13/05/2023, 6:38鈥疨M - Les messages et les appels sont chiffr茅s de bout en bout. Aucun tiers, pas m锚me WhatsApp, ne peut les lire ou les 茅couter. Appuyez pour en savoir plus.
13/05/2023, 7:08鈥疨M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
1&2
Shagalin biki ne Ake a gida Yara sai guje guje suke duk da gidan ba Wani girma gare sa ba sannan gidan laka ne Amma hakan bai sa sun yi abin fada ba sun kashe dala iya karfin talaka sai walwala da Jin Dadi suke suna ta arerewa masha Allah kawai zamu ce daki na leka inda amarya da kawayenta suke Zaune kana ganin amaryan kasan bata cikin natsuwarta kawayenta kawai ke shagalinsu sai Fareeha da Nawal Dake gafenta suna taya ta fira kawai sauraransu take Dan ita fargabanta taya ne zata zauna ta rayu da mutuman da ko a photo bata taba haduwa da shi ba wanan wane kalar Aure ne iyayenta zasu yi mata Babu bincike bare tabbatar da shi ko waye sun dauka sun bada saboda son zuciya irin ta su gashi Dan sanda yane zata fara zama da shi a wacce fuska zai zauna da ita saboda ko shi tana da tabbacin bai San yanda kamanninta suke ba'' dafa kafardarta da Nawal ta yi ne ya dawo da ita daga duniyar tunanin da ta shiga iska ta fizgar sannan ta dago da manyan idanunta da suka sauya izuwa launin ja hawaye cike da su ta sauke kan Nawal da ita ma take cikin damuwa ta ce'' kawata wanan damuwar da kike ciki Babu abin da zai haifar maki illa Wani ciwo kamar yanda kika dauki kaddara rabuwa da Haskenki a lokacin da Baki taba tsanmani ba yanzu ma haka zaki soma daukar wanan ki ma kanki fatan alkairi ki dauki hakuri da juriya kamar yanda na Sanki ki ma iyayen biyayya ta hanyar farantama mijin da zaki aura.''
Gaskiyarki Nawal domin a Koda yaushe abin da nake fadamata kenan idan kin Yi hakuri wallahi kece zaki ci ribansa a lokacin wata kila muna raye ko akasin haka kin ga sai da ki dinga tuna maganarmu ki hakuri kawata, cewar Fareeha .''
Hawayen da take boyewa ne suka silalo mata ta ce'' ni pah a matsayin auren sadaka ko ince auren jari ne aka yi man wallahi har ga Allah zan zauna dashi sannan na bashi dukan wata kulawa da ta dace kawai ina tsoron yanda zai karfe da zaman da zamu yi bare gashi soja bansan me yake so ba bare nayi kokarin hana kaina shi dan kar ransa ya bace.''
Ki Sanya ma ranki alkairi ki daina wanan tunanin kin ji kawata, cewar Fareeha.''
Tom mude bara mu koma gida muyi Shirin kai amarya dakinta kawata ki cire damuwa insha Allah komai zai zo da sauki kin ji.''
Murmushi ta sakarmata tare da jinjina kai ta ce'' Kuma duk zaku tafi a barni ni day Kuma har da ke Fareeha.''
Karki damu kawata ai ba wani jimawa zan yi ba zan dawo wajen amarya kika sani ko mu kwashi damshinku Nima nan da sati day in amarce .''
Dariya duk suka yi a tare saboda yanda ta karashe maganar cikin barkwanci.''
Fita suka yi sai a lokacin Mummy ta shigo ta zauna kusa da yarta nan ta shiga bata nasiha mai ratsa jiki da zuciya sannan ta bata magungunanta ta mike ta dawo waje sai kusan 20h00 su Fareeha suka shigo ansha ado masha Allah da taimakonsu ta yi wanka ta shirya amma Babu make up a fuskanta amma sai zuba kamshi take mai kashe zuciya duk wanda ya shake sa kusan karfe 9h na dare aka zo daukar amarya nan aka fito waje bayan Abba shine ya yi tashi nasihar Amma abin mamaki mota day kacal aka turo sosai kowa yasha mamaki gaban amarya ya bada rass da karfi haka aka samu wasu manyan mata biyu da Nawal sai Fareeha suka dunguzuma kai amarya gidanta suna isowa get mai gadi ya buge gett din da ita kanta Abar kallo ce nan aka Yi parking cikin wani katon waje wanda duk cikinsa furanni ne sai kamshinsu yake tashi nan suka fito aka janyo amarya suna shigowa haraban gidan Fareeha da Nawal a tare suka ce wow gaskiya Masha Allah sai Santin gida suke gashi da fadi da girma suna shiga falo yace kai bani wuri saboda tsarin haduwarsa da kayan da aka kawata shi da su sai masha Allah har dakinta suka kaita bayan sun wuta aka mayar da tsofin Nawal da Fareeha Kuma suna gefenta ganin tsofin sun fita da sauri Nawal ta cire darar amaren dake jikin Amarya ta ce'' d'Allah bude idanunki kiga yanda aka tsara maki gidanki gaskiya ya yi ina ma nice a wanan gidan haba sai de na mike kafa na Sha wutu muna Shan soyayyarmu da mijina Amma kawata kin dace kawai zan ce .''
Ashe bani kadai nake Santin gidan nan ba kawata naso ace kin ga yanda gidan nan ya tsaru tun daga waje har dakin nan nidai Babu abin da zan ce sai de nayi maki fatan alkairi ya kawo b茅b茅's masu kyau kamar uwarsu duk da ban gani ango ba amma kalar mutume kalar kayansa Allah ya kawo Namu kawata .''
Amin amma ba wai kudi ko girman gidane Aure ba kwanciyar hankali da farinciki samun kulawa ga miji shine Jin Dadi sai kuyi ta ibada da nuna godiya ga ubangiji domin kara maku wanan soyayyar ta jima har tsufa .''
Haba ni wallahi ina gidan nan ko kallon kofa bazan Yi ba kin ga kayan more rayuwa kawata ni Ko mijina ya kula Dani ko akasin haka ba damuwa ta bace menene rai yake bukata wutu ci da Kuma Sha kayi duk abin da kake da bukata a wallahi inde na samu haka na wutar da shi .''
Kai Nawal kibi komai a sannu dan wallahi kulawar miji dabance duk yanda zaki kasance cikin Jin Dadi Inde bashi a tare dake zaki Kiji Dadin yin wani abun ba kedai kiyi fatan Allah ya Baki na gari,cewar Fareeha .''
Sosai suka Sha fira har kusan 23h00 sannan Fareeha ta ce'' kin ga mu tafiya zamu Yi wanan angon da alama ba yanzu zai shigo ba gashi dare yanayi wallahi badan bikinki bane da yanzu ana ta kwala min kira a gida .''
Gaskiya dai Kam danni nasan yanzu baba yana bakin kofa Dan haka sai da safe insha Allah ki kula mana da kanki amaryanmu kar ango ya yi babban aikin .''
Tirr Allah ya shirya ki Nawal bansan ranar da kika lalace haka ba.''
Sauka ta yi daga kan gadon tana fadin kuyi Aure na dawo dai dai.''
Dariya suka Saka sannan Fareeha ta ce'' da gaskiyarki danni na kusan cewa Baba ya min auren nan .''
Tom duk Allah ya shirya ku.''
Yau su Amarsu Babu karyar iskanci ga kato hannun mata wallahi ta Natsu irin sosai din nan .''
Fillon dake gefenta ta jefi Fareeha da shi nan suka fice a guje suna dariya murmushi ta Yi, ta mike tare da dauko Fillon ta mayar da shi Zaune ta Yi tun tana na zumudi har zaman ya gundure ta ta lafe waje guda kamar kace keeee ta sanbada da gudu tsabar tsoro haka tasha zaman jira har bacci ya sace ta'' ba ita ta farka ba sai wajen sallah asuba a tsorace ta tashi tana dube dube ganin babu alamar kowa a dakin cikin Sanyin jiki da tsoron ta nufi toilet sai da ta yi , wanka sannan ta daura alawa tana shirin fitowa taji alamar motsi da karfi gabanta ya bada rass tsabar ta kara firgita ta kara sakama kofar key wanka tayi amma zufa ce ke karyo mata kota ina jikinta sai kyarma yake jin motsin ya tsagaita ya Sakata daura hannunta kan handll din kofar ta fara budewa har ta karisa budewa ganin abinci ajiye kan center table din dake zagaye tsakiyar dakin ya sata sauke ajiyar zuciya duk da gabanta yana faduwa sai a lokacin taji wata sahibar yunwa ta fara ziyartarta da gaggauce ta shirya ta Yi sallah a natse tana kammallawa ta yi,addu'a ta karanta kur'ani cikin salihar muryanta mai dadi kamar kana susar kunne har sai da gari ya yi, haske sannan ta mike ta mayar da komai mazauninsa sannan tazo taja ledar da ta gani a hankali ta bude ganin liyafar shimkafa kaza ce ya Sakata lashe baki nan tafara bama ciki hakkinsa tana haudawa da ruwan lemon tana gamawa ta tattare komai ta nufi kofar fita bude kofar da zata yi dadaden kamshin turarensa ne ya fara ziyartarta hudodin hancinta a hankali tafara daga dara daran idanunta kamar madara ta sauke kan kyakyawar fuskarsa dake a murtuke yasha shirinsa cikin Kakarin sojoji saura kadan suyi karo da juna taja baya tare da sunkuyar da kai gabanta ya harbawa da karfi kamar zai fada kirjinta ya fito ya dauki kusan 15mnt kafin ya fizgar da iska mai zafi dan magana ma baya kaunar ta hada shi da ita bare Kuma har ya kalle ta koya bata kulawa, mtsss yaja sannan ya ce'' idan Kinga dama ina falo ina jiranki ni fita zan Yi .''
Yana gama fadan haka ya juya ita Kuma yana barin wajen ta sauke nanauyar ajiyar zuciya ta furta'' dankari lanle akwaye aiki gabana tom shi Kuma da salon tashi soyayyar Allah Sarki harna tuna da haskena.''
Murmushi ta saki sannan ta nufi hanyar da ta gani ya yi, me zata tarar innalillahi ta furta tsabar bani kuloto bakinciki da takaici take idanunta suka kawo ruwa tana shirin.'''
Dan Allah ina son ku nuna min soyayyarku ta hanyar comment domin sai da hadin guiwarku zan samu damar karisa shi sai mun hadu a next page 鉁嶐煆烩湇馃徎鉁嶐煆烩湇馃徎
14/05/2023, 10:38鈥疉M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
3&4
Tana Shirin juyawa ta koma daki taji ya watsa mata tsawa ya ce'' keeee ! Dan iskanci ina jiranki ba zaki min magana ba tsabar rashin tarbiya da Baki samu a gidana ba Wanan sakarkarun iyayen naki Basu iya kula da tarbiyanki ba sai kwadayi ko."
Cikin Sanyin jiki ta ce'' kayi hakuri na shigo ne na Gani kana shan soyayya da budurwanka shi yasa me yasa zaka kirani bayan kasan baka sallame ta ba .''
Wani wawan mari ya dauke ta dashi ya ce'' ina magana Dan kin raina min hankali zaki tsomamin wanan sakaran bakin kamar kofar fampom.''
Bata sake ce masa komai ba sannan bata sauke hannu daga kumcinta ba sai hawayen dake makale suka karisa gangarowa. Cike da izza ya ce'' ki zauna zamu Yi magana Kuma na kuskura naji ko na Gani abin da na fada bai yi tasiri kanki ba zaki Gane baki da wayo .''
Kafafunta da suka Yi nauyi tsabar mamakinsa ta fara dagawa har zata zauna kan kujera da sauri budurwan dake makale jikinsa ta yunkura ta ce'' tabb Habibi yanzu ina zaune kan kujera zaka bar wanan sillan kamar takanda zata zauna gaskiya wanan rainin ya yi yawa.''
Jin furucin da Asma take ne ya saka KUDRAT jiyowa ta kare mata kallo ganin kallon da Ajmal yake jifanta da shine ya Sakata zaunawa a kasa ta sunkuyar da kai tana watsa da yatsun hannunta tana jiran abin da zai ce ya kwashe tsawon 30mnt sai da suka gama soyayyarsa da budurwansa sannan ya ce'' keeee !! Ki bude kunne ki saurari abin da zan fadamaki domin nan gidana ne wanan sharar abokanan naki da iyayenki da duk wanda kike mu'amala da shi daga yau ina son ki katse ta domin ni gidana ba club bane da za'a din ga tara min mutane barkatai a ciki banison ganin kowa ke bama cikin gidana ba ko kofar gidana na Gani wallahi sai de mutume ya koma da karyayar kafa sannan na kora masu aiki da masu gadi wanan gidan tun da kin nace kin kakabe kin manne min sai da kika aure ni ke zaki kula da shi ke harta sharar tsakar gida da wankin motoci kece da Alhakinsu idan na kuskura na gani ba yanda nake so idan ranki yafi dubu sai ya bace sannan ga Asma nan tare zaku Zauna ki bita sau da kafa idan ranta ya baci naki sai yafi nata duhu tsabar bala'in da zaki fuskanta daga gareni sannan ki sauri ki hada min abin break jiranki nake idan kice ki manta dani hadamamiya .''
Tun da ya fara magana jikinta ya yi charkaf da zufa sai kace wanka ta fito dago da dara daran idanunta ta Yi, ta ce'' Ita Asma matarka ce ? Sai na San kalar ladabin da zan yi mat......''
Bata karisa ba ya Kuma sharara mata mari har uku ya ce'' idan ina magana kika Kuma Saka min baki wallahi sai naci mutumcinki ni zaki gwadama rashin tarbiyantaki tom ba'a gidan Ajmal ba wallahi .''
Ajiyar zuciya ta sauke sannan ta mike tsaye ta nufi hanyar kitchen wani marayen kuka ya subuce mata tana hadamasu abinci tana zubar da hawaye har ta kammalla ta zuba a plate ta rufe tana fitowa ta daura kan danning ta koma ta hadamasu ruwa da jus sannan ta fito dasu tana fitowa Zaune ta gani Asma kan cinyar Ajmal suna kissing din juna da sauri ta yi baya har ta buga bayanta da bango tana fito da idanu waje hade da ware Bakinta ta ce'' innalillahi ashe dama ku yan iskane bani da labari ina gani tsan nesa damu sai gashi kusani dani dariya ta kwashe da Ita ta ci gaba da fadin ohhh ni Kudrat naga yan iska ganin idona.''
Sai a lokacin suka sake bakin junansu ya Kuma hade fuska ya ce'' keeee waye yan iskan ?"
Ganin yanayinsa ba alamar wasa ta ce'' Babu amma ni dai gani nayi .''
Jin ya mata shiru ya sakata fara hadamasa tea 鈽� amma bata sa sucre ba dan kar tayi masa ba dai dai dan ta fuskanci shike neman bala'i basai an neme sa ba ,har zata yi magana ya kai cup din tea din a bakinsa jin babu komai ya saka shi jiyowa da sauri tare da watsa mata ruwan tea din wata uwar kara ta fasa tana jin yanda ruwan zafin ke tafasa fatar jikinta har cikin ranta take jin haka tsabar kidima batasan inda kanta yake ba sai saukar muryansa da taji yana fadin '' dan ubanki ni sa'anki ne zaki dinga wasa da hankalina ni zaki hadama tea Babu Suger a ciki ki kidahumar ina ce .''
Kasa ta yi zaman dirshen dan har yanzu bata dawo cikin hayacinta ba ta ce'' kayi hakuri ina shirin yi maka bayani ka sha tea bazan Kuma dan Allah.''
Kafa ya saka tare da yin ball da Ita ya ce'' ki tashi ki bace min da gani wawuya kawai.''
Jikinta har suraci yake fitarwa ga lalausar fata tuni ta kone sosai tun daga wuyanta zuwa saman fatar kirjinta sai hannunta da ya samu kadan mikewa ta yi, ta nufi hanyar dakinta tana shiga ta fada kan bed nunfashinta har daukewa yake yar karamar wayarta kirar TECNO mai touch ne ta fara ringing da kyar ta mika hannu ta dauka ganin Fareeha ya sa ta dauka tare da fashewa da wani marayen kuka mai tafiyar da zuciyar mai sauraro cike da tashin hankali Fareeha ta ce'' Subhanalillahi Abikiyata lafiya kike irin wanan kuka me ya faru kodai ango ya kwashe gara.''
Mtsss gaba gara ma taci uwarta wanan mutuman wallahi sam baida Imani bare tausayi mugune bazan iya zama dashi ba dan nasan idan banyi hankali ba sai de a fitar da gawa ta gidan nan .''
Tom wata sabuwa ke Kuma da kalar sambatun da kika zo da shi hmmm daga yau ya kara zaki dawo kina masoyina dan gatane bani da kamarsa a duniyar nan.''
Kawata akwaye matsala ba abin da kike tunani bane nan ta kwashe komai ta fadamata ta karashe da yanzu haka jikina a kone yake dan radadinsa ma bai gama fita daga jikina ba .''
Tab akwaye aiki kin gani kwadayi irin wanda Abba ya janyomana ko kawata haka zaki hakuri haka taki kallar kaddara tazo a Koda yaushe ba zan gaji da fadamaki ba bayan dadi sai wuya bazan baki shawarar ki bar gidanki yanzu ba dan koda kin dawo gida Abbanki ba zai saurare ki ba bare kisa ran zaki samu ma sauki a cikinsa .''
Haka yanzu zan yi ta zama da wanan mugu azalumin mutuman kawata......''
Fizgar wayar da aka yi ne ya sakata jan nunfashi irin na tsoron nan ta fito da idanunta da suka yi jajir tana kallonsa gabanta na tsananta faduwa.''''
鉁嶐煆烩湇馃徎鉁嶐煆� Comment comment karku gaji kuci gaba da bani hadin kai fan's dina馃グ馃グ馃グ ina godiya da comment naku Allah ya saka da alkairi ya biya bukatu na alkairi 鉂わ笍鉂わ笍鉂わ笍ina yunku irin sosai din nan
14/05/2023, 2:48鈥疨M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
5&6
Gashin kanta ya kama da karfi ya janyota daga kan gadon ta fado kasan carpet ta fara wata uwar kara tana dafe bayanta cikin masifa da daga murya ya ce'' keeee dan ubanki ni kika sani gaba kina gulmata hade da zagina ke saraka Marar tarbiya da kwadayi ko.''
Cikin Jin azaba saboda rikon da ya Yi, ma gashin kanta da bayanta da ya bugu ta ce'' dan Allah kayi hakuri bazan kara ba Allah ba gulmanka nake ba ka yafe min dan Allah .''
Da gashin kanta ya yi wurgi da Ita ya nufi kofa ya yi mata key ya Kuma shako wuyanta ya buga kanta ga bango ta silale kasa tini har jini yafara zuba tana ganin buji buji kafafunta ya kama tare da ware su sosai ya keta zaninta a takaice sai da ya rabata da pant din ta tana kuka tana masa magiya amma ko saurarenta baya yi bare tasa ran zai tausaya mata kawai single dinsa ya janye ya dai dai duk da baisan kofar da zai shiga ba haka ya dinga nasa abarsa kuma da karfi yake bin wajen har ya yi nasarar gano kofar bai tsaya wata wata ba babu Imani ko tausayi ya sanya kai cike da dukan karfin da Allah ya bashi wata gigitaciyar kara tafasa tun daga shi bata sake sanin inda take ba a kala dai sai da tayi Suma yafi a kirgi sannan ya rabu da Ita ba tare da ya dubi halinda take ciki ba ya mike tare da saka wandonsa ya fice daga dakin sosai take kuka kamar ranta zai fita ta jima a hakan kafin ta yunkura zata tashi taji wani masifafen zafi kamar ana sara mata wuka ana saka mata barkono Babu shiri ta koma tana ci gaba da kuka wayarta ta shiga laluba ganin da gaske ya tafi da Ita ya sakata Kuma fashewa da kuka cike da dubara tana daga kwance tafara jan jikinta har ta kai toilet nan ta shiga haka ruwan zafi da kyar ta samu ta mike tsaye ta shiga ciki tana jin zafi yana ratsa ta amma haka ta daure sai hawaye da take matsowa wasu na bin wasu har sai da ta yi, ruwan zafi kusan sau uku taji dama dama sannan ta yi, wanka tare da tsakake kanta tafito babu abin da take gani sai Jiri ga idanunta sun kankace tsabar kuka ga jikinta Babu kwari kafafunta sunyi mata nauyi bata ma iya daga su sosai cikin karfin hali ta samu ta kimtsa kanta ta kwanta kan bed din wani sabon kuka yana sake zuwa mata tana nan kwance kusan awa 2 ya shigo ba tare da ya dube ta ba ya ce'' uban waye kike son ya share min harabar gida? da kuma da motar da zan fita .''
Cikin dasashiyar muryanta ta ce'' kayi hakuri bazan iya ba wallahi zazafi yake son kamani sam bani Jin dadi ne .''
Hakurin yaci uwarsa rike abinki kuma na baki nan da 1mnt ki fito kiyi abin da na saka ki .''
Fitt ya fice daga dakin girgiza kai ta Yi, ta ce'' na shiga ukuna wanan wane kalar miji na hadu da shi Allah na tuba ka yafe min ka rabani da wanan mutuman lafiya .''
Cike da sanyin jiki ta mike har layi take kamar wacce ta Sha giya ta fito haka ta tarar da su suna iskancin da suka saba har ta kusan kai bakin kofa Asma ta ce'' gaskiya Habibi ka iya aiki iyeehh ina ma nina samu irin na wanan banziyar matartaka dana tsaba wallahi .''
Kara janyota jikinsa ya Yi, ya ce'' idan kece zan yi maki yanda nayi mata ba saboda ita bana sonta kece kadai a raina habibty na.''
Girgiza kai kawai Kudrat ta yi,ta fice daga falo sai da ta karema harabar gida kallo tsaf ta dafe bayanta tana mamakin girmansa da kuma yanda za'ayi ta share wanan makeken gidan haka ta fara takawa inda ta Gani an ajiye tsintsiyar ta dauka nan tafara shara tana yi tana zaunawa tana wutawa har ta kammalla sannan ta shiga wanke mota tana tsaka da wanke ta ya fito cike da mugunta ya ce'' keeee !! Waye ya ce maki da wanan motar zan fita karisa wanke ta ki wanke wantsan ta karshen .''
Kamar ta kamtsa ihu ta Yi, kukan kura ta shako wuyansa haka take ji tsabar haushi da takaici ga ji bata da lafiya amma dan rashin Imani yake son kara bata wata wahalar hawayene suka taru cikin idanunta ta jiyo tare da fadin tom.''
Dariya suka sheke da Ita sannan suka koma ciki haka ta kammalla ta wanke wadda ya ce sannan ta shiga bama flawer's ruwa dan da kyar take rike tiyo din kamar zai jata ta fadi haka take ji tana kammallawa ta nufi falo sai da ta durkusa har kasa ta ce'' na kammalla ."
Shi falon wa kike jira da kuma dakina ko Asma zata share sa da kuma girkin .''
Ajiyar zuciya ta sauke sannan ta mike ta nufi bedroom dinsa sai da ta fara da wanke toilet kamar ta yi amai tsabar dattin da kewayen ya yi haka ta wanke sa tass ta saka turare tafito ta gyara dakin duk kayan ta tattare ta zuba cikin hannun wondrof din da babu komai a ciki ta goge duk inda ya Yi kura sannan ta chanza zanin gado shima dakin ta turare ta fito kallonsu ta yi ta ce'' zan gyara falo .''
Babu musu suka mike rumgume da juna suka shigo uwar daki cike da takaici tafara gyara falon duk da bashi da wata dauda amma ya kara kyau gwanin birgewa izuwa yanzu karfinta ya soma ragewa dan haka ta wuce kitchen ta hada masu jallof din shimkafa ta soya kifi ta hada jus din moutard ta zuba a kuloli ta baro kitchen ta shige dakinta tana kwantawa baccin wahala ya yi, gaba da ita.''
WASHEGARI
Haka ta tashi ba laifi jikin da sauki sai da ta Yi, wanka sannan ta daura alawa tazo tafara gabatar da sallah tana kammallawa ta fito waje nan tafara aikinta ta kammalla komai kafin su fito shigowarta kenan ta gani kayan wanki niki Niki rike a hannun Asma suna hada idanu Kudrat ta watsa mata harara zata wuce Asma ta shako wuyan riganta tare da watsa mata kayan ta ce'' dan iskanci kina ganina da kaya shine zaki wani shige daki tom gasunan umarni daga Ajmal ya ce ki wanke su idan Basu wanku ba sai kinyi sau goma .''
Dukawa ya Yi, ta tsince kayan Ajmal din ta bar ta Asma ta debe su tayi waje nan ta shiga wanke su tana gamawa ta shanya su jin an watsa mata kaya ya sa ta jiyo ta ce'' me kike nufi da haka?"
Murmushi mai ciwo ta yi, ta ce'' me kika gani ?"
Ya ina tambayarki zaki tambayeni kaya zaki wanke man ko ranki ya bace .''
Ke a suwa karuwa dake ina matar gida kice zaki sakani nayi maki wanki ke baki da hannune shima nayi ne saboda a karkashinsa nake .''
Wallahi sai kin wanke su sannan ki sani karuwa tafi matar gida tun da mijinki a tafin hannuna yake .''
Karki damu lokaci na baki kiyi duk abin da zaki yi kafin na maido sa hannuna .''
Iyeehh lanle yarinyar nan ashe kema yar tasha ce bansani ba da ina tausayinki amma kin nuna min wuyanki ya kawo yanka ko.''
Kwarai dagaske fadi ki kara fadi sannan ki saka laspika ki fadi duniya taji .''
Kai wai hayaniyar me nake ji tun da safefe .''
Da sauri Asma ta fashe da kuka ta ruga tare da fadawa jikin Ajmal ta ce'' Habibi wai kawai dan nace ta wanke min kayana shine ta hau zagina tana fadamin wai ina matsayin karuwa zata min wanki inje in taso ka kaida ka ajiye ni kayi min.''
Cike da mamaki ya ce'' lanle yarinya baki woru ba amma karki damu zaki shigo hannu Kuma na rantse da Allah idan baki wanke mata kayan nan ba zaki gane baki da wayo .''
Ajiyar zuciya ta sauke ta kwashi Kayan ta saka a ruwa tafara wankewa su kuma suka shige falo kai tsaye danning suka nufa nan suka cinye abinci tass babu abin da suka raga suna gamawa ya mike nan ya wuce dakinsa ya shirya tsaf ya fito cikin shirinsa sai Zuba uban kamshi yake sannan ya fito harabar gidan lokacin har ta kammalla wankin tana shanya kaya Babu kallon arziki bare magana mai dadi ya sa kai ya shiga mota tana ganin haka ta nufi get ta fara kokarin bude masa yana fita ta rufe ta wuce falo gashi wata wahalaliyar yunwa na damunta dan tun jiya data Yi break bata kuma cin komai ba ganin sun cinye kamar ta Yi kuka ta nufi kitchen ta daura wani abu ta gani an rufe wajen ajiye abincin tukunyar kuma an banka mata ruwa haka ta tsayaye ruwa ta dinga kankare kamzo tana ci tana haudawa da ruwa harta dan samu natsuwa sannan ta fito ta nufi daki wayarta ta shiga dubawa sai da ta birkice dakin sannan ta tuna tana hannunsa hakan ya sa ta yanke wukuncin idan ya zo zata je ta karfa wayarta haka ko ya faru yana shigowa ya kwala kiranta tana fitowa ya ce'' ina abincina yunwa nake ji .''
Dam dam gabanta ya bada cikin muryan tausayin kanta ta ce'' ban dafa abinci ba saboda kitchen dake a rufe amma kayi hakuri yanzu zan daura sai ka ci.''
Ceinture din jikinsa ya cire tare da fara zabga mata shi tako ina sai da ya mata liss duk jikinta ya farfashe cikin kuka ta nufi kitchen din tafara daura abincin tana kuka gwanin ban tausayi tana kammallawa ta Zuba ta kawo masu har zata zauna suci tare da plate din dake gefensa ya janyo tare da rotsa mata shi ga goshi ya saka cokali ya buge mata baki nan jini yafara Zuba amma bai damu ba ya sake daukar plate din ya jefa mata a ciki wata irin mikewa ta yi ta jingina jikin bangon wajen a hankali tafara silalewa kasa tana Shirin cheme masa kamar wacce zata mutu da sauri Asma ta watsa mata ruwa masu masifar sanyi ta dawo hayacinta kamar wacce ta Gani abin tsoro babu shiri ta mike tare da kwasawa a guje ta shige dakinta ta maida kofa ta rufe tana kuka.''
Haka rayuwa taci gaba da tafiya kullum cikin azabtar da Kudrat yake har suka yi wata biyu babu abin da ya chanza yau ma tana kammalla aikin gida kamar kullum ta gama hada komai ta nufi dakinsa sai da tayi nocking yafi a kirga sannan ya bata umarnin shigowa Dan ya sa da Asma ba kai tsaye zata sanyo kai har inda yake zaune ta nufa tare da durkusawa ta ce'' Wajenka nazo ina son zamu yi magana.''
Uhumm ina jinki lafiya dai ko.''
Dama nace dan Allah ka wayata ina son ko Mummy na kira rabona da Ita tun ranar da na shigo gidan nan gashi ka hana kowa zuwa inda nake dan Allah badan ni ba ka tausaya mani ka bani kada karaba ko ka shiga soyayyar dake tsakanin ya da Kuma uwarta dan Allah naci wanan alfarman.''
Karo faro da ya tsaya ya kare ma fuskanta kallo ya san ya kamanninta suke kyakyawa ce sosai fiye da tunanin mai karatu kuma a karo na farko da yaji kalamanta sun tsaya masa a rai yaji tausayinta ,tsoki yaja sannan ya janyo wayar ba tare da ya ce mata komai ba ya kwala mata ita saman goshi dan sunkuyar da kai ta yi hade da rumtse idanu saboda yanda yaji dukan har cikin ranta ta saka hannu ta dauki wayar cikin sauri ta baro dakin dan kar ya ce ta maido masa tana shiga daki bata fara neman lambar kowa ba sai ta Fareeha ringing uku ta daga tana fadin'' lafiya kike kirana ?"
Kawata nice pah?" Kudrat dinki kuma shine kike tambayar dalilin da ya sa nake kiranki?" kema baya zaki juya min kenan .''
Kamar ya'ya ke lokacin da kika juya min baya dan wulakanci kika bama mijinki waya ya kirani yana ta zagina ke harta su Mummy bai barsu ba a karshe ya karashe da naje gidanku nace ma Mummy kada ya kuskura ya ga kafar ko wace shegiya gidansa dan Babu wanda ya cika masa dalla ya cika ya gida abinsa .''
Innalillahi Fareeha kin Sanar da Mummyna kenan .''
Ni sako aka bani Kuma idan ban Sanar da Mummy ba zata iya tafiya ko Aiken wani kin ganj zamu jaza masa masifa kenan.''
Dan Allah kiyi hakuri tun daga wanan ranar da mu kayi waya ya karfe ta daga hannuna sai yanzu na tafi nayi masa magiya na karfi abu ta dan Allah kawata karki damu da abin da ya fada ina cikin matsala wacce baki taba tunani ba amma banison Mummy ta sani .''
Dama koda naga haka nake tunanin halinda kike ciki musanman maganganun da kika fadamin ina tare da ke kawata bazan taba mantawa da hallacin da kika yi mani ba .''
Fareeha ki bani shawara ya zan yi da wanan mutuman.''
Tom Kudrat inda hagu ta kiya sai mu koma dama nasha fadamaki cewa Abba bazai taba barinki ki zauna gidansa ba saboda dalilin da kin riga da kin sani kawai yan dubarun mu irin na mata zamu yi masa ki samu kiyi duk yanda zaki Yi mijinki ya dawo gare ki badan komai ba kodan samun kwanciyar hankalinki ga yanda kike bani labari mijinki yana da bukata Kuma da alama baya kusantar wantsen yar iskar karuwar ki din ga jansa a jiki har kiyi nasarar samun zuciyarsa sannan ki jure duk wani abu da zaki gani daga gare sa dan wata rana sai labari.''
Tom amma tayaya wallahi ni banason yana kusanta ta saboda zafi nake ji.''
Dama akwaye wasu KM da Mummy ta bani na kawo maki ranar damun da mijinki ya wargaza gobe tun da sasafe idan kin fito aikin gida ki buge gett kai tsaye in mika maki inyi gaba dan bani shiga gidanki.''
Tom shikenan yanzu kina nufin idan nasha su bazan kuma Jin zafi ba .''
Uhumm nima bansani ba tun da nima kin gani bakuwa bansan yanayin gari ba .........''
14/05/2023, 5:11鈥疨M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
7&8
Dariya suka yi nan suka tattauna sosai kafin ta katse kiran ajiyar wayar kenan taji yana kwala mata kira Jin kiran ya sata mikewa da sauri ta fada toilet shap shap ta yi, wanka tana fitowa ta saka wasu riga da sket English wear dan sket din dan gajere rigan tana da siraran hannaye sannan idan tayi wani kwakwaran motse za'a iya hango cibiyarta a hasale ya shigo dakin ganin yanayin shigarta ya Yi mugun tafiya da shi batasan da shigowarsa ba sai janyota da ya yi, da karfi ta fada jikinsa a tsorace ta ce'' na kammalla gani nan fitowa ai shine zaka shigo ,ta karashe a shagwafe.''
Sai de ya lumshe idanu hade da sauke nanauyar ajiyar zuciya ya ce'' ni fita zan yi kizo ina jiranki a falo.''
Fita ya Yi, Ita kuma ta sauke ajiyar zuciya dan duk a tunaninta dukanta zai yi fita ta , cikin tafiya mai jan hankali tana karisawa ta dan sunkuya ta ce'' gani mijina akwaye abin da kake da bukata ne ?"
Sai da ya Kalli Asma da ke cike makil sannan ya ce'' Asma ta ce kin Yi mata rashin kunya me hada ku.''
Ita ce tafara min rashin kunya ai ina cikin aiki ta watsa min ruwa shi yasa na rama .''
Habibi wallahi karya take Koda taga wucewa pah tafara min habaici waini karuwa kaza da kaza dan haka nina yanke wukuncin tafiya ta in bar maka gidanki tun da ka daina sona yanzu .''
Kaji man jan sharri tom ke ba karuwar bace iyeehh sai me idan kin tafi dama ni kin tare min waje a gidana.''
Jifar da ya Yi, mata tane ya sakata yin gumm da Bakinta ya ce'' kenan dagaske kin tsokane ta kina finition taso muje waje .''
Mikewa ya yi, ganin bata da niyar tashi ya saka shi janyo gashin kanta ya mikar da ita baka ya dinga janta har suka fito waje ya wurgata ga tankin ruwa ya ce'' kafin na dawo ki sauri ki dauko cokali ki dinga tafiyar wajen pompo kika debo ruwa ki cika shi .''
Cika tano kuma na ruwa da cokali dan Allah na tuba bazan kara koda kallon hanyar da bi ba kayi hakuri baka ganin ranar da Ake tsalawa .''
Wallahi idan baki abin da na saka ki ba uwarki zanci a gidan nan kuma ki kuskura raina ya bace .''
Jin haka ya sakata dawowa ta dauki cokalin haka take tafiya 30mnt tana debo ruwa a pompo tana zubawa a tano( Tanki) haka ta yi ta wanan aikin har dare ya soma sallah kawai ke maida ta cikin daki tana kammallawa tafito ta ci gaba har dare ya Yi, lokacin ya dawo bayan ta buge masa get duk ta gaji sosai yana fitowa ganin zai shige ya Kyaleta da sauri ta ce'' Baka jiba .''
Tsayawa ya yi, ba tare da ya jiyo ba ta ce'' sannu da dawowa mijina shine zaka wuce ni ko magana Babu .''
Tom uwar me zan Yi maki .''
Nace dan Allah kayi hakuri na gane kuskure na bazan kuma yi mata rashin kunya ba kace na daina wanan aikin.''
Banza ya Yi, mata har zai shige ya tsaye ya ce'' kamar yanda na fadamaki sai kin cika sa dan haka ki sauri.''
Ai a hakan ba zai yi ba pls mijina.''
Yanda ta shagwafe fuskar ya bashi sha'awa hakan yaji ta birge sa sosai dan haka ya ce'' naji wuce daki daga yau bake ba ita kowa ta yi,harakan gabanta.''
Jinjina masa kai ta Yi, cike da jin dadi ta nufo sa tare da karfen jakar hannunsa da kamar ba zai bata ba Kuma sai ya mika mata suna shigowa ya zauna kan kujera ita Kuma ta durkusa har kasa ta fara kiciniyar cire masa takalmi da kallo kawai yake bin ta tana kammallawa ta ce'' na hadama ruwa zaka yi wanka.''
Yau ya rasa dalilin da yasa ya kasa yi mata tsiwar da ya saba jinjina mata kai kawai ya yi, ita kuma ta shige dakinta ta hada masa ruwan wanka ta fito ta Sanar da shi mikewa ya nufi daki lokacin Asma tafito daga dakinta tana ganinsa ta fada jikinsa hade da manna mata kiss a wuya ta ce'' shine ka shigo baka Sanar dani ba ?"
Daukarta ya Yi, kamar baby suka shige daki suna wasa da dariya, murmushi mai ciwo ta Yi, idanunta har sun kawo ruwa ta nufi danning nan ta hadamasa abincinsa ta shige dakinta .''
Tun da sasafe ta fito nan ta ji ana nocking da sauri ta nufi kofar tana ganin Fareeha kawai karfa ta Yi, babu wata gaisuwa itama ta wuce hakan ya yi dai dai da shawo kwana da Ajmal ya yi, dan ya tafi motsa jiki babu wacce ta ganshi cike da farinciki ta shigo dakinta bata tsaya wata wata ba ta zuba ko wane gari ta hada da madara ta shanye sannan ta mike ta shige toilet ta yi wanka tana fitowa dai dai shigowarsa kenan da sauri ta yunkura zata koma ciki ganin dan guntun towel din jikinta cikin zafin nama ya damko ta ya saka kafarsa ya buge tata kafar take ta fadi habarta ta bugu jikin gado da sauri ta rufe idanu daukar ya yi, ya watsa kan gado ya janye towel din ya juya ta baya ya danna kanta da kyar take samu tana shedawa sai da ya tamki mazaunanta Sannan ya ware kafafunta ya shige ta nan ya fara hakarka kamar an Aiko shi tsabar azaba da wahalar nunfashi da take samu batasan lokacin da tusa mai mugun wari ta subuce mata ba ji kake burrr burrr amma da yake mugu ne ko warin baiji ba bare ya sarara mata haka ya din ga mata har ya samu natsuwa ya janyo gashinta ya shiga hada kanta da bango yana buga shi duk jini sai fita yake belt din sa ya cire ya shiga zabga mata kota ina kamar ya samu baiwa haka ya din ga jubgarta sai da ya gani ko hannu bata iya dagawa bare kwakwaran motse sannan ya kyale nan ya dauko igiya ya daure mata hannayenta ta baya kuma dauri bana wasa ba gashi babu komai a jikinta haka take kamar haihuwar uwarta sannan ya fita tare da rufe kofar da key 馃棟锔�,Wani salihin kuka ya kubce mata nan komai na rayuwarta a baya ya fara zuwa mata.'''
***********
Tafe suke cikin tsakiyar rana tun da garin Allah ya yi, haske har rana tafito basu samu abin da suka sama bakinsu ba haka suka zauna gindin wata bushiya dan sun sha tafiya mai Nisan gaske suna nan zaune har dare sosai dama akwaye wasu alhazai dake zama a wajen ganin har zasu tafiya gida mutanan basu tafi ya sa Alhaji Hafiz ya taso ya iso har inda suke cikin sanyayar muryansa mai dadi kamar kana susar kunne ya ce'' sannu Abba lafiya kuke nan zaune tun dazu gashi har dare ya yi sosai kuna nan zaune?"
Cikin muryan wahala da azabar yunwa Abba ya ce'' wallahi yaro mu ba'a garin nan muke ba fadan manoma da makiyaya ne ya koro mu garin nan yanzu haka bamu da wajen da zamu zaune bare mu sakama bakinmu abinci .''
Sosai jikin Alhaji Hafiz ya yi, sanyi ballema da ya Kalli yar karamar yarinyar dake tare da su ya tausaya masu kwarai gashi yanayin garin sai a hankali cikin sanyayar murya ya ce'' tom Abba ina son na taimaka masu amma ina tsoron taimako ganin halinda muka ciki a wanan duniyar .''
Wallahi Allah nayi maka alkawarin bazan taba tsutarka ba idan hakan ta fara kar Allah ya yafe min har abada .''
Tom shikenan zan dauke ka na kaika gidanmu amma ba nawa bane ni day a matsayin gidan haya zan baka shi zan baka aikin mai gadi a gidana kenan aikin dare zaka Yi shi kuma wantsan ya yi na rana ka gani na baka damar da zaka Yi sana'a danka dogara da kanka .''
Na amince Alhaji wallahi ina so .''
Babu musu ya ce'' tom ku taso mu tafi .''
Haka suka mike suka shiga mota nan suka kama hanya sai da ya saya masu abinci a restaurant sannan ya wuce da su gida suna isowa suka shiga ciki nan ya mika masa key din gidan ya yi tafiyarsa da zummar da safe zai dawo .''
15/05/2023, 4:36鈥疨M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
9&10
Masoya ina ganin comments naku Kuma ina jin dadi fiye da tunaninku ina yunku sosai da sosai Allah ya hadamu a Aljannah Firdausi
Yana tafiyarsa suka kulle gidan nan suka zauna suka fara cin abincin suna kammallawa suka fara gyara wajen da zasu kwanta sai kusan 1h30 suka kammalla suka yi kwanciya dan wutar da gajiya.''
Kamar yanda Alhaji Hafiz ya yi Alkawari haka ya dawo da safe bayan ya yi masu guzurin abinci sallama ya Yi, Abba ya fito nan suka gaisa ya bude boute ya shiga da abincin ya mika masa kudin cefane suka tattauna ya tafiyarsa kusan kullum sai Alhaji Hafiz yazo gidan shine komai nasu har ya dauki nauyin karatun Kudrat sannan ya sama ma Abba sana'ar da zai yi kuma yana gadi a gidansa cikin ikon Allah har Kudrat ta kammalla karatunta ta zama big girl hadadiya kyakyawa haka aka Yi wata rana ta dawo daga makaranta islamiya zata shiga gida Alhaji Hafiz ya tsaida ta cike da barkwancinsa ya ce'' yar kyakyawa ya sunnanki ?"
Murmushi ta yi, saboda ta san halinsa da tsokana ta ce'' hmm nima banson sunana ba ko zan kira Abba mu tambaye sa.''
Dariya ya Yi, ya ce'' kaga ja'ira aike na tambaya Kudrat dama wajenki nazo da magana mai matikar mahimanci amma bansan a wane babi zaki ajiye ta ba ni dai tun farko da Allah ya sa na daura idanuna kanki naji kin kwanta min a rai sannan na samu matar sai de gashi nayi maki tsufa amma gani da kokwon barata a taimaka min .''
Murmushi ta yi, littafinta na kan kirjinta ta dan wainar da idanu ta ce'' Alhaji kai mutume ne mai daraja daga cikin mutanan masu mahimanci a rayuwa ta koda wani ka kawo min a matsayin miji zan aminci da shi bare Kuma kai amma idan na shiga gida zan sake yin shawara da zuciya ta.''
Karki yi duba da abin da ke tsakanina da ku kawai ki dauka yau kika fara ganina kuma nazo a matsayin mijin aurenki.''
Tom shikenan ba damuwa muna godiya da kulawa .''
Karki damu ni bara inzo in wuce ana jirana office kuma gashi akwaye maganganu masu tsayi da zamu yi dan mu fahimci juna sosai amma ba lokaci .''
Tom Idan Allah ya sake dawowa da kai sai muyi maganar ko.''
Ok tom ki kula da kanki sannan a gaishe da mutanan gida ko.''
Insha Allah ta fada sannan ta shiga ciki tana shiga ta tarar da su Mummy zaune cike da murna ta fada jikinta ta ce'' Mummyna Allah yana sona sosai kullum addu'a ta da burina bai wuce Allah ya mallaka min wanan jajirtacen nawa nasa ba sai gashi yau din nan ya ce min yana sona wai yana so na zama matarsa .''
Rike da hafa Mummy ta ce'' wai ke wakike magana a kanshi ne ?"
Ohhh Mummy baki sani ba Alhaji Hafiz mana wallahi ina sonshi kamar raina.''
Ai kafin Mummy ta Yi magana Abba ya Yi karaf ya ce''' shikenan kakata ta yanke saka abin da nake jira ya faru shikenan na zama surukin attajiri zan yi gida da mota in saka sutura wacce naga dama .''
Tom Malam wanan wacce magana kake yarka pah zai aura ba kai ba har kake saka wanan burin.''
Tom yar bakinciki toh shi surukin nawa barina zai yi cikin talauci ko Kuma yar tawa zata so ta shige cikin A .C ta barni da zafin rana.''
Hmmm Allah ya baka hakuri me ya yi,zafi da zan yi maka bakinciki ai bani na Karr zoman ba rataya aka bani.''
Mtsss ya fada ya washe baki ya ce''' mai kashin arziki ina Alhajin ko har ya tafi ne .''
A dan kunya ce ta ce''' A'aa na baro shi yana gaisawa da wasu mutane wata kila yanzu sun kammalla.''
Yana jin karashen maganarta ya mike kamar wanda aka tsikara ma allura ya suri takalmi yana tafiya yana sakawa har ya karisa bakin kofa bamusan abin da ya fadama Alhaji ba ya shigo da makuden kudade a hannunsa tana ganin haka ta mike tsaf ta shige dakinta tana mamakin hali irin na Mahaifinta .''
Tun daga ranar da Alhaji Hafiz ya zo ya bayyana abin da ke zuciyarsa bai sake dawowa ba sai da ya yi kusan sati day sannan yazo nan ya tura yaro aka yi masa iso da Kudrat tana jin shine ta mike da sauki ta nufi daki ta kimtsa kanta sannan ta fito tana fita ta ganshi tare da Abba sai lashe baki yake yaga kudi hankali ya tashi ganin Alhaji ya yi nawar kirga kudin kawai ya saka hannu ya kwace su duka ya shige gida girgiza kai kawai Kudrat ta yi, nan suka gaisa Alhaji a shagwafe ta ce''' shine ka tafi ka barni ka manta dani ko.''
Aike zuciya ta ce kina da mahimanci sosai a gareni na barki ne kiyi tunani da kyau shi yasa nazo yanzu karfen results.''
Murmushinta mai kara narke masa da zuciya ta yi, ta ce'' maganar amincewa tuntuni na amince da kai amma kaga ni ba kowa bace a garin nan dan Allah karka sa na shigo na rayuwarka a karshe ka gujemin .''
Kudrat ban shigo rayuwarki domin in cutar da ke ban shigo rayuwarki ba dan in haifar maki da bakinciki na rayuwa ina sonki sona tsakani da Allah da kuma zuciya day Idan har na cutar dake Allah kar ya bani abin da nake nema sannan karya yafe man duk laifukana .''
Tom shikenan na yarda Kuma na amince Allah ya cika mana burinmu .''
Amin ya fada sannan ya juya ya buge motarsa nan ya fito mata da wata katuwar Leda da Kuma wata yar karama ya ce''' ki karfa ga wanan yau ma ina busy ne sai na sake dawowa ko.''
Uhmm uhm shine daga zuwanka zaka ce wai zaka tafi ni dai gaskiya A'a.''
Sorry amarya ta zuwa gobe zan shigo .''
Ni dai bazan yarda gobe ma haka zaka yi sai de Idan ka yarda goben mu tafi tare ko.''
Tom kice gobe zan yi aiki cikin natsuwa da farinciki tun da ga mafi soyuwa a gareni tana kusa dani kuma kin ga sai mu karisa tattaunawa ko.''
Ok Allah ya kaimu ka kula da hanya Allah ya tsare ya karemin kai daga dukan sharri .''
Amin godiya nake a gaishe da su Abba.''
Sai da ta gani tafiyarsa sannan ta shiga gida tun kafin ta karisa zaunawa Abba ya karfe ledar hannunta yana fadin'' kawo mu gani nasan wanan aiken ni Alhaji yama shi.''
Bata dai ce dashi komai ba ,shi kuma ya bude ledar l猫che's da atamfofi ne ciki sai gyale da sac da takalmi sai turaruka kusan kalar goma sha biyar a dumke suke kalla biyar babu dumki sai yadi tsadade na maza biyar da takalmi yana ganinsu ya mike tsaye yana dubawa yana tabbatarwa na shine yafara rawa yana waka,banda dariya babu abin da su Kudrat suke yi zaune ya yi, ya ce''' Haba aikin ga abin da nake fadamaki kenan anfara daga yau kai gaskiya Allah ya maki albarka Kudrat .''
Yana cire kayansa ya ajiye masu nasu sannan ya bude day ledar kudi ne cikin leda sai mai girman wayar salula ce danleliya a ciki Abba kuwa sai da ya kashe kusan rabin kudin sannan ya bama Mummy saura ta karfa tare da yin godiya sosai Kudrat ta yi,murna saboda karamcin da Alhaji ya yi, mata cike da kunya ta ce''' Mummyna wai ya ce gobe in shirya tun da sasafe zai zo ya dauke ni zamu fita anguwa .''
A'aa gaskiya ki zamanki ina tsoron Allah ina tsoron sharrin dan Adam Kudrat ki zauna matsayin da Allah ya ajiye ki karki ce zaki tsanza dan ya bada kayan nan ba yana nufi sai da ke zamu yi ba tun da ya ce zai aure ki mun amince ko nan da sati ne yazo ayi Idan kin tare gidansa ba a garin nan ba idan ma wani wajen zaku tafi wanan matsalarku ce.''
Kafin Kudrat ta ce wani abu Abba ya Yi, karaf ya ce''' ban Gane me kike nufi ba ohhh ke bakincikin naki bai tsaya iya ni ba harda yarki tom alkur'an sai ta tafi salon ki hana ta kawo mana abin arziki ko ke gobe ki shirya Idan ya zo ku tafi sannan duk abin da yake da bukata a gare ki ki bashi karki kuskura ransa ya bace a kanki ta shi ki shiga ciki ki wuta kafin safe.''
Ajiyar zuciya ta sauke tare da kwashe kayanta ta yi, daki tana shiga cike da farinciki ta ciro wayar dama tuni an kunnata an saka mata sim ya tura mata photos dinsa saboda Alhaji hadade ne babu ta inda Allah ya rage sa sai matsalar gidansa sakon da ya shigo wayarta ce ta duba kamar haka鈥� amincin Allah ya tabbata a gare ki yake sarauniyar fadar zuciya ta fatan na baro ki cikin koshin lafiya鈥�
鈥� tare da kai hasken Rayuwa ta har kaje gida lafiya鈥�
鈥� lafiya lau gashi ina ta aikin tunaninki amarya ta ya goben zamu fita ne鈥�
鈥� E''ee na Sanar da su Mummy sun amince min 鈥�
鈥渒i shirya da wuri saboda yanayin aikin office鈥�
鈥淥k Allah ya kaimu alawar zuciya ta鈥�
鈥淎min zankadediyar alawar larabawa ta鈥�
Sosai suka Sha fira sannan ta kashe wayar ta kwanta ba ita ta farka ba sai wajen sallah asuba ta farka sai da ta Yi, wanka sannan ta daura alawa dan zumudi sai da tafara shiryawa tsaf da Ita sannan ta yi sallah tana kammallawa ta zauna zaman jiransa wajen karfe 7h30 ya kira ta yana waje cike da farinciki ta mike ta kara yin wanken turare sannan ta fito Mummy ta tarar a waje nan ta gaida Ita cikin rashin son fitar ta ce'' Kudrat har kin shirya ne?"
E'ee yana kofa yanzun ya kirani.''
Tom dan Allah badan ni ba duk inda zaki kasance karki yarda da namiji ya yi maki dadin baki da sunnan yana bukatarki ki rike darajarki da kimarki ki kama kanki da mutumcinki karki yarda karatun iskancinsa ya yi, tasiri kanki .''
Insha Allah Mummy bazan taba baki kunya ba .''
A dawo lafiya ta yi, mata Ita kuma ta fice tana fita ya mata alama da ta shigo ciki Babu musu ta shiga hanya duka sun yi tafiya mai nisan gaske sannan suka iso wani katon gidan gonarsa nan ya yi parking waje ya fito kai tsaye ciki ya shiga ya jima sosai sannan ya fito ya yi, mata iso amma taki fitowa daga motar zagayowa ya yi, inda take ya bude marfin ya ce'' Allah Amarya ta Idan baki fito ba Allah daukarki zan yi.''
Jin abin da ya furta'' ya kara tsoratar da ita hakan ya sa cikin sanyin jiki tafito da kyar take daga kafa kamar wacce kwai ya fashe ma a jiki tafiya suka dan yi kafin su iso wata yar karamar rumfa irin ta shakatawa fleurs zagaye da wajen sanyin da ya ziyarce ta ne ya sakata lumshe idanu tsabar ratsa wajen da aka yi ya yi,matikar burge ta ga jeu da lumi猫re sai aiki suke ganin ta yi, tsaye ya saka shi kama hannunta suka karisa ciki day daga cikin kujerun dake wajen ya yi, mata masauki sannan shima ya zauna wacce take fuskantarta ya kama hannunta day yana massage din sa a hankali ya ce''........''
16/05/2023, 8:39鈥疨M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
11&12
Hannunta day ya kama yana massage din sa a hankali ya ce'' bana kawo ki nan dan na lalata maki rayuwa ba Kudrat na kawo nan dan muyi fira ta fahimanta ki natsu kisan ma'anarta Kudrat tun daga ranar da Allah ya sa na daura idanuna kanki naji sonki ya darsarmin a zuciya hakan ya sa nake kula da ke saboda karki kulla wani saurayi ni dai ina da mata da yara uku Kuma ina da babban dalili wanda ya sa nake nemanki da aure dan Allah ki taimaka ki bani dukan wata kulawa saboda na rage zafin radadin da nake dauka a ko wace rana.''
Tom ina matarka?" da kake son nina baka kulawa .''
Kedai ina da dalili Kuma nasan zaki sanshi nan bada jimawa wata kila ranar ba zata yi mana amfani ba .''
Har zata yi magana ya daura yatsansa saman lips din ta ya ce'' banison tambaya amarya ta .''
Murmushi kawai ta yi, shi Kuma ya dauko pomme din dake ajiye ya bata a baki da kamar ba zaka karba Kuma sai ta amsa haka ya din ga jubga mata fruit har sai da ta koshi sannan ya kira mai gadi nan ya bada umarni ayi masa leda uku ta fruit Babu musu ya tafi tsaye ya mike tare da zagayowa inda take ya tara mata hannu ta daura kan nashi ya mikar da ita tare da rumgume ta a jikinsa sannan ya kai bakinsa dai dai kunnanta ya ce'' I love you so much amarya ta pls give me your lips .''
Babu musu ya dago da kanta shi Kuma ya karfe Bakinta nan ya shiga kissing din ta ya dauki 15mnt sannan ya janye bakinsa suka hada ido tare da sakarma juna murmushi '' nan mai gadi ya yi,masu sallama ya tafi ya karfi ledar sannan suka yi Shirin tafiya sai da suka wuce office ya kammalla abin da zai yi zuwa yamma liss suka baro wajen sai da ya biya da Ita ya siya mata ice cream 馃崹 da chocolate sannan suka kama hanya a kofar gidansu ya sauke ta nan ya mika mata fruit din Leda biyu sai da cr猫me din sannan suka yi sallama ta shige gida shima ya yi tafiyarsa yana ji duk rabin damuwarsa ta tafi ''
Da sallama ta shigo gidan Mummy na ganinta ta sauke ajiyar zuciya ta ce'' Kudrat har kin dawo ?"
E'ee Mummy wallahi duk na gaji sosai aikin office ba wasa ba kin ga Alhaji ya ce nima zai dauke ni aiki mu din ga tafiya tare .''
Tun da Kudrat ta shigo Mummy ke kare mata kallo ganin babu abin da take tunani ya sa ta biye mata suka fara taba fira Abba da shigowarsa kenan da wani masifar gudu ya shigo kamar wanda aka koro ya damki ledar ya ce'' sannu da zuwa yar Albarka har kin dawo wace tsaraba kika kawo min ne.''
Sai da ta tsoro hannunta dafe da kirji ta ce'' ba komai Abba kawai fruit ne sai da muka biya sayan Ice cream .''
Amma dai Malam anyi abin kunya gaskiya ka din ga rike girmanka.''
Nabi girman ba wando ina ruwanki ina magana da yarinya ta zaki sakamana baki .''
Ganin haka ya sa Kudrat mikewa ta shige daki tana takaicin hali Irin na Mahaifinta .''
WASHEGARI
Kamar kullum sai da ta yi, wanka ta shirya ta yi sallah lokacin da Alhaji ya zo jiya yazo ya dauke ta suka tafi gidan gonarsa kamar kullum a gyare yake sai kamshi da yake fitarwa suna shiga kujerar da ta zauna ya zauna saman cinyoyinsa ya kama Bakinta sai da ya gama tsotse sa sannan ya dawo da idanunsa ya Sauke cikin nata ya ce'' jiya nayi missing din ki amarya ta ina jin dadin a duk lokacin da muke a tare .''
Wai ni Kam Haske na in tambaye ka ?"
Yess zaki iya tambaya ta amarya ta kuma insha Allah zan Baki amsa .''
Me ya sa kake son Sha min baki ne ?"
Saboda ina son haka kissing yana masifar birgeni a rayuwa ta dan yanda na damu da shi ko sex banaso haka.''
Sai da ta Kuma kura masa idanunta masu haske da sheki da kashe zuciyar masoyi ta ce'' me ya sa ba zaka tafi wajen matarka kayi mata hakan ba ?"
Amarya ta ko aikin jarida kika fara bansani ba hmm 馃 matata bata bukatar hakan koda na nufe ta zata ce bataso.''
Ina aikin jarida ne bisa abin da nake so a rayuwa ta tom ka tambaye ta dalilin da yasa Bata so.''
E'ee ce min tayi bataso dan bata iya ba .''
Har zata yi magana ya ce'' banason bincike insha Allahu idan mun yi aure zaki fahimci duk abin da kike son sani a kanta.''
Tom shikenan haskena na daina.''
Amarya ta ina son gobe insha Allah na taci wajen Abba muyi maganar aurenmu dan gaskiya na matsu na mallake ki tun kafin na bar maku garinku.''
Garinmu Kuma ka tafi ina Haske na.''
Kwaida maganar ya yi ta hanyar cewa amincewarki nake nema kin ga cikin satin nan musha bikin aurenmu ko.''
Kanta ta tusa cikin kirjinsa tsabar kunya sai murmushi da take saki ta ce'' Babu abin da nake buri na kasance da shi a inuwa day da shi sai kai haske na ina masifar sonka ni kaina bansan adadinsa ba bare har fatar bakina ta isar da sakon da nake fada .''
Hannayensa ya saka tare da kara matse ta a jikinsa ya ce'' dagaske kina sona Amarya ta kuma zaki kasance ni har abada ki kula dani da dukan soyayyar da nake bukata a gare ki .''
Insha Allah indai muna tare ba zaka taba maraicin farinciki ba zan yi iyakacin kokarina ganin na wanzar da shi a fuskarka ka kasance cikin Jin Dadi .''
Abin break din da ya tawo da shine suka fara ci suna fira har suka kammalla suka sha zamansu sai da suka gama shan love dinsu Sannan suka fito zuwa office .''
Tun daga wanan ranar kullum sai Alhaji yazo daukar Kudrat saboda aiki da ya sama mata a ma'aikatarsa sai lokacin da suka so firansu su tafi gidan gonarsa sosai magana ta yi, zurfi dan manya sun shiga lamarinsu duk da day bangaren hankalinsa a tashe yake a gidansa amma a duk sanda suka hadu da Kudrat takan wanke masa zuciya ya dawo farinciki ranar da bazan taba mancewa a rayuwa ta saboda ita ce mafarin tabon da ya lake mata a zuciya farinciki ya dauke daga kan fuskarta ranar da Alhaji Hafiz ya zo gidansu tana fitowa suka gaisa ya ce'' Kudrat ina son magana dake idan ba damuwa .''
Ba damuwa zamu iya yi.''
Ki bani lokaci mu tafi gidan gona zamu fi Jin dadin firan.''
Babu musu ta amince suka tafi tsan suna isowa ya zauna tare da janyota ya daura ta kan day cinyarsa ta sunkuyar da kai shi Kuma ya dan sunkuya yana kallonta cikin tsananin rudi da tashin hankali ya ce'' Kudrat !! Kala yanda ya ambaci sunnanta ya daki zuciyarta take gabanta ya fara dukan tara tara Sannan ya ci gaba da fadin'' amarya ta tafiya zan yi gashi burinmu bai cika ba bare na gani kalar farincikin da zaki bani .''
Idanunta da suka kawo ruwa ta zuba masa dan a halin yanzu yanda take ji ba zata taba rabuwa ko tsawon 1mnt ba tare da suna tare da a hankali ta furta'' ina zaka tafi haskena.''
Zan yi tafiyar da babu ranar dawowa Amma ki sani a duk inda nake ko zan kasance kina cikin zuciya ta Sannan idan kin tuna dani ki man fatan alkairi ki kasance cikin farinciki Abar kauna ta.''
Haske na gaskiya a yanda nake ji a halin yanzu bazan iya bari ka tafi ka barni ba bazan iya jurar rashinka a kusa dani ba ka tafi dani duk inda zaka tafi haske na karka horana ta hanyar yin nesa dani .''
Badan son raina zan tafi ba karki damu gobe Idan an daura aure daga baya zan turo maku da visa keda uwar gida kuzo tare kin ji ni dai abin da nake so gare ki shine kice kina sona .''
Shiru ta yi, masa shi kuma ya dago da fuskarta ya hade bakinsu yau da wani sabon salon kissing ya zo mata dan har breast din ta sai da ya yi wasa da su cike da tausaya ma Kansa ya dago da idanunsa da suka cika da hawaye kawai ya fashe mata da kuka kamar wani karamin yaro sosai ya kara karya mata zuciya ta ce'' haske na ina zaka tafi ka barni cikin damuwa .''
Bani ne nake son tafiya ba dole ce tasa hakan ki tayani da addu'a kawai a duk halin da zan kasance ya zamar min mai sauki ne .''
Haka ya din ga yi mata sambatu marasa kan gado wunin ranar a gidan gona suna kare sa sai kusan mangariba Sannan ya dauko ta ya maido gida duk ransu a jagule bude marfin motar ta yi, ta fito har ta kai kofar gidansu ta jiyo da karfi ta nufo sa da gudu ta bude inda yake zaune ta fada jikinsa ta shiga raira masa kuka shima hawayen da yake dannewa ba suka fara gangarowa ya daura hannunsa kan saman kanta yana shafawa ta ce'' idan ka tafi kayi alkawarin zaka turo mana da visa haske na.''
Tom zan turo idan lokacinku ya yi, na tafiya zamu hade da juna karki damu yanzu zan tafi ne saboda koda na tafi da ku ba zan baku lokacina ba Kuma banison ranku ya yi ta baci a kaina .''
Haske na zan zauna indai a kusanka ne nasan ko baka bani lokacinka ba zan din ga ganinka cikin koshin lafiya kuma zan ji dadi hakan.''
Dan dago da fuskanta ya yi, ya ce'' kina son na kasance cikin farinciki amarya ta.''
Jinjina masa kai ta Yi, ya ce'' tom ki man fatan alkairi Sannan koda wane lokaci ki din ga tunawa dani a cikin sallah ki ki man addu'a zan ji dadi inda kin tuna dani ki saki kyawatacen murmushi ki tuna Kalmar ina sonki amarya ta zaki ji natsuwa da kauna ta suna kara shigarki .''
Ajiyar zuciya ta sauke abin da bata taba yi ba yau sai gashi da kanta ta hade bakinsu ta bashi hadin kai wajen maida martani sosai yaji dadin haka sun dan jima kadan Sannan ta janye bakinta ta ce'' ina sonka ! Ina sonka ! Ina sonka haske na Idan ka tafi kenan ai zaka din ga kirana ko.''
Kalmar dana jima ina son naji ta daga bakinki a dai dai lokacin da bana tunanin zaka yi mana amfani kika furta min ita amma naji dadi Kuma zan dinga alfahari da hakan a duk sanda na tuna da hakan zan yi kokari idan na shiga garin na kira ki amarya ta.''
Mikewa ta yi, daga zaunan da take a jikinsa ta dube sa sosai yanda ya kara baki mai kyau da daukar hankali fuskarsa har wani sheki take kamar wanda ya yi gyara jiki muryansa ta kara dadi sosai murmushinsa shi kansa abin sone murmushi mai ciwo tayi, sannan ta ce'' Haske na sai watarana .''
Tana gama fadan haka ya shige gida a guje cike da sanyi haka ya fara jan motar da karfin hali ya bar kofar gidansu .''
Tana shigowa ta fada jikin Mummy dake nemanta ta rasa inda tatafi ,ganin yarta cikin wani hali ya Saka ta furta'' na shiga uku Kudrat ina kika tafi ne? Kuma lafiya kika shigo gida kina kuka.''
Mummy shine rayuwa ta tazo karshe zan rasa farkncikina a kusa dani Mummyna me yasa sai a lokacin da nake jin shine mahadin numfashina tafiya zata zo masa dan Allah kice masa ya tafi tare da ni karya tafi ya barni .''
Ganin inda maganarta ta dosa ya sa Mummy janyota jikinta ta ce'' Kudrat hakuri zaki Alhaji Hafiz insha Allah naki ne dama nasan za'ayi hakan shi yasa koda Abbanki yazo min da maganar nace shi Alhaji ya Sanar dake ki dauki dangana da hakuri duk hakan zai zama labari................''
********Ruwa masu matikar sanyin da aka watsa mata ne ya sakata dawowa daga duniyar tunanin da take firgigite ta kara matsewa jikin bango dan yanzu kam gani take karshenta ne yazo saboda Ajmal ya rikice baya da hankali bare digon Imani tsawar da ya daka mata ce ya Sakata dawowa dai dai saboda mugun tsoronsa da ya shige ta shi kuma ya ce'' wace shegiya ce tazo min gida?"
Kayi hakuri ba zata kuma zuwa ba kuskure ne pls kayi hakuri karka kasheni dan Allah.'''
Abin matse kaya Idan an shanya ya dauko tare da matsa mata shi a ciki da mugun karfi ta fasa kara tana rufe idanu tsabar azaba ta ce'' dan Allah ka cire min da zafi yau kwana na uku babu komai a cikina ina bukatar ruwa makoshina ya bushe dan Allah Idan nasha sai kayi man duk abin da kake so.''
Yana jin haka ya nufi kofa fita jim kadan ya dawo dauke da plate a hannunsa da ruwa daura mata shi gabanta har zata matso ya dauki abincin ya zubar a kasa ruwan ma ya tarare mata a jiki haka take tara bakinta har yan kadan suka shiga tana kuka haka take kallon wanan ruwan a jikinta gasu da mugu mugun sanyi jikinta har rawan sanyi yake shi kuma ya kece da dariya ya ce'' gobe ma na sake ganin wata yar iska gidana zaki ga abin da zai faru .''
Zuwa yanzu Kudrat ganinta kawai yake amma bata Jin sa saboda jikinta da ya dauki zazafi sai rawan sanyi yake duk ta fita hayacinta shi Kuma ya ci gaba da fadin'' ni yau tafiya zan yi, yau din nan Sannan na kuskura na gani wata a gidan nan sai ranki ya yi mugun baci .''
Bata ce da shi komai ba sai kallo da take binsa da shi hannayenta ya kwance mata Sannan ya dauki jakarsa ya fice tare da yi ma dakin key ,tana ganin fitarsa tsabar hannayenta sun yi sanyi dan bata iya motsin kirki da su haka ta kwanta rufda ciki ta din ga cin abincin a haka tana matsar kwalla sai da taji cikinta ya dauka Sannan baccin wahala ya yi, gaba da ita sai da ta yi,kusan sati rabonta da shi ga jikinta ya kara tsananta ta yanke shawaran kiran Fareeha ta labarta mata cike da dakiya Fareeha ta zo gidan kai tsaye ciki ta shiga tafara duduba dakin da Kudrat take tana shiga cikin tashin hankali ta karisa wajenta tare da nufa wandrof ta dauko mata kaya tare da sakamata ta rumgume wasu zafafan hawaye suka zubo mata ta ce'' kudrat kece kika koma haka innalillahi gaskiya akwaye matsala bara na kira Mummy.''
Da sauri Kudrat ta rike mata hannu tana girgiza mata kai alamar A'aa duk yanda Fareeha taso kiransu amma fa firr Kudrat taki yarda hakan ya sa ta dauke ta suka tafi asubiti suna isowa ganin halinda take ciki na neman taimako ya sa aka karfe ta cikin gaggawa suka shiga da ita ciki doctor sun jima a dakin kafin ya fito Fareeha ta bi bayansa suna shiga ya rufe da masifar fada ta inda yake shiga batanan yake fita ba sai da ya dasa aya sannan ta ce'' kayi hakuri doctor me yake damunta .''
Mtsss kuna shirin kashe yar mutane shine kike son sanin abin da yake damunta tom yarinyar tana dauke da ciki wata uku amma na bayan mahaifane yanzu dole za'a cire mata shi kuma kasanta ya bude kwarai dan sai ta samu dumkin ciki da waje Idan ba haka ba zata hadu da matsala wajen har yoyan fitsari zai iya kamata ga ciwon zuciya da take dauke da shi gaskiya an cutar da yarinyar nan sosai .''
Da sauri ta dafe kirjinta ta ce'' innalillahi wa inna'ilaihin raji'un doctor duk Kudrat ce take dauke da wanan matsalolin wa'iyazubillahi Amma wanan mutuman anyi bakin mugu azalumi.''
16/05/2023, 10:05鈥疨M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
13&14
Doctor yanzu menene abin yi dan Allah kar mu rasa ta ?"
Aiki zamu yi dan ceto ranta sannan dole sai an bata kulawa ta musanman tun da har op茅ration da dumkin Hq sai ta samu sannan a kula da maganinta na ciwon zuciyar.''
Ba damuwa doctor Dan Allah ayi mana .''
Miko mata wata farar takarda ya yi, ta karfa tare da cikewa nan ta wuce wajen biyan kudi ta bada kudaden take aka shigar da ita dakin da za'ayi mata aiki nan Fareeha take zaune har Allah ya sa suka fito da ita mikewa ta yi,ta sha gaban doctor ta ce'' ya ake ciki doctor ?"
Normal mun kammalla aikinmu lafiya saura naku dan Allah a kula da ita sosai saboda yarinyar tana Shan wahala kiga yanayin fatarta duk a farfashe ga tabon ciwo wani saman wani harta fuskarta duk tabon ciwo ne aiko bayu ba zasu samu irin wanan wulakancin ba .''
Ayi hakuri doctor insha Allah zamu kara kiyayewa zan iya ganinta .''
E'ee tana dakin wutu sai de kar a takura mata da hayaniya saboda tana bukatar wutu ga alluran da muka yi mata na barci Kuma .''
Yana gama fadan haka ta Yi, masa godiya ta wuce tsaf ta karema Kudrat kallo sam kaminta duk sun sauya saboda kumbrin da fuskarta ta yi, duk fuskar a gurje sai kace wacce wuta ta kone ta yi, baki sosai ta rame ta kanjame abar tausayi sosai Fareeha tasha kuka har ta gode ma Allah .''
Haka Fareeha take kula da ita har suka yi sati a asubiti nan aka sallama su suka koma gida nan ta ci gaba da kula da ita hakan ya sa natsuwarta da kuzarinta suka dawo domin yanzu Babu abin da take yi sai zama ta wuta dumkin Hq din ta ya warke sosai sauran op茅ration din kawai ya rage kuma shima saura kadan ya karisa warkewa haka suke rayuwarsu cikin farinciki har sai da suka yi sati biyu suna tsaka da fira suka ji shigowar mota Idan hankalinsu yafi dubu duk ya watse nan ta boye Fareeha bayan labule a lokacin ya shigo da sallama a bakinsa .''
Cikin rashin natsuwa gabanta har dukan tara tara yake ta amsa ta ce'' sannu da dawowa .''
Maimakon ya amsa ya ce'' keda uwar wace a gidan nan sannan wanene ya kwance ki.''
Wayun wahala ta hadiya take idanunta suka kawo ruwa tayi daki da gudu tana bashi hakuri,bayanta yabi da sauri kafin ya karisa shigowa Fareeha ta falfala da gudun bala'i ta bar gidan bayanta ya bi amma har ta shige mota ta gudu ,kwafa ya yi, ya ce'' yar banza da kin tsaya wallahi sai na ci uwarki .''
Yana gama fadan haka ya shige dakin da dake nan ya hau dukanta kamar an Aiko shi har ball ya yi, da ita saitin fashin (op茅ration) da aka yi mata wata gigitaciyar kara tafasa dukanta yake kamar wanda ya samu wata jaka yana gama dukanta ya fita ya kwashe dukannin abincin gidan ya fitar da shi daga gidan Sannan ya kashe wutar gidan baki day gashi ya kulle ta a daki ya sa kai ya bar gidan baki day dama an kuma tura su mission ya biyo daukar abu ne kuma ya tattara ya bar kasar baki day .''
KUDRAT kuwa duk a tunaninta wuta yan nepa duka dauke tana nan kwance da kyar take tashi tayi sallah wunin ranar babu komai a cikinta sai ruwa mikewa ta yi ta dawo kan bed ta kwanta kanta na kallon plafond tana zubar da hawaye Sannan ta koma duniyar tunaninta .''
**********
Sosai Mummy take rarashin kudrat har ta samu ta yi,shiru da kyar ta samu ta tsakura abinci ta ci kadan tun da ta shiga daki bata fito ba.''
Tun da sasafe tana gama sallah ta shirya tana jiran kiran Alhaji amma shiru kuma Idan ta kira sa wayarsa a kashe hakan ya yi, mugun taga mata hankali fitowa ta yi, ba tare da sanin kowa ba ta shiga neman Alhaji duk inda tasan zata same sa amma shiru haka ta din ga zarya gidan gonarsa ta wuni tana jiransa shiru office din sa ma haka sai da tayi tsawon sati tana jigilar nemansa amma bata samunsa haka ta dawo gida ta zauna kullum kuka duk ta rame batason cin abinci Mummy ta yi fadan har ta gaji watarana tana zaune ta yi nisa cikin tunaninta ta tuna da inda suka fara haduwa da sauri ta mike tsaye kamar wacce aka tsikara da allura ta fito Mummy na magana amma ta yi mata banza tana fitowa kai tsaye wajen da suka fara haduwa ta nufi da kafafu ta tafi kamar yanda duk yawon da ta Yi,tsawon satin da suka wuce a kawa ta yi su gashi wajen da mugun nisa cikin ikon Allah ta iso wajen lokacin duk suna za zaune tana ganin Alhaji Bashir babban aminsa ta fashe da kuka da sauri ya mike ya nufo inda take cike da tashin hankali ya ce'' Kudrat lafiya kike kuka? Me ya faru ne ?"
Ina Haske na? Ina ya tafi ya barni cikin wahalaliyar soyayyarsa ya san zai gujeni ya barni na fada cikin tafkin so dan Allah ka fadin ya min adalci kenan shi kuma haka kalar ta shi soyayyar take .''
Fizgar da iska ya yi, ya ce'' mu tafi mota na kai ki inda zaki same sa Sannan nayi maki bayani.''
Tafiya ya fara yi tabi bayansa har suka iso bakin motar ta bude ta shiga shima hakan nan ya yi,ma mota key suna cikin tafiya ya ce'' Kudrat a rayuwa Alhaji Hafiz babu wata mace da ya taba gani ko ya furta Kalmar yana sonta da bakinsa bayan ke yana matikar sonki kuma yana burin ki zama mallakinsa amma sai de kaddara ta riga fata dole ku rumgume hakuri daga shi har ke.''
Bangane me hakan yake nufi ba ?"
Alhaji Hafiz yana da ciwon zuciya mai mugun tsanani Kuma ba kowa bace mafarin hakan illa matarsa bata da kirki ko kadan sannan bata ki ta kashe sa ba saboda haushinsa da take ji shi Kuma Mahaifinta ya bashi amanarta lokacin da zai mutu saboda ya toshe duk wata faraka da take son aikatawa saboda bata jin magana ko kadan tun yana boye damuwarsa har ta fito Fili tun da ya lura kece farincikinsa hakan ya sa yake zama tare da ke amma kina sake matarsa tana maki warwara domin yana tunkarar gidan zai hadu da tashin hankali da masifu kala daban daban tafiyar da ya yi sati day da suka wuce ya tafi asubiti ne da iPhone kula da lafiyarsa amma ciwon ya yi tsananin na ban mamaki yanzu haka yana gida an sallamo sa da asubiti amma abin ba sauki sai wajen Allah .''
A dai dai nan suka iso gidan yana gama parking suka fito kai tsaye bangaren Alhaji Hafiz suka nufa da sallama suka shiga tana ganinsa gashi a kwance idanunsa kawai ke motsi a jikinsa ba tare da ta kula da kowa ba ta fada jikinsa ta kankame sa ta fashe da kuka, hannunsa ya daura saman kanta yana shafawa cikin kuka ta ce'' Haske me kake yi haka?" Me kake shirin aikatawa ne ?" Kana tunanin hakan da kayi shine masalaha a gareni ka guje ka tafi ka barni me ya sa baka fadamin halin da kake ciki ba amma ka zafi ka boye min so kake ka mutu ka barni cikin tashin hankali dama irin wanan tafiyar ce kake tunanin kayi me ya sa zaka yi min haka.''
Cikin wata zazakar murya ya ce'' amarya ta yanzu miye amfanin fadamaki dubi duk yanda kika tashi hankalinki banason saka ki cikin damuwa .''
Kenan kaso kawai naji labari marar dadi haske dan Allah karka min haka karka datse alakar dake tsakaninmu tun yanzu kazo mu rayuwa da juna nayi maka alkawarin zan kula da kai bazan barka ka kuka ba pls dan Allah ka tashi mu tafi lambun soyayyarmu Haske .''
Hawayen da yake boyewa ne suka gangaro masa ya ce''lokaci ya kure mana Amarya dan Allah kice kina sona sannan a ko wane hali zan kasance cikin zuciyarki sannan najin dadin ganinki domin idanuna sun yi missing kyakyawar fuskarki ba dama bare na tafi ganinki kunuwana sun yi kewar muryanki amma yanzu alhamdulilah zan ji dadi tun da gani a tare da ke ina sonki ki kula min da kanki sannan ki kasance cikin farinciki Abar kauna ta sai watarana.''
Cikin kuka mai tafiyar da zuciyar mai saurare ta ce'' Ina sonka ! Ina sonka! Ina sonka Haske dan Allah karka tafi ka barni ina da bukatarka a kusa gareni karka min haka .''
Jin hannunsa ya sauka daga kanta ya sakata dagowa da sauri tana kallonsa ganin ba ita yake kallo ba ya saka ta girgiza shi tana kiransa amma shiru wata uwar kara ta fasa ta ce'' innalillahi ya zaka yi man haka dan Allah ka tashi kace masu bacci kake karsu rabani da kai haske na taya zan kasance cikin farinciki bayan baka kusa na ka tashi karka tafi ka barni haske na gani nice kudrat din ka wacce kake ma lakani da amaryanka ka tashi a domin mu cika burinmu bani bukatar sai watarananka Haske na.''
Duk wanda yake dakin hawaye ne ke tsiyaya daga idanunsa tsabar tausayin kudrat ganin tana ta sambatu marasa kan gado ya saka Yayar Alhaji da kanwarsa suka kamata amma tana zillewa tana fadamawa jikinsa da kyar Alhaji Bashir da sayyad babban yaya gidansu Alhaji Hafiz suka kamata suka fita da ita waje nan Alhaji Bashir ya shiga motar ya jata zuwa gida haka suka dawo nan aka dauki gawar Alhaji Hafiz aka suturta aka kaishi gidansa na gaskiya wanda duk me rai sai ya dandana zafin mutuwa.''
Suna isowa gidan ya fito da ita cikin rarashi suka shigo gidan jikin Mummy ta fada taci gaba da kukanta tana fadin'' Mummy shikenan rabuwarmu ta har abada ta zo Alhaji ya tafi ya barni bazan sake ganinsa ko jin muryansa ba Mummy ki taimaka ki tasheni daga baccin da nake kuce min ba gaskiya bane mafarki ne Mummy .''
Sosai suke rarashinta hade da nasiha har ta hakura ta daina kuka Alhaji Bashir ya yi tafiyarsa suna nan zaune ita da Mummy zazafi mai mugun zafi ya kamata nan Mummy ta bata Koko tasha kadan ta bata magani amma maimakon zazafin ya rage sai ma karuwa da ya yi, nan Mummy ta kira Abba suka wuce asubiti sai da ta yi, kwana uku batasan inda kanta yake ba ranar da ta bude idanu ta ce'' Mummyna !! Haske na baizo ya duba ni ba ?"
Kudrat ki dauki hakuri da dangana ki karfe kaddara da Allah ya daura maki Alhaji Hafiz yanzu babu shi ki taya sa da addu'a ya samu ya yi kwancinsa cikin sallama soyayyar da zaki nuna masa ita ce addu'a dukan mai rai sai ya dandana zafin mutuwa ki daure.''
Sosai Mummy ta yi mata nasiha mai ratsa zuciya tana zubar da hawaye haka ta shawo kan yarinyarta dan hakuri ta yi, amma tun daga wanan lokacin ta daura aure da damuwa bata sauraran ko wane saurayi ganin zaman ba dadi ya sakata komawa makarantar islamiya a nan ne suka hadu da su Fareeha da Nawal suka samu shakuwa sosai har suka san rayuwarta ta baya sun tausaya mata sosai duk da halinsu ya sha Banban da juna musanman Nawal dake da son kwadiya da buri dan ko saurayi bata kulawa indai baya da kudi ,Fareeha da kudrat kuwa babu ruwansu da wanan burinsu kawai su samu miji na gari .''
Bayan rasuwar Alhaji da wasu yan watanni Kaninsa ya zo gidansu kudrat ya sa aka yi masa sallama da Abba yana fitowa suka gaisa ya ce'' dama maganar gidan nan ne ke tafe dani dama Alhaji Hafiz ya fadamaka ba gidansa bane na gado ne dan haka ina son ka tattara ka bar gidan nan saboda zamu yi rabonsa .''
Dadam dam gaban Abba ya buga ya ce'' yanzu yaro inda mun bar nan ina zamu tafi dan Allah kayi hakuri ku barmu mu zauna muci gaba da biyan kudin haya dan girman Allah .''
Tom Naji dama zafi biyu nazo maka shi Idan ka amince gidan nan zai zama naka .''
Ina jinka yaro fadi ina ji.''
Naga kana da yarinya a gidan nan ko.?"
E'ee Alhaji wani abin tayi.''
A'aa zan hada ta da yarona da yake tsan kasashen waje yana karatun aikin soja sannan mun dauke maku komai idan ka amince shikenan zan bar maka wanan gidan saboda dama ni za'a mallaka ma shi.''
Washe baki ya yi, ya ce'' wanan ai ba komai bane Alhaji amma gaskiya zaka bani wani abun saboda kyautar yarinya da gida musanman kyakyawar yarinya kamar Kudrat kaga ai ba karamar kadara bace .''
Tom zan daura maka da 10million sannan mun dauke maka kayan daki da duk abin da kasan nauyi ne a kanka kawai amarya zaku wanke a kai ma yarona sannan Babu ruwanka da lamarin yara a barsu su shana suci soyayyarsu .''
Jikinsa na rawa ya ce'' na amince amma ka bani takardun gidan da kudin na rike a hannuna tare da shedu gudun karta je ta dawo .''
Duk wanan ba matsala bace yanzu ga kudin zuwa gobe zan zo da shedu take a daura auren .''
Wani tsalen dadi ya buga ya ce'' ba damuwa Allah ya nuna mana goben lafiya .''
Sallama suka yi ya yi tafiyarsa shi kuma ya shige gida ko zama bai karisa yi ba ya fara bama Mummy labari da sauri ta mike tsaye ta ce'' Malam gaskiya ba wanan maganar a janye ta haka kawai saboda kwadayi da son abin duniya zai sa ka sayar min da yarinya tom ai ba sasakota aka yi daga ice ba macece kamar kowa idan aure yake son hadawa da yaronsa me ya sa ba zai turo sa yazo ya ga yarinyar ba kawai dan kaja mana tozarci da kaskanci wajen yaron nan.''
Shima tsaye ya mike ya ce'' idan akwaye uban da ya isa gani dan iska billahil'azim koki yarda ko akasin haka sai na aurar da yarinyar nan saboda diya ta ko daga gidanku kika zo da ita ne kuma kije ki bata sako ta zamana cikin shirin gobe idan an daura aure zata tare nan da sati day idan baki Sanar da ita ba naki auren ne zai lalace ba nata ba .''
Yana gama fadan haka ya shige daki ya bar Mummy saki da baki tana mamakinsa
Kun dauko comment da zafi zafinsa ina godiya dan Allah karku gaji ku ci gaba da bani hadin kai saboda naji dadin farantamaku da rai naji kwarin gwuiwar Saka ku nishadi 馃グ馃グ鉁嶐煆烩潳锔忊潳锔忊潳锔忊潳锔忊潳锔�
18/05/2023, 2:57鈥疨M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
15&16
Gaskiya ku din na musanman ne fan's kuna sakani nishadi da comment din ku 馃グ馃グ馃グ馃グ馃グ Kuma kuna kokari sosai Allah ya bar zaman tare 馃拑馃拑馃拑鉂わ笍鉂わ笍
Jiki ba kwari Mummy ta fara daga kafafunta ta nufi dakin Kudrat dake kwance tayi lumtsudum cikin tunanin a hankali Mummy ta zauna kusa da ita ta ce'' kudrat magana nazo muyi ki tsaya ki natsu ki fuskanci inda ta magana ta ta dosa Kudrat Abbanki ya bada ke insha Allah zuwa gobe za'a daura aurenki da wani soja Kuma cikin sati mai zuwa zaki tare.''
Kamar an kwada mata guduma haka taji kanta ya yi,wata iriyar sarawa zuciyarta tafara lugude kamar zata faso kirjinta ta fito ta ce'' Mummy aure Kuma ? Waye zai aureni ? Gaskiya Mummy bani sonshi kuma bazan iya zama da shi a matsayin mijina ba Mummy musali Koda na amince wane zama kike tunanin zamu yi bansan shi ba haka zalika shima baisan ya kammanina yake ba yanzu auren yanzu akwaye soyayya da fahimantar juna ya aka kaya bare Kuma ni duk ban hada su a nawa auren ba Mummy ki fadama Abba dan Allah karya min wanan auren na yi alkawarin zan kawo wanda zan aura.''
Har Mummy zata yi, magana suka ji shigowar Abba yana fadin''idan kin iska shege nake kaji man rashin kunya ni zaki bama kunya a bainar jama'a kudrat tom bara kiji nine na haifeki ba kece kika haifeni ba idan kuma kece uban tom kiyi man musu kuma ki sani aure sai an daura shi ko kina so ko baki so ke koda gawarki ce sai an kai gidansa sannan a wuce gidan gaskiyarki dake kuma wallahi na kuskura naji wata matsala ta faru daga fangaranki ki sani ni ba Mahaifinki bane kije ki nemi wani uban muddin kika fata ma mijinki Koda na second 1 ne.''
Tun da Abba yafara magana daga Mummy har kudrat kukan takaici suke suna mamakin halin Abba cike da tausayin kanta ta ce'' kayi hakuri Abba insha Allah bazan taba baka kunya ba na aminci kayi min fatan alkairi da zaman lafiya .''
Allah ya maki albarka '' kawai ya furta ya yi, tafiyarsa nan ta fada jikinta tana kuka mai tsuma zuciya sosai Mummy ta bata hakuri tare da yi mata nasiha mai ratsa zuciya nan taji zuciyarta ta dan yi sanyi sannan Mummy ta bar dakin washegari ne take Sanar da su Fareeha da Nawal sosai suka taya ta jimami .''
WANAN KENEN
Jin shiru ba'a maido wutar ba ya sakata dauko wayarta ta kunna haske tana kuka sallah kawai ke tada ta har dare babu wuta hakan ya yi matikar tsorata ta gashi baya gidan saboda taji karar get da zai fita ga zufa ta da take shararawa kamar ana zuba mata ruwan pompo a haka bacci ya dauke ta kamar kullum lokacin da ta saba tashi lokacin ta farka ta nufi toilet ta daura alwala ta gabatar da sallah ta zauna tana karatun kur'ani har sai da ta gani gari ya fara haske Sannan ta bude Window din dakin iska na dan shigo mata a takaice haka Kudrat take rayuwa babu komai a cikin sai ruwa tun tana da karfi a jikinta har tafara liliss kullum ruwa take rayuwa da su a cikinta ga op茅ration din ta yafara zubar da ruwa sai de ta rinka tsanza kaya tana kuka tsabar azabar yunwa da zafin da Fashin nan yake mata sai de ta kaima Allah kukanta a haka har ta yi wata biyu zuwa lokacin Babu ko numfashi a tare da ita shima sai da ya kara da sati day ranar da ya shigo gidan ya kunna wutar sannan ya nufo dakinta tana daga kwance idanunta a rufe kamar mai bacci ga wajen riganta a jike da jini wajen da jinin yake bi ya daga rigan da sauri ya sake ta yana kauda kansa hade da toshe hancinsa wani irin bugawa da karfi gabansa ya yi,ya daura hannu wajen wudojin hancinta amma shiru bata numfashi sake kallon fuskarta ya yi, yana tunanin murmushinta lokacin da take kuka yar shagwafar da tayi masa da lokacin da take basa hakuri ba zata iya cika tanki ba kiranta sunnanta ya fara yi yana jijiga ta amma shiru bata motsi wani tausayinta da kaunarta suka fara ziyartar zuciyarsa ya fadi kasa dirshen ya shiga zubar da kwalla yana fadin'' Kudrat ya zaki yi man haka?" Dan Allah ki tashi karki tafi ki barni a cikin wanan duniyar tamu nine mijinki ina sonki bazan iya jurar rashinki a kusa dani ba dan Allah Karki mutu yanzu ki tashi muyi rayuwa kamar ko wane miji da mata nasan ba abu ne mai sauki ba ki yafe min amma nasan na aikata babbar kuskure a gare ki kudrat karki man haka pls .''
Ko ci kanka bata ce masa bare ya sama ran zata daga koda hannunta ne '' da sauri ya mike tsaye ya sungume ta tare da fitowa waje da ita kai tsaye ciki motarsa ya nasa ta ya bude get a gaggauce ya rufe gidan Sannan ya dauki hannu da gudun bala'i ya nufi asubiti da ita .''
Fareeha da karyo kwana da motarta Kenan ta gani yaja motar da karfi ya sa tabi bayansa dan haka kawai ta dinga Jin faduwar gaba bata tsaya wani bata lokaci ba ta kira Mummy da Abba nan take shaida masu halin da Ake ciki har suka iso asubitin ta Sanar da su asubitin da suka zo sannan ta katse kiran ta yi parking tafito a guje ........''
Kuyi hakuri da wanan fan's wallahi bani da lokaci sosai 馃檹馃徎馃檹馃徎馃檹馃徎馃檹馃徎
19/05/2023, 11:09鈥疉M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
17&18
Bayansa tabi lokacin har an karfe Kudrat an shige daki ita ko kallon inda yake Fareeha bata yi ta nemi guri nesa da shi ta zauna'' tun da aka shiga da Kudrat babu wanda yafito daga cikin likitocin sai da suka shafe awanni sannan doctor Irfan ya fito ransa a matikar bace ya ce'' waye ya kawo Kudrat ?"
Da sauri Fareeha da Ajmal suka karisa wajensa ba tare da ya tanka su ba ya wuce office dinsa nan suka bi bayansa da karfi ya naushi table ya cen'' wanan wane irin dabbanci ne so kuke ku kashe yarinyar mutane da kiriciyarta ku lalata mata ita tom ku je ku shirya party ku gayyaci gari gari kuyi murna burinku ya ci a karshe kun barta a kwance rai a hannun Allah da mutuwa me zaku ce iyeehh Amma baku da kirki ko kadan.''
Ajiyar zuciya Fareeha ta Sauke cike da nauyin baki dan da kyar maganar ta fito ta ce'' doctor me ya sa mu Kudrat dan Allah karka ce min ta mutu .''
Aikinmu ya dawo ya baya operation din da yake jikin ya lalace ya rufe har tsanwa ya fara sai fitar da jini yake ga ruwa da baku yi saurin kawo ta hakan zai iya infect茅 din wajen a karshe Cancer ta shiga ciki ga bugun zuciyarta ya kara hahauwa yanzu sai addu'a kawai saboda numfashinta yanzu da kyar muka samu ya dawo yarinyar tana wahala sosai idan baku kaunarta ku rabu ita mana ko dole ne zaman zaku kashe ta a banza wofi kawai.''
Sosai jikin Ajmal ya mutu murus ya kasa furta komai sai idanunta da suka ciciko da ruwa yana mai nadamar halinda ya jefa ta tirr da halinsa da kyar ya dago da jajayen idanunsa ya cen'' doctor dan Allah ka taimake ta karka bari ta mutu yanzu me ya dace ayi mata ina son ganinta dan Allah.''
Tun da an cuceta ba dole a damu da rashan lafiyarta ba mtsss yanzu dole sai an kwance dumkin Operation din mun tada fatar sama wacce ta lalace sannan mu bude ciki mu wanke sa a fitar da gubataciyar fitar ciki da ruwan da suka taru a ciki mu karkare tsanwan ( green) din da ya yi a dumke sannan mu fara duba rauni da sauran lafiyar jikinta kuma aikine bana kankanan kudi ba sai kun ware 2million saboda kayan da zamu yi aiki da su da kuma doctor din da zamu gayyato.''
Iska mai zafi Fareeha ta fizgar sannan ta ce'' doctor Inde kawata zata samu lafiya na yarda ayi mata aiki yanzu zan in Nemo kudin ka bani awa guda dan Allah karki bari rayuwarta ta salwanta a kan burin wani banza sakarai marar mutumci da baisan darajar dan Adam ba mai yanke zumunci wanda shine sanadin duk wanan abun da ya same ta tirr da halinka wallahi tallahi mudun kudrat ta bar duniya n'a rantse da Allah kaima sai ka bakun ce ba zamu taba yafe ma ba Kuma ka rubuta takardar sakinta yanzu iyayenta zasu zo ka mika a hannunsu dan auren da suka yi mata badan basu sonta ko sun gaji da ciyar da ita jamais Kuma ina ta ma badan tana sonka ta aure ka ba halisa ma karfinta akafi tayi biyayya saboda ita din yar halak ce kuma ta nuna ma iyayenta Kalar soyayya da biyayyar da take masu tun da har ka mayar da ita haka kai Kuma ko yanzu munsan su waye masu tarbiya tsakanin kai da jakan iyayenka dan yarinya kawai mtssss .''
Ke wacece da zaki tsare ni kamar uwata kina fadamin maganar da kika dama mata tawa ce Kuma na rantse da Allah ni zan biya kudin aikinta dan doctor yayi kuskuren karfen kudinki sai na sare masa hannaye dan haka kai bani takarda in cike aje a fara Aiki.''
Aikin banza zaka yi wahalar banza ne dan kudrat koda bala'i kake kwana ba zata taba komawa asararen gidanka ba .''
Tana gama fadan haka ta nufi kofa buda kofar da zata yi suka ci karo da su Mummy dake jikin kofa tana sauraran duk Abu da suke fada ajiyar zuciya Fareeha taja tare da jan hannun Mummy suka zauna day daga cikin kujerun dake wajen hawayene suka gangaro ma Mummy ta ce'' Fareeha dama kinsan kudrat bata cikin natsuwa kuka zuba idanu kika kyale mu.''
Mummy kiyi hakuri Kudrat ce take hanani wanan ma na Sanar da kune saboda karya kashe mana ita saboda mu muna kaunarta kuma burinmu farincikinta da tana sane ba zata bari na kira ku ba amma wanan shine na karshe domin ta faru ta kare Mummy Koda kudrat zata koma hannun wantsan shedanin dan Allah ku gasa masa aya a hannu saboda ya san darajarta da kimarta wanda ko gobe ba zai yi sha'awar yi ma wata ya mace ba ku tada masa hankali a rasa gane kansa tamkar mahaukaci ko dan shaye shaye wallahi Mummy Idan kin ga kudrat ba zaki taba gane ta .''
Sosai suka firanta bisa lamarin kudrat a lokacin tuni har na shiga da kudrat dakin da za'ayi mata aiki addu'a kawai suke Allah ya sa a gama aikin lafiya shi Kuma dan iskan sai zagaye zagaye yake daga zarar ya dubi Mummy zata watsa mata harara ta daure fuska kamar wacce bata taba sanin yanda ake dariya ba duk ya kasa sakewa sai Kaf kafta idanu yake saboda yanda yake hango tashin hankalin tsana daga cikin idanunta ganin haka ya nufi wajen Abba nan ya nemi magana da shi suna fitowa ya ce'' Abba dan Allah kuyi hakuri bisa wanan lamarin da ya faru ina son Kudrat wallahi har inde zata koma nayi maka alkawarin babban gida da mota ta 30million na buda maka shago sannan na baka jari Inde kudrat zata koma gidana.''
Da Abba ransa a matikar bace yake amma jin abin da Ajmal ya fada ya Saka shi washe baki ya ce'' Ah haba wai Allah yaro irin wanan abin arziki haka karka damu insha Allah kudrat zata koma gidanka amma yanzu ka bama mahaifiyarka dama ta sauko daga dokin zuciyar da ta hawo daga baya sai mu gyara komai sannan a halin yanzu zata zauna tare da mu a gida saboda ta samu jinya mai kyau idan ta warware a baka matarka .''
Tom shikenan tun da tare zaku tafi gaskiya bazan bari matata ta zauna a gidanku ba saboda ta saba rayuwa cikin daula da A.C dan haka zan baku gidan da zaku zauna saboda aji dadin kula min da ITA .''
Tom ba damuwa yaro a da sharadi duk son kudina da son tara abin duniya bana ciki da a tozarta min yarinya wallahi Allah zan baka dama ta karshe idan ka kuskura Kudrat ta bata ranta saboda kai tun bata kai ga zubar da hawaye ba dolenka ko waye ya maka tsaye sai ka rabu da yarinyarta sannan na kaika kara kotu dan mutumci na yafi man kudi kaji na fadamaka saboda haka a kiyaye dan ka bar ganin ka saye ni da dukiya hakan ba zai hana na shuka maka rashin mutumci kuma naci kudinka sun ciyu dan ban takura ka nace dole sai ka bani ba .''
Insha Allahu Abba hakan ba zai sake faruwa ba wallahi yanzu har ga Allah ina kaunarta dan zan iya sadaukar da komai na jikina ko na dukiya ta ko wani abu mai matikar mahimanci a gareni tsanma kuskure ne Kuma Allah ya riga da ya tsara hakan saboda shine kaddara mu .''
Tom ka bani lokaci har mu dai dai ta da uwar yarinyar okay.''
Jinjina masa kai ya yi sannan suka dawo ciki lokacin suka tarar da Fareeha tana magana da Doctor ya basu umarni zasu iya shiga su duba ta .''
A tare suka nufi dakin da take kwance gatanan kamar ta dadafa ta ta bude idanu tana kwance a natse hankali kwance sai sharar baccinta take ..
19/05/2023, 3:03鈥疨M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
19&20
Albushirinku masoyana 馃帳ni ina kaunarku 馃帳馃拑 kuna sakani nishadi馃帳bani da tamkarku馃帳馃拑wanan zazafar kauna ce Allah ya bar mu tare 馃拑馃拑馃拑 saboda dadin yanda kuke bani hadin a da ina page day a wuni yanzu zan kara baku page 2 safe da dare insha Allah 馃グ馃グ馃グ馃グ馃グ馃グ Allah ya hadamu a Aljannah Firdausi 鉂わ笍馃攼
Suna shiga dakin Mummy ta dubi yarinyarta tsaf wani kulutun bakinciki da tashin hankali suka ziyarce ta ganin yarinyarta son kowa kin wanda ya rasa yarinyar da Koda kudinka sai da rabonka yarinya kamar ita ce ta zauna ta tsara kanta tsabar kyau gata a kwance baiwa marar galihu tafi fuskarta kyau kallo fara mai kyau duk ta yi baki ta kode yar duma duma gashi ta dawo kamar karan tsintsiya innalillahi ta furta ta ce'' na shiga uku na bani ni Aminatu yanzu Kudrat dina ce haka wallahi dani kadai na shigo dakin nan bazan ce yarinya ta bace wanan gaskiya an cuce ni kuma bazan yafe ba hukuma ce zata raba mu da mutume na rantse har ga Allah ko idan kuma anfi karfinmu saboda dukiya zan kai karar mutume kotun ubangiji wacce babu cin hanci bare zalumci .''
Tun da Mummy ta budi baki tana magana Ajmal yafara jikewa da zufa kasa zama ya yi bare tsaye ya fita daga asubitin yana mai nadamar abin da ya aikata .''
Haka su Mummy suke zaune da Kudrat har tsawon sati day bata farka ba sannan Fareeha ita ce ke daukar nauyin kawo masu abinci duk da Ajmal yana yi Abba kadai ke cin abin da ya kawo amma ban da Mummy da ko kallo bai ishe ta ba sai de ta saka yarinyarta a gaba tayi ta kallo tana tausaya ma rayuwarta sannan Nawal kullum tana asubitin sai dare take komawa gida sai de suyi jimami da jajanta ma juna kullum sai de doctor su shigo su duba Kudrat su fita .''
Yau tun da sasafe Ajmal yazo asubitin nan ya tarar da Mummy kan sallaya babu kowa a dakin ganinsa ta hade rai ya gaishe ta amma bata amsa ba sai ma tambayar data jefo masa ta ce'' Malam lafiya? Me kake nema a wajen nan? Ko ka bamu ajiya ne ?"
Ajiyar zuciya y Sauke ya durkusa har kasa yana sosa keya ya ce'' kiyi hakuri Mummy dan......''
Da sauri ta daga masa hannu ta ce'' point d'interrogation karka kuma kirani da Mummy saboda bani da wanan matsayin a gare ka ka manta lokacin da ka kirani ka ci man mutumci nasan da ni mahaifiyarka ce ba zaka min wanan zagin cin kashin ba dan haka kirani Aminatu kawai dan bana bukatar darajawa daga Wajenka Kuma daga yau karna kuskura na sake ganinka a asubitin nan da sunnan Kudrat kazo dubawa .''
Mummy kaddara ce ta riga fata dan Allah karku raba anta da jini wallahi a yanzu kudrat ta zama wani bangare daga jikina ne bazan iya rayuwa babu ita ba ku duba girman Allah karku datse alakar dake tsakaninmu da ita.''
Kasan da Allah kake azabtar min da yarinya kodan ka same ta a bagass shine kake tozarta ta baka San mahimancinta ba in banda kaddara da rabon da ya ratsa tsakaninku miye hadinka kudrat da kai.''
Wane irin rabo Mummy ?"
Tirr tambaya ta ma kake ko ? Cikin da ka dirka mata saboda tsabar azaba da kake gana mata ya shige bayan mahaifa sannan aikin da aka yi mata ka lalata shi gashinan ya dawo baya sai ka zuba ruwa a kasa kasha dan farinciki.''
Wata sabuwar nadama ta kuma riskenshi yanzu dama kudrat tana dauke da jininsa a jikinta amma ya yi sanadiyar lalacewarsa innalillahi dafe kansa ya yi da mugun karfi saboda sarawar da kansa ya yi masa sannan ya mike ya fita waje yana Jin dacin abin da ya mata gaskiya bai yi mata adalci ba dan yanzu haushin kansa yake ji.''
Hawaye ne suka gangaro mata daga kwancen da take dan tun lokacin da ya shigo Allah ya sa ta farka amma bata bude idanunta ba motsin da tayi da hannu ne ya kada karfen dake kusanta har ya ankarar da Mummy da sauri ta mike tsaye ta nufi inda take tana kiran sunnanta ganin hawaye na fitowa daga idanunta ta ce'' Kudrat sannu kinji Allah ya kare min ke ki hakuri insha Allah ba zaki koma gidan wantsan dan iskan yaron ba .''
Sai a lokacin ta bude idanunta tarrr tana ganin buji buji ta ce'' Mummyna kece ?" Da sauri ta yunkura ta rumgume ta tana kuka ta ci gaba da fadin'' Mummy ashe zan sake ganinka a rayuwa ta na zata na rasaki Kamar yanda na rasa haske na Mummy nayi kewarki sosai Mummy dan karki Kuma tafiya ki barni dan Allah Mummyna.''
Dadafa bayanta ta shiga yi tana sumbatar goshinta wata soyayyar uwa da yar ta mamaye mata zuciya ita ma yarona ta fashe da kuka ta ce''Kudrat bazan kuma barinki cikin wanan halin ba ina matikar kaunarki da farincikinki ko duniya zata kiki ni bazan guje ki ba insha Allah bazan barki a hannun wanan mugun ba .''
Sosai suka sha kuka har suka gode ma Allah sannan Kudrat ta ce'' Mummy dan Allah Karki barni a hannun wanan mugun azalumin wallahi kasheni zai yi Mummy dan Allah Karki maidani gidansa .''
Insha Allah domin farincikinki shine nawa kudrat koda kaddara zata mayar dake insha Allah sai na kwatar maki yancinki saboda ya san mahimanci a rayuwa ba wai ya din ga wofantar dake ba sannan zai maki riko na ban mamaki .''
Ni dai banison in koma gidansa Mummyna wallahi daya kasheni a wulakance kwara na mutu yanzu haka Haskena yana tsan yana jirana dan ya ci gaba da bani farinciki mu tashi daga inda muka tsaya kullum a cikin bacci sai nayi mafarkinsa Mummy.''
Insha Allah ba zaki mutu a wulakance ba saboda wani Sha ka tafin namiji marar mutumci kema kina da gata koba kudi a gare mu muna da yanci da daraja .''
Mummy me yasa kaddara ta take zuwa min a haka yaushe nima zan kasance cikin farinciki yaushe zan ji dadi nayi rayuwa tamkar wata sakakiyar tsutsuwa Mummy gaskiya ni bazan taba komawa gidansa ba sai de Abba ya tsine man.''
Tirr zubar da wanan yawun Kudrat kisa Allah a lamarinki domin duk wanda ya bi shi ba zai tafe ba ki hakuri ki dauki dangana nice Mahaifiyarki sannan an daina zalumtarki nayi shiru sai inda karfina ya kare a kanki kin ji yarinyar kirki yanzu ki daina wanan maganar kin ga baki da lafiya bara na hada maki tea kisha daga baya sai kice abinci saboda kwanakin da kika yi sun daure maki ciki sai da abu mai zafi saboda kar cikin ya daure .''
Janyeta daga jikinta ta yi, da taimakonta ta mikar da ita suka nufi toilet ta wanke Bakinta da fuskarta sannan suka dawo dakin ta zaunar da kan gadon ta fita ta Sanar da doctor a tare suka shigo nan ya duba ta yaga bata da matsalar komai sai ma tsokanarta da yake tana dariya ya dan jima kadan Sannan ya fita nan Mummy ta mika mata tea din ta karfe saboda wata wulwuleliyar yunwa take ji tana gama shan tea din kamar ta kara tsokano yunwar har jikinta ke rawa ta ce'' Mummy ki bani abinci naci yunwa nake ji .''
Da sauri Mummy ta mike ta mika mata ta saka hannu tafara cin abincin hannu baka hannun kwarya haka ta din ga ci sai da aka yi mata plate uku sannan ta dawo hayacinta natsuwarta ta kuma dawowa mata wani farinciki ya fara mamaye zuciyarta musanman idan ta tuna da nishadin da Doctor ya bata sai ta saki murmushi ana haka ne suka dan taba fira Fareeha da Nawal suka shiga suna ganinta cikin farinciki suka nufe ta da gudu tare da rumgume ta cike da Jin dadi ita ma rumgume su ta ce'' kawayena barkanmu da sake haduwa hmm kaga su Nawal anyi bulbul bani sirrin me kika ci.''
Hmmm kaji ki da tsokana daga tashinki lanle mai hali baya barin halinsa .''
Me za'a fasa ai yanzu ji nake nama fiki lafiya dan na samu sauki.''
Tom tashi mu tsale mu gani wa zai yi saurin gajiya .''
Ok dan kamani in tashi sai mu fara.'''
Dariya duk suka saka sannan Fareeha ta ce'' wacce za'a kama ta mike tsaye ita ce zata yi tsale kawai kin yarda mun fiki karfi .''
Uhmm Mummy kina jinsu ko .''
Rabu da su ai suma sunsan kece da karfin yanzu.''
Gwalo ta yi,masu sannan suka dan Kai mata dukan wasa tana dariya ta ce'' Haba dai irin wanan dukan karku karisa ni.''
Haba mu mun Isa kisa haskenki ya dawo mana matsayin fatalwa .''
Sosai suke shan firan nishadi dan su burinsu bai wuce tayi ta dariya ba saboda suna son gusar mata da damuwar dake cin ranta sallah kawai take tashinsu bayan sallah la'asar ne Abba da Ajmal suka shiga ai Kamar anyi wuta an dauke ta hade rai tare da kawar da kai gefe dan bata bukatar sake ganin wanan azalumar fuskar saboda tsanarsa da ta darsarmata a yanzu , cikin kunya ya ce'' Sannu da jiki Kudrat ashe kin farka.''
Bata jiyo da fuskarta ba haka ma bata amsa masa ba sai ma kara hade fuskar da tayi,ganin hakan ya Saka shi hadiyar yawu masu mugun daci saboda yanayinta ya nuna yanzu baya gabanta saboda yanda ta karfe sa .............''
20/05/2023, 8:25鈥疉M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
21&22
A kunya ya fara daga kafa zai tafi inda take ganin dagaske wajenta zai nufa ya sakata fasa wata uwar kara tana kankame Nawal dake gefenta tana rufe idanunta Kamar wacce Aljanu suka taso ma tafara magana '' wayoo Allah Mummy karki bari ya matso kusana wallahi na tsane sa bana son ganinsa idan kun bari ya kariso dukan mutuwa zai yi dan Allah ku fitar da shi daga dakin nan Abba .''
Jin furucinta ya Saka shi kasa daga kafarsa ya yi tsaye Kamar an daskara shi sai da ta karishe sannan ya ce'' naji dadin ganinki cikin koshin lafiya Kudrat ki kula da kanki zan fita zuwa an jima insha Allah zan dawo ina son zamu yi magana dake.''
Idanunta har yanzu a rufe ta ce''wallahi bana bukatar sauraran muryanka domin zan iya kashe kaina kona hade zuciya na mutu kwata kwata ka fita daga cikin rayuwa ta ka manta da wata Kudrat cikin rayuwarka dan gaskiya bana sonka idan kuma kakabe min zaka yi ka nace min ka lake min wallahi sai na koya maka hankali idan kuma kwadayin jikina kake ka sa ranka ka barshi har abada kuma ka fice min da gani kar zuciya ta ta tarwatse .''
Gaskiya bawon Allah kayi tafiyarka saboda a yanzu da ka ganmu nan lafiyarta muke nema bawai kwaciyarta asubiti ba dan haka ka kama gabanka tun da bata bukatar ganinka,cewar Fareeha.''
Ke ba zaki kashe wuta ba sai de ki kunna .''
Inde wutar gidanka ce bazan taba kashe ta sai de na kara wura ta .''
.
A tsawa ce Kudrat ta ce'' ina magana dan ka raina min hankali zaka tsomamin wanan sakaran bakin Kamar kofar pompo.''
Idanunta sa suka kawo ruwa saboda ya tuna wanan maganar data fadamasa girgiza kai ya yi ya ce'' ina sonki ki kula da kanki idan kin samu natsuwa zamu yi magana .''
Yana gama fadan haka ya fita'' Abba ya mike tsaye ya ce'' ke Kudrat wanan wane irin shashanci ne mijin naki zaki din ga fadama wanan maganar tom tun wuri ki bashi hakuri saboda daga nan gidansa zaki wuce .''
Abba mijina pah kace gaskiya ina mai jin kunya da nauyin ce maka bazan koma gidansa ba sannan kalaman da nayi amfani da su sune ya fadamin washe garin ranar dana tare gidansa domin ba irin Kudrat Ake ma iskanci ba na daga masa kafane saboda nasihar da kayi man amma ya nuna min dai dai yake dani dan haka gaskiya kayi hakuri bazan koma gidansa ba .''
Tabbas idan kuma kace sai ta koma dakinta Kamar yanda kake ikirarin zaka rabu dani wallahi na shirya danna kwamace kwanan tsakar titi kan yarinya ta ta zauna cikin tashin hankali anyi na day kuma Babu kari insha Allah,cewar Mummy.''
Tom shikenan tun da haka kuka zaba zan nuna maku ni tsayayen namiji ne a gidana wallahi idan Kinga Kudrat bata koma dakinta ba tom bana numfashi a doran kasa sannan Koda na rabu dake a karshe de ina tare da kudrat saboda yarinya ta ce ba taki ba bare kiyi yawon gararanbar da kika Saba da ita.'''
Da karfi ta ce'' Abba ya Isa haka banason ji.''
Mtsss yaja sannan ya bar dakin mantawa suka yi da al'amarinsa suka bude sabuwar fira mai cike da nishadi har dare ya yi suka yi tafiyarsu ita ma bata wani jima sosai ba bacci ya dauke ta.''
WASHEGARI
Koda Mummy ta tashi sallah ta tashi kudrat nan ta mike da taimakon Mummy ta yi wanka ta yi brush tare da daura alwala tafito nan ta kuma taimaka mata ta shirya sannan Mummy ta shimfida mata darduma ta yi, sallah kamar kullum sai da ta yi,karatun kur'ani har sai da gari ya yi, haske mikewar da zata yi Doctor ya shigo cike da zolaya ya ce'' A'aaa jaruma gaskiya kin iya karatu sosai kin ga yanda muryanki take kara zaki idan kina karatun nan ya Masha Allah Allah yakara zakin murya .''
Amin kawai ta amsa sannan ta koma kan bed ta zauna shi Kuma ya nufi inda take ya kara duba lafiyarta sannan ya ce'' Kudrat gaskiya kina da dauriya ki kara da wacce kika yi.''
Hmm tun jiya baka fadi hakan ba sai yanzu da ka gani su Nawal basu nan .''
Wacce dramer kuka yi jiya din?"
Wai pah ce min suke sun fini karfi .''
Ai da kin kirani dana nuna masu ke din kin fisu karfin.''
Wato dai doctor Kaine kake goya ma kudrat baya ko hmm zan fadama su Fareeha din su san irin takon da zasu yi tun da abin naku taron dangi zaku yi masu, cewar Mummy dake zaune kan sallaya.''
Muma zamu chanza namu Mummy ,ya dubi kudrat tare da bata hannu suka tafa.''
Murmushi kawai Mummy ta yi, shi Kuma ya fice daga dakin fitarsa keda wuya Ajmal ya shigo da kayan Breakfast tana ganinsa kamar taga bakin dodo ta rumtse idanunta tare da kwanciya tana juya masa baya , Mummy banza tayi masa tun da ya yi sallama ta amsa ya gaishe ta Babu yabo ba fallasa ta amsa cike da kunya ya ce'' Mummy dan Allah ina son magana da kudrat Idan ba damuwa.''
Tom na rike maka kafa bare hannu ko nace maka kada ka tafi wajenta ne ? Ko kuma so kake na fita ka rufe min yarinya da duka ko.''
A'aa Mummy insha Allah hannuna ba zai kara taba jikin kudrat da sunnan duka ba dan Allah kuyi hakuri ku fahimce ni.''
Tsaye ta mike ta ce'' na Baku 15mnt duk abin da zaka fada kayi ka fita.''
Godiya ya yi,mata ta fice daga dakin ajiyar zuciya ya Sauke tare da mikewa ya nufi inda take ya zauna daga gefenta tare da saka hannu ya kama hannunta nan ya shiga matsa shi ,ita kuma wani abu taji ya tokaze mata zuciya tsabar haushinsa da take ji ya ce'' Kudrat dan Allah ki hakuri na sani nayi abu wanda ban cancanci a yafe min ba saboda na kasance azalumi marar tausayi wallahi Kudrat ina sonki ina yi maki son so Kudrat tun ranar da kika zo amsar wayarki naji sonki yafara darsarmin dan Allah ki yafe min kizo mu sake gina wata sabuwar rayuwa bai cike farinciki da Jin dadi nayi maki alkawarin ba zaki kuma kukawa cikin gidana ba .''
Jin maganganunsa take Kamar ana watsa mata ruwan darma suna kone mata rai da sauri ta janye hannunta ta ce'' na zata maganar daka takurani zamu yi takarda ta zaka bani shine zaka zo min da wasu banzayen maganganu ka makara Ajmal a lokacin da nake binka ina baka dama kana wasa da ita sai yanzu da amfanina ya kare a wajenka kake son dawo da wanan damar tom bara kaji daga yau ka rubuta ka ajiye ni kudrat bazan taba komawa gidanka ba sannan ka kara karkade kunnenka kaji jini da kyau bani sonka banason wanda yake nuna maka soyayya na tsane ka tsana mafi muni wacce ko dabba ba zata yi irinta ba and magana ta karshe ita ce ka fita daga sabgata kayi rayuwarki nima nayi tawa sannan kada ka kuma zuwa asubitin nan da sunnan kazo dubani idan ba takardar sakina kazo min da ita ba point final dan haka ka tashi ka bani waje.''
Kuka ya fashe da shi tare da kwanciya saman kirjinta ya ce'' Kudrat karki ma rayuwa ta haka bazan iya daukar wanan wukuncin da kika zarta min ba wallahi zazafar kaunarki dake ruruwa a zuciya ta bazata barni na sarara ba bare har ina iya wuni ba tare da na ganki ba bare har kisa ran zan iya rabuwa dake pls Kudrat ni pah mijinki ne ki bani dama domin na gyara kuskuren dana aikata baya.''
Hannayenta ta saka tare da dauke kansa daga kirjinta ta ce'' ka mutu sai me dole ne sai na zauna da kai har abada dan baka gabana yanzu .''
Har zai yi magana Mummy ta shigo ganinta ya saka shi mikewa tsaye yana share hawayen da suka fata masa fuska sannan ya fita , tabbas yanayin yanda yake magana da yanda ya kekashe ya rame ya bata tausayi sosai amma wanan dama ce Allah ya bata kuma ba zata yi wasa da ita ba .'''
Nan Mummy ta zauna suna fira har Fareeha ta shigo nan Mummy ta mike ta ce'' dama ina jiran zuwanki zan tafi gida in dawo ki kula da ita.''
Insha Allah Mummy , fita ta yi, ita kuma Kudrat ta ce'' kawata ashe dama tarko na dana ma kaina ba tare da nasani ba ?"
Wane Irin tarko kuma kawata .''
Tarkon so mana wallahi Fareeha ina son mijina sosai ban taba tunanin kiyayya kan juye ta zama so ba sai da hakan ya faru dani musanman ganinsa a wanan halin duk ya susuce sai kace wanda ya rasa uwarsa .''
Tom ya kenan za'ayi, ta fada ranta a hade.''
Ina son Ajmal amma bazan taba nuna masa hakan ba kuma dalilin da ya sa na Sanar dake ina neman taimako daga gare ki .''
Nima dama shi nake son yi amma dan Allah ki cire wanan sakaran daga ranki sam bai dace da ke.''
Wallahi fareeha ina son cire sa amma na rasa ta inda sonshi yake kunno min a zuciya ta musanman lokacin da na gansa sai bugun zuciya ta ya kara tsananta ina son nayi nesa da shi sosai.''
Me ya sa kika fara sonshi .''
Ba nice na fara sonshi ba sonshi ne ya shige ni a duk lokacin da yake saduwar aure dani duk har yanzu bansan dadi wanan abun ba amma haka nake jin son shi balle ma da yaronsa ya kwanta a jikina .''
Dankari amma ke anyi yar ban haushi wallahi duk da cutar da ya yi maki .''
Muka yi ma Allah laifi kuma laifukan sun kasance masu girma muka roke sa ya yafe mana bare kuma mu yan adam butulu Fareeha kawai yaki zaki tayani kan shi saboda kwato yancina a wajensa .''
Tom Allah shi kyauta insha Allah zan baki hadin kai dai dai gwargwado.''
Rumgume ta tayi ta ce'' na gode sosai .''
Sosai suka zauna tare da tsara yanda pleine din su zai kasance har Nawal ta kariso suka dasa wata sabuwar fira.''
Tun daga wanan ranar idan Ajmal ya zo sam baya samun damar ganinta dan ta toshe duk wata hanyar da zata hada su ,shi Kuma bakan ba karamar damuwa ya shiga saboda rashin ganinta duk ya fita hayyacinsa dan wanka ma da kyar yake yinsa a rana bare kuma ya tsaya wani gyara kanshi yau satin Kudrat uku a asubiti jikinta ya warware ta kara kyau da haske tayi yar kiba fatarta ta dawo Kamar ta Sabin amare sai sheki take ga wani laushi data kara hakan ya sa doctor ya basu takardar Salama da dare washegari suyi tafiyarsu '' a cikin wanan daren Ajmal ya tafi restaurant sayan abinci yan daban da ya daure masu boos suka hango sa dama saboda casse din ne ya tafi ya yi, wata biyu da sati day tun da ya dawo ya fara wasa da aikinsa dan har shugabansu sun fara korafin rashin maida hankali da yake wajen aikinsa yana fitowa daga restaurant din ya nufi hanyar gidansa duk suna biye da shi ai kuwa yana fitowa zai bude get day daga cikinsu ya maka masa wani katon ice a bayansa take ya fadi kasa some nan suka yi masa taron dangi suka fara dukansa sai da suka yi masa dukan mutuwa sannan suka bar wajen da gudu ,nan Ajmal ya kwana a some duk kamaninsa sun sauya jini sai tarara yake tun da sasafe wasu soldat sun zo wucewa suka gansa kwance da sauri suka karisa wajensa ganin ko waye ya saka su sauke fulard suka sungume sa sai asubiti ana shigowa da shi lokacin Fareeha ta shigo cike da farinciki ta shiga dakin da Kudrat suke tana shaida mata wanan labari mai dadi,take taji gabanta ya fadi jiri ya soma daukarta kankace me har ta fadi kasa somamiya..............''
20/05/2023, 8:31鈥疨M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
23&24
Da sauri Mummy da Fareeha suka kanta Abba kuwa ya fita kiran doctor dake fitowa daga dakin da Ajmal yake kwance yana shaida masa halinda Kudrat take ,bayansa yabi suka shiga dakin bayan ya kira wasu Norse sun dauke ta an mayar kan gado nan suka shiga duba lafiyarta aka kara mata ruwa sannan suka bar dakin Fareeha kuwa mamakin kudrat take kawai daga fadamata halinda mijinta yake zata wani fadi tab gaskiya ita tafara d茅courager kan pleine din su anyi zai tafi yanda suka tsara shi inna gaskiya duk abin da zai faru wallahi sai Ajmal ya sha bakar azaba ko zata bar Kudrat ta wuta da mijinta wanan ai kaskanci ne mtssss haka ta din ga maganar zuci ita kadai har Kudrat ta farka tana fadin'' Ajmal dan Allah karka tafi ka barni cikin tashin hankali na rasa haske na kaima gashi zasu rabani da kai Mummy dan Allah ki taimaka min.''
Jin tana sambatu daga tashinta ya saka Mummy mikewa tana mamatsa hannunta tare da daura wani kan goshinta tare da fadin sunnanta a hankali shiru ta farayi tana bude idanunta sai da ta karisa budewa ta ce''Mummy ina Ajmal din yake?"
Da sauri Mummy ta sakarmata hannu ta ce'' wanan wacce banziyar magana kike tom miye hadinki dashi bare kisan inda yake.''
Mummy ina bukatar ganinsa dan Allah ki hakuri zan je in duba shi.''
Ganin Mummy tayi jim ya saka KUDRAT cire abin karin ruwan da aka yi mata ta mike tsaye tare da nufa hanyar Fita nan Mummy da Fareeha dake cike da takaicinta suka bi bayanta dai dai lokacin aka fito da Ajmal sai da ta kare masa kallo tsaf an saka mata kalle fari a goshi an daure shi ga pamcema gefen fuskarsa duk ta kumbra da sauri ta nufe sa tare da fadawa jikinsa ta fashe da kuka ta ce'' Ajmal su waye suka yi maka haka ? Me kayi masu suke son kashe ka.''
Ta karashe tana shafa gefen fuskarsa suna kallon Ido cikin Ido ,da kyar ta iya daga hannunsa da ji kansa ciwo garesa ya daura saman kanta yana shafawa hakan ya bata damar kwanciya saman kirjinsa ya ce'' sune wanda na tafi aiki kan ogansu a tsan Ingale.''
Kamar jira take ya karisa maganar ta dago suka Kuma kallo juna kafin ta fashe da dariya ta ce'' sun yi man dai dai ka zata zan ji tausayinka ne sai de nayi fatan Allah ya kara ya sa a samu wanda zasu raba ka da hannayenka Kamar yanda kaso nawa su lalace kasan kukan da nake yi ina jin haushin da baka mutu a wulakance ba,kasan ma'anar suman da nayi na rashin ban dauki haukunci da nayi niyar aikata maka ne amma alhamdulilah naji dadi da ganinka haka saboda banason kayi mutuwa cikin farinciki bare tazo maka a sauka ke, ta karisa tare da saka hannayenta saman kirjinsa ta tura sa baya take kansa ya bugu ga bangon wajen ta watsa masa harara tsanar sannan ta bi hanyar fita daga asubitin tun da dama an sallama me su .''
Ganin haka ya saka Fareeha bin bayanta cike da farinciki ta ce'' yess kawata gaskiya tun da muka hadu baki taba birgeni irin haka ba wai ko a haka muka barsa kwaliya ta biya kudin sabulu bare kuma akwaye jan aiki irin wanan dramer da kika yi haka ashe kinsan ma'anar hakan da kika yi lanle kawata ke din ta musanman ce .''
Mtsss ke nifa abin da nayi wallahi ban ji dadinsa ba dauriya kawai nayi nida ya kamata nayi jinyarsa sai gashi ina masa fatan wani hadarin ya kara afkuwa da shi gaskiya ba Amin ba.''
Wani irin dundu Fareeha ta kaima kudrat mai zafi ta ce'' dan ubanki sai ki koma tun da babu wanda ya rike kafarki yar rainin hankali kawai.''
Dariya kudrat ta fashe da shi ta ce'' kaji man karfin hali nida mijina ace bazan damu da shi ba rayuwar tawa .''
Tirrr kin ji bakin haushi wallahi.''
Suna kaiwa nan Suka tare mai napep lokacin Abba da Mummy suka fito jin suna yi masa kwatamcen tsohon gidansu da sauri Abba ya fadamasa inda za'a kaisu nan suka shiga Mummy kuma mamaki ne ya kamata tom wacce anguwa zasu tafi kawai an sallamo yarinya daga asubiti ace za'a tafi yawo da ita.''
Suna isowa Suka gani wani tamfatsecen gida ya hadu sannan ya tsaru sosai kallonsu Mummy ta yi, ta ce'' Malam ina kuma muka zo?"
Gidanmu mana mu shiga daga ciki.''
Malam ina muka samu gidan nan daga kwanan asubiti sai dawo mu tarar da wanan watsetsan gidan kodai yankar kai kafara ban sani ba.''
Kudrat da ita kanta mamaki ya hanata magana dan tunaninta tun da tayi aure suka chanza gida shi yasa bata damu ba saboda taji wata sabuwar anguwar .''
Cike da tsiwa ya ce'' ke Fareeha kamata ku shiga daga ciki ! Ke Kuma idan baki ga damar shiga ba kiyi zama a wajen har lokacin da kika ji labarin yanda na same sa kawaii mata sai kace wata karamar yarinya ki tsareni da tambaya a waje.''
Jin haka ya sakata biyar bayansa tana tunanin inda ya samu wanan gidan.''
*******
Ajmal kuwa tun da Kudrat ta tura sa ga bango yake kallon kofar data fita tunanin maganganunta suna sake dawo masa gaskiya ya riga da ya bata damarsa kamar yanda ta Sanar da shi innalillahi yanzu gashi yana Jinya ya za'ayi na tafi wajenta wallahi akwaye matsala rashinta a cikin rayuwarsa ya illayi ka taimake ni kudrat ta dawo hannuna wallahi zan mata ruko mai kyau na tarairaye ta Kamar kwai I love you my cutie ta.''
21/05/2023, 10:56鈥疉M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
25&26
Suna shiga gidan Fareeha ta hadamata ruwan wanka ta ce'' idan kin ga dama sai ki tashi ki wanka idan kuma Ajmal din zai yi maki sai ki jira shi .''
Murmushi kawai ta yi, ba tare da ta ce komai ba ta nufi toilet kafin ta fito Fareeha ta kunna A.C dakin ya dan dauki sanyi sannan ta kara gyara shi ta saka turare sannan ta fito mata da kaya a dai dai lokacin tafito wani sanyayen kamshi ya ziyarce ta take ta lumshe idanu ta ce'' hmmm irin wanan gata da ake nuna min ga kamshi turare ga A.C da suka hade sai ya bada wani Ni'imatacen kamshi wai Allah gani cikin Aljannar duniya .''
Shiru Fareeha ta yi,mata ko ci kanki bata ce ,ita ta nufi gaban madubi ta gyara kanta da taimakon Fareeha ta shirya ta dauki rigan data gani ta shan iska ce yar guntuwa bakinta iya guiwarta tana da siraran hannu sannan daga tsakiya a bude take yanda Operation din ta zai sha iska sannan ta kamata ta zaunar kan gado tare da ja mata Blanket ta rufe mata kafafunta sannan ta dauki gyalenta da Jakarta ta ce'' ni zan wuce gida .''
Da sauri ta rike hannunta tare da marairaice fuska ta ce''kawata fushi kike dani ?" Kudrat din ki pah ce dan Allah ki hakuri dawo ki zauna .''
Ba tare da ta tanka ta ta zauna tare da kauda kai gefe sannan Kudrat ta ce'' kawata dan Allah karki fara wanan fushin dani nasan a yanzu idan na cire maki Mummy babu wanda ya fiki sanin halina ga irin bakar azaba da wahalar dana sha a gidan Ajmal ya ci ace ko auren soyayya muka yi na hakura da shi amma wallahi ni kaina ina jin haushinsa sai de na rasa dalilin da yasa sonshi ya shiga bansan ta wace hanya ya bi ya shige jikina ya bama zuciya sako har ta amince da son abin da nafi tsana a rayuwa ta har ga raina bana bukatar ganin Ajmal amma a zuciya ta makil take da kaunarsa ina dauriya sosai kawata kawai dan na farantamaki nake ci masa mutumci ki man uzuri dan Allah sannan kamar yanda na fadamaki sai ya gane bashi da wayo ko bani ba zai yi shakar yi ma duk wata ya mace haka.''
Ajiyar zuciya Fareeha ta Sauke ta ce'' duk fadi tashin da nake yi duk dan daurewar farincikinki ce kudrat idan baki bani hadin kai ba nasan kunya zaki bani ina son ki gasa masa aya mafi tsananin zafi a hannunsa har ta kona masa zuciya.''
Karki damu insha Allah bazan taba baki kunya ba yanzu dai komai ya wuce ki hakuri.''
Cire gyalen ta yi, tare da rumgume ta ta ce'' kina tunanin zan iya tafiya na barki idan ba dare ya yi ba wajen Mummy zani in zauna amma tun da mun shirya zan taya ki fira.''
Dariya suka yi a tare lokacin Mummy ta shigo dauke da plate a hannu ta ajiye gabansu ta ce'' ku ajiye wanan surutun kuzo kuci abinci .''
Bude plate din fareeha ta yi, ta gani gasashiyar kaza take yawunsu ya tsinke Kudrat ta ce'' Allah Sarki mutuniyar rabona da ita tun shedan yana dan kauye .''
Dariya suka kuma sakawa sannan suka fara ci nan Mummy ta dawo ta kawo masu jus da ruwa sai cup biyu sannan ta fita nan ta barsu suna cin abinci suna hirarsu .''
Zuwa yanzu Abba ya Sanar da Mummy duk abin da ya faru tsakaninsa da Ajmal duk da taji babu dadi amma ya zata yi tun da haka Allah ya tsare masu ya bata miji kwadayaye haka zata bi shi.''
***********
Ajmal kuwa har yanzu yana kwance a asubiti inda a zuwa yanzu iyayensa sun samu labarin harin da aka kawo masa sun zo dan yanzu ma a jikin mahaifiyarsa yake kwance tana shafa kansa tare da jajanta abin da ya faru inda kanwarsa Fadila ke tambayarsa Anty kudrat.''
Ya ce'' batanan tana gidansu Kudrat ta guje min ta tafi ta barni Momy ki tausaya min ki tafi gidansu ki bata hakuri ta dawo gareni ita ce kadai maganin waraka ta pls Momy.''
Ikon Allah me kayi ma yar mutane har ta tafi ta barka cikin wanan halin Kuma ?"
Momy duk laifina ne na cutar da kudrat sosai iyayenta sun yi fushi sun tafi da ita gida.''
Kai yanzu Ajmal duk yanda naja maka kunne kan kada ka kuskura ka bata ma yarinya mutane shine ka biyewa sharri zuciya kayi abin da ranka yake so wato ni ban isa da kai ba bare in fada kaji dan ka gani bani gari nida kanwarka batanan bare na turo ta ta dauki rahoto ko shine kayi son ranka ya maka kyau .''
Momy ki hakuri nasan na tamka babban kuskure a rayuwa nasan wanan abin da ya faru duk alhakinta ne ya ja min har aka yi galaba a kaina.''
Ajmal ka bude kunne ka saurare ni tun da har zan fada kaki ji kayi amfani da abin da zuciyarka ta tsara maka tom nima babu ni babu maganar zuwa gidansu Kudrat da sunnan ta dawo gidanka yanda kabi ra'ayinka sai ka bi hanyar ka dawo da ita dan bana ciki da iskanci wallahi .''
Momy ki hakuri dan Allah bata ma ko saurare na bare kalamaina suyi aiki kanta dan Allah Momy ki tausaya min.''
Sauke kansa tayi daga kan cinyarta ta mike tsaye ta ce'' duk son da nake maka hakan ba zai bari na baka dama ka cutar da wata ya mace ba ta min dai dai kuma da bata yi hakan ba wallahi dana tsane mata amma yanzu ma kwaliya ta biya kudin sabulu.''
Tana gama fadan haka ta fice daga dakin , kallon Fadila ya yi, ya ce' kanwata dan Allah ki tausaya min Momy ta yi, fushi dani.''
Tsaye ta mike ta ce'' idan har Momy zata juya ma abin da ta Ha茂fa baya ni miye nawa dan na juya ma dan uwana baya idan baka tafi ka dawo da matarka ba ba zaka san mahimancinta ba dan haka nima kaga tafiya ta .''
Tana kaiwa nan ta fice daga dakin wasu zafafan hawaye ne suka gangaro masa wani dana sani yana kara ziyartarsa gashi yanzu Babu Kudrat ga mahaifiyarsa ta juya masa baya haka ma kanwarsa waye zai yi jinyarsa .''
Fadila na fitowa bayan sun shiga mota Momy ta ce'' ina ne gidansu yarinyar.''
Ni dai jiya da muna fira ya ce min ya chanza masu gida suna sabuwar kasuwa cikin day daga gidansu.''
Hakan ya sa Momy ta bama driver umarni ya tafi tsan babu musu suka dauki hanya tafiya basu jima sosai ba suka iso saboda gudun da yake yi suna isowa suka fito nan suka samu Abba kofar gida da sauri Momy ta yi, masa magana suka gaisa ta bashi sani nan ya shiga da ita ciki sosai Suka sha karamawa wajen Mummy sannan ta zauna suka kara gaisawa ta ce'' Hajiya nazo ne kan maganar Kudrat da kuma yarona Ajmal .''
Hade fuska Mummy ta yi, ta ce'' ko bakin airport ban tafa zuwa ba zaki iya kirana da Aminatu ko Mummy .''
Sorry Aminatu gaskiya ga yanda kika tarbe mu da gani ke macece mai karama da son kyautatawa ma duk na tare da ita banji dadin abin da ya faru tsakanin yaran nan ba saboda bana gari aka yi auren amma sai da muka yi waya nayi masa fada kuma kusan kullum idan na kira shi sai na masa fada amma ki hakuri yanzu da na samu labari nayi masa kacakaca kuma nazo na kara karfafa maku guiwar komai zai yi karku barshi ya gana da kudrat dan Allah.''
Murmushin jin dadi Mummy ta yi, ta ce''ba damuwa Hajiya kamar yanda kika tsara hakan ne zata faru.''
Tsaye Fadila ta mike ta ce'' Mummy ina antyn tawa .''
Da hannu tayi mata nuna da dakin da duke ciki .''
Cike da zumudi ta nufa dakin su kuma su Momy suna ta Firansu kamar sun shekara da juna a tare
21/05/2023, 9:48鈥疨M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
27&28
Tana shiga dakin dauke da Salama a baki ta tana murmushi suka amsa sannan ta yi,tsaye tana kare masu kallo kafin ta kada yatsun hannunta tana nuna Kudrat ta ce'' yeah wanan ita ce antyna ko ba'a fadamin ba domin ita ta kasance kyakyawa fara mai tsayin gashi manya idanu da kyayawan murmushi ga tausayi da hakuri harda juriya .''
Tana gama fadan haka ta nufi wajen Kudrat ta fada jikinta ta ce'' na fadi gaskiya ko antyna .''
Kallonta kudrat ta yi, murmushi shimfide a fuskarta ta ce'' sosai ma yar kanwata yakk .''
Lafiya l'au Allah ya sa kin gane wacce kanwar taki antyna .''
Hmmm ai kamaninki ba zasu face min ba saboda sak keda yayanki sai de ya dan fiki kyau da haske .''
Dan fata fuska ta yi, ta ce'' yanzu kike yabon wanan mugun ni kike kushe ni haba Anty karki son kai pah.''
Cike mamaki Fareeha ta ce'' dama kinsan abin da ya faru ne ?"
Sosai ma nida Momy yau yake Sanar damu Anty bata gidan ya fadamana dalili domin shi Yayana duk abin da ya aikata bai cika boye sa ba sai de a yanka sa idan Anji tom shine Momy ta yi, masa fada na fitar hankali kuma ta yi, fushi da shi sosai kuma nima hakan dan yanzu muka barshi a asubiti babu wanda zai kula da shi.''
Innalillahi me ya sa haka dan Allah ku tafi ki kula da shi kanwata nasan kina sona sannan kina son farinciki na ko.''
Jinjina mata kai Fadila ta yi, ta ce''saboda haka ne ya sa naji banason ganinsa saboda ko dabba ba zata yi abin da yayi ba Amma duk da abin da ya yi maki kike tunanin in kula da shi tab gaskiya bazan iya ba Momy ta kula da shi nima in kula da Antyna.''
Murmushin jin dadi Kudrat da Fareeha suka yi sannan kudrat ta ce''ina Momy ya kamata ta zo ta gani yar tata saboda ina zumudin ganinta da zan iya tafiya da kaina tuni na isa gurinta .''
Mikewa Fadila ta yi, ta nufi hanyar fita tana fadin bara ina janyo maki ita.''
Tana Fita Kudrat ta ce'' kawata yanzu kin yarda da abin da yarinyar nan ta fada baki tunanin wari shiri suke yi a kasa.''
Ko day dan da ganin yarinyar tana da hankali sannan yanayin yanda take maganar ya nuna tsantsar kaunar da take maki.''
Nima yarinyar ta kwanta min a raina gaskiya suna da kirki .''
Amma anyi rabon shi lokacin da Ajmal yake bacci ,cewar Fareeha.''
Suna tsaka da fira su Momy Suka shiga dan yunkurawa ta yi, zata mike Momy ta yi saurin dakatar da ita da hannu alamar ta yi zamanta Babu musu tana murmushi ta zauna tana gaishe ta amsawa ta yi, nan tazo ta duba lafiyarta Suka dan zanta sannan ta mike ta ce'' Fadila ta shi mu tafi gida sai zuwa gobe insha Allah.''
Kai Momyna gida tun yanzu gaskiya ni ki tafi wajen Antyana zan kwanta.''
Iyeehh ai sai ki fama mata op茅ration wajen gigin baccinki ba yanzu ba sai ta warke sosai sannan dan nasan ko surutunki zai hanata bacci .''
Dariya su kudrat suka yi ganin yanda take turo baki, sannan Fadila ta ce'' wai Antyna keda kawar Antyna ina surutu .''
Fareeha ce ta ce'' A''a kina da kadan ba diyawa ba .''
Wai Antyna tafada tana turo baki gaba .''
Girgiza mata kai Kudrat ta yi, ta ce''rabu da ita tsokanarki take .''
Ai ki fadamata ina da saurayi soja idan bata min biyayya ba zan sa ya kulle ta .''
Dariya suka kwashe da ita sannan fareeha ta ce'' idan za'a tafi dani sai a hada da antynki tun da kawata ce ko.''
Tom daga ranar zan daina soyayya da shi kuma na daina kula shi saboda Antyna ta musanman ce sannan tafi ta kowa .''.
Sosai suka fira wacce duk rabin ta barkwanci ne daga bisa suka yi tafiyarsu duk da Fadila taso zama da Kudrat ita ma kudrat din haka saboda tun da ta daura idanu kan yarinyar taji ta kwanta mata a rai harta fareeha da Momy saboda Fadila tana hankali da natsuwa ga surutu abin da ba'a tambaye ta ma zata fadi sannan akwaye tsokana da barkwanci .''
******
Haka rayuwar Ajmal ta kasance har tsawon sati day su Momy basu dawo ba sai de a aiko masa da abinci duk abin duniya ya addabe sa Alhamdulilah sosai jikinsa ya yi kyau ya warke sosai ba sosai dan haka ya nemi Salama daga asubiti da doctor ya so ya kara warware wa amma ya ki amincewa ba yanda ya iya hakan ya sa ya sallame sa kai tsaye gidansu Kudrat yazo har cikin falo ya yi,sallama Mummy dake falo tana yanke farce ta dago tare da amsa masa sallamar babu yabo ba fallasa sosai ya Sha jinin jikinsa ganin kallon da Mummy take aika masa kafin ta ce'' lafiya me kake yi a nan ko takardar kazo kawo min ne ?"
Ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' Mummy dan Allah karki rabani da Kudrat ki tausaya min wallahi zan gyara halina ko a iya haka aka barni nasha bakar azaba.''
Azaba ai kadan ka Gani kuma wanan matsalarka ce saboda haka ka tashi ka fice min daga gida.''
Naji zan tafi amma dan Allah ki barni na gani halin da Kudrat take ciki .''
Ina ruwanka da ita kaje kayi jinyar kanka kafin kace zaka yi ta wani wallahi Idan so dubu zaka zo gidan nan ba zaka taba ganin Kudrat ba.''
Sosai zuciyarsa ta karaya kamar wanda aka aiko ma da sakon mutuwa haka ya mike jiki ba kwari ya ce''ki hakuri zan tafi dan Allah ki gaishe min da ita da jiki.''
Ko ci kanka Bata ce masa ba hakan ya Saka shi fita yana tunane tunane kala daban daban tafiya kawai yake bai san inda yake nasa kafarsa ba har shigo tsakiyar kwalta mota tayi gaba da shi sai da ya wulwulo tun daga samanta har bayan motar ya fadi timmm da kasa.......''
Kuyi maneji da wanan sai da safe insha Allah
22/05/2023, 5:29鈥疨M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
29&30
Da sauri suka tashi mota hade da kwasawa a guje suka bar wajen Momy da Fadila da zuwansu kenan suka hango abu kamar mutume a kwance da kamar ba zasu tafi ba kuma sai kuka bi bayansa kuma dalilin zuwansu dama daukar Ajmal suka zo Fadila dake gaba ta duba ko waye tana ganin Fuskar Ajmal ta yi, sharkaf da jini ta fasa wata uwar kara wacce ta saka Momy karisowa bata shirya ba da gudu Fadila ta yi, gidansu Kudrat tana shiga Mummy dake zaune falo ta fara cin karo amma tsabar kidima ko sallama bata yi ba bare gaisuwa kai tsaye dakin Kudrat ta nufa tare da fadawa jikinta tana haki da sauri Fareeha da Nawal dake zaune suka mike tsaye suna kallo hanyar da ta shigo Kudrat kuma sosai hakan ya daga mata hankali ta ce'' Fadila lafiya kika shigo haka ? Me ya faru ne?"
Kuka ta fashe ta ce'' Anty mun shiga yaya na.''
Hade fuska ta yi, ta ce'' me ya samu yayan naki.''
Innalillahi akwaye matsala Yayana .''
Tana gama fadan haka ta fito waje da gudu Idan hankalinsu Kudrat yafi dubu tom ya tashi ganin zata barta cikin duhu ya sakata mikewa ta zari hijjab da sauri ta saka ta fito a guje bata ma ganin hanyar da take bi hakan ya sa ta ci karo da bango ji kake gumm amma bata damu ba ta fito waje Mummy da su Nawal suka bi bayanta suna kiran sunnanta lokacin motar su Momy ta tashi suka dauki hanyar asubiti bata tsaya wata wata ba ta tare mai napep ta ce ya bi bayan motar suma adaidaita suka shiga suka bi bayanta , Kudrat kuwa gabanta sai dukan tamanin tamanin yake suna isowa bata san iya adadin kudin da ta mika masa ba ta yi, gaba garin shiga cikin r茅ception ta fadi kasa har sai da hannunta da kafarta suka gurje amma ko kadan bata ji zafin ba tana shigowa suka hadu da doctor cike da tashin hankali ta ce'' Doctor ina Ajmal yake ? Me ya sa mesa ne .''
Tsaye ya yi, yana kallonta har sai da suka hada idanu sannan ya mata alama da ido data share hawayenta , sannan ta daina kuka ta hada da murmushi tana yi haka ya mata alama da hannu ta biyo bayansa babu musu ta yi, haka suna shiga ya zauna amma ita ta kasa tsaye ta kasa zaune sai zagaye zagaye take ya ce'' Kudrat ki kwantar da hankalinki inde zaki abin da na fada tom mijinki zai dawo da natsuwarsa.''
Kafe sa idanu ta yi, alamar tana saurare sannan ya ci gaba da fadin'' Mijinki ya yi, hatsari inda hannunsa da kafarsa ta goce saboda haka yana bukatar mai jinyarsa sannan yana dauke da matsananciyar sha'awa dan zuwa yanzu idan bai samu mace ba mahaifarsa zata samu matsala ko kuma shi ya rasa ransa abu mafi muni shine sa'ilin da motar ta buge sa kwakwalwarsa ta bugu wata kila zai iya tashi normal yana bukatar farincikinki saboda zuciyarsa data fara shiga damuwa , ko Kuma ya tashi a marar hankali shi ba mahaukaci ba kuma ba mai lafiya ba saboda haka Inde lafiyarsa kike nema sai kin jajirce .''
Ajiyar zuciya ta Sauke ta ce'' doctor yanzu yana ina Kuma a wane ka barshi.''
Yana kwance rai a Hannun Allah sannan duk mun rufe masa jikinsa da farin kyale irin na likita saboda babu inda ke kalluwa a jikinsa saboda Kamar a jikinsa aka markade mutume tsabar yanda ya tsananta ko kyau kallo babu idan ba ajiye hankalinki kika yi ba ba zaki taba gane Ajmal ba .''
Zan iya ganinsa Doctor.''
Yeahh yana dakin da aka kwantar da shi tun farkon jinyarsa .''
Tana jin haka ta bude kofa zata fito ta gani Su Mummy tsaye dukansu kasa tayi da idanu saboda hawayen da suka cika mata idanu ta rafa gefe zata bar wajen da sauri Fadila ta kama hannunta ta ce'' Antyna dan Allah ki kula min da Yayana wallahi na tsora ta da yanayinsa ki tausaya ki yafe masa ko a hakan ya sha azaba ki dawo gare sa saboda tunaninki shi ya hada sa masa wanan hatsarin da kuma kaddara dan Allah karki tafi ki barshi Antyna .''
Murmushi Kudrat ta yi, tare da daura hannunta saman fuskarta tana shafe mata hawaye ta ce'' Haba kanwata kuka kuma kina jaruma dan Allah Karki bani kunya addu'a kawai yake bukata ba kuka ba kin ji yar gold di ta.''
Hannunta ta daura saman na Kudrat dake kan fuskarta ta ce'' Antyna nasan a yanzu kin fi kowa shiga damuwa da tashin hankali saboda maganganun da Doctor ya fadamaki ki man Alkawarin zaki koma ga Yayana kuma ki kula da shi tun da a yanzu kin warke sosai Baki da matsalar komai.''
Karki damu ba zan taba tafiya na bar Ajmal cikin wanan halin ba banason kukan nan ki man murmushi ko hankali zai kwanta ko Kuma na hada ki da surukina soja .''
Yanayin yanda ta karashe maganar ya saka Fadila dama duk wanda yake wajen dariya sannan ta rabu da Fadila ta nufi hanyar dakin Ajmal duk suka mara mata baya suna budo kofar da sauri Kudrat ta juya baya saboda yanda ta ganshi a jagalgale babu kyau kallo ba Fareeha dake da dakakiyar zuciya da tafi Kudrat jin haushin Ajmal sai da ta sauko tausayinsa ya shige ta sosai idanunta Suka kawo ruwa ta kauda kai gefe Mummy kuwa kasa hadiye yawu ta yi, saboda yanayinsa nan Suka shiga girgiza kai saboda tsabar tausayinsa lanle rayuwa ba komai ba wanda ya dauke ta wata aba zata mai da shi ba kowa ba Allah ya mana cikawa da Imani .''
Kuka Kudrat take tana jan numfashi Kamar wacce aka aiko ma da sakon mutuwa sake juyawa ta yi, ta dube sa da dan gudunta ta nufe sa tare da zaunawa kan kujerar dake gefenta ta daura kanta saman kirjinsa tana ci gaba da kuka hawayenta daya dasa saitin zuciyarsa ne da sauri yaja wata irin ajiyar zuciya take jikinsa yafara rawa gadon yana girgiza ganin haka ya Kara daga ma kudrat hankali ya fara girgiza shi tana kiran sunnansa Fareeha kuwa tuni ta tafi kiran doctor dan a tare ma suka shigo nan ya kora kowa amma Kudrat taki fitowa daga dakin sai ma mankale sa data kuma yi dan ji take tana fita zai tafi ya barta kamar Haskenta .''
Da kyar Doctor ya sa ta rabu da kirjinsa suka fara aikinsa suna kammallawa yana cire gam ta ce'' doctor baka ce zaka Fita?
Iska ya fizgar sannan ya ce'' ba komai bane har bawar zuciya ce amma karki damu insha Allah zai fardado.''
Yana gama fadan haka ya fice hakan ya sa su Momy suka dawo dakin zaune suka iske ta ta yi tagumi da hannu day dayn kuma yana rike da nashi tana murza shi a hankali tana kuka.''
Dafata Fareeha ta yi, ta ce'' kawata Sannu haka Allah ya kaddara ki dauki hakuri da juriya ki rumgume mijinki hannu biyu ki yafe masa ku bude sabuwar rayuwa a yanzu da kike kusa da shi ya kamata ki dauki duk hukuncin da kika ga ya dace dan ki dauki fansa .''
Jinjina mata kai ta yi, ta ce''na gode fareeha inshallah.''
Haka suka wuni dakin bayan sun gama jajanta ma junansu sai abinci da Momy ta saka aka kawo duk Suka ci amma Kudrat sai da ran Mummy da Momy ya bace sannan ta ci dan kadan sai dare sannan Momy ta ce'' Kudrat ya kamata ku tafi gida dare ya yi, zuwa safe sai ku dawo ko.''
A'aa Momy ni ba zan tafi ko ina ba ina tare da mijina kawai ku tafi zan kula da shi .''
Har Momy zata yi, magaba Mummy ta yi, saurin dakatar da ita ta ce'' ki barta sai ku zauna a tare ni zan tafi da Fadila sai su kwanta da Fareeha tun da dama nan gidan take tana taya KUDRAT bacci.''
Tom ba damuwa driver yana waje idan ya ajiye Nawal sai ya wuce da ku tsan din .''
Mikewa suka yi duk suka Fita nan aka bar Momy da Kudrat duk yanda Momy ta so Jan KUDRAT da fira hakan ya gagara hakan ya sa ta kyale ta har bacci ya dauke ta ita Kuma Kudrat sam kasa rumtsawa ta yi,sai kusan karfe uku ta kwanta tare da ajiye kanta gefensa '' ana kiraye kirayen sallah asuba taji kamar ana taba goshinta da yatsun hannu a hankali ta fara bude idanunta har ta Sauke kan hannun Ajmal dake motsi da sauri ta mike zaune tana kallonsa ganin har yanzu bai bude idanu ba ya saka ta fara kiransa cikin tattausar murya ta ce'' Ajmal ! Ajmal ! Ajmal ka tashi mana duk ka daga min hankali gani Kudrat din ka dan Allah kayi hakuri ka bude idanunka kaji.''
Maganar da Kudrat take ne ya tashi Momy amma bata ce komai ba sai ma kallonsu da take saboda yanda suka birge ta sosai saboda couple din su ya hadu '' Ajmal kuwa jin muryar Kudrat yake Kamar a mafarki har yanzu idanunsa a rufe suke ya ce'' Kudrat dan Allah karki tafi ki barni kece rayuwa ta idan bake bazan iya numfashi ba ina sonki fiye da tunanin mai karatu fatar baki ba zata fadi abin da ke zuciya ta ba tsabar yanda sonki yake makil a zuciya ta .''
Ganin sai sambatu yake ya sakata hura masa iska a hankali wajen idanunsa ta kai bakinta wajen kunnansa ta ce'' ka bude idanunka ga kudrat a gefen abin kaunarta wacce bata da buri a yanzu sai de ta ga farinciki ya wanzu a fuskar kyakyawar fuskar nan .''
Kamar jira yake ta karisa ya bude idanunsa tsabar farinciki da sauri ya yunkura zai tashi da sauri ta girgiza masa kai ta ce'' ka rufa min asiri karka kara ji man ciwo.''
Da hannunsa ya mata alama data matso kusa da shi, babu musu ta dan yi masa rumfa ya manna mata kiss a goshi ya ce'' I love you Kudrat .''
Har zata yi magana Momy ta yi, gyara murya da sauri ta koma da zauna a kunya ce suka hada idanu da Ajmal nan suka sakarma juna murmushin kauna .''
Momy ta ce'' tun da rashin kunyar har gaban idanuna yi ake ni daga yau bazan kara kwanciya asubitin nan ba matarka ta yi, jinyarka tun da ka warke sannan Kudrat ki tafi ki alawa lokacin sallah ya wuce .''
Da sauri ta sake hannunsa dake rike cikin nata ta wuce sum sum toilet tana murmushi.......''
馃ズkai jama'a comment yanzu yan kalilan suke yinsa kodai kun fara gajiya da Kudrat ne na ajiye rubutun ko kuma mu koma yin page 1 a rana馃様馃様
22/05/2023, 7:44鈥疨M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
31&32
Yana ganin shigewarta ya sosa keya yana sunkuyar da kai yana hadawa da murmushi tana fitowa idanunsa kanta suke langwafar da kai ta yi, tare da dage girar sama alamar me yake kallon" kashe mata idanu ya yi, alamar ta zo gare sa .''
Ta girgiza masa kai tana make kafada alamar bata zuwa .''
Kwafa ya yi, yana jinjina kai.''
Ta yi, murmushi sannan ta zo ya shimfida tapis ta fara sallah tana kammallawa ta yi, addu'a Kamar kullum sannan ta mike tsaye tana matsowa inda yake ta zauna saman kujerar hannunta ya kama ya dan matsa kadan '' da sauri ta dan matse fuska alamar ta dan ji zafin dadi sannan ta wainar da idanu tana murguda masa gefen baki .''
Cutie kin ga yanda kika kyau komai kika yi yana kara maki kyau Masha Allah gaskiya dana barki dana nayi asara ina mai kara bada hakuri duk na kasance mai babban laifi a wajenki amma kin zabi zam.......''
Da sauri ta daura hannunta kan bakinsa tana girgiza masa ta dan marairaice fuska ta ce'' ya wuce lafiyarta ita ce burina a yanzu .''
Sai de idan zaki zauna tare da ni.''
Murmushi ta yi, ta ce'' ina tare da kai har abada.''
Har zai yi magana Momy ta fito hade da gyara murya hannunta ta janye daga bakinsa suka koma yin fira ta kurmanci ,Momy na gama sallah Kudrat ta durkusa har kasa ta ce'' Momy ina kwana.''
Lafiya lau Kudrat ya kika tashi.''
Alhamdulilah nida Mijina.''
Rike haba Momy ta yi, ta ce'' tom na tambaye ki wanan ne ?"
Da sauri taja baki ta yi, shiru bayan ta gama bata hakuri, Momy kuwa har yanzu bata wani sakarma Ajmal fuska ba suna nan zaune su Fadila suka shigo da sauri Kudrat ta mike tsaye ganin Fadila zata fada jikin Ajmal ya sa ta yi,saurin rumgume ta ta ce'' Haba ki gyara masa yanzu bai da wanan karfin kina fukekiya haka ai sai ki Karasa shi.''
Dariya suka Saka ta ce'' Antyna daga shigowa zaki fara tsokana ta ko.''
Tom ai gaskiya na fada ko Fareeha .''
Uhmm wanan Kuma tsakaninku ne dan ba'a shiga ku bar mutume tsakiyar kasuwa .''
Tana gama fadan haka ta dubi Momy ta gaida ta sannan ta ce'' Ajmal ya jikin?"
Kamar saukar aradu haka yaji sautin muryan Fareeha ta doke sa dan tunaninsa yanda yake bata haushi ba zata iya masa magana ba , a kunya ce ya amsa da lafiya l'au .''
Bata kuma cewa komai ba ta zauna suna dan taba fira sama sama saboda basu wani sakewa dan mutanan dake dakin .''
Haka Kudrat da Momy suka ci gaba da kula da Ajmal har aka cire masa farin kyalen dan yanzu ana dan kama shi a shigar da shi toilet saboda kafarsa dake a goce ganin lafiya ta samu sosai dan wani lokacin yana dan taka kafar ya sa Momy ta din ga tafiya tana barinsu .''
Yau ma suna dakin da dare shi Ajmal bacci ya fara daukarsa suka ji wayarsa tana ringing ganin sunan Habibty ya sakata mika hannu ta dauka ,a day bangaren aka ce'' Habibi na shine zaka tafi ka barni daga kayi kwana day sai ka manta dani kuma kullum ina zuwa gidanka amma a kulle sai ma sojoji da aka zuba a wajen suna tsaron gidan ka yi masu magana su barni na shiga ciki.''
Bada Habibi kike magana ba da matar Habibi kike magana wacce ita ce silar kin komawa wajenki saboda na isa da mijina.''
Ke banza yar talakawa uban waye ya baki izinin daukar wayar saurayi na.''
Saboda tana ta mijina ke igiya nawa ke tsakaninku da shi sannan duk talauci na bai sa na bi rudin zuciya na shiga karuwanci ba ni dake waye mai daraja a idanon duniya .''
Wallahi kika bari muka hadu sai na shuka maki rashin mutumci.''
Idan kin fasa kinci uwarki sannan ke baki cika yar halak ba ki shiga hankalinki dan fada da matar soja tamkar tashin duniya ne a gare ki dan haka ki hankali sannan wanan shine magana ta karshe ni dake idan kwatakwalcinki ya tashi kika kuskura kika kira mijina wallahi sai kin yi dakin sani sannin Ajmal da kika yi a rayuwarki banza jaka karuwa kawai.''
Jin an fizge wayar daga kunnenta ya sakata juyawa tana kallonsa ranta a matikar bace ta fashe da kuka da sauri ya kamata ya kwantar kan kirjinsa yana bubuga bayanta alamar rarashi sosai taji dadin kwanciyar hakan ya sa ta labe har sai da ta tsagaita kukan sannan ya ce'' me ya sa kika yi haka cutie na?"
Tambaya ta kake dan nayi fada da karuwarka tom shikenan hakan laifi nayi kenan shikenan dama namanka take kaje wajenta dan ta debe ma kewa ka yi mata abin da take so taji Dadi.''
Dan dago da kanta ya yi,suka hada idanu waje guda sai da suka dauki 15mnt ya ce'' KUDRAT kin yarda dani mijinki ne ? Nasan yanzu kin gama gane tsantsar son da nake maki tun da kika karace amso shin dake cikin kwayar idanuna.''
Hakan zai tabbatar min da cewa baka neman mata soyayyar da kake man ita na hango ba halayarka ba .''
Ganin duk ta fita hayacinta ko da magana ya yi, mata ba zata fahimce ba hakan ya saka shi cafkar bakinta ya fara kissing din ta ya dan dauki lokaci sannan ya janye bakinsa, ita kuma wani yanayi ta shiga dan rabonta da wanan kissing din tun Haskenta yana nan ganin Kamar bata hayacinta ya saka shi wura mata iska cikin idanu da sauri ta lumshe su tana lafewa cikin jikinsa shi kuma ya yi, gyaran murya ya ce'' Cutie wallahi tun da nake a rayuwa ta ban taba shiga jikin wata ya mace data wuce ke kece farko dana baki kimar mazantaka ta saboda idan zaki ankara ban shiga jikinki kai tsaye ba sai da na sha wahala.''
Tom idan baka zina me wanan yarinyar take a gidanka kuma kamankun da nayi kana shafa jikinta hade da kissing din ta su Kuma me zaka ce min a kai.''
Wallahi bakinsu Kenan kuma idan kina kusa ne muka yin haka amma daga haka babu komai tsakanina da ita.''
Kallon tuhuma ta shiga aika masa da sauri ya karkarce kansa ya ce'' na rantse da girman Allah wallahi ban taba aikata abin da kike tunani ba kuma insha Allah shima na riga da na tuba na daina.''
Sai a lokacin ta lumshe idanu ta ce'' tom ina son ka kira ta a yanzu ka fadamata ta fita daga sabgarka idan ba haka ba zan tashi yanzu inyi tafiya ta kuma sai de wata bani ba .''
Kamar wata uwarsa bai wani musu ba ya dauko wayarsa tare da kiran num din Asma tana dagawa cike da farinciki tana wani kashe murya ya daka mata tsawa ya ce'' keeee Malam dakata daga yau ba sai gobe ba karki kuskura ki kuma kirana sannan na yanke dukan alakar dake tsanina dake .''
Wani irin garam gagam taji gabanta ya fadi tun daga fara maganarsa ta ce'' innalillahi Ajmal ya zaka yi man haka dan Allah karka yanke alakar dake tsakaninmu duk ba komai kake man ba kwanciya a kirjinka ya zame man jiki kayi hakuri me ya sa kake son rabuwa dani.''
Kin samu rabonki !! Sannan kuma matata ce take bukatar na rabu dake saboda a yanzu ni mallakinta ne idan kuma kunne yaji jiki ya tsira.''
Yana kaiwa nan ya katse kiran, murmushi Kudrat ta yi, ta kara kankame sa ta ce'' ina sonka mijina .''
Dan kama kunnenta ya dan ja da dan karfi suna dariya ya ce''rigimamiya ta nima ina sonki Kuma burina mu rayu da juna har abada .''
Hira suke sosai daga nan wasa ta fara sauya salo ganin zasu wuce gona da iri ya saka su sai ta kansu , Kudrat kuwa tana lafe a kirjinta duk ya kashe mata jiki .''
Abu Kamar wasa daga fira bacci ya yi, gaba da Kudrat gyara mata kwanciya ya yi, sannan shima ya kwanta tare da mankale sa a kirjinsa Kamar za'a kwace masa ita dan gani yake har yanzu Kudrat tana barazanar kaucewa daga rayuwarsa da wanan tunani har bacci ya yi, gaba da shi.''
Washegari baccinsu kawai suke sha saboda cika dare da suka yi, basu yi bacci ba har kusan karfe 8h basu farka ba dai dai lokacin su Mummy suka shigo kallon sarautar ubangiji suka tsaya suna yi Fadila da Fareeha kuwa kunya ce ta rufe su da kyar fareeha ta yi, kokarin daga kafafunta ta isa gare su nan ta fara tashin Kudrat , kara gyara kwanciya ta yi, tana komawa bacci ganin zata raina mata da hankali ya sa ta daki bayanta da mugun karfi babu shiri ta bude idanunta a hankali ta Sauke kan fuskar Ajmal tana sakin murmushi dukan da aka kara mata ne ya sa ta waigo tana bata fuska ganin Fareeha ta ce'' wanan wane irin iskanci ne haka kawai muna baccinmu cike da farinciki zaki wani tashe ni duba ki gani har kin tashe min abuna,ta karashe tana kallon Ajmal dake kallon dan karamin bakinta dake motsawa a hankali tana masifa amma kamar tana rarashin Fareeha din.''
A gaishe ku masoya!! bara mu koma idan kun tashi sai mu dawo, cewar Momy.''
A'a Hajiya mu dai tafi basu bukatar zuwanmu saboda muna katse masu Jin dadi.''
Da sauri Kudrat da Ajmal suka rabu da juna ta mike tsaye tana sosa keya shi Kuma sunkuyar da kai ya yi, saboda duk kunya ta gama rufe su musanman Kudrat dake zuba kamar ya'yan kanya.''
Fadila da Fareeha kuwa ban da dariya babu abin da suke daganan a sunkuyen take watsa ma Fareeha harara, Mummy ta ce'' ai ba Fareeha zaki harara ba mu da muka jawo su mune zaki ma haka.''
Kamar mai kyaya a kanta haka ta din ga sosawa ta ce'' ina kwana Mummy da Momy.''
Sai a lokacin suka amsa suna neman wajen zama, ganin haka ya sa ta shigewa toilet nan ta daura alawa tana fitowa Fareeha ta ce'' lanle soyayya ta yi, dadi sallah ma sai karfe 8h ake yin ta.''
Kamar ta nutse a kasa ta dago tana hararanta hade da jinjina kai alamar zata shigo hannu .''
Shiru su Momy suka yi nan ta yi, sallah da taimakonta shima Ajmal ya yi, sannan ta hadamasa tea mai kauri ta nufe sa da shi wajen karfe ne ya kama da hannunta ta sakarmasa murmushi a hankali murya kamar tsohuwar munafuka ta ce'' ko na baka a yanda zaka cika min cikin ka sosai kuma ga abinci yana jiranka.''
Da sauri Mummy ta mike ta ce'' Hajiya ta shi mu tafi wanan Idan bamu fita zasu yi abin kunya a gabanmu iyeehh .''
Dariya Momy ta yi, ta ce'' ai shi ya sa na din ga tafiya ta kina tambaya ta ba'asi gashi kin gane ma idanunki yara ko kadan babu yar kunyar nan saboda muna zauna .''
Marairaice fuska ta yi Kamar zata yi kuka saboda sa'idanun da su Mummy suke masu ya yi, saurin girgiza mata kai,alamar kar tayi ta zo ya rumgume ta ,har zata kwanta Fadila da tun da Kudrat ke tsaye gabansa ta zuba uban tagumi tana kallonsu ta yi, gyara murya ta ce'' lahhhh ........''
23/05/2023, 9:56鈥疉M - Mom Star馃専: 馃尲 馃尲馃尲 *KUDRAT*馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲
馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲馃尲
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION鉁嶐煆�*
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, al茩alaminmu 拼ancinmu.```
掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳掳
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star 鉁�)
33&34
Gyara murya ta yi, ta ce'' lahh Antyna ashe gaskiya Momy ta fada soyayya a kurame kuke yin ta ai yanzu na gani zahiri Kuma yarda zaki yi ya rumgume ki.''
Ya illahi !!! wanan a kwaye gulmataciya wallahi.''
Ganin dai ba za'a barsu suyi yanda suke so ba hakan ya sa suka hakura badan ransu ya so ba ,sosai suka sha fira inda su Momy suka yi tafiyarsu dan kawo abincin rana Fadila kuwa ta fita dan yin waya sai ya rage su uku Kudrat dake zaune kan kujera ta mike tare da komawa kan gadon asubitin da Ajmal yake ta jingina jikinsa dan jiyo da fuskarsa ya yi, ya manna mata kiss a kanta zuwa goshinta.''
Gyara murya Fareeha ta yi, ta ce'' idan ana sara a din ga duba bakin gatari dan kar watarana ya kuma yi ma mutume illa .''
Sunsan sarai abin da take nufi musanman Ajmal da ya tabbatar magana take fadamasa Kudrat ta ce'' kai kawata miye hakan kuma.''
Tom idan ba rame miye kawo rame nina nace dake nake ne .''
Shiru Kudrat ta yi, sai ma kallon Ajmal da take suna aika ma juna murmushi ''' ke ni Kinga tafiya ta zan yi gidansu Nawal ina da abin yi.''
Me zaku yi a tsan din?"
Yau ake kawo lefenta kuma nima cikin satin nan za'a kawo nawa dan Karki ji a bakin wani saboda haka sai na dawo.''
Dan fito da idanu waje ta yi, ta ce'' amma baku da kirki kawata yanzu za'a kawo kudin Nawal shine baku fadamin ba Koda ban tafi ba ai nasan zan ji dadi.''
Uhmm kedai ki zauna a gida saboda na tabbatar idan kin koma matar kulle zaki zama saboda ba lanle ayi hidimar bikin dake ba kuma mu ma daga zarar kin koma babu wanda zaki kuma gani.''
Murmushi kawai ta yi, dan ta gano magana take fadama Ajmal ta ce'' kai kawata ni na ce maki bazan tafi ba kedai kawai na kula tabarmar kunya kike nadewa da hauka.''
Ke kin sani nima nasan da hakan me ya sa kike son kawar da zance tsabar abin kunya ma har kirana aka yi aka zageni tasss kafin a bani umarnin karna kuskura nazo gidanki yo ni tunanin mutume bani da wajen zama ko a bola muke rayuwa ne .''
Fareeha akwaye jinini yanzu tun abin da ya faru a baya baki manta ba kina rike da shi a zuciyarki dan Allah badan ni ba kuma badan na isa ba kiyi hakuri tsanma kuskure ne kuma Allah ya kaddara sai ya faru mu zama masu hakuri domin mune da ribar hakan,cewar Ajmal.''
Tabe baki ta yi, tana mikewa tsaye ta ce''hakuri kam ya zama dole tun da wanan anacin sai manne maka take kawai kasan yan magana suna cewa mai hali ba zai fasa halinsa ba uhumm ni dai kunga tafiya ta.''
A ransa sai da ya jinjina zuciya irinta Fareeha idan da ita ce matarsa ya san ko wane hali zai shiga ba zata damu ba idan ma ya samu tazo duba shi tab wanan mijinta yana da aiki.''
Mikewa Kudrat ta yi, bayan Fareeha ta tafi ta dube sa ta ce''kayi hakuri kan abin da Fareeha ta yi maka tana da zafi ne da daukar abu babba sai kayi hakuri da halinta dan saboda idan ta sa abu a gaba sai ta gani hankalinsa ya dawo gare sa take saukowa ni zan shiga wanka ka kula da kanka yanzu zan fito kaji.''
Jinjina mata kai ya yi, ita kuma ta nufi toilet tana shiga ta wanke ta sannan ta yi, wanka towel ta dauko da yake ya dan rufe cinyoyinsa sai day wanda take tsantsame gashinta ta fito ta nufi wajen kayanta da sauri ya ce'' Cutie zo nan in nuna maki wani abun.''
Babu musu ta tafi inda yake hannunsa ya saka tare da janyota gashin kanta ya rufe fuskarsa yan dasar da ruwa da sauri ya lumshe idanu sannan ya kai bakinsa wajen kunnansa ya ce'' Matata Uwar 鈥榶a鈥檡ana mai share hawayena tabbas samun ki a matsayin matata babbar nasara ce a rayuwata ga dangina da kuma duniya baki daya na dade ina kallon taurarin samaniya yayin da naga wacce tafi ko wacce haskawa sai na naga ba kowa bace nike gani ba sai ke masoyiyata so gamon jinine haqiqa sonki ya zamo jinin jikina Kin fita daban a cikin mata me zan nema wajen kyakyawa mai hakuri ladabi da biyayya nuna kawaici kan abin da aka yi mata ta maida sharri a matsayin soyayya taya zan yi sake na rasa wajen kyakyawar fuskar ni dai sonki nake ni dai kaunarki nake burina na kankame ki ki kara zama mallakina.''
Sosai kalamansa suka yi mata dadi har cikin ranta janyota ya yi, sosai ta fada jikinsa ta dago kai tana kallonsa a hankali ya fara kusanta fuskarsa da tata ganin haka ya saka ta rufe idanunta shi kuma ya kama Lebenta ya din ga kissing din sa tun tana saurarensa har ta kasa hakuri ta biye masa suka ci gaba da tsotsar bakin juna ya saka hannunsa yana yawo da shi duk wani sashe na jikinta da ya kwanta masa rai wanan wasar tafi ta kullum domin ba Ajmal kadai ba har Kudrat taji a jikinta saboda yanda suke aika ma juna da sakwanni masu wuyar fasara , Nocking ake masu amma sun yi nisan Zango bama Susan ana yi ba,ganin haka ya saka Fadila komawa daga wajen da tafito dan tun da basu bata umarni ba wata kila shirya sa take sun jima nan suna shoshalewarsu har sai da suka aka buga kofa da mugun karfi sannan suka rabu da juna nan ta mike tsaye tana saisaita natsuwarta murya tsan kasan makoshi ta ce'' shigo !!
A hankali Fadila ta fara turo kofar ganin Kudrat tsaye gaban Ajmal ya Saka ta fadin'' ohh dama ba shirya sa kike ba ?"
E''ee yanzu na fito daga toilet shine zan kama sa nayi masa wanka sai mu shirya baki day.''
Ok ashe shi yasa naji shiru tun dazun nake buga kofa Amma shiru.''
Bacci yake shi yasa bai baki umarni ba.''
Murmushi ta yi, masa shi kuma ya kashe mata Ido day ,dage masa gira ta yi, tana wainar da idanu, kafin ta kama sa ya mike tsaye nan ta jashi suka nufi toilet zata rufe kofar ta buge kafarsa nan ya fada jikinta basu zame ko ina ba sai kasa yana saman ta ita kuma tana daga kasa hannunsa ya saka tare da janye gashin da ya rufe mata fuska nan suka shiga kallon kaunar junansu nan Ajmal ya daga hannu zai..........''
Comment 馃槏馃槏 and sharhi 馃檹馃徎馃檹馃徎
🌼 🌼🌼 *KUDRAT*🌼🌼🌼
🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star ✨)
35&36
Kallon juna suke ko kaftawa basu bukatar yi da ta zama dole ne ga ruwan pompo dake zuba ta kan Ajmal suna diga kan fuskar Kudrat kallon juna suke ba kyakyautawa hannunsa ya kai tare da fara janye towel din jikinta da sauri ta rufe idanu saboda kunya a hankali ya shiga zame sa har ya raba ta da shi duk yana samanta kissing din wuyanta ya fara zuwa wajen kunnenta har ya hade bakinsu kissing din ta yake sosai ya dan dagata tare da fara wasa da kirjinta cikin salo mai narkar da zuciyar masoya duk abin da yake mata idanunta a rufe suke tana karfen sakonnin da yake aika mata sosai ya yi, romance da ita har zai kai hannunsa kasanta ta yi, tare saurin rike hannunsa ta shiga girgiza masa kai alamar ya bataso'' cikin sarkewar murya ya ce'' pls cutie ba zamu jima ba .''
Ajiyar zuciya ta sauke ta ce'' Fadila tana waje kuma ina kyautata zaton yanzu su Mummy suna hanya idan sun shigo suka ji sautin music din da zamu din ga fitarwa kaga zamu yi abin kunya .''
Da karfi ya sauke ajiyar zuciya badan yaso ba hakan ya tashi tsaye da kyar ita ya tashe ta nan ta zaunar da shi cikin vassaine din wanka ta shiga wanke abin ta duk ya addabi ta tana masa wanka shi kuma yana daukar hankali har ta kammalla sannan ta nade sa cikin towel , ita ma ta watsa ruwa suka fito Fadila na ganinsu ta yi, saurin fita daga dakin tana ayyana Irin rashin kunya ta su Kudrat su suka yi abin amma ita ce taji kunya .''
Murmushi kawai Kudrat ta yi, ta kama hannunsa suka kariso gaban gadon asubitin ta zaunar da shi ta shiga shafamasa mai tana kammallawa ta wanke sa da ruwan turare mai masifar kamshi sannan ta dauko kayan marar nauyi ta saka masa sannan ta taje masa kansa da sajensa ta kara dai dai ta sai gashi ya dawo Ajmal dan gayu kallonsa ta yi, ta ce'' gaskiya wanan wanka min Kyau sosai nidai anya zan iya bude kofa saboda masu dubiyar nan kar wata ta hango min miji dan wallahi hmmm.''
Har zai janyota ta yi, saurin kaucewa ta tsaya ta fara shirinta tsaf bata wani jima da karisa Shirin ba su Mummy suka shigo a hankali ta ce'' kaga da yanzu muna manne da juna da su shigo .''
Da wani hamshakin murmushi Momy ta dubi yaron nata ganin tsabar Kyau har wani daukar idanu yake ga kamshi da yake zubawa gaskiya ta gode ma Allah daya hada yaronta da Kudrat saboda kulawar da yake samu bama zaka yi tunanin ana jinyarsa ba ,gaishe su suka yi, nan suka masa Mummy ta ce'' sarakan rashin kunya ya mai jiki .''
A dan shagwafe ta ce'' kai Mummy yanzu ina muka yi rashin kunya kuma hmm gashinan tsabar Allah ya bashi lafiya gashinan har wani gwanin Kyau ya kara.''
Dakuwa Momy ta aika mata ta ce'' kinci gidanku a da baki rashin kunyar ba gashi yanzu kinyi anya wanan Kudrat din da na sani ce kuwa ba wanan shafafe da man bane ya koya maki ba.'''
Ai ita ce shafafiya da mai dan nasan yarona ba ruwansa sai de ta koya masa.''
Tom ke ina Fareeha ta tafi ne ?"
Ta tafi gidansu Nawal da ake kan kudin aurenta yau.''
Ohh haka nina manta ta Sanar dani yanzu dai zoki zuba masa abinci kafin ki fara mana shegen surutun nan naki, cewar Mummy.''
Wani shu'umin kallo ta aika masa bayan ta faki idanun su Momy ta ce'' Farincikina zaka ci abinci ne ?"
Da tamkar bayanta Mummy ta yi, ta ce'' kaji salon tambayar iskanci idan bai ci abinci ba me zai ci tom tashi ki sauri ki bashi ya ci.''
Mikewa ta yi, tare da kallonsa ya mata gwalo ta murguda masa baki ya yi, murmushi sannan ta zuba masa abincin ta nufi inda yake har ta dauko cokali zata kai a bakinsa cikin muryar rada ya ce'' ni ba irin wanan abincin nake so ba!!!
Hararan wasa ta aika masa ta ce'' sai wane tom?"
Da idanu ya mata alama da ita yake so.''
Girgiza masa kai ta yi, tana masa gwalo a hankali ta ce'' a yanzu dai kwalelenka idan kuma ka shirya nima a shirye nake .''
Lips din sa na kasa ya dan ciza yana kwafa.''
Abincin ta shiga baki har sai da ya koshi sannan ya ajiye ta bashi ruwa ya sha kallonsu su Mummy ta yi, ta ce'' Momy ina son zan tafi gida daga tsan na wuce gidansu Nawal idan ba yanzu zaku tafi ba .''
Ok tom idan ba zaki jima sosai ba muna nan , cewar Mummy.''
Yarinya ta karki damu tafi abin ki ki natsu kisha firarki lokacin da kika dawo sai mu tafi ko.''
Sosai taji dadin kalaman Momy murmushi ta yi, ta ce'' tom shikenan Momyna godiya nake.''
Ajmal kuwa dan hade fuska ya yi, sannan ya ce'' ke Fadila ta shi wuta ina son magana da cutie.''
Baki sake su Mummy suke kallon Ajmal kafin su mike tsaye ,Momy ta ce'' wanan da mu kake da Fadila ba bara mu fita idan kun gama sai mu shigo.''
Dan Sosa keya ya yi, ya ce'' la'ila Allah Momcy bada ku nake ba .''
Ko sauraransa basu yi, duk suka fice ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' wanan tsofi akwaye saurin gane magana zo nan Kiji an cutie na.''
Babu musu ta nufe sa tare da kwanciya a kirjinsa ya ce'' shine zaki tafi ki barni ko?"
Sorry farincikina bazan jima ba zan dawo domin nima bazan iya sakewa a waje ba idan bamu tare da da hali tare zamu yi tafiyar nan .''
Amma zan yi miss din ki sosai .''
Dan kiss ta manna masa a kusa bakinsa zata mike ya yi, saurin rike ta tare da girgiza mata kai.''
Da idanu ta masa tambaya menene Kuma?
Shima da fuska ya bata amsa da sakonta bai isar ba.''
Murmushi ta yi, sannan ta hade bakinsu Kamar jira yake ya karfe suka shiga kissing din juna tana tallabe da kansa sosai yaji dadin rikon da ta yi, masa sai da ya gaji dan kansa sannan ya sake ta ya ce'' ki kula min da kanki Cutie na wallahi ina ji tamkar na biki mu tafi tare dan bana son wani ya karisa kalle min ke .''
Nima ka kula min da kanka sosai insha Allah Koda sun kalle ni sai de nayi masu kwalele danna samu jarumina me zan yi da su.''
Murmushi ya yi, ya daga mata hannu alamar bye bye .''
Fita ta yi, bayan ta gama yi masa lalausan murmushi mai ratsa duk wata kofa ta jikin masoya take ya lumshe saboda murmushin ya tsaya masa a rai.''
Tana fitowa ta yi, ma su Mummy sallama waje ta fito zata tare abin hawa '' taji kamar ana fadin wanan ita ce matarsa zamu dauke ta sannan shi kuma muyi masa shigar dare mu karisa kashe sa .''
Tana jin haka gabanta ya wata muguwar bugawa da karfi ganin sun kusa isowa inda take ya sakata dawowa cikin asubitin da mugun sauri haka kawai suka ga ta fado dakin a firgice saura kadan ta fadi saboda kafar Fadila dake a mike wani irin mahaukacin tashi Ajmal ya yi, bai damu da jimuwar da zai yi ba ya tare ta ta fada jikinsa da yake kafar ba kwari nan suka fada kan gado tsabar tsora ta da ta yi, ya sakata kankame sa sosai ta rumtse idanunta tana fashewa da kuka cikin tashin hankali shima ya kara rumgume abarsa da kyau ya manna mata kiss saman kanta wajen kunnenta ya kai bakinsa ya ce'' Cutie na a koda yaushe lokaci tashi yake yi tamkar tsuntsu amma ita soyayyarmu kullum ginuwa ta ke tare da kara samun wajen zama a cikin zuciyoyinmu kada ki manta ina tare da dake a duk halinda zaki kasance kar manta da ni ki kasance mai yin tunani na kamar yadda nima nake kasancewa a ko da yaushe" menene ya tsoratar min dake cutie pls tell me?"
Kuma fashewa ta yi, da kuka tana kallon kofa a firgice ta ce'' zasu rabani da kai Mon miel wallahi mutuwa zan yi nima.''
Kudrat su waye suke son raba ku ne " "cewar Mummy."
Kuka take dan gani take gasunan har sun kashe mata zumarta .''
Cikin tattausar murya ya ce'' su waye zasu rabani dake cutie .''
Sai da ta kuma kallon fuskarsa sannan ta shiga karanto masu abin da ya faru data fita waje.''
Salati Momy ta rafka da ma duk wanda yake cikin dakin Mummy ta ce'' duk wanda da suka yi masa bai ishe su ba sai kin hada da kisan kai wanan wace irin masifa ce .''
Mummy ki barsu ganin gyada da sanyi baya nufin zafin ta rage na yi, kawaici ne lokacin ina tunanin yanda Kudrat zata dawo gareni Kuma Alhamdulilah yanzu gata a gareni natsuwa ta da hankali ya dawo gare ni dan haka duk uban da ya fasa ya ci uwarsa.''
Take Ajmal ya rikide ya dawo chef din sa ,lokacin da Kudrat ta dube sa sai da gabanta ya Fadi saboda tsoronsa hannunsa ya daura kan gashin kanta ya kara manna ta a kirjinsa ya sunkuyar da kai yana leken fuskarta ya ce'' Karki damu insha Allah badai mutume ba wajen ganin baya na sai de kaddara da lokacin mutuwa ta idan ta zo hannunsa ki dauka a ranki muna tare har abada ki daina kuka kin ji banason ganin fuskarki ta sauya da sunnan bacin rai bare kuma har kasance cikin damuwa tana zuba da hawaye .''
Jinjina masa kai ta yi, shi kuma ya dauko tishu ya fara share mata hawaye ,ya ce'' is it ok uhumm ?"
Jinjina masa kai ta yi , alamar E''ee .''
Kiss ya mata a goshi sannan ta sakarmasa murmushi ta raba jikinsu ,hannu Momy ta mika mata kan tazo gare ta.''
Wajenta ta nufa nan ta jinginar da ita kan jikinta kanta na saman kafadarta ta ce'' Kudrat mutane nawa ne kika gani.''
Mutume biyu na gani jingine jikin mota na cikin motar kuma suna da dan dama.''
Har Mummy zata yi magana suka ji an budo kofa sojoji ne guda uku da wani Kato gabansu da gani shine shugaban rundunar su Ajmal ,sai biyu dake bayansa day rike da jakarsa dayan kuma yana rike da computer.''
Da sauri Ajmal ya aza hannu saitin goshinsa ya saramasa shi kuma na bayan suka saramasa zaune suka yi shiga Ogan su kuma suka koma bakin kofa suka yi, tsaye bayan sun gaisa Ogan ya ce'' Ajmal Sannu da jiki ban samu labari ba sai jiya dana shigo kasan mun tafi taro ne sai jiya na samu labari.''
Alhamdulilah jiki da sauki sai Abin da ba'a rasa ba .''
Gaskiya yanda na gani photo naka ya an samu chanji sosai yanzu miye amfanin rashin jin magana kullum sai na fadamaka ka kasance cikin tsaro har sojoji aka baka amma bakinsu office din ka gashinan yanzu suna son kashe mana kai .''
Sorry Sir na zata tun da mun kusa kammalla cesse din komai zai tafi dai dai amma yanzu komai ya kara hargitsewa .''
Ai tun farko Abin da na tunasar da kai kenan gashi sun kawo maka attack na farko ka kyale su dan suna yan banza suka kuma buge ka da mota.''
Yanzu haka suna neman kawo min wani a daren yau.''
Quoi !!! Wanan ai iskanci ne Allah ya kawo su lafiya.''
Amin Oga na gode da ziyara.''
Dan murde masa kunne ya yi, ya ce'' ba'ason godiyar.''
Dariya suka yi, a tare nan suka tsara yanda daren zai kasancewa .''
Sai da suka kammalla ya ce'' Kai yaro wai ina Amaryan take a cikin nan sai wani boye mana ita Kake amma ka iya tafiya kayi ma namu rashin kunya .''
Murmushi ya yi, ya dubi kudrat da har yanzu bata dawo dai dai ba ya ce'' kaga matar soja mai shegen tsoro tun kafin su bata sako daga ji duk ta rude.''
Sai a lokacin Kudrat ta dago dan sun gaisa da kowa amma banda ita kallonsa ta yi, ta ce'' ina wuni barka da shigowa .''
Shege nawa gaskiya ka iya zafe sosai Madame ki kwantar da hankalinki insha Allah ba abin da zai faru saboda mijinki jarumi ne matsawar kuna tare ba Abin da zai same ki sai de kaddara.''
Bata ce masa komai ba sai mun gode kawai.''
Fadila ta ce'' uhmm lanle yau su Anty baki ya mutu duk tsoron ne haba karki bani kunya.''
Kallonta Oga ya yi, ya ce'' surutu gare ta Kamar wanan yaron ko.''
Kai har ma ta zarta ce shi amma tun da kana nan wata rana zaka gani.''
Gaskiya Madame ki zama jaruma Kamar mijinki mana.''
Kun ga surutun ya Isa haka ku shafama yarinya ta lafiya karku karisa rudar min da ita, cewar Momy.''
Sun dan sha fira sannan suka yi tafiyarsu suna fita Kudrat ta mike tare da komawa wajen Ajmal ya mata masauki da jikinsa daga haka suke dan taba fira har ta saki jikinta suna nan zaune Fareeha ta dawo bayan ta wuta ta ce'' kawata lafiya na ganki Kamar wacce aka ciro daga ruwan zafi .''
Fadila ce ta yi, karaf ta shiga bata labari da mamaki Fareeha ta ce'' gashinan saboda wani tsan za'a salwantar mana da rayuwar yar uwa mtsss .''
Hararanta Kudrat ta yi,tana karka ce kai alamar ta daina.''
Bata kuma cewa komai ba har aka kawo abincin dare suka ci sai kusan karfe 9h00 suka bar Asubitin suna fita doctor ya shigo nan suka tsara komai
Kudrat kuwa ta kasa zaune ta kasa tsaye dan gani take kawai har an shigo an karkashe su sai zagayen daki take.''
Tsaye ya mike tare da isowa inda take ya rumgume ta ta baya sannan ya daura wuyansa kan kafadarta ya ce'' Cutie na ki natsu mana kin ji pleine dinmu zai tafi yanda muka tsara ki kwantar da hankalinki babu Abin da zai faru insha Allah.''
Shiru ta yi, sai sautin bugun zuciyarta dake tsale Kamar zai Fadi sosai yake kwantar mata da hankali hannunta ya ja suka nufi kan gado suka zauna saboda ya kawar mata da tunani ya saka shi fara wasa da jikinta cikin shaukin juna.''
Sai da dare ya tsala tsan tsakiyarsa sannan yan gaban nan suka shigo cikin sanda yanda babu wanda zai ji shigowarsu sai tsaye dakin da suka tabbatar nan Ajmal yake suka buda a hankali tare da shiga day daga cikinsu ne ya kunna fitular wayarsa kai tsaye wajen gado suka nufa tare da daura ma mutume na farko wuka a wuya dayan kuma bindiga a goshi, day daga cikinsu ya ce'' duk wanda ya motse sai na fasa masa kwakwalwa .................''
🌼 🌼🌼 *KUDRAT*🌼🌼🌼
🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star ✨)
37&38
A hankali ya saka hannunsa tare da janye zannin rufar ya gani wayam babu komai sai fillow's da sauri ya nauyi fillow din gabansa yana fadin'' Shett .''
Jin na tare da shi sun yi shiru ya saka shi haske wutar wayar wani irin garam ya ji kirjinsa ya bada yau dai karyansu ta kare guje gujensu ya zo karshe ,day daga cikin sojojin ne ya kunna hasken dakin nan suka gansu a tsakiyar Sojojin ko wane dauke da bindiga day daga cikinsu Anass babban aboki ne ga Ajmal cike da isa da bada umarni ya ce'' Vous êtes sur Arrestation !!
Nan aka fara kamasu ana fita da su day bayan day har aka zo da cinnaka '' karka ce kai ya yi, ya ce'' sako ba kaya ba ka fadamasa idan kere yana yawo zabo na yawo wata rana za'a hade.''
Karka damu idan haduwarku kake da bukata ka samu domin shine zai kula da wanan bangaren naku a lokacin zaka san waye zabo waye kere , yana gama fadan haka ya ce Arrêtez-le.''
Babu musu suka fita sai wani cinci magana cinnaka yake a dole an taba zuciyar maza.''
Sai da suka tabbatar sun kwashe duk clique din yan daban sannan Anass ya shiga dakin da su Kudrat suke lokacin tana kwance a kirjinsa tana sharar bacci hankali kwance ,Ajmal na ganin Shigowar Anass ya ajiye Kudrat a hankali ya sauko daga kan gadon ya ce'' ya ake ciki ne ?" Kun kammalla aikin ku.''
Jinjina masa kai ya yi, ya ce'' duk an kame yan banza nan yake Sanar dashi sakon cinnaka.''
Kwafa ya yi, ya nauyi hannunsa ya ce'' ku ajiye min su nan da sati day zan koma bakin aikina zai gane bashi da wayo yanzu a fara basu horo mai tsanani sannan kada ku hada su da uban dabansu gudun ta kwana .''
Ba damuwa lokacin ka karisa shan amarci sai ka dawo lanle zasu sha jira.''
Girgiza kai ya yi, yana dariya ya ce'' Allah ya shirya wallahi .''
Amin dagani ba ruwanta dan Allah ka bita a Sannu karka ji mata ciwo.''
Hmmm sai aka ce nine kai ko.''
Dariya ya yi, ya fice nan suka tafiyarsu, zaune ya yi, kan gadon ya zuba uban tagumi yana tunanin yanda Abin da zai kasance gaskiya yana bukatar barin wajen nan kodan lafiyar Kudrat saboda kar laifin wani ya shafi wani.''
Yana wannan tunanin yaji ta ajiye kanta a bayansa ya zagaye hannayenta saman ruwan cikinsa cikin muryan bacci ta ce'' Mon miel pourquoi tu n ps dormir ?" ( Zuma ta me yasa baka yi bacci ba)
Hannunsa ya daura saman hannayenta ya ce'' Cutie gobe insha Allah ina son zamu koma gidanmu.''
Amma ai baka karisa samun lafiya ba saboda kafarka da ta yi, saura kuma bani bazan bika ba har sai naji Abin da su Momy zasu ce .''
Janyota ya yi, ta kwanta saman cinyoyinsa kanta na kusan kirjinsa ya ce'' kina son sakani cikin damuwa Kudrat ko har yanzu baki yafe man ba .''
Sai da ta dan rufe idanu ta buge ta ce'' idan nace bana tsoronka nayi maka karya amma ba wanan dalilin bane kar nace zan tafi suyi man fada amma idan sun amince min sai na tafi gare ka.''
Ki daina tsorona Kudrat yanzu zan cire maki shi kema ki shiga duniyar kinsan menene dadin zama da masoyi nasan ban yi maki Abin da zaki ji kina son kasancewa tare da ni ba Kudrat ina mai kara neman afuwarki ina son ki bani dama na nuna maki kalar tawa soyayyar.''
Bai tsaya sauraran abin da zata fada ba ya kwantar da ita kan bed din nan gabanta ya shiga faduwa kamar yau ta fara haduwa da shi dan gani take irin muguntar da yake mata shine zai kara mikewa ya yi,ya kulle kofar dakin sannan ya haw saman ruwan cikinta kallon juna suka shiga yi kafin daga bisani ya kama lebenta na kasa ya shiga tsotsarsa shiru ta yi, tana jin wani zitt zitt a jikinta kamar an jona ta da shokyn idanunta duk a rufe suke sai da ya dan kalle ta sannan ya kama na sama shima ya shiga lasarsa kafin daga bisani ya cafki harshenta ya fara sha kamar ya samu lolipop yanda yake sarafa harshen ya saka jikin kudrat ya yi , mugun sanyi dan ko hannu ba zata iya dagawa ba bare har ta motsa jikinta kofofin jikinta take jin kamar wani abu yana fitowa kamar zufa hannunsa ya daura kan na shanunta yafara sarafa su cikin kwarewa hakan ya sa batasan lokacin da ta biye masa suna kissing din juna duk sun rude balle ma Ajmal da dama a matse yake sai da ya yi wasa da kirjinta sosai sannan ya dage doguwar riganta ya cire ta hannunsa ya kai kasanta cikin salo mai firgitar da zuciya ya fara sarafa shi haka ta din ga ji ya ana mata tafiyar tsutsa tsabar ta firgice ya Saka ta fara nishi tana kara damkar harshensa tana masa wata mahaukaciyar tsotsa wacce ta kuma firgita hankalinsa Jin zai fara doite din ta ya sakata ture sa ta kwace bakinta a hnakalin cikin kasalaliyar murya ta ce'' pls Mon miel bana so dan Allah Karka minnnnnnn........ Wani irin nishi ta fitar jin yatsan sa cikin kasanta cikin natsuwa yake shafa wajen hakan ya sa taja baki tayi, shiru'' Ajmal ya firgice ya gigice ya fita hayyacinsa baisan lokacin da ya zame dan karamin boxer din jikinsa ya ajiye kasan gadon yana fitar da wani irin gurnani kamar tsowan zaki ya sai ta dick din sa a hankali yanda zata ji dadi amma yaji ta kamar ba'a taba shigarta ba sai da ya tsaya yana kallonta kafin ya yi , amfani da sperm dinsu ya shiga daga ciki , cikin salon da zata ji tamkar tana duniyar gajemare ya fara bi da ita ba kudrat dake kwasar music ba har Ajmal karfa yake sai tikar rawa yake cikin kwarewa a wanan daren kwana suka yi suka raya shi cikin farinciki da Jin dadi.''
Sai kusan Asuba ya kyale ta kuma ganin ta gaji sosai ba wai dan ya koshi da ita ba kiss ya manna mata a goshi zuwa wajen kunnenta ya dan ciza a hankalin ya ce'' raguwa kawaii.''
Ashh ta fada saboda zafin cizon tana murmushi ta ce'' hmmm Allah Mon miel ashe haka wanan duniyar take da saka nishadi da farinciki a zukatan ma'aurata tun da nake bansan dadin hakan ba sai a yanzu .''
Murmushi ya yi, tare da jan hancinta ya ce'' daga yau ki dauka ba zaki kuma shiga sex na wahala ba sai de dadi da tarin farinciki yanda zan kara gina soyayya ta a cikin zuciyarki.''
Murmushin jin dadi ta yi, tare da shigewa jikinsa ta dan ciza niple din, bai ankara ba yaji hakan baisan lokacin da ya dan saki yar kara marar sauti yana tafkar mazaunanta nan suka kyalkace da dariya sannan ya ce''rigimamiya ta muje mu tsarkake kanmu lokacin sallah ya yi .''
Mikewa ya yi, tare da sungumarta kamar wata baby wutsilniya tafara tana lilo da kafafunta wai dan ta bashi wahala amma ta gani ko a jikinsa suna shiga toilet ya mata masauki cikin vassaine din ya dan kunna ruwan dumi sannan shima ya shiga ciki nan ma sai da suka sauya salon wasar kafin daga bisa suka yi wanka tare da tsarkake kansu suka fito a towel day a tare suka shirya junansu suna yi suna tsokanar junansu suka kammalla lokacin aka fara shirye shiryen sallah tapis ta daura masu yaja masu jam'i suka gabatar da Sallah suna kammallawa ta janyo kur'ani nan ta fara karantawa cikin sweet voice din ta haka ya din ga sauraranta yana biyarta a tsan kasan mokoshi idan bata fada dai dai ya gyara mata suna kammallawa ta gyara gadon ta shiga gyara dakin sannan suka koma baccin farinciki dan Ajmal ji yake tamkar an sauke masa wasu uwayen kaya, Kudrat kuma ya ankara mata farinciki da kaunar mijinta hakan ne ya shiga zuciyarta ya yi Kanekane ..........''
Wanan page sadaukarwa ne gare ku fan's din kudrat ❤️❤️ up 💪up 💪up up 💪 comments 🙏🏻🙏🏻
🌼 🌼🌼 *KUDRAT*🌼🌼🌼
🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star ✨)
39&40
Bacci suke sosai cikin natsuwa sai kusan karfe 9h00 Ajmal ya farka saboda nocking din kofar da ake a hankali ya mike tare da bude kofar ganin su Mummy ne ya gaida su sannan ya basu hanya suka wuce Fareeha ce ta nufi wajen Kudrat tare da saka hannun tana tashin ta tana fadin'' ke dan Allah tashi daga baccin haka kawai kiyi ta zuba bacci sai kace kasa .''
A shagwafe ta ce'' Mom miel dan Allah ka kyale ni bacci nake ji .''
Dariya suka kwashe da shi, Ajmal ya nufa inda suke ganinsa ya sa Fareeha matsawa sannan ya dan rangwafa ya ce'' Cutie tashi safiya ta yi, ga su Mummy sun zo.''
Ai da sauri ta tashi zauna tana kallonsu kafin ta ce'' ina kwana su Mummy.''
Lafiya lau keda ke sharar baccinki kece zamu tambaya .''
Wallahi Mummy kamar kinsan yunwa nake ji sosai saboda Mon miel duk ya zazage min yan ciki.''
Sai da ta yi, maganar sannan ta koma jin kunya saboda batasan tafito ba .''
Cike da tsokana Momy ta ce'' lanle Kudrat wato dai ki Sanar damu da miji kika kwana ko.''
Kamar kasa ta bude ta natse hakan taji shi Kuma Ajmal ji ya yi,kansa ya masa nauyi ya kasa motsin kirki muryan Fareeha ce ta katse masu tunanin ta ce'' uhmmm su kunya manya tom sai ki zuba abincin gashinan yana jiranku.''
Ta kasan idanu take aika mata harara tana gyada kai alamar zata shigo hannu.''
Sannan ta mike ta nufi toilet ta wanke bakinta tana fitowa ta zuba abincin bayan ta kai Ajmal ya wanke bakinsa a plate day suka ci abinci suna kammallawa ta tattare plate din ta wanke sannan ta dawo dakin ganin Fadila inda take zaune ta watsa mata harara ta ce'' ke me kike yi a nan ta shi bani waje nafison ganina kusa da mijina.''
Make kafada ta yi, ta ce'' ko alama babu inda zan tafi ki zauna wajensu Momy kusha fira wanan soyayya ta ishe mu kodan kunyar nan babu lanle ba.''
Wallahi badan su Mummy suna dakin zaune ba kuma tana tsoron fito da rashin kunyarta gabansu da ita kadai ta san abin da zata yi, ma Fadila haka tana cika tana batsewa ta zauna a kasa ta hade fuska kamar bata dariya, cike da tsokana Fareeha ta ce'' yau de su O.oo dole a hakuri da shuigwom a zauna a kasa.''
Ajmal kuwa daga nan zaune yake cutar Fadila duk dan ta tashi amma ta daure saboda tsamukar da yake mata ganin bata niyar tashi ya ce'' Momy ina son magana da ku wanan yaran su fita.''
Fareeha na jin haka ta mike tare da kama hannun Kudrat suka fita Fadila tana bayansu dan dama Fareeha na son kebancewa da Kudrat amma saboda tana tare da makale mata tasan ko cewa ta yi, tana son ganinta ba zata fito ba .''
Bayan sun fita ya ce'' Momy dan Allah ina da bukatar a sallame ni daga asubitin nan saboda duba da yan daban nan sun fara kawo mana hari badan Kudrat taji abin da suke fada ba Allah kadai yasan abin da zai faru daren jiya.''
Tom kai Ajmal tunaninka duk inda ka tafi ba zasu biyo ka ba.''
Zasu iya amma zan dauki mataken tsaro kodan lafiyar Kudrat sannan cikin satin nan Nike son in koma bakin aikina.''
Har yanzu pah kana togala kafar baka tunanin a samu matsala , cewar Mummy.''
Na warke sosai sai abin da ba'a rasa ba ni dai ina son kuyi magana da Doctor ya sallame ni.''
Ba damuwa amma da sharadi ba tare da matarka zaka tare ba duba da yanayin casse din daka shiga komai zai iya faruwa da ita idan kun gama komai lafiya sai ayi maganar tarewarta .''
Amma Momy duk inda Kudrat zata zauna rayuwarta tana cikin barazana domin burinsu su tura min bakinciki nake ganin idan muna tare sai hankalina yafi kwanciya .''
Ni dai Aaa tsaron da zaka bata a gida kana iya bata shi a gidansu saboda haka ka tafi kayi aikinka a natse .''
Bai ji dadin haka ba Amma ya zai yi, tun da anfi karfinsa kamar zai yi,kuka ya ce'' tom shikenan Momy.''
Bangaren Kudrat kuwa suna fitowa nan falon asubitin suka zauna kan kujera magana Fadila da Fareeha suke amma sam bata jinsu saboda nisa da tayi cikin tunaninta jin shirun nata ya yi, yawa ya sa Fareeha kallonta ganin yanda ta natsu sai zuba wani kyakyawan murmushi take tana wani kashe idanu daga gani kasan shaukin so ne yake damunta da dukanta Fareeha ta yi, ta ce'' d'Allah Malama uwar me kike sai zuba muke kin wani share mu sai sakarmana murmushi kike kamar mun ce muna da bukata.''
Ai kamar jira take Fareeha ta kai karshe ta fashe da dariya tana tafa hannu ta ce'' kai gaskiya love ya yi, wallahi aure dadi gare sa wai kin ji abin kuwa gaskiya Mon miel dina na daban ne uhmm gaskiya ne idan ana sallah ba'a magana.''
Ke lafiya kike ta zuba haka kamar radio kodai sabon kamu muka yi dan na kula da alama baki sha maganinki na safe ba.''
Ke dilla tsan sosai ma nayi kamu amma baya wuce na soyayya kai Allah ya bar ma kowa nashi wallahi shawara nake baku kuyi aure danni yanzu idan aka ce zaman gida kona miji wallahi Ajmal dina zan zafa .''
Tirr kin ji bakin haushi ko yar kunyar nan ma babu gabn kanwar miji kina ta shegen surutu.''
Ke barni idan kana cikin shaukin so ko gaban waye idanunka rufewa suke idan kun kammalla tsan kunyar ta shigo ke ana zamanin shan love kika wata magana kunya ni dai na fadamaku kuyi aure .''
Dariya suka kwashe da ita Fareeha ta ce'' miye abin jin dadi ga mugun mutume mtsss ni nasan lalaba ki yake daga zarar ya kwashe garar jikinki ya maida ki shara.''
Take annurin zuciyarta ya dauke ta maido dubanta ga Fareeha wacce ita ma kallonta take a fusace ta ce'' ya isa haka Fareeha kina yin abubuwa da dama wanda bana jin dadinsu wallahi badan kece ba da tuni mun hau domin masifa wanda kike kira da mugu mijina ne pah kuma na gani nice yake aure bake ba kan me zaki din ga fadamasa maganar da kika dama nice kawarki abokiyar wasa da dariya ba shi ba domin lalacewarsa a haka nake son shi ke me yasa ba zaki tayani kara ninka sonshi a zuciya ta ba kullum sai habaici da fadamasa maganganu masu masifar zafi sannan tun da yazo asubitin nan sau day kika taba masa ya jiki idan nice Koda bani son abu matikar kika nuna shi kike so wallahi sai na bishi karki bani kunya mana kuskure ne ya riga da ya aikata kuma ko kece zaki iya yin hakan da muka barshi da Allah baki ga irin sakayyar da yayi mani ba ki zama mai hakuri da yafiya kawata saboda aure zaki yi kuma bakisan kalar mijin da Allah zai hada ki da shi ba .''
Tana gama fadan haka ta mike ta nufi dakin ranta a bace da sallama ta shigo tun da ya daura idanunsa kan fuskarta duk da ta dan saki fuska hakan bai hanasa gane bata cikin farinciki ba ,mikewa su Mummy suka yi, dama zasu tafi gida dan hada abincin rana suna fita, ya dubi kudrat tare da mika mata hannu alamar ta zo ,make kafada ta yi, ya shagwafe fuska kamar zai yi kuka sannan ta nufi idan yake kwanciya ta yi, kan kirjinsa yana shafa bayanta ya ce'' Cutie me yasa kika son bata min fuskarki bakison ganina cikin farinciki ne.''
Ina so kawai akwaye abin da ya bata min rai ne .''
Sorry menene shi cutie.''
Ba amfanin ka sani saboda kaima zai jefa ka cikin damuwa n........''
Bata karisa fadan abin da take so ba ya kama bakinta nan suka shiga kissing din juna sosai Kudrat take jin dadin yanda yake kissing din ta domin yau salon na daban ne ba wanda ta saba ji ba hakan ya sa ta biye masa suka yi ta abu guda hannunsa ya daura saman kirjinta ya shiga sarafa su cikin natsuwa yanda zata ji dadi tun kafin aje ko ina ta fara fida numfashi dan ji take kamar wata sabuwar duniya ta shiga ba wacce suke ciki ba sosai ya gaji dan gaban kanshi ya saki bakinta kafin ya dago da fuskarta data sunkuyar lokacin da ya saki bakinta ya ce'' Cutie zasu rabani dake zan yi missing din ki sosai.''
Kasa ta yi, da idanunta cikin kasalaliyar murya dan ita pah bata ki ya mayar da ita duniyar gajemare irin ta jiya ba ta ce'' kenan basu amince na tare a gidanka ba hmmm nima zan yi missing din ka sosai mon miel musanman irin moment din jiya.''
Kin ji dadinsa Kenan ?"
Sosai ma ban taba tunanin akwaye ranar da zan ji irin dadin jiya ba ban taba tunanin akwaye sex na dadi ba sai na wahala domin da shi na fara cin karo.''
Nayi kuskure sosai sannan har yanzu ina nadamar abin da ya faru a baya wani lokacin ina jin kunyar hada idanu dake saboda idan na tuna baya sai na din ga jin haushin kaina amma yanzu nayi maki alkawarin ba zaki taba kokawa ko dana sanin shiga rayuwata ba Koda bana cikin farinciki zan nemo na musanman dominki Cutie ina mai kara bada hakuri.''
Kiss ta masa a bakinsa ta ce'' banason jin wanan maganar ya wuce mana Mon miel mu tari rayuwarmu baya banason tuna abin da ya wuce .'''
Zai magana kenan su Fadila suka shigo kallonta Fareeha ta yi, tare da karisowa inda take sai da ta kalli Ajmal sannan ya dan dafa kafadarta kaucewa ta yi, ta kara shigewa jikinsa tare da tusa fuskarta a kirjinsa bata ji komai ba ta ce'' Kudrat nice fareehan ki pah ki hakuri komai ya wuce bansan haka zai bata maki da raina dan Allah banason kiyi fushi dani insha Allah bazan kuma yin wanan maganar ba .''
Sai a lokacin ta dago ta kalle ta ita kuma ta jinjina mata kai alamar dagaske take.''
Da idanu ta yi, mata alama kan ta bama Ajmal hakuri.''
Sai da dan rufe idanu saboda har yanzu wallahi haushinsa take sannan ta sauke ajiyar zuciya ta ce'' ango na Kudrat kayi hakuri bisa maganganu da rashin kunya dana yi maka a baya kayi hakuri kaji sannan ina maku fatan alkairi Allah ya barku tare ya kara donkon soyayya amma dan Allah banda zalumci da son kai sannan a din ga bari ana kawo mata ziyara koda ita bata samun damar zuwa .''
Insha Allah nima ina neman taku afuwar a yafi juna.''
Abu ya yi, dadi sosai wurin rana fira suke mai cike da nishadi da farinciki har su Momy suka kariso tare da doctor sai da ya Kuma duba lafiyarsa sannan ya dubi Momy ya ce'' ai ba dama jikinsa ya warware sai kace bashi ake jinya ba ga takardar sallamarka nan Madame Kudrat a ci gaba da kulawa da shi kodan sharri mata .''
Dariya duk suka yi, Ajmal ya ce'' bare kasan gwana ce wajen kishi .''
Ai haka mata suke tom karki damu daga ke ba kari.''
Koda ta shigo idan ta ci uwarta zata bar gidan da kafafunta dan wallahi gidan Antyana yafi karfin kishiya ko uwarta sai ta shirya.''
Fadi ki kara fada wanan maganar haka take,cewar Fareeha.''
Kai dilla kuyi mana shiru ku me kuka sani kan kishiya kunzo sai zigata kuke.''
A hankali Kudrat ta ce'' a barsu su fadi gaskiya dan mijina yafi karfin wata yarinya dan basu ishe sa Kallo ba.''
Iyeehh Kudrat abin naki gaskiya kwana nan sai mun hada da malumai.''
Haka suka yi raha har suka tattare kayansu suka bar Asubitin kai tsaye gidan Ajmal suka wuce dan suka shiga gyaransu ya dawo tsaf kamar na sabuwar amarya sannan su Momy suka ce kuyi turare mu wuce gida Marice yayi sosai.''
Darass gaban Ajmal ya bada ganin da gaske da Kudrat zasu tafi hannunta yaja ya ce'' Cutie muje ina son magana dake?
🌼 🌼🌼 *KUDRAT*🌼🌼🌼
🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
( Mom star ✨)
41&42
Suna shigowa daki ya saka hannunsa duka biyu kan fuskarta ya dago da fuskar suna fuskantar juna a marairaice ya ce'' Cutie yanzu tafiya zaki yi ki barni ? Kin cikin kewarki da tunaninki wallahi bazan iya jurar zama ni day musanman idan ka Kalli shimfidar nan duk ni day kwanta ki man adalici Kudrat pls .''
Kasa ta yi, da idanunta ta ce'' Mon miel nima bada son raina zan tafi ba a yanzu nayi sabon da ko bacci ba zan iya yi ni kadai ba saboda kwanciya kan kirjinka dana Saba tunanin ya zan yi bacci ni day nake yi Mon miel wallahi nima banison tafiya amma idan naki zasu ganin nayi masu rashin kunya.''
Iska ya fizgar ya rufe idanu yana shirin kai bakinsa Fadila ta masu nocking a zafafe dama yana jin haushin zasu tafi da ita ya ce'' waye ?"
A tsora ce ta ce'' wai su Momy suka ce Kudrat tafito zamu tafi.''
A tsawa ce ya ce'' keeee zan.......hararan da Kudrat ta watsa masa ne ya hana shi karisa fadan maganar da ya yi, niya ya ce'' ki tafi zan kawo ta da kaina tana hadamin kayana .''
Ganin yanda ya zafafa yana shirin sauke mata bala'i bata san lokacin da tabi hanyar falo ba ganin tafito ya saka Momy cewa'' ina ita Kudrat din take?"
Wacen baba uban masifa ya koro ni wai zai kawo ta an jima.''
Hanyar dakin ta biyo tana masifa tun da yaji muryar Momy ya saka key a dakin ganin ta murda kofar taki budewa ya sakata fadin''na rantse da Allah Ajmal idan baka bude wanan kofar ba sai ranka ya bace kana jina ko?"
Jan numfashi ya yi tare da gyara murya .''
Ai Momy bata jira cewarsa ba ta kwasa a guje sai falo abin ka ga masu kiba tuni ta gaji sai jan numfashi take sai da fareeha ta kawo mata ruwa Mummy ta ce''Hajiya lafiya kika fito haka?"
Ke yau ni naga duniya ohh ni Salamatu ni kam naga yaran zamani ku tashi mu tafi tun kafin sautin yafara zuwa ga kunnanku.'''
Dariya su Fareeha suka kwashe da ita saboda sun gane abin da Momy take nufi kafin suce wani abin tuni Momy ta shige mota tana jinjina rashin kunya irinta Ajmal.''
A bangaren su Ajmal kuwa dama yana bakin kofa yana leken Momy ta yar Huda ganin yanda ta firgice sai kace ta kama su tsirara ya bashi dariya da sauri Kudrat ta leko tana kallonta sosai suke sha dariya har da faduwa kasa suka yi a kwance ganin dariyar ta yi,over ya sa Ajmal sai ta tashi ya ajiya kansa saman ruwan cikinta ya ce'' Cutie yanzu idan na maida na ke a kofa zan ajiye ki in fece dan ban shirya daukar fadan Momy ba.''
Saman sumar kansa ta daura hannu tana shafawa a hankali ta ce'' haba dai wallahi baka Isa ba ai kafarka kafata dama ance in bika sauda kafa kaga sai mu fara daga yau.''
Jiyo da kallonsa ya yi, gare ta suna fuskantar juna hannunsa cikin hudar kunnenta yana dan shafa shi kamar yana mata tafiyar tsutsa lumshe idanu ta yi, day hannunsa kuma yana kan kirjinta yana sarafa su irin zan yi missing din ku shiru ta yi, tana sauraren duk abin da yake mata cikin tattausar murya ya ce'' Cutie nima ki din ga mani zan ji dadi.''
A kunya ce ta ce'' Mon miel ni pah ban iya komai ba.''
Muryansa na dan rawa irin yana cikin wani yanayi mai wuyar fasara ya ce'' tom kiyi man yanda nake maki mana.''
Babu musu ta shiga boye masa duk abin da ya yi,mata sai ta mayar da martani idan hankali Ajmal yafi dari tom ya tashi duk ya rude ya fita hayyacinsa ya manta a wani waje suke musanman idan hannun Kudrat yana yawo a jikinsa dumin hannunta ya ratsa kofofin fatar jikinsa sai yaji tamkar ya fasa kara tuni jikinsa ya fara rawa idanunsa sun sauya kala ita Kudrat tsoro ma ya bata sai kara kankame ta yake ya ci gaba da sarafa jikinsa son ranshi kafin ya rabata da komai na jikinta ya dawo kasanta tare da saka bakinsa a wajen ya shiga wasa da shi'' haba me Kudrat zata yi Kamar ya kunno mata duk wata sauran sha'awarta dake a boye nan ta shiga fitar da numfashi kamar zai dauke tana Wani far far da idanu hannunta na saman kanta,hakan ba karamin birgesa ya yi ba domin a siyasance ya gano lagwonta wani zafin dadi ne take yana kara shigarta ga tsikar jikinta duk ta mike yanzu burin Kudrat bai wuce taji sa a jikinta amma yaki yanda take so sai da ya gaji dan kansa sannan ya cire bakinsa ya koma bata hot kiss na musanman kafin su shiga farantama juna sosai Ajmal ya gurza abarsa son ransa tun wajen karfe 5h30 bai kyale ta ba sai bayan sallah isha'i Kuma dukansu badan ransu ya soba saboda sallalolin da zasu rama a toilet din ma ba laifi sun dan taba sabuwar soyayya sannan suka yi wanka suka tsarkake kansu suna fitowa ya zaunar da ita ya dauko mata kayan da zata saka doguwar riga ce abaya brown mai masifar Kyau ya shafe ta da mai da turaruka na humrah sannan ya yi, mata simple make-up ta gyara mata gashin kanta bayan ya tsare mata shi ya mata acuci maza sannan ya mata rolling din kallabin ya feshe ta da turare masu masifar kamshi janyota ya yi, ta zo gaban madubi tana gaba yana bayanta tsaye rumgume da ita kansa na saman kafadarta ya ce'' Cutie na kinyi kyau sosai gaskiya Allah ya maki baiwa mai tarin yawo ga kyau ga ilimi ga hakuri da juriya mai yafiya ga wanda ya yi mata laifi uwa uba ga dadin auratayya gaskiya sai de nayi ma Allah godiya daya bani kamilar mace kamar ke Kudrat ina sonki son wanda dubanan mutane ba zasu gano adadin yawansa ba saboda fadinsa da girmansa a zuciya ta Allah ya bar min ke tawa ni kadai.''
Amin masoyi na nima ina sonka idan akwaye son da yafi wanda uwa take ma danta to ina maka shi kuma ina godiya ga ubangiji domin Kaine hasken rayuwa ta bana fatan rasaka ko yin nesa da kai amma gashi zamu rabu.''
Karki damu daga zarar na kammalla aikina kota karfi ne sai na dawo da matata gidana .''
Dariya ta yi, taja dan gemensa da ya fara tarawa ta ce'' za'a aika dan kadan daga aikinka Kenan.''
Dan mazaunanta ya tamka ya ce'' yesss matar da tafi kowa sanin mijinta Kenan ki jirani ina zuwa.''
Yana fita dakinsa ya nufa ya shirya kansa sannan ya fito dakin da take har zata fara masa korafin bata taya shi shiryawa ya hade bakinsu ya tsotse jan bakin da ya sakamata sai da ya shanye abinsa sannan ya kuma sakamata wani nan suka shiga daukar selfie sosai suka yi zafafan photos sannan ya hannunta suka fito waje tun kafin su karisa da sauri cikin sojojin dake kulawa da su biyu suka tawo aka bude masu kofofin motar sannan driver ya shiga duk sauran sojojin masu yi masa rakiya suka shiga tasu motar a takaice tsakiya su Kudrat suke motoci biyu sun Saka su a tsakiya tafiya suke tana rumgume jikinsa suna tafe suna fira har suka kariso gidansu Kudrat sojojin ne suka fito da sauri aka bude masu kofa suka fito suna shigowa Momy zasu fitowa tana ganinsu ta bankada masu harara ta ce'' marar kunya futsarare ka gama rashin arzikin ai zaman da nayi kenan ina jiran lokacin zuwanku da baka maido ta ba wallahi sai ranka ya bace dan rainin hankali kawai.''
Dan shafa sajensa ya yi, ya ce'' Momyna irin wanan fada haka daga shigowar mu bako tarba me muka yi.''
Ubanka kayi nace ubanka kayi kasan muna jiran yariyar nan ka wani like mana daki kai ga mai mata kayi mana kora da hali wallahi bansan rashin kunyar taka ta wuce taro tayi makil ba sai yau iyeehh.''
Kai Momy yanzu dai ga cutie ta dawo lafiya baku ga irin kyau da tayi ba nine pah na shirya ta Mummy kuzo muyi selfie.''
Tsabar ya kulle Momy kasa magana ta yi, Mummy kuwa banda dariya babu abin take masu Kudrat kuwa tana labe bayansa tun da suka shigo saboda tsoro da kunya .''
Ai Hajiya karki ga laifin Ajmal ka babbar marar kunyar tsan data shige dakin kuma tana jinsa yana abin da yaga dama bata hanasa ko taushe masa baki.''
Tun da ya danne yar mutane taya zata kwaci kanta.''
Dariyar da suke boyewa ne ta kubce masu a tare ganin sun ma daukar maganar da ake masu a wasa ya sa Momy jefarsu da fillow's suna ganin haka Kudrat ta shige daki dama tana neman hanyar guduwa shi kuma Ajmal ya yi, waje yana fadin Momy ai Kya barmu muyi ban kwana ko........''
🌼 🌼🌼 *KUDRAT*🌼🌼🌼
🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
(Mom star ✨)
43&44
Ban kwana ya ci uwarsa kuma ka jirani ku ajiye ni a gida.''
Da gudu Kudrat ta shiga dakin ya an jefota da sauri su Fareeha suka mike tsaye suna tambayar lafiya ?"
Dariya ta kuma kwashe da ita nan ta shiga jera masu labari tun daga zuwan Fadila har zuwa Momy , suma dariyar suka kwashe da ita Fadila ta ce'' yau Antyna dama a lokacin ba komai kuke ba amma kin ga yanda Momy ta rude sai kace ta ganku.''
Amma gaskiya Kudrat kun isa a buga ku a jarida wato salon iskancin naku har su Momy baku bari ba .''
Ke Karki ga laifina zama da masoyi dadi ne da shi gashi da kuka tafi muka shoshale wallahi har yafi wanda muka yi a baya yau wani hadaden salo ya bi dani wallahi kusan zaucewa nayi gaskiya ni dai cikin satin nan idan ba'a maidani ba ni zan kai kaina kowa ma ya wuta .''
Sake da baki Fadila take kallonta kafin ta ce'' Wai Antyna mai Yaya yake baki wanda duk kika rude haka gaskiya kin zabure dama haka kike babu kunya .''
Ke karku raina min hankali kuna nufin bakusan Irin love din Ma'auratan nan ba tom Irin sa ya shayar dani ya lasa min zumar soyayya ya dandamin sugar kulawa ya bankada min kwalin tarairaya kin ga wanan kayan da kwaliyar nan duk shine ya man ita baki ga nafi Koda wani lokaci Kyau ba .''
Uhumm lanle ba shakka ai kuwa ga alama mun gani sosai ya lasa maki ita, amma ta hauka ce gaskiyar Momy sai mun hada da Malamai ko zasu taro ki .''
Shiru ta yi, tare da karisa shigowa dakin ta ce'' uhmmm yanzu haka zan kwanta babu Mon miel dina kusa dani tun kafin ayi nisa har na fara tausayin kaina wallahi.''
Ai da kinsan haka baki dawo gidan nan ba.''
Wace nii! Rufa min asiri Karki sa su Mummy daga min Nono.''
Dariya suka saki Fadila ta ce'' wallahi Antyna yanayin zamanku da Yayana ba karamin birgeni yake ba uhmm ina ma nice a wanan duniyar har kun Saka min zumudin yin aure saboda yanda kika firgice .''
Keee !! Rufe mana baki'' baki da kunya dama bansani ba .''
Ke kike yi abin kunya gabansu Momy ma bare ita.''
Ke yanzu yar tatsitsiyar me ta sani da zata ce ayi mata aure dudu nawa shakarunta suke.''
Yayi manyan masu fada aji iyeehh lanle Kudrat abin naki gaba yake tafiya ba baya ba.''
Ki barta Anty fareeha wallahi ina gama secondary school aure zan yi nima in dandana wanan zumar da aka lasa mata.''
Sake da baki Kudrat da Fareeha ke kallon Fadila da tsakaninta da Allah tayi maganar kafin ta ce'' tom Allah ya baki na gari .''
Babu kunya ta ce'' Amin wanan addu'ar ita ce ta kamata ai .''
Har Kudrat zata kuma yin magana wayarta ta dauki ringing dama tana kusa da Fadila ganin an saka Ajmal ya sa ta dubi kudrat ta ce'' kai jama'a wanan abu dai anyi rashin kunya duk soyayya da ake sha an kasa sakama Yayana suna mai dadi uhmmm duk zumudin Kenan .''
Har Kudrat zata dauki wayar da sauri Fadila ta dauka tare da chanza suna tana murmushi ta mika ma kudrat tana barin dakin a guje .''
Girgiza kai Kudrat ganin sunnan Mon chocolat ita mamakin Fadila take nawa take da har tafita sanin sunnan da ya dace da mijinta lanle wanan idan ba'a yi da gaske ba watarana zata ce ayi mata aure'' tana tsaka da wanan tunanin wani Sabon kiran ya kuma shigowa dauka ta yi, tana fadin'' amincin Allah su tabbata a gare ka masoyin birnin zuciya ta"" kayi kewata ne ?"
Tare da gimbiya a masarautar Ajmal '' idan nace banyi kewarki ba nayi karya wallahi ji nake kamar ki fito mu koma gida tare .''
Nima yanzu na gama wanan magana ni yanda ma zan yi bacci wallahi bazan ji dadinsa kamar kana kusana ba.''
Dan iska ya fizgar ya ce'' ina waje ki fito keda Fadila zamu wuce ke Kuma muyi sallama .''
Tom shikenan ganin nan fitowa Zumata.''
Murmushi ya yi, tare da katse kiran ita kuma fitowa ta yi, kanta a sunkuye dan har yanzu kunyar su Mummy take a hankali ta ce'' wai ku fito Mon miel yana jiranku a waje zai tafi .''
Ba tare da ta jira cewarsu ba ta fita waje takalmin ma a hannu ta dauke su tana hadawa da dan gudu dan kar su Momy su hanata tafiya wajensa .''
Tana fitowa tsakiyar gida ta tarar da shi da sauri ya ware hannayensa ita kuma tana kaiwa wajensa ta fada jikinsa ya rumgume ta tsam a jikinsa yana jin kamar karsu rabu da juna amma ba komai insha Allah zata dawo gare sa .''
Dan kukan shagwafe ta fashe da shi ta ce'' gaskiya ni bazan bari ka tafi ka barni ba wallahi zan kwana da kewanka, ta fada a shagwafe tana hadawa da kuka''
Sasauta rumgumar da ya yi, mata yayi ya kama fuskarta tare da tallabo ta da hannayensa suna kallon Ido cikin Ido jin idanunta sunyi mata nauyi saboda kwarjin da ya yi, mata ya sakata saurin yin kasa da su cikin sweet voice din sa ya ce'' Cutie ko da ya kasance kin nesanta da ni' ni kuma zan kasance a tare da ke har abada domin kina cikin zuciya ta bakina kan gaza furta kowa ce irin kalma domin bayyana miki adadin yada nake sonki a dukan lokacin da muke tare amma cikin dare ko safiya zuciyata na bayyana min cewa ke ce farincikina, fitila mai kore duhun zuciyata, Zara kike tauraruwa cikin taurari Ina sonki'' Kema ki sa a ranki a kowane hali ina tare da ke ki daure zaman nadan lokaci ne ba nima kaina bazan iya jure hakan ba amma zan yi ma tufkar hanci.''
Ganin dagaske rabuwa zasu yi dan gani take shima ba zai sake dawowa gare ta ba kamar yanda haskenta ya tafi har abada kukan gaske ne ya zo mata ganin hawaye na bin kuncinta ya saka shi sa harshe yana shanye su kafin ya bude da tsotsar bakinta saboda ta samu natsuwa ganin ta daina kukan ya saka shi cire bakinsa ita kuma ta tusa kanta a kirjinsa tana sauke ajiyar zuciya a hankali dadaden kamshin turarensa na shiga cikin wudojin hancinta hakan ya sa ta lumshe idanu tare da sauke nanauyar ajiyar zuciya , hannunsa ya daura saman kanta yana dan shafa shi ya ce'' pls banason kukanki Cutie kina son na tafi cikin damuwa har hakan ya sa a kuma galaba a kaina.''
A hankali ya shiga girgiza masa saboda jikinta ba kwari ba zata iya yin magana ba shima ajiyar zuciya ya sauke ya ce'' addu'a zaki man amma kukanki yana dagamin hankali ina son na barki cikin walwala na gani fuskarki cike da annuri hakan zai bani kwarin gwuiwar aiwatar da abin da zan tafi aikinsa.''
Da sauri ta dago da kanta ta sakarmasa murmushi mai kara bayyanar da ainahin kyaunta mai wargaza zuciyar masoyi wanda yake saka duk wanda aka yi mashi natsuwa sannan ta ce'' ina sonka banason ganin damuwarka kuma burina farincikinka da Jin dadi ina maka Allah ubangiji ya tsare min kai ya kare ka daga sharrin karfe da magota ya haskaka zuciyarka ya hane ka da cin Haram ya kara daukaka ka yasa kayi tafiya cikin sa'a ya dawo mana da kai lafiya ya kare ka daga dukan sharrin abin ki ka kula da kanka sosai Mon miel .''
Rumgume ta yayi sosai kamar zai maida ita jikinsa saboda dadin addu'arta kiss ya manna mata goshi ya ce'' I love you cutie na.''
Nima haka sonka Mon miel dina.''
Hannunsa ya kai ga cikinta ya saka yatsun hannunsa biyu yadan matsa shi a hankali a hankali ta furta washh Mon miel da zafi pah.''
Kallon juna suka yi sannan suka fashe da dariya a lokacin su Momy suka fito ganinsu ya saka Kudrat kokarin raba jikinsa amma ya rike ta gam yaki saki da idanu tayi masa alamar ya sake ta amma yaki sai ma kashe mata idanu da ya yi, har su Momy suka kariso kallonsu kawai suka yi dan yanzu sun daina mamakin futsararsu sai Mummy da ta ce'' ai sai ki sake shi saboda zasu tafi ko kuyi ta manne ma juna kamar Chuigwom.''
A rumgume yaja ta har gaban mota ana bude masa ya sake ta tare da manna mata wani kiss a baki ya ce'' I miss you cutie.''
Hankali ta furta miss you too saboda kunyar daya sakamata ,shiga motar ya yi, tare da daga mata hannu alamar bye bye.''
Ita kuma ji take kamar ta fashe da kuka ta shiga yi masa bye bye tana ganin sun fara tafiya ta ruga da gudu ta nufi daki tana shiga ta fada kan gado fashe da kuka ita fareeha ma dariya ta fashe da shi ta ce'' tab jan aiki a hakan ne zaki barshi ya kai sati wata day a wani garin uhmm.''
Banza tayi mata ganin shirun ya yi, yawa ya saka Fareeha mikewa ta shiga toilet ruwa ta watsa tana fitowa wayar Kudrat na ringing wata sabuwar lamba ce marar suna janyo wayar tayi, tana duba lambar tare da waro idanunta sanin ko waye me lambar da sauri ta tashi zaune tana kuma Kallon lambar da mugun mamaki.............''
Comment ! Comment ! comment !🙏🙏🙏🙏🙏 Yawan comment yawan typing idan ba comment a ranar ba typing ✍️✍️
🌼 🌼🌼 *KUDRAT*🌼🌼🌼
🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
(Mom star ✨)
45&46
A dan razane Fareeha ta matso wajenta ganin yanda take bin wayar da mugun kallo ta ce'' kawata lafiya dai?"
Ina lafiya wanan yar iska yarinyar ba dai zata daina bin mijina ba ko? Amma karta damu yau sai na nuna mata nima Ajmal ya shaka min rashin mutumci irin nasa .''
Wace kike nufi?"
Karuwar data zauna a gidana mana .''
Me zaki yi mata ne ?"
Key gidana a hannun wa yake ne?"
Wajen Mummy sannan Momy ma ta karfi wani.''
Jinjina kai ta yi, ta ce'' yau da dare ina son mu sato key dan ina kyautata zaton tun asuba Mon miel zai bar garin nan ni kuma a yau zan aiwatar da nawa aikin .''
Me kike shirin yi Kudrat?"
Wallahi sai na shuka mata rashin mutumci wanda zai sa ko kwadiyin maza ta daina yi bare har mijina ya bata sha'awa .''
Kudrat kar kishi ya rufe maki idanu.''
Tabbas ina da kishi amma idan matar arziki ce ni da kaina zan taya mijina neman aurenta amma dama wanan yar iskar ina tunanin yanda zan samu dama a kanta saboda duk halin da na tsinci kaina a baya ita ce silar haka dan haka dama hausawa sun ce sharri dan aike ne.''
Ashe zamu sha kallo.''
"Kamar yanda suka tsara da dare suka nufi dakin Mummy da yake tana bangaren Abba suka dauko key din sannan suka dawo nasu dakin kwanciyarsu keda wuya bacci yayi gaba da su .''
Washegari tun da sasafe suka tashi tare da hada abin breakfast suna kammallawa suka shiga gyara daki sannan suka shiga wanka suna gama shirya sun fito falo Kenan Mummy tafito ganin yanda falon nata keta zuba kamshi ya Sakata sakin murmushi ta ce'' Allah Sarki Kudrat sarakan kamshi yau ko gidan nan ya san kin samu lafiya .''
Murmushi kawai suka yi sannan suka wuce danning zamansu keda wuya Abba shigo ganin yanda suka Sha aiki ya saka shi cewa'' Kudrat kune kuka yi wanan aikin?"
A dan sunkuye Fareeha ta ce'' E'ee Abba zamu gyara maka bangarenka ne .''
Murmushi ya dan saki ya ce'' karku damu na gode wanan ma daga yau ba zaku sake yinsa wata kila keda kika shirin yin aure ki koya amma Kudrat ko tsinke banason tana dauko idan ba haka ba ke Aminatu sai ranki ya bace .''
iKon Allah tom ni miye laifina yanda ka tarar da dakin haka haka na iske sa .''
Tom na hana daga yau sannan ki fara kulawa da yarinyar nan so kike mijinta ya dawo ya gani duk ta fige kisa yan kudin da yake bani ya daina.''
Shiru kawai suka yi,dan lamarin Abba yanzu sai shi suna kammalla break din kudrat ta mike ta ce'' Mummy ina son zan tafi gidana akwaye abin da zan dauko daganan na wuce kasuwa saboda sakon da Ajmal ya bani.''
Kallonta Fareeha ta yi, dan tasan ba wani sako da Ajmal ya bata neman hanyar fita kawai take kafin ta ce'' E'ee Mummy koni sai da ya kara tunatar da mu tafi karna bari ta manta.''
Ba damuwa amma Karku jima.''
Da tom suka amsa kafin su shige daki wayarta ta dauko tare da kiran wayar Asma ringing biyu ta daga ta ce'' ai na zata baki cika cikakiyar yan Tasha ba da kika ki daga kirana.''
Yanzu pah dana kirani.''
Sai nake ganin fatarki zata raina kanta.''
Idan kin cika ke yar tashar ce dan girman Allah mu hadu gidana dan mu cire raini.''
Ai ni dama tuntuni ina bakin Kofar.''
Bata ce komai ta katse kiran hijjab ta dauko sannan suka fito tare da yi ma su Mummy sallama suka fice suna tare mai napep kai tsaye gidanta suka nufa a bakin get suka tarar da Asma zaune murmushin mugunta Kudrat ta yi, kafin ta budo kofar ganin duk sojoji birjik a gidan ba karamin Dadi ta kara ji ba ai tuni sun fara kwasar gaisuwa tana amsawa har suka shige ciki kulle kofar suka yi nan Fareeha dake bayan Asma ta janyo kafafunta ta baya kafin tare da daga su sama ji kake timmm ta fadi kasa take bakinta ya fashe wata kara ta fasa kafin Kudrat ta yi ball da ita jikin bango tana kwasarta tana jimgata a kasa kamar wata igiya saboda laudin da yake sosai suka yi mata dan banzan duka na mutuwa sannan ta kira sojojin ta ce'' ina son a wura min yarinyar nan wuro mai tsanani sannan duk wanda ya kuskura ya Sanar da Ajmal a bakin aikinsa.''
Tana gama fadan haka suka koma dakin kamar wasu kayan wanki haka suka kwaso ta aka ajiye a rana nan suka cire mata riga ya zamana bras da pant ne kawai a jikinta gishiri suka debo nan suka fara goga mata duk inda ciwon yake ihu take kwararawa tana yankar ubanta ya Aiko ta zuwa gidan nan suka kammalla shafa mata gishirin suka barta nan rana tana gasa ta lokacin da Kudrat tafito zasu tafi ta dan tsuguna daga gefenta ta ce'' yaro man kaza nasan yanzu kin gama sanin waye dan tasha tsakanin nida ke kuma yanzu wasar ta soma sai na gani fatar waye zata yi laushi tana zagwanyewa tsabar azaba ni kadan nasha ke kuma zaki ci uwar tawa .''
Saboda yanda bakinta ya mata tsami ya Saka Asma kasa magana ganin tana son magana ya sa Kudrat cewa'' ina son ki sani ko da tsan mijina bai baki matsayin da ya bani ba sannan yanzu zasu fido maki wanki ki tashi duk wankin nan kece zaki yi masu gobe ma kin kuma neman mijina ta hanyar zina munafuka kawai.''
Tana gama fadan haka suka yi tafiyarsu, ai kuwa sojojin najin haka nan suka tulo mata kayan wankinsu masu uban yawa wani ma kayansa a wanke suke amma tsabar mugunta ya sa suke fito mata da shi da kyar ta mike tana kuka kamar ta shake kanta haka take ji yau ita ce take ma gardi wanki tana maji dadi , sai gashi ta kare a maji wahala ita da ko kasa batason takawa dan ya zama dole sai gashi yau ita ce da wanki tirr gaskiya kwara ta hade zuciya ta mutu akan tayi wanan wankin zata yi magana kenan taji wani nanauyan mari wanda ya Sakata ganin A, B, C batasan lokacin da ta fara wankin ba tana wanki suna gana mata bonai harta kammalla sannan ta shiga share gidan harta abinci sai da ta dafa masu wanka suke da bukatar holewa suka ci karansu babu babbaka har safe suna abu day.''
Haka rayuwa Asma ta koma babu komai sai bauta da wahalar rayuwa ga horan yunwa idanunta har sun fada kamar zasu ji shige ciki tsabar rama Kashi zuwa sun yi wani zaro zaro sai kayi ajiya ciki bata fado ba .''
Kudrat kuwa tun daga wanan lokaci tana fama da zazafi mai masifar zafi gashi tana samun kulawa tako wane bangare ganin jinyar tayi yawa ya saka Abba suka kaita asubiti bayan yan gwaje gwajen da Doctor ya yi, suka tabbatar masu da ciki ne da ita wata biyu sosai suka ji dadin labari har Abba zai sanar da Ajmal da sauri Kudrat ta ce'' Non papa faut t dire maintenant.''
Pourquoi ?"
Ina son zan yi masa surprise ne da kaina pls dan Allah banaso ya samu labari.''
Ba damuwa Abba ya fada Dan yanzu bayason ganin bacin ran Kudrat''
Tun da suka baro asubitin Mummy ta kira Momy tana sanar da ita daga ciki Kuma har kudurin Kudrat sosai murnarta ta kara bayyana Kudrat kuwa gata babu wanda bata sha hakan ya sa ta dan kara haske ta yi mulmule da ita dan ta rage ramar dake jikinta fatarta ta kara laushi kamar ta jariri sai daukar idanu take kamar wacce ke wanka da Madara '' kiran da ake ma wayarta ne ya katse firan da suke ita da Fareeha ganin day daga cikin sojojin gidanta ya Sakata dauka bayan ya gaishe ta ya ce'' Hajiya yarinyar nan tana wajenmu ya zamu yi da ita mu sake ta ko kuma a kuma azabtar da ita.''
Innalillahi ta furta ta ce'' wallahi na manta da ita ashe har yanzu tana gidan kuyi mat korar kare tare da warning karta kuma Kallon hanyar gidana bare kalle sa .''
Insha Allah Hajiya, yana gama fadan hakan ta katse kiran .''
Kudrat me yasa baki son sanar da Ajmal batun cikin ki.''
Murmushi ta yi, tare da shafa cikin ta ce'' nafison ranar da zai zo nayi masa bazata mu tarbe yaronmu a tare a lokacin nake da tabbacin wata sabuwar kulawar wacce tafi wada kuke bani.''
Iyeehh lanle ma yarinyar nan Allah ya shirye .''
Da amin ta amsa sannan ta ce'' uhmm Nawal tun da aka kawo kudin aurenta shiru kake ji ko mijina bata yi ma ya jiki ba.''
Dafe kai Fareeha ta yi, ta ce'' pls kawata wallahi a lokacin bata da lafiya ne sannan bansanar da ita abin da yake faruwa ba gudun katse mata farinciki kuma yanzu haka fushi take dake kinsanta da zuciya .''
Irin taki pah.''
Dariya ta yi, nan suka kira Nawal sai da suka yi rarashi sannan ta hakura nan ne suke sanar da ita abin da ke faruwa .''
Nan ta shiga yi ma kudrat Sannu da jikin Ajmal.''
Taji dadi a ranta sosai sannan suka farke da sabuwar fira.''
🌼 🌼🌼 *KUDRAT*🌼🌼🌼
🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
(Mom star ✨)
47&48
Suna kammallawa kiran Ajmal ya shigo cike da zumudi ta dauka a chagwafe ta ce'' Mon miel a cikin kowa ce safiya na kan tashi cikin farinciki saboda ina sa ran a ko da wane lokaci zan iya ganin kiranka amma zuwan dare kan yi sanadiyar zubar hawaye daga idaniyata saboda lokaci ne da yake nisanta tinanina ga tsammanin sake ganin ka a koda wane lokaci kafin wayewar gari. Fatana ka fahimci cewa ina cike da kewarka ina kuma shiga damuwa a lokacin da na nesanta da kai ina kaunar ka Mon miel.''
A'aa dukan lokacin da muka yi nesa da juna ! na kan ji da ma a ce akwai manyan tsaunika a kusa da ni'' da na hau ko zan samu na hango murmushin fuskar nan naki mai taushi tunaninki da giftawar kayataciyar fuskarki sun tsaya min a rai na kasa aika ta komai domin kece lantarkin zuciya ta na yi kewar ki sosai Cutie.''
Tom yanzu me zuma ta yake yi?"
Ina zaune yanzu na fito daga cel aiyu ka duk sun yi man yawa da kina kusa nasan zaki rage min ko cutie.''
Jinjina kai ta yi, kamar yana gabanta ta ce'' Kenan yaushe zaka dawo ina da babban Albushir din da zan yi maka mai dadin gaske .''
Haba!! Karki sa zumudi ya sa na shigo yanzu.''
Dariya ta yi,ta ce'' ai idan ka shigo bazan barka ka koma ba saboda a yanzun ma hakuri nake sosai.''
Karki damu karshen Watan nan kamar yanda muka yi alkawari zan dawo nima a matse nake sosai.''
Fira suke cike da farinciki har suka kammalla ajiyar wayar Kenan Fareeha ta ce'' Harr kin ji bakin haushi Irin ya kira kiyi masa dan jan ajin nan amma kin wani dauka kedai wallahi bansan ranar da zaki yi hankali ba.''
Sai randa aka dauke wuta kuma aka maido yara basu yi ihu ba a ranar zan yi hankali.''
Tab akwaye aiki gabanki'' kin ga bara na tashi yau nace ma Mama zan koma gida in fara hada kayan kafin dare ya yi sosai.''
Hararan baki da hankali ta yi, mata ta ce''' bangane ba ?
Hakuri zaki yi Kudrat dama saboda jinyarki ce na dawo gidanku kuma Allah ya baki lafiya ga Baba sai ce min yake na dawo gida tafiya ta baya nufin bazan sake dawowa wajenki ba .''
Naga ta kaina ni Kudrat " yanzu Mon miel ya tafi ya barni ke ina tunanin zaki zauna dani har ya dawo shine zaki gudu .''
Sorry kawata baba ne .''
Tom shikenan bara na taya ki hada kayan.''
Mikewa suka yi suka dawo kasa nan suka shiga gyara kayan.''
“ Asma kuwa zuwa yanzu ta raina fatarta da kanta ba sai Kudrat ta bata amsa ba dan sosai suka kuma lakkada mata shegen duka sannan suka yi mata tsarki da barkono tare da warning karta kuma biyo hanyar gidan nan bare ta san zata shigo sannan suka hankadata waje.''
Da kyar ta mike tana kuka ta dauki hanya duk wanda ya ganta zai yi tunanin mahaukaciya ce tsabar wahalar data sha haka ta ci tafiya gashi duk wanda ta tunkara da sunnan taimako zai Kore ta ga makoshinta ya bushe tsabar kishirwa da take ji har ta isa wajen wani gwango ciki ta shiga saboda dare ya yi,mata a hanya wani baccin wahala ne ya kwashe ta saboda rabonta da bacci tsawon sati biyu kenan sosai bacci ya mata dadi kusan karfe uku taji tana lalubarta da sauri ta bude idanu a firgice dariya suka kwashe da ita suka ce'' barka da zuwa duniyar mu yan mata waya fadamaki ana shigo mana bango .''
Dan Allah kuyi hakuri a gajiye nake shi yasa wallahi zuwa safe zan tafi karku cutar dani.''
Karki damu aike kalarmu ce yan mata dan haka zamu sha rabaje, cewar mutuman sai rangaji yake na shaye shaye .''
Ai kamar jira suke ya kammalla maganar suka ware kafafunta cike da mugunta ya shige jikinta da mugun karfi '' wani uban ihu ta fasa saboda yajin barkono daya kara shiga tsan cikin taji kamar an zare mata rai,da sauri day daga ciki ya toshe mata baki '' haka suka din ga bin layi idan wanan ya sauka wanan sai ya hau sun fi a kirga tun tana da karfi har ya kare kallo kawai take binsu da shi dan ba zata iya furta magana ko yunkurin guduwa sai da suka kammalla suka fice daga gwangon tun daga wanan lokaci suka mayar da Asma abincin darensu daga sun bugu kanta suke saukewa , idan gaka Asma sai ta baka tausayi duk rashin Imaninka da kyar yau tun da sasafe ta fito da gwangon tana dafa bango harta fito waje cikin iKon Allah ta samu wani mutuman kirki ya taimaka mata har asubiti ya kaita .''
Bayan sun kammalla hada kayan Fareeha ta mike ta shiga wanka tana fitowa ta shirya tana tsaka da saka kaya driver Kudrat ya kira ta dauka tayi ta ce'' gani nan fitowa '' kawai ta kashe kiran.''
Mikewa ta yi, nan ta shiga hadama Fareeha Sha tara na arziki lada babba bleu duk a cike har guda biyu sannan ta saka gyalenta ta ce'' muje yana waje.''
Suna fitowa sallama suka yi ma Mummy inda ita ma ta bada tata gudu..mawar tare da addu'a fatan alkairi godiya ta yi sannan suka fito kayan aka sa a boot sannan suka shiga bayan an bude masu kofa suna shiga aka rufe nan ta fadamasa anguwar da zasu tafi suka kama hanya.''
Suna isowa gidan dariya har baka Mama ta tarbi Kudrat tana oyoyo ga yarinya ta ta dawo ya karfin jikin.''
Tana rumgume jikin Mama ta ce'' jiki da sauki Mama gashi har na maido maku ajiyar da kuka bani.''
Ganin sai tunturo baki take tana hada rai Mama ta ce'' ke kuma lafiya sai wani cinci magani kike ?"
Uhmm Mama haka ma zaki ce yanzu dan Kudrat tana kusa shine kika yi kamar baki ganni ba Kenan na koma baki kewata ba .''
Dan turo goshinta tayi da dan yatsanta ta ce'' ja'ira kishi kike da yar tawa tom sai de ki yi ta fushin Kudrat yarinya ta muje ki wuta.''
Tom Mama ta fada tana yi ma Fareeha gwalo ,da sauri ta naushe ta a baya, Kudrat ta fido idanu tana fadin'' kai wuyanki yarinya karki taba lafiyar dan soja .''
Dariya suka yi a tare sannan suka shiga daga ciki suna zaunawa ta kira driver din ta yana dauka ta ce'' zaka iya tafiya daga anyi sallah la'asar kazo ka dauke ni.''
Cike da girmamawa ya ce'' insha Allah ranki shi dade.''
Katse kiran ta yi, sannan Mama ta ce'' Masha Allah jinya ta yi dadi yarinya ta har da kyautar Allah a jikinki.''
Dan sunkuyar da kai ta yi, wata kunya ta mamaye ta a ranta ta ce'' innalillahi yanzu kenan kowa ya san me ta aika ta ta samu ciki shiga uku takabar sarki.''
Uhmm Mama wanan pah bayan ta gama jinyar ta same sa ita dadi miji.''
Tom ina ruwanki ke kuma kun Saka masu idanu ko.''
Kudrat kasa magana ta yi, sai murmushin kunya da take yi ganin ya kasa sakewa ya sa Mama mikewa ta fito waje ai Mama na fita Kudrat ta ce'' gulmawuya kenan sa mana idanu kika yi har kinsan ranar cikin ya shiga ko.''
E'ee ma tun da har zaku iya kora Momy da sambatun dadi ai kin ga dole muyi sa'idon nan.''
Dariya ta kece da ita '' Fareeha ta ce'' amma ke anyi yar Iska .''
Wunin ranar sosai suka sha fira Mama ta kula da Kudrat tamkar karta baro gidan musanman ganin ba tare da Fareeha Zara koma gida ba suna nan zaune sallah kawai take tashinsu bayan sallah la'asar ne baba ya shigo nan suka gaisa da Kudrat ya mata Sannu da jiki suna tsaka da fira ne dama tuni ta shirya driver ya turo yaro mikewa tayi suka yi sallama nan tayi masu alkairi sosai sannan ta fito har bakin mota suka yi mata rakiya Fareeha ta ce''kawata na gode sosai Allah ya bar min ke mu zauna cikin aminci har abada gaskiya ke aminiya ce ta gari banda tamkarki cikin kawayena dan yanzu a matsayin Yar uwa kike gareni Allah ya raba ki lafiya da bébé yakara donkon soyayya keda Ajmal din ki ina maki fatan alkairi .''
Hararan wasa ta dalla mata ta ce'' banason godiyarki bara ranar da kika bébén ku a ranar zaki gode min saboda namijin kokarin da zan yi wajen santalo maku shi ni zan wuce nasan yanzu su Momy za su zo sai yaushe kenan.''
Sai zuwa jibi idan mun hade gidansu Nawal ko.''
Insha Allah .''
Cikin motar ta shige ita Kuma Fareeha ta shiga gida nan suka dauki hanya.''
Cikin Kudrat kamar jira yake Fareeha ta tafi gida nan pah ta fara mahaukacin laulayi komai ta ci amai babu abin da ke tsayawa cikinta sai ruwan tea kuma shima ba diyawa ba kullum sai Ajmal ya kira ta suna manne da juna a waya har ta kai lokacin da wayar ma ba zata iya dauka ba saboda magana wuya take mata sosai hankalin Ajmal ya yi mugun tashi sai de ya kira Momy ta ce masa lafiyarta lau a haka har aka yi wata day da sati biyu a lokacin Kudrat ta dan warware dauko wayarta ta yi, tare da kiransa kamar jira yake ya kashe tare da maido kiran yana dagawa ta fashe masa da kuka, ai take natsuwarsa ta kara fita daga jikinsa ya ce'' Cutie na lafiya kike kuka?" Wani abin aka yi maki ne ? Waye ya taba ki.''
A shagwafe ta ce'' ba kaine ba !!
Ni Kuma?" Pls tell me me nayi.''
Ka manta dani kace man wata day zaka yi amma gashi har na biyu zai kare ni wallahi idan baka shigo yau ba zan sha guba na kashe kaina.''
Ajiyar zuciya ya sauke a dimauce ya ce'' kai ina!! In kama wa dama gobe zamu wuce da su gidan yari saboda shari'ar ta tsaida ni amma zan shigo cikin satin nan pls cutie na sanki da hakuri ki kara da wanda kike yi kin yi.''
Uhmm ba wani wayon da zaka yi man ko dai kana tare da wanan shegiyar yarinyar shikenan tun da tafini mahimanci.''
Tsabar takaici baisan me zai fadamata ba dan shi yanzu ya manta da wata Asma a rayuwarsa katse kiran kawai ya yi, hankali idan yafi dubu tom ya tarwatse saboda tayi maganar badan ransa ya bace ba kawai dan taji abin da zai fada ta sanar da shi gyaran da tayi ma Asma '' ta shiga damuwa sosai wunin ranar ko leken falo bata fito ba sai de Mummy ta shigo ta bata tea din dan a cikinsa take hada mata maganin mata tana gyara yarta sosai dan cikin ma baya rike wani abin sannan bata bata masu daci bare dan cikinta ya samu matsala na Islamic chemise take amso mata tana sha sai kuma hadin da tayi mata tana tsunguni da shi na matsi ga gomange tana samu sosai sai kaza idan an kawo dan yanzu ta dan rage amai .''
Sosai Kudrat take cikin damuwa saboda rashin daukar kiranta da Ajmal baya yi sannan ba reply idan tayi message hakan ya matikar tada mata da hankali sosai ganin damuwar tayi yawa ya sa Mummy tambayarta taso boyewa amma fadin shine masalaha gare ta nan ta fadamata abin da ya hada su da Ajmal sosai Mummy ta dan ja mata kunne hade da nasiha sannan ta kira Momy tana fadamata.''
Kiransa ta yi ,tare da yi masa fada har zata fadamasa cikin jikin kudrat ta fasa saboda batasan nufinta na hana sanar da shi ba sannan ta bashi umarnin ya kira ta ya kwantar mata da hankali .''
Suna gama wayar ya kira Kudrat tana ganin kiransa jikinta har rawa take yana dagawa ta fashe da kukan gaske har da shasheka ,idan akwaye abin da yafi tada hankalin Ajmal bai wuce kukan Kudrat ko damuwarta ba hakan ya Saka shi katse kiran dama yau zasu baro garin hakan ya saka shi ya shirya suka nufi airport suna isowa ba bata lokaci suka tashi tun karfe 9h00 sai kusan 13h30 suka iso dama tuni ya sanar da sojojin gidansa hakan ya sa suka zo daukarsa bai wani fata lokaci ba suna isowa ya fada toilet ya yi, wanka ya shirya tsaf ya fiti farin wata Sha kallo sai kyali yake motar ya shiga aka kai gidansu Kudrat suna isowa a lokacin ba kowa a falo kai tsaye dakin Kudrat ya nufa da sallama a bakinsa kamar a mafarki taji sallamar Ajmal idanunta dake a kubre ta ware tare da marairaice fuska zata kuma yi kuka ta mike ta nufe sa tana rumgume abin ta cikin muryan rarashi ya ce'' Cutie na kukan ya Isa ki daina banaso .''
Kara kankame sa tayi shima ya rumgume abarsa sosai yana dan matsa jikinta a hankali ya ce'' stop 😭 pls cutie.''
Sai a lokacin ta dan dago tare da share hawayenta shi kuma yaja hannunta suka nufi kan gado suka zauna kan kafadarsa ta ajiye kanta tana sauke ajiyar zuciya........''
🌼 🌼🌼 *KUDRAT*🌼🌼🌼
🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
(Mom star ✨)
49&50
Cutie na!! A hankali ta dago da idanunta dake kankance tsabar kukan da ta sha suna kallon juna ta ce'' Na'am .''
Me ya sa kike man maganar Asma wallahi bata a cikin rayuwa ta ina da ke me zan yi da wanan kingin mazan a da ban yi wani abu da ita ba sai yanzu da nake tare da gimbiyar mata me kika rage ni da shi da zan kula wata ina sonki kuma bana tunanin zan iya hada shimfida da wata ya bace data wuce Kee daga yau Karki kuma min zancen ta kina jina.''
Murmushi ta sakar masa ta ce'' insha Allah na fada badan na saka min kai cikin bacin rai ba kayi hakuri hakan ba zata sake faruwa ba , ta kara she maganar idanunta cike da hawaye.''
Ganin kukan ba mai karewa ba ne ya saka shi kara rumgumo abarsa ya hade bakinsu dama ya yi missing din ta sosai biye masa tayi saboda dama cike take da feeling din sa gashi hade Haden da Mummy take mata suna takura ta'' ganin suna shirin yin abin kunya ya saka shi zare bakinsa yana maida numfashi hannunsa dafe da mararsa ya ce'' Cutie na tashi mu tafi gidanmu ina ganin tun da na dawo mu bar masu nasu gidan.''
Babu musu ta mike a tare suka hada kayanta sannan suka fito a lokacin Mummy da Momy suna falo dan basu San da shigowar Ajmal ba cike da mamaki suke kallonsa ganin akwati a hannunsa'' Momy ta ce'' kai sarkin saraken yan rashin kunya ina zaka tafi man da yarinya ta .''
Waskewa ya yi, yana sosa keya ya ce'' gidanmu zamu tafi Momy.''
Dan iskanci haka ake tafiya ba wani sanarwa ko mu kai Maka ita saboda ka kekashe idanu kai ga shafafe da mai ko.''
Kin ga na wutar da ku dama nina kawo Abu ta kuma nazo dauke ta dan haka sai mun zo ziyara, yana gama fadan haka ya ja barsa suka fice .''
Girgiza kai su Mummy suka yi tare da yi masu fatan alkairi suka ci gaba da firarsu.''
Suna fita suka shige mota tun a motar ya ishe ta da dan tabe tabe duk ya takura ta domin gani take driver kallonsu kawai yake suna isowa babu kunya ya sungume abarsa suka shige ciki bai dire ta ko ina ba sai daki ya shimfide ta kan bed ga gidan sai kamshi yake saboda an gyara sa tun kafin su iso ,sarafa jikinta ya shiga yi irin na kewar nan kafin suka shiga farantama juna sai da suka gurje juna sannan ya kyale ta ganin ta dan yi laushi daukarta ya yi, suka wuce toilet sai da ya wanke abarsa sannan ya yi, suka tsarkake kansu suna fitowa shiryawa suka yi tare da fitowa falo kai tsaye danning suka nufa nan chef ya fara zuba masu abinci a plate day suka ci pried rice ce sai gasashiyar kaza ba laifi Kudrat ta ci sosai sannan ta Sha maganin hana amai a falo a same sa kwance ita ma ta kwanta a jikinsa a hankali ya furta '' cutie na wai miye sirrin ne ?"
Wani sirri kuma Mon miel.''
Kin kara kyau kin yi yar kiba sosai fatarki tayi fresh ga taushi musanman a nan, ya fada tare da nuna kasanta ya ci gaba da fadin'' uhmm wata liyafar sai gidan sarki.''
Kulawar da nake samu ne tako wane bangare musanman ta wajen mijina da yafi bani ta musanman .''
Wane Albushir ne zaki man cutie na?"
Dan tashi ta yi, daga kwancen da take ta nuna masa kumcinta, gane me take nufi ya saka shi dan tasowa ya manna mata kiss a kumcin sannan ta nuna masa bakinta nan ma ya yi, ta ce'' Mon miel kaima daga yanzu ka kusan zama Dady.''
Wani irin yunkurawa ya yi, tsabar dadi ya rumgumo ta ya ce'' me kike nufi cutie na?"
Ina nufin ina dauke da bébé din Zuma ta .''
Sosai ya kankame ta ya ce'' gaskiya labarin nan ya min dadi dole ne a baki kyauta'' shafa cikin ya shiga yi yana magana da wai da bébé din sa .''
Ita kuma banda dariya babu abin da Kudrat take yi saboda yanda ya maida kansa ya karamin yaro.''
Sosai suka yi ta zuba shirme har aka Kira sallah mikewa ya yi, tare da kama hannunta suka wuce daki alwala suka daura nan ya ja masu sallah suna kammallawa suka yi addu'a tare da shafawa a tare , jiyo da kallonsa ya yi, gare ta ya ce'' ba zaki tambayeni me na kora mana ba?"
Uhumm ina sauraranka.''
Cike da zolaya ya ce'' na roka mana Allah ya sauke ki lafiya sannan ya bani ikon karo wata matar domin kuyi Haïfa min yara.''
Take murmushin dake kan fuskarta ya dauke ta ce'' tom miye amfanin fadamin ?"tazo ai ba tsoronta nake ba.''
Karki damu dama akwaye wacce ta ce min na turo gidansu Kinga nan da sati day musha shagali.''
Kara hade fuska ta yi, kamar wacce aka aiko ma da sakon mutuwa ta kawar da kai gefe ita a dole ranta ya bace , murmushi ya yi, kafin ya kama hannunta ya dan matsa shi da dan kafi'' tsabar zafi batasan lokacin da ta furta'' washh Allah kuma hannun zaka karya min.''
Murmushi ya yi, tare da janyota jikinsa ya ce'' ai na gani kin wani hade fuska zaki share ni ! Kuma wanan uban ihun da kika sa so kike masu aikin su jiyo su dauka abu nake maki.''
A shagwafe tana masa yar hararan wasa ta ce'' zan fadama su mana.''
Me zaki fadamasu?"
Kana son lalata min rayuwa dan ka ganni yar yarinya .''
Dariya ya yi, tare da sumbatar wuyanta ya ce'' tom shikenan tun da abin harda jan sharri .''
Mikewa ta yunkara zata yi ya saka yatsun hannunsa biyu ya sakala a kungunta , harara ta balla masa ta karisa mikewa ta fice falo ita a dole ranta ya bace .''
Ta jima zaune ganin bai fito ba ya saka ta komawa dakin ganinsa zaune yana latsa waya ta ce'' Mon miel zaka sha tea insa a hadamaka .''
Shiru ya mata bai ce komai har sai da ta kuma maimaita hakan ba tare da ya jiyo ba ya ce'' uhmm.''
Fita ta yi, ganin yanda duk ya chanza ita har ma ta fara tsoransa tom kuma lafiya yake da Wanan tunanin ta fito ta saka aka hadamasa tea ba bata lokaci aka kawo mata sannan ta koma dakin da sallama dauke a bakinta amsawa ya yi, juste har yanzu yana wajen da ta barshi a dan nesa da shi ta ce'' Mon miel ga tea din.''
A tsan nesa dani zaki ajiye ko kuma kusa da ni.''
Dauka ta yi, kariso gabansa tare da mika mata cup din ganin yaki karfa ta ce'' Mon miel wai fushi kake dani? me nayi Kuma?"
Shiru ya yi, mata sai karfen tea din da ya yi hakan ya sa ta zauna daga gefensa sai da ya kusan shanyewa sannan ya kai mata cup din a baki kallonsa ta yi, ya mata alama data shanye sa babu musu ta shanye a shagwafe ta ce'' Mon miel ka hakura Kenan ?"
Uhmm nida ke waye ya fara yin fushi.''
Tom ba kaine ba kake son hada ta da kanka wallahi ina da matikar kishi a kanka Mon miel.''
Tom Kenan kin ga kece mai fushin bani ba Karki dama ai kece day damkar da duba a gare ni '' ni kaina tsoron kara auren nake saboda nasan bazan yi adalci ba saboda kin fita soyuwa a zuciya ta .''
Ajiyar zuciya ta sauke ta ce'' tom na sauko Mon miel.''
*******
Asma kuwa yanzu duniya ta koyar da ita karantun ta mai mugun darasi dan yanzu ta Natsu ta shiryu sosai dan har islamiya ta koma sannan ta koma hannun iyayenta ta nemi gafara yanzu sai hamdallah mutuman da ya taimaka mata a yanzu babu abin da suke sai tsaftataciyar soyayya dan cikin kwanakin nan zasu yi aure .''
Maganar su Nawal kuwa sosai bikinta ya tashi su Kudrat sune a gaba dan yanzu cikinta ya dan kara girma sosai suka Sha shagalin biki aka kai amarya gidanta nan suka yi tafiyarsu tare da yi mata fatan alkairi.''
Ita Kuma Fareeha zuwan da take gidan Kudrat a kai a kai yasa ta hadu da babban abokin Ajmal nan suka dai dai sosai suke shan love Kuma hakan ya ma su Ajmal dadi musanman Kudrat da take ganin donkon zumunci su zai kara afkuwa .........''
🌼 🌼🌼 *KUDRAT*🌼🌼🌼
🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
(Mom star ✨)
51&52
Fitowa ta yi, daga daki a cikin shirinta tsaf ,yana biye a bayanta ganin bata da niyar tsayawa ya ce'' Cutie na wai wanan saurin da kike ina zaki tafi ne ?"
Hararan wasa ta dalla masa ta ce'' gidan Nawal mana gaskiya kayi sauri ka dauko key mu tafi kar Fareeha ta rigani tafiya.''
Rumgumo ta ya yi, hannayensa na kan mazaunanta ya ce'' Allah ba zaki fita daga gidan nan ba sai bébé na ya ci abinci.''
A shagwafe ta ce'' dan Allah ka barni Allah idan na tafi zan ci.''
A''a pah haka kawai dan kin ga abin da ke ciki baya magana sai kin ga dama zaki bashi abinci.''
Mon miel kasan pah bana wasa da cikina dan Allah mu tafi.''
Sakinta ya yi, tare da zama kan kujera ya ajiye kafa day kan day ganin bata da mafita ya sa ta nufa danning ta zauna nan ta fara cin abincin a gaggauce tana kammallawa ta ce'' Mon miel na kammalla mu tafi, ta fada tana mikewa tsaye.''
Jinsa ta yi, ya rumgume ta ta baya ya ce'' Allah sai an bani abinci na nima sannan mu tafi.''
Dan buge hannunsa dake wasa da kirjinta ta yi, ta ce'' Allah zan kira Fareeha in sanar da ita.''
Da sauri ya sake ta ya ce'' barni in mutu da suna day Ajmal karki hadani da ita in shiga uku gaskiya abokina yana da aiki.''
Dariya ta tsintsire da ita sannan ta yi, gaba bayanta ya biyo suna tafe suna taba fira har suka iso bakin mota shiga suka yi nan suka dauki hanyar gidan Nawal .''
A bakin kofa suka ajiye ta sai da ta manna masa kiss sannan ta shige ciki tana shiga falon sallama dauke a bakinta nan suka kwashe da dariya dan bata rai ta yi,ta ce'' ke yanzu dan jaraba sai da kika rigani zuwa gidan nan.''
Ai dama na fadamaki sai na riga ki.''
Wallahi Mon miel ya tsaida ni shi yasa sai da pah nace zan kira ki sannan muka fito da ba yanzu zaku ganni ba.''
Kaji wani sharri tom ni me zanyi masa ne ?"
Ai wallahi tsoronki yake saboda wanan dogon fushin naki ga fadin magana masu tsayawa a rai yanzu bai da lokacin daukarsu.''
Yo an fadamaki ni din ta wasa ce .''
A'a ban ga alama ba.''
Tom kawata ya ake ciki kin wani taso mu akwaye labari ne , cewar kudrat.''
Uhmmm sarkin son labari akwaye mana ke ashe bani kaunarmu kinsan Irin dadin nan Ake ji kika barmu muna ta fama da fillow.''
Kema kinsan dadin auren kenan uhmm yanda nake sambatu ya ci ace kun fahimci haka.''
Amma sanarwa ya kamata ki mana ba sai muyi tunanin zumudin soyayya bane .''
Tom da uwar me nake maku idan ba sanarwar ba ai mahaukaciya kuke man dauka ta yanzu kema kin shiga littafin karatu ya kamata kiyi ta dauka.''
Wai badai kina nufin daga kawo ki gidanki har ya aika ce ki, cewar Fareeha .''
Haba sai kace wani bunsuru ai duk kwadayinsa ya barni har daren damu ko.''
Fadamata dai ai ba wanan ne kadai dadin aurenmu tarairaya da soyayya kulawa da farinciki sune, gashi ni duk da a lokacin ba auren soyayya muka yi ba amma daren farko na ko inda nake bai tafi ba bare insa ran zamu kwanta da juna.''
Wayo Allah nima gaskiya kuce Sa'id ya fito ayi auren nan da wuri tun kafin ku cinye soyayyar.''
Ai dan kiji babu gidan da yafi na soja dadi saboda iya soyayya da tarairaya kamar kwai sannan sunsan yanda zasu jiyar da mace dadi kuma ko wace kalar kwanciya da Sabon salon wasanni take sai de duk yawancinsu jaraba gare su ga bacin rai sai kinyi dagaske saboda zuciya amma ba zasu jimawa zaki ganin sun sauko musanman idan kin nuna damuwa da fushinsu .''
Uhumm abin ka ga Sabon shiga duk zumudin soyayyar ce auren soja ko baccin gabronci gaskiya Kudrat kin zauce sosai .''
Amma kuma soyayyarsu bata tsufa sannan duk randa suka dawo ranar kamar daren farko yake saboda shan love da za'ayi.''
Ba soja kawai ya kware a soyayya ba ko wane namiji da kalar tashi.''
Uhmm ko ki yarda ko akasin haka wallahi duk abin da ya shafi tenue soyayya ce zallah wanan yan kasuwan da ma'aikatan me suka iya illa bayan da safe zasu fita wani lokacin ma kina barci ba za'a jira ki tashi kuci abinci kuyi fira cikin so da kauna haka zasu fice fitt sannan wani ko lokacinsa ba zai baki ba saboda aiki aiki dai sai de da dare ya yi, suka shigo kika zuba abinci daga zarar kin bashi ya ci yana gamawa kina cikin yi masu fira daga kin jiyo kin ga har sun yi nisa cikin bacci gashi bangaren saduwa basu iya komai ba sai dan abin da ba'a rasa ba daga zarar sun biya bukatar kansu ke Oho kike ga yawon son bata maki rai kullum cikin masifa kuke haba ina dalili.''
Kee ni pah har kisa jikina ya yi, sanyi.''
Tom ai bance duka haka suke ba amma wallahi duk yawancinsu sunfi yawa idan kin dace ne zaki hadu da mai yar jarabar nan a zagaye na biyu ki samu ki kawo amma idan kin samu rago sai hakuri kawai kuma idan kin nuna baki bukatar haka yayi ta hade rai wani ma ya dauki fushi dake, amma soja ba zasu barki zaman kadaici ba sai natsuwarki ta dawo jikinki sannan suke barinki .''
Kai ashe zan more soyayya ,cewar Fareeha .''
Bari jin dadi karanki ya kama zomo kamar yanda yan kasuwan da ma'aikatan suke haka ma ana samun sojojin haka kedai Allah ya bama kowa hakurin zama gidansa amma dan wani fushi da zaki yi ba mafita bace gare ki Koda fada kuka yi, kiyi kokari a ranar ku shirya a ci gaba da rayuwa kawai saboda babu wata riba cikin fushin sai ma kunar zuciya.''
Uhmm ai koda Sa'id bai da karfin sojoji wallahi magani zan ta dirka masa in samu biyan bukata .''
Kaji muguwa a din ga sara ana duba bakin gatari Fareeha shi kansa yawon shan magani babbar illa ce a gare su koda bashi zaki yi ki dinga daukar lokaci dan kada garin neman kiba a tono rama.''
Sosai suka sha fira sai da suka yi sallah Azahar sannan suka shiga kitchen suka daura abincin da zasu ci suna kammallawa suka mai da na dare sannan suka zuba a plate suka fara ci sai bayan sallah mangariba Sannan Ajmal yazo daukar Kudrat dama tuni ta shirya ta ci uban ado sai zuba kamshi take dan a gidan Nawal ta shirya nan ta bata riga doguwa ta kanti tun da tafito yake karemata Kallo tsaf saboda masifar Kyaun da tayi tana shigowa motar ya janyota jikinsa take kamshinta ya rikita shi , suna isowa gida dama a matse yake ko zama bata yi ba yafara damunta har suka shige daki sosai suka sha romance kafin su shiga farantama juna sosai ya murje.''
Haka rayuwa ta ci gaba da zuwa da dadi ba dadi har cikin Kudrat ya shiga wata haihuwarsa inda tuni anyi bikin Asma sati na gaba kuma na Fareeha .''
Ana shiga cikin kullum Kudrat sai ta tafi gidan bata fitowa sai Ajmal ya tashi daga aiki ya zo daukarta wani lokacin ma a kafa take zuwa duk da akwaye nisa cikin ikon Allah suka sha shagalin bikin Fareeha ranar damunta ne da dare bayan Kudrat ta dawo ne taji wasa na shirin tsanza salo zaune tayi a kasalance tana jin duk jikinta babu dadi kwanciya ta yi, cikinta ya mata wata iriyar juyawa da mugun karfi ya mutse fuska ta yi tare da aro jarumtakarta saboda Kudrat akwaye dauriya, fitowa ya yi daga dakin ganinta a kwance ya sa ya nufi Inda take tare da tallabo ta jikinsa ya ce'' Cutie na lafiya kike kwance a nan ba zaki watsa ruwa ba duk sun gajiyar min da ke kuma in hana amarya tayi fushi dani.''
Cikin dauriya saboda bata son ya fahimci halin da take ciki dan sai ya ninka nata cikin sanyayar murya ta ce'' dama ina jira ka fito sai na shiga ka hada min wainar kwai yunwa nake ji sosai.''
Tana gama fadan haka ta mike tare da shigewa kayan jikinta ta cire da kyar ta daura towel kasa daga kafafunta ta yi, saboda nauyi ga ciwon sai karuwa yake zaune tayi, tare da daura kanta saman gado hannunta day kan cikinta day kuma Saman cinyarta tana dan bubuga cinyar daga zarar ciwon ya juyawa mata da mugun karfi bakinta ta cije ta dan sunkuyar da kai gashin kanta ya rufe mata fuska duk sanyin A.C da ke dakin amma tayi sharkaf da zufa'' a hankali turo kofa ganinta zaune bakin gado ya Saka shi karasowa yana ajiye plate din saman table ya ce'' Cutie na lafiyarki kalau kuwa .''
Abin ka ga shagwafafiya dago da kanta tayi zuwa yanzu idanu sun raina fata saboda tayi laushi sosai fashewa tayi da kuka a hankali ta ce'' Ajmal cikina ! Cikina ciwo yake man! Mutuwa zan yi '' dan Allah ka yafemin .''
Da sauri ya janyota jikinsa duk hankalinsa a tashe ya daura hannunsa Saman nata dake kan cikinta ya ce'' Cutie na ba zaki mutu ba insha Allah ki daure bara na kira Momy sai mu kai ki asubiti.''
Har zata yi magana mararta ta yi wata muguwa kullewa kafin ta warware da karfi bayanta ya yi wata irin sarawa '' washh Allah na tuba wayoo cikina Allah ka yafe min wayooo .''
Kankame sa ta yi, kwarai ta damke wuyan rigansa tana faman sambatu tana cije lips din ta ,wayarsa ya lalubo sannan ya kira Momy tun kafin ya yi magana ta fahimaci kiran da ya yi, mata saboda kukan da Kudrat take yi, dauke sa tayi da mari har sai da wayar ta subuce daga hannunsa bai ji zafin marin ba sai ma kara rumgumo ta da yake wani uban gurnani take kamar ta hadiye mage tana fadin'' wayooo Allah na kwankwaso na ! Ajmal cikina zai fashe , washhh Allah.''
Tsabar firgice ya manta da wayar da suke da Momy tun da Kudrat ta wanke sa da mari sosai yake tausaya ma halinda take ciki kafi'' ya ce''Cutie na! Dan..........'' Dan Allah Malame dakata nabi cutie da gudu banaso kirani da sunana .''
Yanda take maganar abin kayan tausayi abin dariya tom shi kuma sunnan cutie me ya yi mata ne ajiyar zuciya ya sauke tare da sake kallonta ya ce'' Cutie na ki daure mana karki bani kunya yanzu Momy zata zo ki natsu kiyi ta addu'a ki karanta " Allah humma lah salaha illa maja'altahu sahala wa'anta taja'allah Iza shi'ita sahala .''
Insha Allah komai zai zo maki da sauki da wanan sanbatun yanzu Momy zata zo mu tafi asubiti.''
Addu'ar ta shiga karantawa da duk wacce ta zo bakinta suna nan zaune har Momy da Mummy suka iso domin sai da Momy ta biya gidan Mummy suka dauko ta hada komai suka yi na haihuwa sannan suka fara jan Kudrat zasu fita'' cike da tausayin ta Ajmal ya ce'' Momy kona dauke ta na saka a mota saboda na gani kamar ba zata iya tafiya ba.''
Hararan ta balla masa ta ce'' soyayyar ta ci uwarta kaga gusa ka bani hanya idan taimakonta kake so ka amshi zafin nakudar.''
Allah ya wuce zuciyarki .''
A hankali suke takawa har suka iso bakin mota ganin ba zata iya shiga da kanta ba kawai ya sungume ta tare da sakata sannan su Momy suka shiga shima ya shiga driver yaja su , gudu take zubawa saboda masifar da Ajmal yake masa wai baya sauri a haka har suka iso Asubitin suna fitowa aka karfe ta tare da bata taimakon gaggawa suka shiga da ita dakin labour , kuka Kudrat take tana addu'a cikin ranta Ajmal ji yake tamkar ya shige ciki saboda ganin halin da abar kaunarsa take .''
Haka Kudrat ta yi, ta cin nakuda har gari ya yi haske su Ajmal da su Momy sai suntiri suke sun kasa zaune sun kasa tsaye har su Nawal da Fareeha suka kariso ganin wanan zagaye zagayen da yake ba mai karewa bane ya Saka shi fita waje cikin masallacin Asubitin ya shiga nan ya dauko kur'ani ya fara karantawa.''
Yana nan zaune har aka yi azahar sallah ya yi, sannan ya ci gaba da karatunsa har la'asar ta gabato ji kake shiru bata haihuwa ba ana gama sallah ya daga hannayensa sama ya fara addu'a .''
Kudrat kuwa zuwa yanzu duk ta gama yin laushi duk mai imani idan ya ganta sai ya tausaya mata sosai gashin kanta duk ya jike da zufa ya birkice ya mahauciya sosai doctor ke iya bakin kokarinsa a kanta ganin har Mangariba ta yi, Bata haihuwa ba ya Saka doctor fitowa da sauri su Mummy suka yo Kansa cike da damuwa ta ce'' yaro dan Allah ya ake ciki muna ta jira amma shiru ko dai ta mutu ne .''
Girgiza kai ya yi,ya ce''ina mijinta ne ?"
Ya tafi masallaci tun dazun bai dawo ba .''
Gaskiya yarinyar ta galabaita sosai dan da kyar take numfasawa abin da ya dace yanzu za'ayi mata opération yanzu idan ba haka ba za'a iya rasa abin da zata Haïfa ko kuma uwar.''
Innalillahi yanzu dole sai na fasa ta gaskiya Kudrat tana ganin rayuwa ,cewar Fareeha.''
A lokacin ne Ajmal ya shigo ganin sun yi cirko cirko ya saka shi tambayarsu, nan doctor ya maimaita masa abin da ya fada.''
Tom shikenan doctor Inde hakan zai zama sauki gare ta ayi din Allah ya raba su lafiya .''
Har sun nufi hanyar office din doctor wata Norse ta fito tana fadin doctor ! Doctor ! Doctor duk jiyowa suka yi shi kuma doctor ya bi bayan Norse din shigarsu keda wuya suka jiyo kukan jariri , wani sanyayar ajiyar zuciya Ajmal ya sauke su Mummy kuwa farinciki ne ya bayyana shimfide a fuskarsu, Fareeha da Nawal suka rumgume juna suna tsallen dadi'' farinciki bai gama ziyarta su ba suka jiyo wani kukan na Baby girl.''
Sai da aka shirya yaran sannan suka fito da su waje ganin dagaske pah Kudrat dinsa ce ta haihu wai yau shine da yara har guda biyu shima zai zama Dady ya rumgume Momy yana rawa tare da manna mata kiss sannan ta zube a kasa tare da daga hannayensa sama yana shima Allah godiya .''
Mamaki ya kama su Momy shi kuma tsabar murna baisan me ya aika ta ba sai mikewa da ya yi, ya amshe yaran a hannun Fareeha da Mummy yana kallonsu tsaf wani jin dadi na kara ziyarta sa kafin ya dago ya ce'' Momy nima daga yau na zama Dady Kudrat ta haifa min yara kyautar Allah har biyu kai Alhamdulilah alla kulu halin .''
Dariya kawai suke masa ganin duk ya zauce kafin ya mika ma Mummy da Momy yara ya ce'' doctor ina matar tawa ya kamata na ganta farincikin sai yafi ninkuwa.''
Dan tabkar kafadarsa ya yi, ya ce'' wanan soja baka da kunya ko kadan wallahi tom ba zan fada ba sai ka bani tukwuici.''
Ai dole na baka wanan babban Albushir daka dankara min barni na fara ganin Matata sannan .''
Babu musu yaja hannunsa suka shiga dakin da aka kwantar da Kudrat tana ganinsa ta sakarmasa wani kyawatacen murmushi da sauri ya karisa wajenta yana rumgumo ta hade da dankara mata dankareran kiss mai tsayawa a rai ya ce.............''
🌼 🌼🌼 *KUDRAT*🌼🌼🌼
🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
(Mom star ✨)
53&54
Kiss ya manna mata mai tsayawa a rai ya ce'' Cutie na ina godiya sosai Allah ubangiji ya maki albarka yau kin nuna min mahimancin soyayyar da kike man tun da har kika yarda kika haifi jini na gashi yau kin kara min babban matsayi da girma ina son so Kudrat Allah ya bar min ke .''
Daga bayansa su Momy suka amsa da amin duk sun hudu, kafin Momy ta ce'' ai sai ka tashi ka bamu guri domin yanzu Kudrat ta yi maka hijira sai ta gama wanka daga yau bana bukatar kusancinku sannan ka tafi doctor yana son ganinka marar kunya futsarare.''
Kallon Kudrat ya yi, kamar zai yi kuka, ya dan Karka ce kai tare da lumshe idanu alamar kar ya yi, ido day ya kashe mata ta saki murmushi, gyaran murya Fadila ta yi, ta ce'' wai Yaya ba Momy ta Kore ka ba me kake jira ne ?"
Wata uwar harara ya balla mata tuni ta buya bayan Fareeha tana lekensa da ido day .''
Mikewa ya yi, ya dube ta tare da yin kwafa yana ficewa gwalo ta masa tana dariya cije lips ya yi,ya ce'' zaki shigo hannu yarinya da Ajmal kike zance .''
Yana fita Mummy ta dubi yarta cike da kaunarta ta ce'' Sannu da kokari Kudrat Allah yaraya maki yaran nan ya ba mai gidanki ikon ciyar daku ban da shirme yanzu kin zama Mama pah.''
Murmushi ta yi, Momy ta ce'' A''aa Aminatu ai wanan yarinyar kama take dake dan da alama gidanki zata tare dan na gani take taken Malam .''
Uhmm sai de ta tsaya a gidanki dan gidana ba waje zaune ta kawaii zan yi.''
Nawal ce ta mike tare da daukar yarinyar ta ce'' uhmm wanan kyakyawar ai sai me rabo duk kishi kuke.''
Fareeha ta matso tare da daukar beby boy ta ce'' duk wanan kuke ma ko? Tom ba zaku samu ba dan kunyi masa tsufa .''
Iyeehh lanle yaran nan kun nuna min ya'yan sun fimu ko.''
Dariya duk suka yi sannan Fadila ta ce'' tom Momy ai kishin ya yi,yawa sannan duk ya wanan hadaden zai yi da tsofi kamarku.''
Sosai suka dramer har doctor ya shigo ya duba ta tare da basu takardar sallama tun da bata da wata matsala sai de dumkin data sha.''
WASHEGARI
Tun da sasafe suka bar Asubiti suka koma gida nan ma'aikatansu suka fara shigowa day bayan day suna mata barka har masu gadi makauta da abokan arziki sai zuwa suke Masha Allah kowa yaga twins dole ya kyasa saboda tsabar daukar idanu da suke kamar ka sace kayi gaba amma sai de suyi maka kwalele.''
Sosai take shan kulawa cikin satin nan kusan kullum sai sun yi fada da Anty azumi kanwar Momy saboda wanka da ruwan zafi haka suke fitowa ba yabo ba fallasa idan suka fara kamar kaji na fada cacaca sai cikinka ya yi ciwo ,a haka har satin biki yazo ranar suna yara sun ci sunnan Abdul Mannane Yar macen kuwa Amatul Mannane ba laifi an watsa naira yanda kasa basu san Inda take fitowa ba mutane sosai suka zo har da wanda ba'a gayyata ba sun cika taro abin ba'a cewa komai sai hamdallah.''
Dare nayi kawai ruwan zafi aka daura mata ta wanke jikinta ta fito tare da tsanza kaya haka su Kudrat take renon yaranta cike da so da kauna inda suke da masu reno suna sha Ma-ma sosai sannan ana hada masu da Madara.''
Yau ma suna fitowa daga Toilet sai hade fuska take saboda tashe jubga da ruwan zafi kafin ta shirya ta karfi yaran ya basu abincinsu sannan ta mika su aka hadamasu da Madara sannan ta shige daki tana tsaka da shiryawa Ajmal ya shigo ,bata ji shigowarsa ba sai rumgume ta da ya yi, ta baya wajenta kunnenta ya ce'' Cutie na kin manta da Zumarki ko?" kin tafi wajensu Anty Azumi.''
Har zata yi magana suka tsinci muryar Anty azumi tana fadin'' keee Kudrat ! Da sauri ya sake ta tare da yin baya kafin ta ci gaba da fadin'' wanan shine shiryawan da kike yi ne ? Allah ki fita idona in rufe ke maji dadin miji ko ? Tom bada ni za'ayi wanan iskancin ba wuce muje .''
Babu musu ta wuce sum sum ta dawo falo tana yin haushin wanan sa'idon da Anty azumi take mata ko kadan bata bari su hadu da Ajmal matikar ba a falo suke gaba day ba .''
Ajmal na ganin fitar Kudrat yaja wani uban tsoki cike da takaicin korar masa mata da aka yi kamar ya kurma ihu haka yake ji ganin bai da mafita ya Saka shi janyo computer yafara aikin gabansa ransa a matikar bace kaida matarka amma an wani takura ka maka.........''
🌼 🌼🌼 *KUDRAT*🌼🌼🌼
🌼🌼🌼
🌼🌼🌼🌼🌼🌼
*NOBLE WRITERS ASSOCIATION✍🏼*
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
```Gidan karamci, rubutu don ci gaban al'umma, mu gudu tare mu tsira tare, alƙalaminmu ƴancinmu.```
°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°°
*https://www.facebook.com/106494781436168/*
Na
Amira saminou
(Mom star ✨)
55&56
Anty azumi na fitowa sai zuba kwandon masifa take Kudrat kuma sunkuyar da kai kawai take tana turo baki saboda takurar Anty azumi ta yi over .''
Kullum Kudrat da Ajmal sai sun yi satar hanya dan farantama juna amma ina Anty azumi ta kasa ta tsare dan ko bacci ma na saman idanu take yi ko falon ya shigo suna bukatar hira bata matsawa daga inda take haka zasu gaji da yan zagaye zagayensu ya tafi daki sai ta tabbatar Kudrat ta yi bacci take dan rumtsawa har Allah ya sa yau ta kammalla wanken jego Inda gobe Insha Allah Anty azumi zata koma gida.''
Ajmal ne ya fito yana dan rawa yana rausayawa ya ce'' Anty azumi wai sai yaushe zaki tafi gida ne? Ko har yanzu baki gama zaman wanken bane?"
Dakuwa ta yi, masa ta ce'' E'ee din ban gama ba sai na kara sati day zan tafi.''
Gaskiya kiyi hakuri mun gode da wanda muka samu Sannu da kokari .''
Wato dai Ajmal kora da hali kake man saboda na zama ciwon ido na hana ku holewa karka damu watarana sai ka din ga min magiya in dawo amma naki.''
Haba dai a sauka lafiya idan ta kuma haihuwa ni da kaina zan tsare ta.''
Lanle kam kuga sarakan rashin kunya ko.''
Haka suka yi ta fira suna shan dariya har wani lokaci kafin duk kowa ya watsa ya tafi daki kasancewar dare ya yi.''
Washegari tun da sasafe bayan Anty azumi ta yi, ma kudrat wanka ta shirya suka yi breakfast ta nufi daki sai da ta kimtsa sannan tafito cikin shirinta na tafiya gida lokacin Ajmal shima ya fito Yana ganinta ya ce'' A''a yau duniya sai ba'ayi Anty azumi ina zuwa haka Kuma ?"
Harara ta watsa masa ta ce'' na tsaya zaka aiken ne .''
Dariya ya yi, ya ce'' mai da wukar har an shirya Kenan .''
A'aa daga bacci na tashi .''
Ganin dai yau da masifa ta tashi ya ce'' Allah ya wuce zuciyar Anty azumi yau zamu rabashe a sauka lafiya kona rage maki hanya ne .''
Banza ta yi, masa kafin ta dubi kudrat ta ce'' idan an fara shan soyayyar da kuka jima kuna kwadayin juna kar a manta da kulawa da yara duk da suna da masu reno amma kar soyayya ta rufe idanu a manta da sanadi.''
Ita dai Kudrat ban da murmushi babu abin da take kanta a sunkuye .''
Daki Ajmal ya koma ya fito da uwayen kudi ya kama hannun Anty azumi ya ce'' muna godiya sosai Allah yaja da ran Antyn yan gayu a sauka lafiya driver yana jiranki.''
Idan ma ka bani kudin dan cin hanci ne tsan ta matse Maka .''
Kayanta ta dauka ta nufi hanya nan driver yana ganinta ya bude kofa ta shiga sannan shima ya shiga suka dauki hanya har gida aka sauke ta tare da kayan abinci kala daban daban sosai taji dadi tana sakama Ajmal albarka .''
Suna ganin tafiyar Anty azumi nan Kudrat ta mike suka rumgume junansu cike da farinciki suna murnar Anty azumi ta tafi.''
Uhmm daren ranar ba laifi sun kwashi amarci kamar ba gobe dan sai kusan Asuba suka rabu da juna kuma saboda sallah Koda safe ma sai da suka sake yin wani da taimakonta ya shirya ya tafi wajen Aiki '' sosai yaran da Momynsu suke samun kulawa sai de Hamdallah.''
Fareeha da Nawal kuwa suma yanzu suna dauke da nasu cikinki Inda bikin Fadila ta ya karato haka suke renon cikinsu har ya girma sosai suka samun kulawa ta ko wane bangare babu abin da suka nema suka rasa sai dan abin da ba'a rasa ba rayuwa suke mai cike da farinciki da kaunar juna a gidan mazajensu .''
Ranar da suka haihu anyi buduri birede dan su Kudrat sune gaba ga bikin Fadila da aka kammalla duk sai gajiya tarar mata.''
A gajiye suka shigo gidan ganin zata zauna ya Saka shi taro ta ya ce'' me zaki yi a nan ?"
Bacci nake ji sosai kuma ga gajiya kamar nayi kuka.''
Muje nayi maki massage tom.''
Ba musu suka nufi daki sai da suka watsa ruwa sannan suka yi kwanciya kan bed ya shiga yi mata massage din daga nan ya yi mata wayo ya biya bukatarsa .''
WASHEGARI
Suna fitowa suka yi breakfast sannan suka dawo falo yaranta suna zaune cikin kujerar yara ta koyan zama Masha Allah duk murmuje sun kara wayo dan ko uwarsu da kyar tana daukarsu dan zama tayi tsakaninsu shima Ajmal ya zauna daga day bangaren suna fuskantar juna da Kudrat suna kallon yaransu gwanin birgewa ya yi masu selfi kafin duk ya manna masu kiss ya ce'' Allah yakara mana farinciki a rayuwarmu my family ina sonku sosai.''
Da Amin ta amsa ita ma tana dankara masa kiss .''
Alhamdulilah !
Alhamdulilah !
Alhamdulilah !
Daga taku har kullum (Mom star ✨) ina Alfahari da masoya na sannan ina godiya da namijin kokarin da kuka yi a gare wajen nuna tsantsar soyayyarku ga book din kudrat ina yinku sannan Insha Allah ana mugun tare.''
0 Comments