallon mai bisa ruwa ta yi,masa kafin ta ce"daga ina kake daidai wanan lokacin?"domin ban taba ganin ka wuce lokacin nan ba sabod yanzu karfe 10h ce na dare me hakan yake nufi ne."


 Wajen aiki na tsaya shi yasa saboda meeting da muka yi."


Dariyar rainin wayo ta yi,ta ce"Bashir koda ka ganni da hakora 30 cifff ka ganni dan haka ni ba zaka min karya ba domin a take nake gano hakan domin ni ba yarinyar goye bace."


Tom shikenan tun da baki yarda ba ki matsa min daga hanya."

Tab ka dawo daga sakaran yawonka sannan kace zaka shigo min gida lanle ma samun waje tom bara kaji na rantse da Allah ba zaka shigo falon nan ba sai de ka koma daga inda ka fito wata kila zaka samu masauki a tsan din amma yau wanan wajen yafi karfinka."

Kafin ya ce wani abu harta rufe falon da key ta nufi ɗakinta bayan ta dauki yaronta kwanciya suka yi babu jimawa bacci barawo ya yi,gabada su."



Shi kuma tun lokacin da ta rufe kofar yake nocking yana kiran wayarta amma bata daga ba kuma bata bude ba hakan ya saka shi gajiya da nocking din ya fita waje yana kallon hanya ransa a matikar bace ya jima tsaye har zai shigo gida yaji saukar ice tsakiyar wuyansa take ya fadi bayan ga kalli fuskar wanda ya masa hakan yana yunkurin tasowa sauran mutanan suka hau shi da duka sai da suka tabbatar baya numfashi sannan suka bar wajen....."


Kuyi hakuri da wanan🙏🏻🙏🏻


🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)


22&23


Nan suka bar shi a some sai kusan asuba ya bude idanunsa yaga inda yake kwance dan yunkurawa ya nufi cikin gidan nocking ya yi,babu jimawa ta bude masa rasssss gabanta ya fadi ganinsa a haka a firgice ta ce"Abban Sudais Innallilahi me yake faruwa ne?"waye ya yi maka haka?"


Kallonta kawai ya yi,baice komai ba ya shig ɗakinsa bayansa ta bi ta ce"My dear dan Allah ka fadamin me yake damunka?"waye ya yi maka haka pls ka fadamin."


Dan runtse idanu ya yi,saboda wani sarawa da kansa ya yi,masa ya ce"Falila tun da nake a rayuwa ta ban taba tunanin akwaye ranar da zata zo wacce zaki din ga wulakantani baki kaunar gani na baki darajani bare ganin kimata ko mutumcina kin saka kwallin rashin mutumci har ta kai wai ki kulle min kofa na kwana a waje miye damuwar ki da abin da ya same ni"a jikinki yake ko me dan Allah ki tashi ki bani waje."


Idanunta ne suka ciko da kwalla tana kallonsa ta ce"Kayi hakuri ka yafe man wallahi ban yi niyar barin ka a waje ba bacci ne ya dauke ni My dear taya kake tunanin zan iya ganinka da wata kace ba zan ji kishi ba domin Allah kayi man adalci kenan kamar ni ba mace ce ba yanda nake fadamin tsabar yanda kake sonta kake tunanin zan bari ta shigo min gida tom idan kana mata irin wanan matsanancin son ni wane matsayi zan zauna a wajenka idan ta shigo."


Hannunsa ya mike mata alamar tazo babu musu ta kama hannun ya mikar da ita ta zauna kan cinyarsa ya ce"A wanan duniyar koda mata sunfi dari domin su kai irin matsayin dana daura ki wallahi karya suke babu macen kinsan irin matsayin da kike da a gurina Falila taya zan manta hallacin da kika yi man dake na fara zama cikaken mutume kika shayar dani zumar kauna wacce babu wanda ya taba shan irinta ba kece haske na sinadarin rayuwata kece farincikina mai yaye dukanin damuwa ta kece kwayar idanuna suke da bukatar gani a ko wane lokaci sannan gashi kin kara daraja mafi tsada a gare ni saboda kin mayar dani uba Falila matsayin dana baki ya wuce fatar baki ta fade su saboda suna da yawa fiye da tunaninki."


Kuma duk da hakan kake bukatar wata matar a kusa da kai Bashir?"


Ba wai zan yi aure bane dan bana sonki ko na tozarta ki ko zumar da kimarki ba jamais dans ma vie kawai ina son rage maki nauyin dake kanki ne duk da baki taba nuna min gajiyarwa ki ba kan takurar da nake maki wani lokacin kece kike nema na da hakan haka ya sa ban taba shiga damuwa ba inde bangaren shimfida ne kuma gashi baki dauka ta nasan haka kuma da kaddara idan Allah ya rubuta sai ta faru Falila karki hana alkairin dake shirin tunkaro min a gidan nan ba saboda ita kaddara mai kyau ko marar kyau idan tazo sai de mu gode ma Allah shi yasa ake son ko zata zo Allah ya kawo mai sauki nasanki da hakuri dan Allah ki hakuri ki amince man."


Ajiyar zuciya ta sauke mai nauyi kafin ta ce" Shikenan Allah ya sa Alkairi kuma ya bamu zaman lafiya tabbas bazan iya ja da kaddara ba domin ko wane bawa bai wuce hakan ba na amince saboda son da nake maka kuma ina son dukan abin da kake so koda zan rasa raina kai kuma ka kasance cikin farinciki Allah ya bamu hakurin zama da juna amma wacece zaka kawo man."


Sai da ya kalle ta kusan 4mnt sannan ya fizgar da iska mai zafi ya ce"Falila wata kila wacce zan fadamaki kiga ban yi maki adalci ba ko kuma kiji farinciki da haka duk da bata sona ta tsane ni bata kaunar gani na yau ta fadamin ko inuwa ta bana bukatar gani bare ta kalli fuska ta marar tausayi da imani mai bata zumunci da ruguza farinciki wallahi sone ya saka ni hakan zan iya daukar dukan wulakancin da zata yi man matikar zata aure ni ta zauna dani bare kuma yau na bata mata rai nan ya kwashe komai ya sanar da ita."


Numfasawa ta yi,ta ce"Ikon Allah amma dear wacece wanan da take azabtar min da zuciyar miji kodai bata son gani na cikin farinciki ne?"


Kawarki ce kuma aminiyarki wacce baki da tamkarta a duniyar nan wato Ameera."


Sai da ta razana tare da rumtse idanunta da karfin masifa kirjinta ya yi,mata nauyi ta jima a haka kafin ta ce"Innallilahi shikenan da yanzu na nisanta Angalina daga rayuwata Dear ba dai kana son Ameera ba tom insha Allah ka dauka ka same ta zan janyo ra'ayinta kai kuma ka karisa sauran aikin amma fa ka sanar da ita bana son raini sannan matikarta bata maka rai zan manta ko wacece ita a gare ni na shuka mata rashin mutumci sannan ta tsaya iya matsayinta a gidan nan sannan ta mutume taka matikar aka samu akasin haka wallahi sai de rayuwa ka su bace."


Wanan kuma tsakanin kanwa da yayarta ce ni babu ruwana."


Sajansa ta fara shafawa kafin ta matso da hannunta wajen gemonsa ta dan ja shi da karfi tana dariyar mugunta da sauri ya ce"Wshhhh Allah da zafi fa uwar Sudais."


Kaga da kayi hakan sai naga ka kara min kyau bara na dafa maka ruwan zafi na gasa ma jikinka sai mu tafi gidansu Angalina ina son magana da ita."

Tom shikenan farin wata sha kallo amma a dan fara bani sweet din nan nayi missing din ta sosai."


Aaa ba yanzu ba so kake na lashe ma amarya dadin angonta kwara na rage mata sauran ita ma tasan ta auri gwarzon namiji inda ba kawata ba ce da sai na shanye."


Iyeeeehh Dear abin har da son kai kuma kin yi adalci kenan."


Hakan shine dadi zaka bude sabuwar leda ɗanya sharaf kace zaka lashi tsuhowar zuma."


Ai tafi dadi tsohuwar zumar nan saboda an barta ta tsumu sosai da sosai."


Mikewa tsaye ta yi,tana fadin"Naki dai sai amarya ta kuma bude ka daga sabuwar leda daga yanzu ka shiga conge."


Tana gama fadan haka ta fice waje kai tsaye kitchen ta nufa ta fara daura ruwan zafin sannan ta hada masu abin break tana kammallawa ta jera kan danning sannan ta wuce ɗaki sai da ta gasa masa jikinsa sannan suka yi wanka a tare cike da farinciki da shaukin juna suka shirya a tare bayanta shirya Beby Sudais suka yi break sannan suka nufi gidansu Ameera."


*****************

Bangaren Ameera kuwa tana shiga ɗaki Dady ya biyo bayanta nan ya shiga surfa masifa ta inda yake shiga ba ta nan yake fita ba daga Meerah har Mama duk sun sha jinin jikinsu haka ta yi,bacci mai cike da kunci da safe tana tashi tsabar ta sha kuka idanunta har dun kumbra da safe ma da kyar Mama ta bata tea mai kauri ta sha tana kwantawa zazafi ya rufe ta Mama ta bata magani tana nan kwance taji sallamar Falila babu shiri ta rufe idanunta kamar me yin bacci ita kuma Falila ta gaisa da Mama ta ce"Mutuniyar bacci take ne?"

Tom ga dai ta nan zazafi take muna cikin fira bacci ya dauke ta bata ma yi nisa sosai ba."


Kuma gashi wanan zuwan da nayi na musanman ne domin ita."


Lafiya dai ko Falila?"


Lafiya kalau Mama nazo ne kan maganar Bashir domin gaskiya abin da ta yi,man ban ji dadinsa ba."


Subahanallahi me ya faru Falila wani abun aka ce ta yi,wallahi bata kaunarsa yanzun ma wanan Zazafin da take yi saboda Dadynta ya tursa sa mata sai ta aure sa saboda wani lamarin da shi Bashir din ya ce ya faru tsakaninsu."


Mama ba sai kince komai ba duk ya sanar dani kuma ni gaskiya ban ji dadin abin da Meerah ta yi,ma mijina ba kamar dai bata san waye shi a wajena ba zata din ga yi masa wulakanci duk ta saka ya shiga damuwa ina kulawa da shi amma kamar bana yi."

Mamakinta ne ya kama Mama ta ce"Falila lafiya kike kuwa mijinki fa ya ce yana son kawarki kike fadan haka."



Na sani kaina day Mama wallahi na zata wata ce zai kawo man a gidana ashe Angalina ta ce gaskiya ba karamin jin dadi nayi ba kawai nazo muyi magana ayi ta ta kare domin gaskiya bazan bari wanan zankaɗaziyar matar nan ta wuce mijina ba dan haka idan ta tashi ki sanar mata cewa ta saki ranta ta dage ta bama mijina kulawa da soyyaya kuma idan har ta bari ransa ya bace a kanta wallahi zamu kwashi yan kallo domin bana bukatar abin da zai lafiyar mijina bare har ransa ya bace domin duk abin da Allah ya kaddara zai faru tom insha Allah ko ana ha maza ana ha mata sai ya faru domin mai rabon ganin badi ya gani ko ana dakata a durmi fatana dai Allah ya bamu zaman lafiya mai daurewa ya hada kawunanmu sannan ance iya ruwa fida kai saboda tana kawata ba zan yi sanya wajen nuna ma mijina soyayya ba domin karta haushi idan tana dagewa ta kara himma na zabi na barshi ya yi,auren ne saboda haka Allah ya tsara kuma saboda namiji bazan bari abokatarmu ta lalace ba saboda babu ɗa namijin da ya isa ya hada mu nida Angalina ta dan haka ta dauri ta amsa soyayyarsa saboda jiya tsabar ta haukata shi har duka yasha hannun yan daba kuma duk da hakan sunnanta yake fada tsabar soyayyar da yake nuna mata......"



Uhmmm me Mama zata ce zata amince ko kuma zata yi watsi da maganar mu hadu a next page insha Allah



🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)


24&25


Falila me yake damunki?"dan mijinki yana son Ameera baya nufin ita tana sonshi ita ma wanan ciwon da take saboda an matsa dole sai ta aure sa saboda ya ce sun yi ciki har hudu jiya gidan nan ba karamin tashin hankali ya ziyarce mu ba saboda mahaifinta ransa ya bace ta inda yake shiga ba tanan yake fita ba jiya Ameera baccin bakinciki ta yi,ba dan komai ba sai dan haushin Bashir saboda tun da take Dadynta bai taba bata fuska kanta ba bare harara ko ya rufe ta da fada ba hakan ya sa ta kara tsanarsa koda zan yi ma Ameera fada kan ta so mijinki nasan ba zata iya ba saboda idan ta tsani mutume ta tsane sa ba zan ce maki ba zata yi ba amma badan tana so ba kuma ba zai taba jin dadin yanayin ba ina rokonki da ki ma mijinki magana ya wanke ta daga sharrin da ya yi,mata domin shine babbar damuwa ta kan haka sannan idan ya wanke ta ki fadamasa ya fita daga rayuwarta tana da wanda take so sannan ko mazan duniya sun kare karki taba tunanin ni zan bar Ameera kasancewa da mijinki domin ni nasan hallaci ke ta karan ke ba Falila ko wata ce matikar Ameera suna mu'amala da ita Insha Allah bazan bari ya aure ta sai de kaddara domin babu bawan da zai kauce ma hakan."


Ajiyar zuciya ta sauke ta ce"Mama na dauki Ameera tamkar yar uwata kuma na tabbatar idan da nice a matsayinta zata iya man haka shi yasa cikin kawayena babu wanda nafi so da kauna sama ga Angelina kawai saboda ina auren Bashir sai mu hana abin da Allah ya kaddara zan iya ja da komai amma ban da fadar ubangiji duk da ina tsananin masifar son miji da kishinsa amma duk bakinta Allah ya tsaga tom tabbas sai yaci abinci tom ni wacece da har zan hana Bashir ya aure ta bayan wanan haduwar Allah domin shine ya hada su gashinan mijina yana ta shan azaba amma bata tausayinsa bare ta bashi wajen kwana dan Allah Mama ki sa baki ki shawo man kanta saboda kwanciyar hankalin mijina shine nawa zaman lafiya shine burina samuwar farinciki a gidana shine damuwata bana son ko kadan wani abu ya lalata min daurewar farincikin gidana dana jima ina tanadinsa tsawon shekaru Mama wallahi badan nasan Angelina bace Bashir zai aura wallahi sai inda karfi na ya kare koda kisan kaine zan iya yi inde kan Bashir ne shi yasa na fara baki sakona tun farko domin inde a gidana ne tom wallahi babu macen da ta isa ta shigo ta lalata min farincikin miji."



Gaskiya bazan iya maki abin da kike so ba domin ni ban iya cin amana ba kuma ana barin hallak kodan kunya dan haka ki tashi ki fice man daga gida kuma indai kan wanan maganar ne kar na kuma ganinki cikin gidan nan."


Mama nice yarki Falila fa yau ni kike kora a gidanki saboda nazo maku da alkairi alfarma na nema a wajenki sabod nasan zaki iya man haka kuma ba zaki watsa man kasa a idanu na amma sai de ina tunanin wuta a makera sai na same ta a masaka ban taba cewa ki man abu ba sai wanan amma shine kike kora ta."

Inda take zaune Mama ta kara matsawa ta dafa kaffadarta ta ce"Falila karki tunanin ban dauke ki matsayin ƴa ba tabbas ke yar aljannah ce domin babu wanda yake iya yin abin da kika yi Falila hakan ya kara tabbatar min dake din ƴa ta ce amma ina maki irin daukar da nayi ma Ameera taya zan bari kanwa ta auri mijin Yayarta ina kika ga an taba yin hakan."


Nasan da hakan Mama amma tun da ba Nono day muka sha ba zata iya shiga gidana dan Allah dan annabi Mama ki taimaka min na daukar ma Bashir Alkawali nasan kodan girmansa zai sa ki taimaka min domin kada na zama marar cika alkawari dan Allah Mama."


Ajiyar zuciya Mama ta sauke ta ce"Falila ku yara ne baku san irin zaman kishi bane wanan amintakar da kuke ikirarin kuna ma juna wallahi wata rana zata gushe kuma ku samu matsala ku din ga ma juna kallon makiyan junanku rashin yarda da amince zai kaurace tsakaninku ni kuma abin da nake tattali banason lalacewarsa."


Mama inde zaki taimaka min Angelina ta auri Mijina ta dadin rai insha Allah zamu zauna lafiya domin Meera bata da matsala ko kadan sai de kinsan tsakanin harshe da hakora ma ana samun matsala amma bana fatan hakan ki daure Mama."


Rasa abin fada Mama ta yi,ta ce"Tom shikenan yanzu zan fara jin bakin Ameera yanda ta ce idan bata sonshi bazan tilasta mata tun da aurenta yazo mata cikin kaddara tsan ya shawo kant su daidaita kansu kuma."


Murmushi Falila ta yi,ta ce"Na gode Mama zan tafi idan ta tashi ki sanar mata nazo kuma zan kira ta muyi magana da ita dan Allah ta daga kirana."


Tom a gaida gida ina mijin nawa."


Yana tare da Abbansa gida  zai ji insha Allah."


Tana gama fadan haka ta ficewarta Bashir yana ganin fitowarta ya fito daga motar yana tambayar an dace kallonsa ta yi,ta ce"Aaa ban samu damar ganinta ba domin abin da ka aikata jiya bai yi mata dadi ba yanzu haka ma tana bacci saboda zazafi daya rufe ta kaima me yasa baka biyo ya wata hanyar ba sai ka fake da wanan ko nice dole hakan ya man zafi ga fadan da tasha wajen Dady dama ita abu kadan ya sakata cikin tashin hankali babu jimawa zazafi ya rufe ta."


Bani da wata dubarar data wuce hakan gashi daga fadan haka za'a bani ita yanzu haka ma ina ajiye ki zan nufi wajen su kawu gobe suzo ayi komai har daurin auri ya kasance nan da sati biyun sai ta tare dan gaskiya ban yarda da wanan sakaran saurayin nata ba domin shine ya man wana dukan shida mutanansa kin ga ko ai bazan yi sake na dafe ba."


Har ga Allah maganganunsa ba su mata dadi ba kuma sun kona mata domin idanunta har sun kawo ruwa amma ta daure ta ce"Ka bani yaron bai yi kuka ba?"


Aaa baccinsa yake ta sha tun dazu mu tafi na ajiye ki gida."


Motar ta shiga shima ya shiga yaja su suka bar gidan kai tsaye gida ya ajiye sannan ya nufi gidan kawu cikin sa'a ya samu ganinsa suka yi magana yanda yake son komai ya tsaru nan ya basu address din gidansu Ameera sannan suka yi sallama ya yi,tafiyarsa."


Bangaran Ameera kuwa duk tana sauraran abin da su Mama suke tattaunawa hakan ya sa Falila tana fita ta bude idanunta tare da kallon Mama tana fashewa da kuka rumgumo ta Mama ta yi,ta ce"Ki hakuri kaddararki ce haka sannan ina son ki karbe ta hannun bibiyu sannan ki gode ma ubangiji ki nemi alkairi da zama lafiya tsakaninku."


Mama ni banason shi bana kaunarsa na tsane sa bana son kallonsa kiyayyarsa ta rigayi soyayyarsa shiga a zuciya ta taya ne zan zauna da wanda zuciya ta bata so bata kauna tsanarsa na kara ninkuwa a ko wane lokaci Mama wallahi bazan iya ba kawai ni zan gudu ko na kashe kaina kowa ma ya wuta tun da ba zai auri gawa ba ya yi,rayuwa da ita."


Tabdijan kiyayyar har takai haka Ameera ni ina da bukatarki yarinya ta banason rasaki kuma wanan maganganun karna kuma jinsu bare naga kin aika ta domin zan yi fushi dake kuma kinsan halin Dadynki saboda haka ki ara ma kanki jarumta da hakuri kamar yanda na fadamaki ki nemi alkairi bawai saɓama ubangiji ba saboda son zuciya."


Dady ne ya fito yana waya ya dan jima kafin ya katse kiran sannan ya dube su fuska a murtike ya ce"Keee!!!gobe nan insha Allah magabatan Bashir zasu zo kuma tare da daurin aure duk za'ayi nan da sati biyu ki tare na fadamaku ne saboda karku ji abin garangatson dan karku ji babu dadi ni kun ga fita ta."



Tako day Dady ya yi,ya ji karar faduwar abu ji kake timmmmmm da sauri ya jiyo ganin Ameera a kwance bata ko numfashi ya saka shi karisowa inda take basu tsaya wata wata ba aka dauke ta sai asubiti."



****************
 Zaune take saman tabarma duk kafafunta a ware saboda konewar da kasanta ya yi,ga jan barkonan har yanzu bai gama fita ba sai kuka take tana matsar kwalla sosai zuciyar Habiba ta karaya ta dubi Inna ta ce"Gaskiya ina abin da kika yi sam baki kyauta ba kiga yanda kika maida marainiyar Allah tana matsayin budurwa tana adana mijinta kasanta tana boyansa duk kar a gani amma gashi yanzu a bude duk wanda ya shigo sai ya gansa har ta kuda ma sun ga gindin Hajara domin Allah baki adalci ba koke dake tsohuwa kina boye naki bare ita budurwa gaskiya kin cutar da ita."


Ke tafi tsan d'Allah banza kawai wallahi zan ci uwarki Habiba ni sa'anki ce."


Inna Gaskiya har baki kauna ko Baba ya nuna kawaici ne amma badan yana jin dadin ganinta a haka ba kuma koma menene shine yaja mata dan tun farko a bita ta lalama wata kila ta fadi gaskiya amma duk kun daga mata da hankali daga mai dukanta sai me zaginta ko ba komai fa mutume ce mai matikar daraja w da tsada wajen ubangijinta sam bai dace haka ba yanzu tsawon sati tana zaune a haka ya kamata tun da kin kassara ta ki taimaka mata ta samu sauki karki kashe mata kasanta ki sa ya ruɓe harta rasa ranta domin matikar hakan ta kasance wallahi ki shirya haduwar da Allah."



Wajen Hajara ta nufa tare da kamata ta mike tsaye dama tuni ta daura mata ruwan zafi sun fara yin dumu taja ta suka shiga toilet bayan ta shimfida mata tabarma ta kwantar da ita tare da ware mata kafafu ta shiga wanke mata wajen  sosai Hajara ta yi,jarumta saboda wajen ya yi,tsami sosai ban da kuka da azaba azabar zafi babu abin da take ji domin yanda take jin radadin ya wuce tunanin mai karatu haka Habiba ke taya ta kuka tana wanke wajen sai data gama tasss sannan ta taimaka mata ta yi,wanka suka fito da taimakonta ɗaki suka wuce ta shirya ta tare d tsanza mata kaya ta kwantar da ita sannan ta saka hijjab ta fita daga gidan jim kadan ta dawo rike da magunguna hannunta da maganin wuta idan ka kone ɗaki ta koma ta barbada mata shi sannan ta bata fura da maganin rage zafin ciwo dana sa bacci tana sha babu jimawa bacci ya fara daukarta."



Ganin haka ya saka Habiba daga ɗaki duk aikin dana ta san Hajara tana yi sai da ta yi,sa ta daura girki a karshe ta yi,shara tana kammallawa ta dube Inna ta ce"Ga abincin nan idan kin ga dama sai ki kwashe ki bama kowa nashi domin ni bani da lokacin da zan raba maki abinci saboda bani Baba yake aure ba."


Sosai Inna ke mamakin Habiba yanda ta sauya lokaci guda ko magana bata taunawa idan zata furta mata haka ta mike jiki a sabule ta nufi madafar nan ta fara fida abinci ita kuma Shalele ta shige ɗaki bayan ta zuba ma Hajara nata................"


🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)


26&27


Tana zaune sune video call Hajara ta fara bude idanunta ganin haka ya saka ta katse kiran tana ajiye wayar ta ce"Yar uwata har kin tashi?"ki hakuri na takura ki da surutu ko?"


Dan murmushi ta yi,ta ce"Karki damu ba komai baccin ne ya ishe ni."


Kwanon abinci ta janyo mata tare da miko mata ruwa ta ce"tashi ki wanke bakinki ga abinci yana jiranki kisha magani."


Murmushin jin dadi Hajara ta yi,tana yunkurawa ta kurbi ruwa ta wanke bakinta sannan ta janyo kwanon abinci ta ci ba laifi dan rabon da ta ci abinci cikin kwanciyar hankali tun rasuwar mahaifiyarta bayan ta kammalla Habiba ta kwashe kwanonin ta dawo ta zauna tare da kama hannun Hajara ta marairaice fuska ta ce"Yar uwata dan Allah ki yafe man nasan abin da nake maki sam bai dace ba a matsayina na babba a gida nice ya dace ace ina koyi da abin da kike yi nice ya dace ki din ga daukar wani abu a gare ni wallahi duk Inna ce ta cutar dani tun da muka taso take nuna tsantsar kiyayyarta a gare ki shi yasa hakan ya shafe ni sai da na zauna dake na gane irin hakurin da kikeg da saboda da gani har Inna muna cutar dake amma baki taba cewa zaki maida mana martani ba duk da ta kasance ba mahaifiyarki bace na gane kuskuren da nayi maki ki hakuri insha Allah zan kula dake kuma zan daidaita komai tsakaninki da Baba kiyi addu'a Allah ya sa hakura cikin sauki sannan dan Allah Hajara ki fadamin taya aka yi cikin nan ya shiga jikinki."


Kara damke hannunta ta yi,tana zubar da hawayen farincikin ta ce"Irin wanan ranar nake ta addu'a Allah ya nuna min kuma gata tazo ko yau na fadi na mutu zan yi alfahari da hakan ina sonki yar Uwata sannan Allah ya kara hada kanmu baki daya amma zaki mamaki kuma ba lanle ki amince da abin da zan fada ba."

Ki kasance cikin farinciki yar Uwata insha Allah matikar ina numfashi babu wanda ya isa ya kara saka ranki cikin kunci ba tare da na dauki mataki ba ki daure ki fada min abin da yake faruwa."


Wallahi bansan yanda aka yi na samu ciki ba domin ni karan kaina har yanzu ban tabbatar dagaske ina da ciki ba domin ban aika ta wani abu daya danganci haka ba kawai sai de nayi addu'ar Allah ya bayyanar da gaskiya ya cire ni daga wanan bala'in daya tunkaro rayuwa ta."


Ajiyar zuciya Habiba ta sauke kafin ta ce"Gaskiya ne Allah ya fida A'I daga rogo Allah ya bayyanar da gaskiya ya saka ki cikin farinciki mai daurewa ki kula man da kanki bara na baki magani akwaye inda zan tafi."


Har ta yunkura zata mike ta ce"Dan Allah karki tafi wajen mutumen nan Habiba ba girmanki bane a haka kike so nayi koyi da hallayarki dan Allah idan yana sonki kice ya fito ya samu Baba ku tafi gidanku kuci karanku ba babbaka ke yanzu abin da ya faru dani bai zama izina gare ki ba gani kullum a gida daga aiki sai aiki babu inda nake tafiya daga makarantar islamiya sai ta boko amma hakan ta faru dani kuma har yanzu bansan dalili ba yanzu idan kema kika jajibo cikin wane hali kike tunanin Baba zai kasance kina son ya fadi ya mutu zuciyarsa ta buga bai gama jin raɗaɗin abin da ke damunsa a game dani dan Allah ki kare mutumcinki kuma ki tsare sa."


Karki damu Yar uwata zan kula da kaina insha Allah kuma daga yanzu Baba ba zai kuma maki kallon banza ba bare har ya tsane ki sai na dawo."



Gyalenta ta dauka bayan ta bata maganin sannan ta fita kofar gida a nan ta tarar da su Baba da abokinsa tana kallonsa ta kyalkyale da dariya ganin yanda kamaninsa suka sauya da kuma tunawa da ta yi,da fitsarin daya saki a gaban yar cikinsa a matsayinsa na abokin Babanta kuma gashi a zaune kamar babu abin da ya faru cike da izgilanci ta ce"Abokin Baba ya raken nan dan Allah ko zaka sanmin ne."


Hararanta ya yi,yana sosa keyarsa da babu komai a samanta sai kolo kamar zata buge abu ta takarkare ta kai masa kyakyawan nauyi saman kan tana fadin"Abokin Baba kuda saman kanka."


Tana fada tana dariya duk sai da ta kwakwade masa kai ban da azababen raɗaɗin zafi babu abin da yake ziyartar keyarsa daure kawai yake dan har idanunsa sun kawo ruwa jiran kyass yake ya fashe da kuka ganin haka ya saka shi mikewa babu shiri ya yi ma Baba sallama ya fice shi kuma Baba ban da dariya babu abin da yake masu dan ya kula Habiba ta raina masa abokinsa ita kuma dama ta yi,hakan ne saboda ta kora sa har kasa ta tsuguna ta ce"Baba wajenka nazo da wata magana mai mahimmanci kuma ba lanle kaji dadinta ba amma na zabi raina ya bace inde zaka amince."


Tattaro natsuwarsa ya yi,ya ce"Ina sauraranki Habiba."

Baba dama bisa kan maganar Hajara ne"Jin yaja tsoki ya murtike fuska ya saka Habiba shan jinin jikinta amma hakan ta aro jarumta ta ci gaba da fadin" Wallahi Hajara bata laifi hasalima babu ruwanta bata shiga harakar kowa ita kadai take rayuwarta ko saurayi ba tada bare kuma har ya lalata rayuwarta yanda Hajara take da tsoro nayi imani a ko ina zan yi shaidarta Baba karka fasara yarinyar da take nuna maka tsansar biyayya Baba bai kamata kayi burisss da lamarin Hajara ba kamata ya yi,kafin ka dauki mataki ka fara sanin umul'aba'isin yanda wanan lamarin ya kasance kayi bincike idan ka gano gaskiyar lamarin sai ka dauki mataki amma ka sani Hajara bata biyo ta layin kandararun mata ba yanda ka santa haka take kuma take kare kanta gudun kar ace ta yi,laifi wanan fa kaddara ce kuma ya kamata mu karbe ta hannu bibiyu."


Jikinsa ne ya yi,matikar sanyi kafin ya jinjina kai ya ce"Gaskiya ne ko ke dake shafafiya da mai bai kamata ace nayi banza da lamarinki ba bare kuma Hajara insha Allah zan yi tunani kan maganarki tashi ki shiga gida."


Godiya ta yi,masa sannan ta shiga daga cii a tsakiyar gida ta ci karo da Inna wacce tun da ta shigo take kallonta ta ce"Shalele daga ina kike?"


Tabe baki ta yi,dan gaskiya har cikin ranta yanzu Inna haushi take bata hararanta ta yi,ta ce"Kin aike ni ne kika ga na jima ban dawo ba ni fa bana son sa ido wallahi haka kawai duk abi a takura ma mutume fitar ma sai an san daga inda ka fito tom ban sani ba dan haka a shafa min lafiya."



Shalele nice fa Innarki wacce take bukatar farincikinki da jin dadinki."


Dan ke Inna ta ce sai aka yi Ya kin ga dan Allah ki shafa min lafiya."



Tom shikenan naji nace dan Allah tun da kin hana Hajara aiki kizo ki daura tuwon dare."



Iyeeeehhh lanle ma tom alkur'an banzan yi ba ke wanan Innar samun waje ya yi,maki yawa mu nawa Baba ya auro ne da zaki ce muyi maki girki tom gaskiya idan kina dagewa ki yi girkinki ki bamu mu dankari abinci mu kwanta mu wuta kiyi idan kuma ba zaki iya ba sai na tafi na siyo mana mu uku ke tsan ta matse maki."


Rike haɓa Inna ta yi,ta ce"Yau ni Inna Delu naga ta kaina wai anyi ma budurwa daurin gwarangwal me nayi maki Shalele yanzu duk irin yanda nake tarairayarki abin da zaki saka min da shi kenan."

Harara ke ta shafa ta yi,mata sannan ta wuce ɗaki zamanta keda wuya Hajara ta ce"Yar uwata dan Allah nayi maki wata tambayar?"


Ba damuwa ina saurarenki."


Ajiyar zuciya ta sauke ta ce"me ya sa kike ma Inna wanan abun sam bai dace ga yarinya d take neman albarkar iyaye ba dan Allah ki ajiye duk wata rashin kunya da fitsara ki fuskanci kyautata iyayenki ki nema ma  bayanki rayuwa mai inganci karki manta fa duk abin da kike yi ma iyayenki insha Allah sai yaranki sun yi maki me yasa ba zaki nemi ki zama yarinya ta gari ba kace Babba a gidan nan idan baki girmama iyayenmu ba taya kike tunanin nima zan yi inde saboda ni kike yin haka dan Allah ki daina wallahi ni a wajena ya wuce nida nake son gidanmu ya cika da farinciki mara masultuwa kuma kike neman dakushe sa."


Hakane Hajara amma wallahi na rasa dalilin da ya sa nake mata hakan komin naso na yi mata biyayya bazan iya ba saboda duk ita ce ta cutar da rayuwa ta ta jefeni cikin bala'i da masifa tana wuri mani kunne duk ita ce sillar abin da yake faruwa dani da ta tsaya tsayin daka da rayuwata bata kasance hakan ba."


inda laifin Inna kema da naki a ciki da kin kare mutumcinki kin tsare kimarki kin yi fatali da duk rudun duniya idanunki sun daina hango maki kyalkyalin banza da yanzu kina cikin kwanciyar hankali duk talaucinka inde zaka kare mutumci tom komai zai zo a sauka ke nidai rokonki nake dan Allah ki daina inde kina sona a matsayin yar uwarki."


Haka suka ci gaba da tattaunawa har marice ya yi,Habiba ta kama Hajara zuwa toilet ta wanke mata kasanta duk  da tana jin azabar zafi haka ta din ga dannewa sai cije baki take tana yarfa hannu sai da ta gama tassss da taimakonta ta yi,wanka suka fito a tare bayan ta daura alwala shirya ta ta yi,sannan suka yi sallah suna kammallawa ta barbada mata maganin a kasanta sannan ta bata maganin kashe raɗaɗi ta fito waje ganin Inna na fama da girki ya saka Habiba nufa inda take ta amsa tana yi tana gamawa ta zuba ma kowa nashi sannan ta shige nasu ɗakin da taimakonta Hajara taci abinci ta kwashe kwanonin ta kai waje."


********************

Suna isa asubitin aka bata taimakon gaggauwa doctor basu wani jima sosai ba suka fito nan su Dady suka tare sa ajiyar zuciya ya sauke ya ce"Doctor lafiya dai ko?"


Ehh amma gaskiya tana da zazafi mai tsananin zafi hakan ya sa ta kasa rike kanta har ta some amma yanzu tana ciki mun saka mata drip tana bacci zama ku iya ganinta amma a kula da bacin ranta gaskiya dan damuwar da take ciki zai iya haifar da wata matsalar sannan zamu rike ku har tsawon kwana uku har mu gani yanda jikinta zai kasance."


Hakance ta faru sai dare Dady ya koma gida washegari tun karfe 10h iyayen Bashir suka zo nan suka yi komai aka gama sannan suka wuce masallaci aka daura aure bisa sadaki dubu dari biyar lakadan ba alajan ba bayan an fito ne Dady yake sanar da su zai wuce asubiti saboda amaryar bata da lafiya haka suka tafi a tare suka duba ta har lokacin bata bude idanunta ba nan suka yi mata addu'a suka wuce bayan sun koma gida ne suke sanar da Bashir ai kamar jira yake su kammalla ta fice daga gidan kai tsaye asubiti ya wuce yana isowa ya banka kai cikin ɗakin yana sallama amsawa su Mama suka yi bayan sun gaisa ya tambaye su mai jiki suka ce lafiya kalau sannan suka bar masu ɗakin ganin fitarsu ya saka shi zama kujerar dake kusanta yana kama hannunta yana dan murza shi a hankali yana kallon kyakyawar fuskarta ya ce"Sorry Meera ta ban so muka yi irin wanan auren ba na so ace da son ranki hakan ta kasance amma kin kasa bani dama ban yi hakan danna cutar dake ba sai da tsabar kaunarki da take azalzalar zuciya ta ta hana ta sukuni ban taba nufarki da sharri ba sai alkairi komai kika gani sone amma duk wanda bai shiga makarantarsa ba ba lanle ya gane abin da nake ji ko nake gani idan na rasaki Allah ya bani ikon kyautata maki ya janyo mani ra'ayinki cikin sauki ya bamu zaman lafiya ya bani ikon nuna maki tsantsar soyayyar da kauna a gidanmu aurenmu ya bamu farinciki mai daurewa a tsakaninmu ya chanza kiyayyar da kike man ta dawo soyayya I love you mai tsada Allah ubangiji ya baki lafiya mai amfani ya sa kaffara ce."



Ya dan jima haka kafin ya yunkura zai tashi yaji ta rike masa hannun idanunta na gangaro da hawaye dan duk a tunaninta Mama ce cikin kuka ba tare da ta bude idanunta ba ta ce"Innalillahi shikenan Mama yanzu kun bada ni wajen wanda bana so bana kauna kun zabi kun cutar da zuciya ta ku bama wanda ko kaunar ganinsa bana son yi ba yanzu kun daure ni da igiyoyi har uku ga wanda bana so dan Allah Mama ki ma Dady magana kice ya sake ni idan ba haka ba kashe kaina zan yi saboda bazan iya bashi farinciki ba............"


🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)


28&29



Ganin hawayen dake tarara a idanunta ya saka shi yin murmushin yaki wanda yafi kuka ciwo ya sunkuya a hankali tare da zura harshensa yana shanye hawayen jin wani sanyayen sanyi yana ziyartar fuskarta ya sa zuciyarta bugawa da tsananin karfi kafin ta fara kokarin bude idanunta daidai ya dago suka yi ido hudu kallon juna suka shiga yi tana mamakin yanda aka yi ya shigo ɗakin hade fuska ta yi,tare da kawar da ita gefe ta ce"Lafiya me ya kawo ka nan?"


Nazo wajen matata ne saboda ina bukatar kulawa da ita da kaina dan matikar bani kusa dake bazan iya samun sukuni ba kuma shine kike son kora ta."


Tabe baki ta yi,ta ce"An fadamaka ina da bukatar taimakon ne ko na kira na fadamaka bani da mai kula dani bare jinya ta."


Ki hakuri ranki shi dade nayi laifi amma ina neman afuwa me kike da bukata a yanzu na sayo maki."


Ko kallon arziki bai samu ba bare ya sa ran zata kuma yi masa magana hakan ya gaji da surutansa ya tattara ya bar wajen."


Yana fitowa daga asubitin kai tsaye gida ya nufa nan yake sanar da Falila abin da ke faruwa sosai ta shiga damuwa abinci kawai ta kawo masa ya ci ya sha ruwa sannan suka fito zuwa asubiti a hanya sai da ya yi,mata siyayya leda biyu ya yi,sannan suka wuce asubitin lokacin da suka shiga idanunta biyu suna hira da Mama sallamarsa ce ta katse mata hira bayan ya gaishe da Mama ya ce"Mama ashe mai tsada ta farka kuna ta shan hira."


Ehh wallahi gatanan Alhamdulilah jiki da sauki tun da zun ma idonta ke farke muna dan taba hira."

Kallonta ya yi,ya ce"Sannu sa jiki Mai tsada Allah ya baki lafiya."


Harara kawai ta bisa da ita sai Mama da ta amsa da amine wajenta ya karisa ita kuma Mama ta mike ta fice waje a nan suka hadu da Falila dake shirin shigowa dama ta tsaya daukar kayan da ya sayo ne dama tana son magana da Mama dan haka suka koma waje nan Mama ta amsa Saudais suka tsaya wajen mota"Daidaita inda take ya zauna tare da janyo hannunta yana dan matsawa kokari kwace hannunta take amma ya mashi riko mai kyau sai aikin sakar mata murmushi da yake kafin ya dauki day hannun ya daura daga gefen fuskarta yana yawo da hannunsa saman kumatunta rumtse idanu ta yi,tana kauda fuskarta kafin ta yunkura zata tashi ya yi,saurin yi mata rumfa yana tsotsar lips dinta saboda ta rufe bakin ruf babu hanyar da zai tura harshensa sai da ya yi,mai isarsa sannan ya janye bakinsa ya ce" sannu mai tsada Allah ya kara lafiya nan bada jimawa ba mu samu baby."

Harara ta ballamasa ta ce" Wallahi ban yafe maka ba haka kawai ka wani kama min baki ka tsotse duk sai zugi suke man."


Bara na kuma yi zaki ji ya daina zugin."

Tsoki taja ta ce"Kaga Malam dan Allah ka tashi ka bani waje saboda tsanar da zuciya ta da dukan gangar jiki take maka bana kaunar ganinka bare kayi tunanin ni Ameera zaka samu wani farinciki daga gare ni wallahi tun da ka nace ka cuceni ka yaudare ni ka rabani da abin da yafi soyuwa a gare ni bazan taba yafe maka ba."


Jin ta ambaci son wani ya saka shi jin wani azababen kishi ya tirnike sa ganin y sauya fuska ya saka ta fadin"idan kaji haushi ka sake ni mana sai nasan kai cikaken mai kishi ne kawai ba'ason mutume dan naci da jaraba sai da ya aure ka da nice wallahi tuni na rabu da koma wanene nacin jaraba kawai."


Tana fadin haka daidai shigowar Falila take wani baccin rai ya dabaibaye mata zuciya kishin mijinta ya ziyarce ta a masifa ce ta dubi Falila ta watsa mata wata uwar harara tana mata wani kallon uku saura kwata ta ce"Angalina baki san wanan waye a gare ni ba?" Baki san matsayinsa waje na ba?" Ko bakisan uban ƴaƴa na bane kuma miji haske kuma lantarki a gare ni zan ce na fadamaki kalar matsayinsa da girmansa a gare ni amma kike wulakanta shi haka amma kin bani kunya."


Yanzu ni ba shine a gabana ba idan kina son mijinki ki matsa masa ya bani takarda saki na domin bani da bukatarsa a yanzu saboda kece kike san matsayinsa ki fadamasa bayan tsagwaran kiyayya da tsanarsa babu komai a zuciya ta."


Ameera kinsan wacce kike fadama wannan maganar nice fa Falila angalinarki kenan ba zaki iya sadaukarwa a kaina ba kenan ba ki son na samu farinciki kenan dama tun farko ba kauna ta kike yi ba."


Angalina ke kanki shaida ce ina kaunarki amma matikar kan mijinki ne wallahi nasan sai de mu samu matsala domin ni ba sharrinki na sani ba alkairinki na sani saboda haka kike da girma nake martaba ki taya kike tunanin zan iya zama da mijinki koda wata ce ta yi,yunkurin haka sai inda karfi na ya kare bare kuma ni haba nima fa yar halak ce kuma nasan hallaci."


Hawayen da suka cika mata ne suka gangaro kan fuskarta ta matso wajen da Ameera take tare da zama kusa da ita ta kama hannunta nan suka shiga kallon juna cikin muryan kuka ta ce"Angelina idan har dagaske kina sona kina kaunar nima na kasance cikin farinciki na samu aljannah ta ki ma girman Allah da mazon sa nasan kinsan matsayinsu gare ki tom na hadaki da su ki dubi Allah ki amince sannan ki daure ki tausa sa zuciyarki ki daure ki bama mijinki kulawa ki nemi aljannah ki ki kauda komai a ranki domin yanzu dukan zunubanki sun wanke saboda an daura maki aure ki taimaki kanki karki kuma kwasar wani zunubin kuma wallahi bazan boye maki ba duk da kina kawata wai nace zan sakaya naki ba mijina kulawa saboda kina kusa bazan iya ba idan kina dagewa kema ki kwaci soyayyarki a wajensa ko nace ki amshe mijinki daga hannu na wannan ya rage naki."

Ajiyar zuciya Ameera ta sauke tare da lumshe idanu ta daura manyatatun idanunta kan fuskarsa tana jin taya ne zata iya bashi kulawar da yake da bukata taya zata zauna har suyi rayuwar aure yanda bata jin ko ɗigon kaunarsa a zuciyarsa kafin ta maido dubanta ga Falila ita ma ta rike hannunta ta ce"Angelina gaskiya badan raina ko zuciya ta sun so abin da kika fada ba domin inde ta sune wallahi bazai samu alfarmar samin kallon daraja a gare ni ba amma saboda hada ni da ubangiji da kike yi na yarda zan zauna dashi amma babu ni babu shi na bar masa ke ku cinye juna idan kuna da bukatar hakan saboda nima wallahi bazan boye maki ba daga haka babu abin da mijinki zai samu daga gare ni ba sai de wani nufin."



Ganin wanan ba mai karewa bane rarashi baya mata amfani ai kuwa nan Falila ta rufe idanu ta shiga surfa ruwan masifa da bala'i wanda sai da ta tara masu yan kallo ita dai Ameera shiru ta yi,tana mamakin Falila duk ta shiga hankalinta Mama da Bashir sai rarashinta suke ganin bata dainawa ya sa Bashir kama hannunta suka nufi hanyar waje har sun kusa ficewa ta dakata tare da jiyowa ta ce"Ameera inde zaki shiga gida na badan sama ma mijina kwanciyar hankali ba na rantse da Allah rantsuwar musulmi ki dauka daga ranar ni dake komai yazo karshe ki dauka baki taba sanin Falila a rayuwarki ba" tana gama fadan haka ta fice."




Sosai jikin Hajara ya yi,sauki saboda kulawa da take samu gashi yanzu har cikinta ya shiga wata na shida ya fara fitowa amma Baba bai sauka daga kan bakarsa ba sai dai ba kamar lokacin baya ba da baya ko kaunar ganinta kawai magana ce bata hada su amma idan ta gaida shi yana amsawa hakan yana mata dadi sosai kuma bata daina rokon Allah kan ya daidaita tsakaninta da mahaifinta ya bayyana masu gaskiyar ta inda cikin nan ya sa mu domin ita har yanzu mamaki take yi gata da budurci amma ace wai ciki ne na haihuwa a jikinta......"




Gaskiya maganar Allah zan fada idan babu comment ba zan kuma yin typing ba saboda na kula duk kun sauya baayin comment kuma kuna karantawa


Comment
Charhi
share



🌼🌼 *KIN BANI SO*🌼
            🌼🌼🌼🌼🌼
              🥀🥀🥀🥀
            🥀🥀🥀🥀🥀🥀

*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*

°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°

*https://www.facebook.com/106494781436168/*


Na


Amira saminou
(Mom star ✨)

30&31


A kwana a tashi ba wuya wajen Allah inde a yanzu masha Allah cikin Hajara ya girma sosai kuma komai ya dawo mata normal dan yanzu matsalarta da Baba kadan ce Inna kuma ta dauke ta tamkar ƴar dana haifa dan yanzu yanda Hajara take samun kulawa ko Habiba dake shalele ba'ayi ma irinta ita kuma Habiba ta daina Zina inda a yau ne suka shirya haduwa da Malam a lambunsa tsaye suke ita tana rumgume da hannunta shi kuma yana kallonta yana jiran cewarta gyara murya ta yi,ta ce"Dear kasan dai yanzu mun wuce a kira mu da yara musanman kai kaga ya kamata mu daina aikata wanan masifar mu tuba ga ubangiji kaine mutume na farko daka fara ruguza min rayuwa ka ɓalle man budurci na kuma ka ci gaba da lalata dani inde dagaske abin da kake fada na cewa kana sona kawai ka fito muyi aure domin babu macen da zaka iya rayuwa da kai saboda kai Hariji ne matanka duk sun guje ka sai tarin ƴaƴa ni zan dauka hakan a matsayin kaddara ta domin duk wanda ya aika ta ba daidai ba zai ga sakamakonsa daidai da abin da ya aika ta kazo mu rufa ma juna asiri domin mu mutu tare mu tsira tare amma pah shawara domin kaine zaka fi kwana a ciki."


Wajenta ya matso tare da kama hannunta hade da marairaice fuska ya ce"Har ga Allah ban shigo rayuwarki danna cutar dake ba ko kuma na yaudare ki na gudu Aaa kamar yanda sonki yake tun farko wallahi kullum kara hauhawa yake komin naso na rabu dake ba zan iya ba kece kike rufa min asiri da yanzu ina lalata yaran mutane na so ki kuma ina kan sonki har abada domin ko a baya da maganar aure nazo maki kike Babanki ba zai bari ba har dai rayuwarmu ta koma a haka amma yanzu inde kina da tabbacin Babanki zai bani aurenki wallahi ko gobe zan tura ayi maganar aurenmu."



Cike da farinciki ta rumgume sa shima ya kankame abarsa ta ce"Inde zaka yarda dani kuma muyi zaman aurenmu cikin farinciki tare da bama juna kulawa wallahi inde a kanka ne zan jure duk wani kalubale da zan fuskanta matikar aurenmu bai zo ta dadi ba zan sanar da Mahaifi abin da ya faru tsakaninmu nasan dolensa ya aura min kai domin bana jin zan iya rayuwa inde babu kai da special dadinka da mazantakarka domin kai na musanman ne."



Tsabar dadi kamar ya maida ta a jikinsa haka yake ji ya ce"Insha Allah zan tsare maki mutumcinki zan zauna dake tsakani da Allah kuma zamu ji dadin rayuwa sai de muyi aure da juna domin ko wane aure da nashi kalubale dan ko tsakanin harshe da hakori ana sabawa bare mu mutane sai de muyi fatan Allah ya sa mu dace."


Kiss ta dankara masa a goshi shima ya mayar mata yana fadin"Ina sonki Beeba ta."


Nima ina son masoyi na."


Sun dan taba hira soyayya kafin ya raka ta zuwa bakin gonarsa ita kuma kai tsaye gida ta nufa nan ta hadu da mahaifinta har kasa ta tsuguna tare da gaida shi cike da jin dadin yanda Habiba ta sauya ya amsa cikin ladabi ta ce"Baba dama akwaye maganar  da nake so muyi idan ba sauri kake ba."


Tom ina saurarenki Habiba."


Da...m..dama ...wai aka ce na sanar da kai gobe insha Allah za'a zo neman izini wajenka."


Izini kuma?"waye wanan ?"ban fahimta ba aure zai nema ko kuma izinin hira dake?"


Cike da yar kunya ta sosa keyarta ta ce"Maganar daka fara fada tun farko ita ce za'ayi."


Washe baki ya yi,ya ce"Masha Allah tom Allah ya kawo su lafiya amma waye baki bani amsa ta ba."


Kuma sunkuyar da kai ta yi,ta ce"In....dama..in..dama...dama Abokin ka ne Malam Sa'adu."


Cike da dan mamaki ya ce"Sa'adu anya Habiba zaki iya rayuwa da shi ba fa zaki iya sauke hakkinsa ba."


Karka damu da wanan Baba ai mun saba."


A razane yake dubanta ya ce"wane irin sabo ne Habiba."


Gane katoɓarar data afka ya saka ta fadin"Ina nufin mun saba da juna muna soyayya kuma bazan rayuwa idan babu  shi wallahi Baba ina sonshi tun kafin ayi abin kunya gaskiya ni a aura min shi domin shi kadai zuciya take so."


Iyeeehh Habiba kenan dai da sauran rina a kaba ina tunanin kin daina wanan rashin kunyar ashe boyenta kike tom uwata tashi ki shiga ciki Allah ya kaimu goben lafiya kwara ya zo ayi auren tun kafin ki kai ga duka na."

Bata damu da abin da ya fada ba ta mike cike da farinciki tana tsalen murna hade da takawa tana rausaya rawa ta ce" Na gobe sosai Baba na."


Tana gama fadan haka ta shige cikin gida ta bar Malam rike da baki yana kallon sarautar ubangiji kafin ya girgiza kai ya sa kai ya nufi majalisarsu."


Da gudu ta fado cikin gidan ta fada jikin Hajara dake jin wani azababen ciwo ta sunkuyar da kai ta kasa sanar da kowa sai murkusar nakudarta take tana cizo laɓɓenta tana dukan cinyarta a razane ta dago wanda hakan ya kara hasa sa wutar nakudar kara tashi ganin haka ya saka Habiba fadin"Yar uwata lafiya kike kuwa?"ko mu tafi asubiti ne?"


Inna ce ta fito daga ɗaki tana nufar inda suke ganin halin da Hajara take ciki ya saka ta fadin"Subhanallah Hajara nakuda kike yi ne?"Ke Habiba ta shi maza ki tare dan sahu mu kaita asubiti karta haihu gida saboda ga ruwa nan suna mata zuba maza maza tashi."


Da sauri ta mike ta fita waje jimm kadan sai gata ta dawo nan suka dauki Hajara suka fito da ita waje aka saka ta cikin adaidaitar kai tsaye asubiti aka nufa da su kasancewar asubitin gamnati ce nan suka zauna  Habiba ta je kai cahier din Hajara wanda take zuwa awo da shi suka kama lahi ganin duk ta fice hayyacinta ya saka likitocin shigar da ita ɗakin masu nakudar haka suka ta gumurzu amma har yanzu shiru kake har wayewar gari ganin haka ya saka doctor ya fito ya yi,ma su Inna iso cikin office din sa suna shigow ya ce"Inna gaskiya akwaye matsala yarinyarki sam tun da ta samu cikin nan bata taba tattaki ba ko motsa da ki saboda haka har yanzu hanyar da baby zai fito babu a kulle take dan da alama kamar vierge ce dan haka sai anyi mata oparation gudun kar ayi uwar ba riba."


Cike da mamaki Inna da Habiba suke kallon juna saboda ya ce budurwa ce ita tom ta ina ta samu  ciki dama ana shan sa a ruwa ne gyaran muryan da ya yi,ne ya maido su cikin hankalinsu kafin Habiba ta ce"Ba damuwa  likita ayi mata operation din yanzu zan je in kawo kudin."


Aaa a ka'idar aikinmu ba'a fara aiki sai kudi sun shigo hannu dan haka ki tafi idan kin dawo za'ayi aikin insha Allah."


Wasu yawun tausayi ta hade kafin ta fita a guje ta tare mai napep kai tsaye gida aka maida ita ta kwaso dukan kudin da take ajiyewa ta fito suka hadu da Baba yake tambayar ina suka tafi tun jiya."


Nan take sanar da shi Hajara ce suka kai asubiti kuma yanzu komawa zata yi dan za'ayi mata aiki ne a tare suka tafi asubitin nan ta biya kudin aka shigar Hajara aka yi mata aiki cikin sa'a aka fido mata santaleliyar baby girl wacce ta fito sakk ubanta babu abin da ta rage na shi harta  kyau haske kamar ka kwantala jini ya fito sosai Hajara ta sha mamaki ganin fuskar wanan saurayin ce amma ta ina har suka hadu ya dankara mata ciki Habiba ma ta gane ko fuskar waye ya saka ta kallon Hajara da ita ma ita take kallo amma basu yarda sun ce komai ba sai da Hajara ta yi,kwana hudu asubiti sannan suka sallame su nan suka koma jinyartagida duk da jikinta ya yi,kyau zaka rantse babu raunin komai a jikinta kamar ba'ayi mata oparation ba dan komai ita ce take yi sai abin da ba'a rasa ba yau ma suna zaune cikin ɗaki ta dube ta ta ce"Yar uwata ni abin nan yana bani mamaki wai ta ina wanan sakaran mutuman ya shigo gidan nan kuma da mai ya yi,amfani wajen yi maki fyaɗe dan likita ya tabbatar mana kina tare da budurcinki."


Ikon Allah wai na zaune ya fadi wallahi Yar uwata bani da masaniya kan wanan lamarin domin har yanzu ban daina mamakin hakan ba musanman idan ina kallon yaron nan sai ga sak uban sa kuma ko a fuska ban tba ba shi hanyar da zai sanar dani abin da ke ransa ba dudu duka haduwarmu bata wuce biyu zuwa uku."


Tom haduwarku ta farko ya ta kasance haka ma ta karshe."



Haduwarmu ta farko na fito daga makaranta ina zaune saman dakali ina kuka yazo ya mika min tishu ganin bani da niyar karba ya saka shi goge man hawayen da kansa ban ce dashi komai sai Hararan dana balla masa sai ta biyu da muk hadu lokacin zan tafi makaranta amma babu maganar data hada mu da shi sai de kallo na daya din ga yi haduwa ta uku kuma yazo gidan nan ina shara ya nemi dana taimaka masa yana son shiga bayi na nuna masa hanyar ya shiga bai jima ba ya fito tare da yi man godiya tun daga ranar ne na fara rashin lafiya har Inna ta gano ina da ciki kuma a lokacin da muka tafi asubiti daga zarar doctor's sun fara fada ma Baba ina dauke da ciki zai katse su suna cikin magana sai de ya ce ya isa abin da nake da bukatar ji kenan tan da ciki kuma ka tabbatar da hakan ya sa kawai sai yaja hannu na mu fice."


Babban magana wai sabro da rawar kalangu wallahi ba zata saɓu ba wai bindiga a ruwa wai zakara da fadin washhhh ba jikan mai gari yake ba ko jikin duniya ne wallahi sai na shuka masa rashin mutumci haka kawai ya tarwatsa masa gida kuma ya ta tafi ya san irin barnar daya aika ta tom wallahi ba zai ci buluce ba domin karya sa ta sha karya wai mage da kiran wayoo."


Tana gama fadan haka ta mike tsaye tare da zura hijjab magana Hajara take yi mata amma ko sauraranta bata yi,tana fito ta nufi fadar mai gari babu ko sallama saboda ta maido riganta ta baya wayo rashin mutumci take ji rikr kugu ta yi,tana karkaɗa jiki mai gari yana ganin ya ce"Tom rasa kunya beran danga lafiya kika fado ma haka ke gaki shafafiya mai ko."

Wani irin wainar da idanu ta yi,irin tana cikin masifa tana murguda baki ta ce"uhmmm ai dole kace haka tun da jikanka mai suffar aljanu ya taro maka aradu da kai dole a saurare ni."



Jika na kuma?" Me ya yi,maki yaron da baya shiga hanyar kowa kuma jiyan nan ya shigo garin nan."


Wanan kuma kuta matsawa bani ba domin abin kunya ta tafka ko ka taso muyi magana a sirran ce ko kuma na fasa kwai kowa ma yaji kuma kasan abin kunya kai ta shafa bani ba."


Keeeee!!!yarinyar hattara dai mai gari kike fada ma haka gatse gatse babu kunya."



Yehhhhh ai kunya gata nan ka matse a kugun ka ina ruwanka na kasa da kai bare ka kwasa kai har kana da abin cewa ranar na kama ka da Indo yar gidan malam Abdu kana iskanci da ita."


Da sauri waziri yaja bakinsa ko ci kanki bai ce ba shi kuma mai gari ya mike suka kebe daga gefe take bashi labarin abin da ya faru kasancewar shi adali ne kuma baya son ace ya yi,bare nashi ya ce"Tom Habiba yanzu bara a kira shi Ibrahim din mu tafi gidan naku dan tabbatar da abin da kike fada."



Alama ya yi,da waziri ya zo nan ya taso ya bashi umarnin ya kira masa Ibrahim cike da girmamawa ya shiga gidan babu jimawa suka fito nan mai gari da fadawansa da Ibrahim suka fara biyar bayan Habiba har suka iso gidan da sallama amsa Inna ta yi,tana kallon fuskar Ibrahim kamar ta taba ganin mai fuskar nan amma ta manta sai da Habiba ta dauko jaririyar ta kira uwarta suka fito nan ta nufi wajen Ibrahim ta ce"Tom munafuki mai suffar aljanu zuciya irin ta fur'auna yau gashi Allah ya tona maka asiri ka bankaɗa ma yar uwata ciki ka gudu da Allah ya tashi tonon asirin ka sai ya saka yarinyar ta yi,kama da kai sak saboda karka ce ba ƴar ka bace."



Cike da mamaki yake kallon yarinyar bakinsa ya yi,masa nauyi laɓɓensa ya kasa motsa su sai tsintar maganar mai gari ya yi,yana fadin"Ke Habiba maimaita abin da kike fadamin a fada."



Nan ta fada masa abin da ta fada haduwarsu tun daga farko har zuwa ta karshe."



Sai a lokacin Ibrahim ya tuna abin da ya faru a ranar dafe kai ya yi,dan bai yi tunanin hakan zata faru ba Inna dake gefe ta shimfida tabarma ta ce"Kafin komai ya faru ya kamata ku zauna domin maganaa zaune tafi sa a fahimci juna."



Babu musu suka zaune nan mai gari ya ce"Ibrahim ka fada masa gaskiya yanda hakan ta kasance domin ni ba'a amfani da matsayi na dan a cutar da wasu idan kuma ba zata yi magana ba zan dauki mumunan mataki a kanka wanda duk mai zuciyar imani sai ya tausaya maka."



Yawu ya hade masu daci kafin ya ce"Tabbas na shigo gidan nan dana nemi ta taimaka min na shiga baya dama ina fama da matsanciyar sha'awa ne duk na fita hayyaci na sai naga bai dace ace na cutar da rayuwarta ba shi yasa nace ta nuna man bayi ina shiga na samu nayi masturbation din kaina na fitar da sperme dina tsabar naji dadin rabuwa da abin da nake ji ya saka ni mantawa ban kora da ruwa ba kuma na fitar da shi sosai."



Ni kuma dama ina cikin aiki fitsari ya matse ni na tafi nayi ne na bari har na karisa aikin lokacin daya fito na kammalla shara sai na shiga tabbas naga farin abu sai de ban kawo komai a raina ba na tsuguna cikinsa nayi fitsari kuma na dan jima ban tashi ba wajen na kama ruwa hannu na ya dan gogo wanan farin abin ban tsaya wanke hannu na ba na kama ruwa da shi na fito bayan na wanke kewayen,cewar Hajara."



Ikon Allah ikon gaske ashe haka abin yake ,cewar Inna."




Shi kuma ibrahim ya ce"Dan Allah ki hakuri ban haka danna cutar da wani ba bare kuma ke farincikin dana nake ciki ne ya saka wanan akasin ya faru domin hakan tana faruwa dani kusan kullum amma ranar dana shigo gidanku yafi bani wahala kuma tun da nake ban taba aika ta hakan ba shi yasa naji kamar an sauke man kaya masu nauyi."



Tom yanzu dai ba wanan ba saboda duk wanda aka cutar an riga an gama da shi dan haka ba zaka bar man yar uwata hakan ba wallahi ko yawo kake tsirara inde kana hankalin ka sai ka aure ta tsan ku kara ta kaida yarinyar kuyi ta rainonta."



Gaskiyarki ce Habiba idan ya bar yarinyar nan haka bai yi mata adalci ba kuma nima na goyi bayan hakan , cewar mai gari."



Tom ai dama ni ina son ta ita ce bata sona kuma bani gabanta amma inde zata amince ni a shirye nake."




Sosai hakan ya yi,ma kowa dadi Hajara ta ce"Ko da bana sonka saboda rayuwar yarinyar nan dole na aure ka saboda inganta rayuwarta kuma ta samu kulawa sosai dan duk wanda zan aura ba zai yi mata irin son da abban ta zai yi mata ba saboda haka sai de mu fatan Allah ya bamu zaman lafiya."




Cike da murna kowa ya amince inde aka basu lokaci domin fahimtar junansu kafin ayi addu'a mai gari da tawagarsa suka tafi Malam na dawowa Inna ta sanar da shi komai sosai yaji dadin haka dama Malam Sa'adu yazo da magana aure inde har ya turo magabanta sa dan haka zai hade auren ƴaƴan nasa lokaci guda kowa ta tafi ɗakin mijinta."





Ajiyar zuciya ta sauke tare da kallon Bashir dake tsaye ya kasa koda daga kaffafunsa bare ya bi bayan Falila harara ta watsa masa ta ce"Kaga irin badakalar daka jefa ni a ciki wai kai nan sunan masoyi na ne amma a haka kake son saka ni a matsala kana son hada ni da aminiya ta ka kyauta kuma hakan ya yi,maka kyau."


Dubanta ya yi,ya ce"Wanan matsalar ba daga inda ta taso sai wajenki duk da kin bada kai bori ya hau da hakan bai faru ba kenan ke kokowa kike da kaddara ba zaki karbe ta ba na baki hakuri Matata ta nuna amincewarta Allah ya nufa ni ne mijinki me ya sa ba zaki hakuri ki amshe ni ba."



Hararansa kawai take ba tare da ta ce komai ba ganin hakan ya saki shi ci gaba da fadin"gashi matata ta baki yarda ta amince ki shigo gidanta amma sai da kike bata mata rai gaskiya ban ji dadin haka saboda duk duniya da rayuwar Falila ta yi,baki kwara ta kowa bace bani dai ni ne baki kauna ba kuma baki son gani na na barki daga yau bazan sake nemanki ba sannan idan kin ga dama lokacin tarewarki nayi zan turo da mota a kai ki gidanki."


Yana gama fadan haka ya ficewarsa kallon Mama ta yi,ta ce"Haba Ameera me yasa kike yi hakan ki duba yanda wanan baiwar Allah take zarya saboda ganin ta shawo kanki amma sai watsa mata kasa a idanu kike yanzu da ace bugun gaba ta yi,domin ta nuna ke din ta tace amma kin bata kunya ya kamata ki kira ta ki bata hakuri wata kila shima Bashir din zai sauko dan da alama ba sakin ki zai yi ba kuma ba zai kuma nemanki ba."



Tabe baki ta yi,ta ce"ai ni bukatar zuciyarsa ta buga nake so ba wai sanyinta ba sannan ita Falila zan kira ta kuma na bata hakuri amma bazan iya kula da mijinta ba."


Haka suka tattauna sosai sannan Mama ta yi,mata faɗa kan abin da take kwanansu uku a asubiti aka sallame su inda suna komawa gida Mama ta dauko mai gyaran jiki take gyara Meera dama tun farko da kyaunta kuma gyaran ya kara fito da ainahinsa haka take shan gyara tun daga samanta har kasanta inda sati na cika aka kwashe amarya aka damkata gidan angonta."



Comment!comment!comment!

Post a Comment

0 Comments