ABOKI KO MASOYI






*ABOKI KO MASOYI*

*Shamsiya Adam*
  ( *Ummu Aryan* )

*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
 " *We Rule the World of Writing* "


https://chat.whatsapp.com/EJyDTUGRuWoCSv2hvGEPB3


https://facebook.com/groups/1756414801245712/

Bismillahir Rahmanir Rahim. 
Dasunan ALLAH zanfara sannan kuma cikin IKONSA da GIRMAN SA zanyi fatan ganin kammalawa Insha ALLAH

Wannan littafi mallakin Shamsiyya Adam ne bankuma yarda ajuyamin shiba kota wani siga pls akiyaye idan nibanganiba ALLAH nakallon mutum inama kowafatan alkhairi

*Page 1*

Akwance take cikin ruwan dake kwance amatsagaiciyar farfajiyar wajen sakamakon tun farkon ballewar ruwan saman tasa tsumma mai dama tatoshe kofar da ruwan xai iya futa domin tasha wankan ta son ranta kamar yadda tasa ba idan ana ruwan saman, cankuwa daga dakin nata waka ce tasaka tare da jonawa da babbar 'yanfi maiduka tamkar tafasa wajen sbda yadda sautin kidan ketashi cikin ruwan take rawarta maidaukar hankalin mai kallo saidai nikadai nalabe nake kwasar kallona kasancewar gidan shuru kamar bakowa sai itakadai 
Kyakkyawar budurwa ce doguwa sambalele ya ma abociyar siririn jiki dirarre dik yadda ake neman hadaddiyar mace doguwa akaxo kanta atsaya sbda kyan ta ya isa fuskarta ma siririyace mai dauke da manya manyan idanu hancin ta siriri bakinta karami ne fatarta kuma chakulet ne 
Tilkar rawa takeyi kamar ba gobe kaikace albishir akayimata da samun aljanna cikin wakar  SHAKUWA,  TA (Abdul d one)  mamin din waakartake tamkar itadawani musamman yadda fuskarta tatsaya cak da murmushi mai nuna tsantsar soyayya dakauna 
Diffffff kidan yadauke gurin yayishuru saikarar saukar ruwan samane yake tashi kuma kasancewar ruwan maikarfi yake xuwa, 
Tsayawa tayi dawankan sororo tana kallon dakin damamkin maiyasa kidan yatsaya kuma tasan bakowa adakin sai ita toh waye yakashe mata dawannan tunani ta nufi dakin tana duba wayar taga ashe daukewa tayi wayar bachaji 
Kash amma kin kwaf samin 
Tace tare dajan tsaki ta ajetanan tana shigewa bedroom dinta domin tube jikakkun kayan jikinta tasake wasu wanka yakare tunda dai wayar tamutu bachaji gashi kuma hancinta yafara toshewa dakyar take shakasa sbda jiyama tasha wanka gidansu Aysha danma Aysha tahanata daruwan sai yakare akanta 
Sallar axahar tayi aciki sannan takwanta bacci yayi awan gaba da ita saiwajen musalin 
Karfe uku darabi tatashi jin cikinta tayi kamar anyi mata sata wata wahalalliyar yunwa ce ta rudamata ciki dasauri tamike tana sakin wata gawurtacciyar hamma tare dafadin a uxubilla kaitsaye falon gidan tanufo tare da narkar da fuska tunka takaraso ganin mami yasa takara shagwaggwabewa tana fadawa jikin ta 
Wayyo Allah cikina mami yunwa nakeji wlh 
Hara ra tacilla mata tare da janyeta daga jikinta 
Humm ainice abincin daxakixo ki kanainayeni kuma kina neman abinci kije kitchin kidiba mana  ainagama
Dasauri tatashi tanufi kitchin din dake cikin falon 
Ruwane ahannun ta dayan hannun kuma flat din dataxubo abincin ne 
Tuwo ne nashinka fa miyar danyan kubewa yasha manshanu da nama suku suku miyar yayikyau sosai nima sai hadiyan yawu inke, 
Dan abincin kamar autan mu abbakar ne xaici 😂😂 sbda tuwon saidata raba biyu tadauko rabi aleda daya 
Mami ce tadubeta tare databe baki dayake dama yau cike take da mutuniyar tata 
Nilfa 
Budurwar tadaago takalli mami 
Na am mami 
Menene haka wannan dan tuwon ne kike nufin xakici ya isheki meyasa bakyajin maganane kici abinci dakirki amma baxakiciba saidai kidanyafita kice kin koshi ko 
Nilfa tarausayar dakai 
Allah mami yana da girma kingafa kuma xai isheni 
Mami tagirgixa kai 
Taf aikwafa shiyasa gakinan kullum jiya iyau baki ko dan kumarin nan na 'yan mata 

*Page 2*

Dariya Nilfa tayi tana cewa 
Kai mami hakanne bana kumari tab jiyafa damuka gwada karfi dani da Aysha usman  wlh saidana sukulkulata da kasa 
Dariya itama mamin tayi tana karkade kunne alamun bata yardaba kafin tace 
Ahhham nifa banyardaba domin kuwa alaman karfi tana ga mai kiba duk da itama Ayshar kanwar jace dama dai meenal yusuf  kika tun kara kinsan kuduka biyun saita watsar akasa ko 
Nilfa tabuga cinyarta tana dariya jina mami tana musu gorin kauri ita da Aysha 
Mami aikinsan ita meenal tafimu shiyasa bama gwajen da ita
Ahto kuma gwada 
Shugowar Abbu yasa mukayi shuru nagaidasa mami ta amshi ledan hannunsa tare damasa sannu dahanya 
Mikewa nayi nakoma dakina najo na wayana achaji
Tare da kunna ta bayan minti biyar nakunna data domin inasonjin mutumin nakwayi sa ah yana online naimasa magana natura 
Yah miftah barka da maraici yakuma fama dajama ah

MIFTAHUDDEEN
Yawwa my neel oyoyo barka da xuwa  yanxu kuwa nake tunanin ki saikwa gaki 'yar halak ta wajena yakike inafatan dai lfy kalau ko tawan, 
 
Nilfa
Allahamdulillahi wlh 
 
MIFTAHUDDEEN
Yaykyau😘 kinga fa my nil shuru kawai nake miki amma kinka ganewa yaufa ina lissafe shekarar mu biyu dahadu dawata biyu kuma yau watanki uku dayin canday anyi haka?😎 

Nilfa
☺ sosai makuwa 
 
MIFTAHUDDEEN
Humm tohm ina maganar mu takwana dakikace saibayan kinyi candy xamu hadu gaskiya nifa inaso naganki naga 'yar kanwata tunda kina kwaila kinki yarda naganki yanxu kam tunda anxama 'yanmata aikin bari muhadu ko?  

*Page 3*

Nilfa
Uhmmm yaya miftah yanxu nice kwailar tab aikwa baxakaganniba sainakara xama katotuwa
 
MIFTAHUDDEEN
😂😂 kedai fadi gaskiya ko har yanxunma baki girma ba inba tsoroba kiris taturomin pic inta mana inganta 
  
Nilfa
😂😂 anki wayon kuma saika kara watadaya akan wancan time dinxamu hadu 
 
MIFTAHUDDEEN
Haba yarinya ke kin isama yaufa nasa daru saina ganki tundamuna gari daya ne kuma ce aa😉😉

Nilfa 
Humm🙏🙏 afuwan wace ni bayan nasan rigimar abuna yanxu kasa darun kabari xamu hadu kwatsam xanfadama lokaci 

MIFTAHUDDEEN
😫😫 gaskiya ni nagaji kanwata nagaji kiyi sauri kafin yayanki yanarke dason ganinki 

Nilfa 
😒 aa baxa aihaka ba dan uwana kaji ka kara hakuri pls 

Mundan juma munahira kafin muyi sallama dakyar akan xaije yaduba wani maralfy dayayiwa tiyata daxu dasafe. 
Kasancewar MIFTAHUDDEEN likitane bangaren tiyata yakaranta.     
 
Bayan sallar mangaruba Abbu yakirani 
Ungo sakone kikawa hajia umma kigaisheta dan Allah 
Tohm nace namike 
Dakina nakoma nasa hijabi nadauko wayana lokacin danafuto nayi nisa dagidanmu kadan nafita titi 
Aysha kuma tataho gidan mu muka hadu 
Laaa Nilfa ina kuma xuwa kinga gidanku fa xani
Sakin murmushi tayi 
Wlh Abbu ne ya aikeni gidan mama 
Banisane dasaina rakaki 
Eh hamsin maxamu anafef 
Ok shikenan muje kawai 
Mai napep suka tare tafada masa anguwar sannan suka shiga 
Wai nilfa intambayeki 
Aysha usman tace mata 
Inajinki Allah yasa nasani 
Kinma sani 'yar rainin hankali wai mama 'yar uwarkuce amma ko 
Nilfa tacilla ido sama 
Tohmm nidai abindanasani shine kawar Abbu ce tunta yarinta harkawo girmansu kamar yadda yabamu labari kinga kuwa ai anxama 'yan uwa mudasu ko
Aysha usman tajinjina kai 
Hakane kam amma sunrike xuminchi tab Allah yabar xuminci 
Amin 
Bayan tabama mama sakon jimm kadan bayan suhuta tace 
Mama xamu tafi dare nayi 
Aa Nilfa kinga kutsaya yanxu babana xaidawo saiyakaiku 
Namike 
Mungode mama wlh sauri muke sbda Aysha kar amata fada agida 
Ganin nadage yasa mama tabamu dubu daya muhau mota mukaki karba saidata bata rai sannan muka amsa tare da godiya mukayi mata sallama mukafuto 
Can paking space din gidan muka hango mota ana fakata alamun shine tace mujira yakaimu tundanake xuwa gidan bamu taba haduwaba kuma, 
Wayanane yadauki kara hankalina yadawo kanta inadubawa naga sunan danake son gani akwance afuskar wayan dasauri nadaga ina sakin murmushi 
Yah miftahu sai yanxu ko
Yayi murmushi 
Allah sarki tagidana aikinsan hakanan baxanki kirankiba ko sorry an kanwana yanxu ma nadawo shigo wata kenan gidan nace bari nakira kanwata naji muryarta 
Nasaki dariya daidai lokacin damuka fita daga cikin gidan duka kenan inacewa 
Ya miftah na shiyasa kake birge ni kullum karaji kake dani sannu dahanya yanxu yakamata kawatsa ruwa kaci abinci xankira ka idannashiga gida
Yadafe gefen xuciyarsa yanacewa 
Wayyo ina kikaje ne yanxu karfe takwas dai dai fa yanxin bana so kike futa awannan lokacin dik abindaya tabaki kanwata ni yataba kiji magana dan Allah 

*Page 4*

Wani katafaran sonsa ne yalillibe rayuwata kulawarsa gareni nakara samun sonsa dashakuwa dashi yadda yayimin maganar kamar mai shirin yin kuka 
Nakara narke murya ina cwa
Abbu ne ya aikeni gidan mama kayi hakuri abbu ma bayason fitar dare dik yadda akayi aiken na gaggawane shiyasa
Yasauke ajiyar xuciya shikenan my Nilfa kina xuwa gida kitabani awaya 
Ok my yah. 
Kallo na Aysha take tunda muka hau napep 
Kewai maye haka Aysha saikallona kike wannan aisaiki sa natsargu,  
Murmushi tayimun tana jinjina kai  tace 
Humm bakomi kamar yadda kike fadamana idan muntambaye ki maye tsakanin ki da MIFTAHUDDEEN? Keyanxu dan Allah Nilfa waye dan iska xaku rainawa wayo dawannan abunnaku kuna soyayya don munafunci kuce wai mutumci kuke kuba soyayya atsakanin ku kenan mune shashashan ko, 
Nilfa tafashe da dariya tana tafa hannu 
Kai kai Aysha wlh ke keba kinfi dacewa da 'yar jarida au waike dama haryanxu bakiyarda damaganar danake gayamiki ba tab wlh ba rainin wayo bane Allah Aysha babu soyayya tsakanina da yah miftah narantse mutumin dake kanki ma shedace bamu taba ganin hoton junanmu ba balle muhadu axahiri yaya kike tsammanin xamu so juna wlh shakuwa ce kawai da sabo damukayi da juna afacebook haryaxama munkasance tamkar yaya da kanwarsa kiyarda dan Allah haka ma meenal yusuf taki yarda ba soyayya muke yiba humm 
Aysha tace 
Shikenan amma miyasa kowanne saurayi kinki sauraronshi karfa kimanta munyi canday kuma kinsan baxa abari mucigaba da karatu ba kamar yadda al adar iyayenmu take haka duk yayyanmu ma akamusu kuma yanxu kinsan Abbu ba abindayake jira dake dayafice kinemi miji kikawo masa yaymiki aure wlh Nilf kiyi karatun tanutsu inba haka ba kuwa wlh wannan miftahun naki xaimiki sakiyar dabaruwa,
Cikin maganar da Aysha tafada mata akwai kamshin gaskiya domin kuwa meenal ma wannan shawarar tabata lallai xata yi wani kokari kwanan nan kuma insha Allahu xataduba maganar su amma dai ayanxu ita tanajin soyayyar MIFTAHUDDEEN acikin xuciyanta amma kuma axahiri tasan mu ammalarsu xuminci ne xalla da mutumci game da itanma wani xibin haka take ji ajikin ta dakuma xuciyar ta 
Nilfa 
Aysha tatabata dai dai lokacin da suka karaso kwanar anguwar su sbda bata tare dasu talula duniyar tunani  
Sauka sukayi tasallami mai napep din taba Aysha chanjin
Aa kinbankuma duka maimakon muraba 
Ma hadu a islamiyya yanxu dare yayi  
Ok Aysha tace tare dacewa 
Toh saidasfe kiyi hakuri inmaganata tabata miki rai 
Aa wlh Aysha kodaya kawaidai nima nafara tunani akan maganar takune kuma lallai gaskiya kike fadamin nagode sai da safe 
Suka rabo kowacce tayi gidansu. 


*Page 5*

🍋🍋🍋
Babana kaga kuwa yanxu fatima (sunan nilfa nagaskiya kenan) suka fita kumadah natsaida ita tajira kaxo kamaidata gida gashi kunyi sabani ko kahangesu daka taho shigowa 
Hade rai yayi yana xamnawa 
Haba mama kawai daga dawowar tawa sainakuma fita sbda wata nahangi hijabansu daga nesa  amma ni dan Allah mama kidaina son hadani da mutanen da kwata kwata bansansu ba wannan aisaiki jawo yarinya tarainani
Haba mama tarike tare dakallonsa 
Shikenan ai tunda fatiman itace wasu mutane hala kamanta yadda muke da ubanta ko toh wlh katina domin kuwa sunfi karfin wulakanci acikin gidannan mahaifin ta mutumin kirkine haka itama aibacewa nayi kajekace kanasontaba balle kaimin shan kamshi, fatima xukekiyace wandayafikama samu xatai kasan Allah mai sunan babana kachanja halinka  tam 
Mikewa yayi yana murmushi kuma wannan karon 
Karki damu mama dama ai maganar ne tabatan rai yanxu kuma tunda tawuce ai shikenan yanxu dai bari naje nawatsa rayuwa naxo kibani abinci kamar yadda kika saba ko mamana 
Ta dunguresa tana mikewa 
Yau kuwa dakanka xakaci kagamani natafi nakwanta nahuta Nagaji kasuwa naje yau siyayya wacce xantafi da ita kaduna 
Au mama wai yaushe ne tafiyar taki 
Ranar lahdi ne 
Allah yakaimu nikam ranar xankaiki nadawo sbda inada uxirir rika dayawa 
Bakomai ai kaga 'yan uwa dai suma kuma sunganka yanxu nibabban damuwana shine inda xansamo wacce xatarinka kulawa da kaka tumma kafin nadawo 
Yashagwabw fuska 
Yanxu mama xanyi miss in daddan abincinki da ganinki kuma sati nawa xakiyi 
Only two weeks
Tafada tana fara tafiya domin shigewa dakinta 
Ok ma
Yace tare da nufar dakinsa shima dake kallo na mama har yashiga yadawo yaleka dakin kaka tumma yasamu tayi bacci abinta tarufa da katon bargo mai laushi 
'Yar tsohuwa mairan karfe antintsire kenan 
Yace afili tare da koma nasa dakin yana daddan na waya.
Bayan kwan uku 
Su uku ne suna tafiya duk yunuform ne ajikinsu na islamiyya da jakkunansu ahannyensu 
Meenal ce tafara magana 
Niko kwana biyu banajin kina maganar mutumin kodai kabeer yasamu damar kwafdesa 
Aysha ta kyalkyale da dariya 
Da alamun hakan duk da mai amsar taki kulamu amma nafi xaton munyi nasara 
Nilfa ta kallesu atare tana cewa 
Hum kufa dadina daku munafunchi wlh tohm kunji dadi yau kwana na uku kenan banayin online kuma banadaga kiran yah miftah duk dan sabda namai da hankali ko xan ji kabeer araina idan bana mu ammalantar sa, duk abindake faruwa yana tafiyane akan doron shawarar ku dana amin cewa,

*Page 6*

Meenal tarausayar dakai tana cewa
Kaii hukunchin yayi tsauri dayawa yayi yawa Nilfa haba bawan Allahn nan wlh yasaba dake mukanmu shedane donxakiyi soyayya dawani basai kinharamtawa shi jinki ba
Aysha ta harari meenal 
Wlh tayi dai dai kuma abindatayi shine xaisa idan shima sonta yake dagaske yayi kokarin bayyana mata kansa da muradinsa amma wannan rayuwar dasuke a online kekanki kinsan watarana dole Nilfa xatayi aure baxaiyuwuba yagama raunata mata xuciya da soyayyar saba irintane wata kila shikuma basonta yake ba shine  abintsoron nan gaba
Meenal tace 
Abin banafada bane Aysha ni aganina kenan tunda ita uwar gayyar batama dauki abin daxafi ba amma akwana ukun nan dabaya ganinta online inyakira batadagawa ita kanta tasan tasashi arudani kuma yanxu haka saidai intaki dubawa amma xaiwahala kiga bai turo da test messge ba 
Aysha takalli Nilfa 
Muga wayarki 
Basu tayi tana kallon yadda suke bude sakonkunan dake tashigowa kuma duka daga yah miftah ne dayane daga kabeer 
Nafarko meenal tafara karanto musu afili sunaji bayan sunsami wani kofar gida sunxauna kandandamneel

       
  
        My nil inatakiran wayanki amma bakidaga ba damafadamin xan nahau online kisameni yaufa akwai labari sosai my neel

Nabiyun kuma yace 

Naga kinki xuwa kuma still kinki pkng in call ina bansan nayi miki wani laifiba dan Allah my neel kiyi hakuri kinsan nasaba dake sosai gashi yau xankwanta bacci banji muryarkiba Allah yatashe mu lfy xanxo harcikin baccinki inganki Yau
 
  Saikuma na washe gari kamar haka
Tok to me my neel pls ina miki magana amma kinshareni ko shikenan yayanki baki tausayinsa hala tunda xaki iya kwana kiyini bakiji muryar saba 

Sai sako nakarshe nayau kenan inda yake cewa 

*Page 7*

Koda waniyafada min lokacin rabuwana dake yayi xanfadamasa karya ne domin kuwa nasan baxantaba rabuwa dakeba bayan abindake tsakaninmu ba yankakke bane bantaba ganinki ba kanwata haka kema baki taba ganina ba amma muke girmama kanmu da muradan xuciyoyinmu tuna iya wannan baya baki damar gane cewa akwai wani abu atsakaninmu dan Allah karkimin nisa dan Allah my neel kidawo gare ni ninefa yayankin nan 😭😭

Humm suka sauke numfashi basuyi auneba saiganin hawaye sukai afuskar Nilfa kafin tafara sharbar hawaye ka in dana in abin yaso yabasu tsoro wannan wacce irin shakuwa ce baku taba ganin juna ba amma kusaba harhaka tab 
Jawota sukayi jikinsu suka fara rarrashinta dakyar tayi shuru suka tafi gida.
Harta kwanta bacci kiran kabeer yatasheta sundan juma suna waya kuma balaifi tasake dashi sbda yanxu ta tabbata yah miftah basonta yakeba donhaka tafara son kabeer axuciyanta 
Kiran miftah ne yasake shigowa dagawa tayi sbda yanxu tayanke shawarar cewa itama xata kau da dik wani abi dake xuciyar ta suyi xuminci kamar yadda yadauka shima donhaka kodata daga shuru tayi 
My neel menamiki kwana uku dasuka wuce 
Bakomi wlh haba yah miftah aikai baka laifi 
Yayi gummm nawani lokaci kafin yace 
Hakadai kikafada amma nikam laifi agurina ai har yayi yawa saidai kawai kice baxaki fadanba 
Aa Allah wayana baya hannuna lokacin anty sailuba ce dataxo gidan mu wayrta toh saita fadi  talalace saina aramata nawa  tatafi dashi saiyau naje na amso 
Ok shikenan ainasan bakyamin karya 
Taidariya 
Tohm yau xami online ko bacci kikeji kawai mukwanta 
Tai murmushi sbda yadda yamata maganr cike da kulawa 
Yadda kace nikam amma banajin bacci yanxu harna fara kirana da akayi ne awaya nafarka saikuma bacci yatafi duka
Tohm muje online musha hiran yaushe gamo saura kuma kibacci kibarni 
Takyalkyale da dariya 
Bama xanba harsai munyi sallama 
Ok. 
Yakashe wayar nabita dakallo tamkar xanga fuskar sa aciki nake ji yanxu kam ba abin danake bukata irin muhadu dajuna naga yaya yah miftah na yake duk da xuciya ta tadade tana xanamin shi da dik yadda tai tunanin xaikasance
Munyi chat na awa daya kafin bacci yadauke ni duka wayarma sai tashi nayi dasafe naganta nadanneta. 
Nilfa 
Abbu yakira sunana bayan naxauna agabansu su 
Na am Abbu 
Maminki tafadamiki maganar damukayi da ita 
Nagirgixa kai 
Yakalli mami wacce itama shi takalla tana cewa 
Ohh shaf namanta wlh kuma yaune xataje ko babansu 
Yadagakai 
Eh aibakomai saita tashi tashirya yanxin domin kuwa yanxu hajia umma takirani suntafi itada baba yanxu kahka tumma ce kadai agidan 
Abbu ina xani 

*Page 8*

Gidan mama xaki xauna na sati biyu ki kulamata dagidan kinga kahka tumma tatsufa ba abarta itakadaiba shiyasa tarokeni alfarmar  inbatake kijire mata gidan kafin tadawo
Naikasa dakai kamar xankuka inawasa da hannuna 
Yanxu  toh Abbu yaxanyi da islamiyya ta kuma? 
Xaki rinka xuwa mana kitafi harda yunufom dinki xanbaki kudi saiki rinka hawa napep 
Murmushi nayi kuma jin xanrinka tafiya makarantata baxanyi miss din karatuna ba 
Yau wa 'yar babanta maxa tashi kishirya kije ga yayanki can natsaidashi xai biya yakaiki 
Tohm abbu 
Nafuce xuwa dakina 'yankaya na nadiba a akwatu nadau wayata da karamar jakata nafuto arelan gidanmu nasamu Abbu da mami sai yaya Uwaisu dake jirana xaune kan mashin dinsa kirar liform 
Adawo lfy sukamin sannan mukafuto. 
Lokacin damuka isa kahka tumma nababban falo axaune fuskarta dauke da kwankwamemin glass dinta fari tas tana taunar gwaiba da alama labaran datake kallo agidan tv in yanamata dadi domin duk hankalin ta yana wajen 
Kusa da ita nayi guri inacewa 
Sallama dai masu gida 
Takalle ni tare dasakin fara ah 
Au Nilfa harkin karaso 
Eh ai inata sallama bakijini ba nace tohm dagani labarai namiki dadi
Gwaiba tamiko min guda katuwa nunanna 
Gaskiya ne gashi kema taba jiya  miftahu yasiyo min ita ahanyar sa ta dawowa 
Karba nai ina cewa
Nashanyemiki kuma kahka 
Eh mana maye amfanin kaci kai kadai kinga ma dasaura ai 
Nacire hijabina nadau wuka nayayyanka nafara sha 
Darana kodana tambayi kahka me xa adafa tace tuwon kuskus miyar agushi aikuwa dasauri nayi nagama ganin time din islamiyya ta xai shiga musali karfe uku munci abincin rana nadafawa kahka ruwan wanka nasa mata bandaki sannan nayimata sallama nadau jakar islamiyya ta na tafi inafita titi kuwa bansha wahala va nasamu napep yakaini 
Meenal da Aysha suka budamin guna kamar yadda kullum suke tanadar min 
Wash nagaji wlh nafayi tunanin anyimana kari banaso ayi kari bana nan 
Aysha tayi dariya 
Aa wlh dahar malam Aliyu yashigo xaimana sai aka kira sa awaya tunda yafuta kuma baidawo ba kinga har ankusa fita sallah inaga ma yau muda kari sai andawo daga sallah. 
Yawwa 
Suduka sukai dariya. 
Musalin karfe biyar darabi akatashemu amma ni sai karfe shida nakoma sbda nabiya gidanmu naga mamina. 

*Page 9*

Agurguje nadafa doya dama na sa tattasai da attaru namurxasu tare da albasa nahade da doyar kifi nadauko aprixa nasalala sannan nacire tsokan tas nahade da hadin doyar nan naita murxawa har sukahade doyar tafarfashe nasa muciya madaidaciya nakara daka doyan nan harsai datafashe tas babu gulali babba sannan nasa maggi da corry na mulmula yambos  dama agefe nafasa kwaina guda uku nasa albasa damaggi kadan mainadora agas bayan yadau xafi nafara tsoma yambos din akwai inasoyawa amai harna kammala na rufe akula ruwa nadora yayi xafi nashiga wanka bayan nafuto nasa kayana riga da wando nafakistan da hijabina harkasa natafi dakin kahka muyi hira kafin sallar isha i 
Sannunki da aiki Nilfa kinji 
Nayi murmushi 
Bayawa ai kahka harfa nagama nadauko miki naki 
Eh dau ko amma tare xamuci tunda nasami kawa aikin ga banaci nadayaba 
Nayi dariya ina rufe fuska 
Kahka shikenan bari nadauko mana toh
Tare mukaci muka koshi nadauko mana ruwa mukasha kamar jira yah miftah yakeyi ina kai kwanikan kira yashigo nadaga ina murmushi 
Wa alaikas salam yahna barabonka kam 
Yace 
Mekikace donnasan yanxu time din cin abincinki ne koma kinci 
Nakyalkyale da dariya 
Humm dadina dakai fa komi nawa baya maka wahalan rikewa shiyasa kake kara birgeni 
Yace 
Kidaina mamaki ai don wannan yau nasha wahala my kanwa nida mamana munsha yawon gidajen 'yan uwa xuminchi kingama yanxu nashigo gida ko ciki bankarasa ba nakiraki yinin yau banjiki ba nai miss dayawa 
Wayyo Allah sannu yah miftah sannu dan Allah yanxu kaje kahuta dan Allah saimi waya anjima 
Tohm shikenan my nil bye 
Nasauke wayar sai lokacin nakalli kahka ashefa bani kadai bace nafada axuciyata tare da sunkui dakai 
Dariya kahka tayi 
Hmmm kawa bakomi soyayya ce ai kuma lokacine kidamke saurayinki dakyau kinji 
Nakalle ta
Laa kahka wallahi basaurayina bane abokina ne 
Tasaki baki 
Kamar ya 'yan nan aboki kuma banyarda ba saikin bani hujja 
Nilfa taidariya tanarike hannun kahka 
Allah dagaske nake kinsan baxan miki karyaba sunansa MIFTAHUDDEEN yanada kirki munshaku sosai banajin ko nayi aure xan iya rabuwa dashi 
Xaro ido tayi 
Ke banason shirmen banxa auren camiki akayi wasane toh kul karna sake jin hakan abakinki 
Shikenan kahka yanxu kimin tatsuniya kafin naje nakwanta 
Aa kedai kibani labarin maisunan baban hajia kawai inji yadda kuka hadu 
Nai dariya 
Waye baban hajia 
Dan nan gidan ne shikadaine dan hajia shima sunansa daya dana abokinki 
Ok xanbaki labari amma saigobe da safe yanxu xanhaye gadonki ne miyi waya da kabeer 
Waye shikuma? 
Kahka ta bukata 
Shine saurayin nawa daxan aura 


*Page 10*

Yayi Allah yasa albarka ni kinga kadamin da katifarnan nakwanta donkafa tama sotake tai ciwo dama abinda ya hanani kwanciyar shine miftahu nakejira yadawo naga lfyarsa sai nayi baccin gashi kuma har yanxu baidawo ba idan yashigo nai bacci kuma shikenan
Ko minti ashirin ba aiba dakwanciyar kahka bacci yay gabada ita nikuwa waya mike da kabeer sai dariya nake yi sbda yadda yake tamin labari nabarkwanci 
Daddan muryar daya yayi sallama dakin ne yadaki kunne na amma banjuyo ba amma na amsa bada karfi ba cikin makoshi sbda kar kabeer yaji yace dawa nake faduwar gabana ya tsananta bansan dalili ba amma wannan muryar yana min kama dana nawa miftah din  
MIFTAHUDDEEN daya gama shugowa kahka dake kwance bisa lallausar katifar dake tsakar daki daga gefe ita yakalla tare dayin murmushi ko
Allah sarki kahka na anyi bacci kenan yashafa gefen fuskarta yana mikewa kan gado yakai idaninsa sbd jin magana dayake yi kus kus natashi tawajen bai mamaki sbda yasan mama tace fatima xata xo taxauna dasu dik dabaiso ba amma bayadda ya iya sbda kahka tumma ma dole ya yarda, 
Yaji badadi sbda yadda daxu yayi sallama ba amsa ba lallai wannan baisan wacce irin dakikiya bace indai ko hakatake xaigyara mata xama 
Afasace yajuya yafita sbda yunwar dake kwakular masa ciki kaitsaye kitchin yanufa 
Yambos yasamu cikin fls baifi kwara biyarba da alama ma kenan badashi tayi girkiba tab haushi baibarsa yaci yambos dinba  yajuya yafita dakinsa yakoma saidayayi wanka sannan yafuto yakoma kitchin domin yasama makansa abindaxaici indomin yadora yatafasa tea sannan yadauko yadawo dakinsa 
Online yahau suka fara chat da Nilfa dandanan hankalin sa yakwanta yaji yasamu rilif donhaka yaci indomin sa hankali kwance 
Loptop dinsa dake falo tana chaji yaxo dauka dai dai lokacin da Nilfa tafito  daga dakin kahka tana tafiya hankalinta nakan waya tana turawa miftahu sako xata shiga kitchin tadau ruwa,
Shima danwa wayar yake karf sukayi karo 
Wayarsu duka suka fadi Nilfa kuwa itama saidata kai kasa 
Wash Allah na 
Tafurta tare da dafe bayanta 
Ko kallonta baiba yadau wayarsa daya fara dubawa kota fashe kallonta yayi tunda haryanxu bata tashiba 
Allah yasa bata fashe ba dakin biya 
Mikewa tayi Ahankali tare da daukar wayarta wacce tatsage kadan
Hum nikuma tawa dakafasa min fa sainace kabiyani kenan bakaganin gabanka ne daxaka xo kature mutane kuma kakasa basu hakuri sbda me?  sbda kanajin kanka namiji ko me? Kaga malam kafasa min waya kuma katabbatar wa kanka banbarmaka ba dn............... 
Yadaga mata hannu ganin tana taxubga masa rashin kunya ko aya bata sawa kuma axuciya irin tasa idan yabarta tacigaba xai iya mata dukan dashi kansa baxai kuma marmarin kuma kallon wannan falleliyar fuskarta taba, 
Anji jeki anmiki din komaye menene yakawoki gidan mu 
Dasauri takallesa hawaye dan danan suka fara taruwa a idaninta 
Mutumci domin dabai hada mamanka da babana ba dabaka ganni ba kuma baxantaba raina abota ba tunda nasan darajarta ka kama mutumcinka inbahaka ba a sati biyun daxanyi agidankun nan saina takasa nawuce kuma bayadda xakayi dani

Afasace tajuya xata koma dakin kahka wani fincika dayamata ne yasa tafado kansa duka budar idon daxatayi tajita akirjinsa kafinta motsa yashaki wuyanta dakarfi tamkar maishirin ya illatata 
Ni xaki takawa mutumci ke har kin isa ki min rashin kunya indai futsarace gidankikaxo kuma saina gyatta miki xama don baki daxarrar daxaki kitsaya gabana kinafadamin kowace irin magana  barnan 

*Page 11*

Yacillar da ita kasa wanda yasa Nilfa sakin wata gigitacciyar kara tare da fashewa dawani mugun kuka wanda yataso kahka daga baccinta, 
Ganin kahka yasa Nilfa rumtumawa dagudu jikinta tare darike wuyanta dake mata wani mugun radadi kamar antsaga mata 
Menene haka MIFTAHUDDEEN mekamata 
Idaninsa jaxur yakoma kan kujera yaxauna 
Bamagana wai nake mukuba ke fatima menene yahadaku 
Kahka wlh bansan menayi masaba kawai yahauni da duka wai saina barmusu gidansu 
Sharrin data hada bakaramin mamaki yayiba tsaki yaja yana mikewa 
Kahka kikoma kikwanta abinki shi marakunya aikomai akayimasa dai daine badukaba ko takasa akayi 
Kaga kai dakai fa nake kake tafiya ko au daga xuwn yarinyar yau dinnan kahauta da duka toh wlh Allah yakaimu safiya saina kira uwarka awaya nafadamata irin abindaka somayi idan xaka takurawa 'yar mutane gwara takoma gaban iyayenta tunda ba rasawa tayi ba kinga muje ciki mukwanta tunda yatafi yabarmu sai banbami nake nikadai ai MIFTAHUDDEEN ba mutumci gare ba kyalesa muje 
Tarike hannunta suka koma haka tai ta rarrashinta hartai shuru sannan suka kwanta. 
Bacin rai baibar MIFTAHUDDEEN ba har yayi bacci kwata kwata yaji yatsani yarinyar nan duk da kusan muryarsu daya da Nilfansa amma baya kaunarta ko kadan batada kyaliya gadan banxan baki.
Haka dasafe baiko kalli break fast
Dinsuba yayiwa kahka sallama yafuce  daya dawoma da take away yashigo 
Kwana uku baya cin abincin gidan  harsai da kahka tasamesa ta rarrashi abinta sannan yasauko yakeji shima kuma kahkace tasa kullum idan Nilfa tagama xata aiketa takaimasa amma bata yadda itama su hadu tunda abin nan yafaru tadaina shiga dik wata huldarsa sbda bataso yabata mata rai bayan kullum yah miftah dinta yanasata farinciki baxatayarda wani kato yarinka kuntata mata ba 
Yaukam yaxo dakin kahka kafin yafita office sunyi hira sosai bayan yakoma dakinsa kahka takula yamanta wayarsa 
Nilfa takira tabawa takaimasa maxa kar yafita office 
Dasauri nta tatafi sam tamanta bata kwankwasaba kawai tatura kofar tafada 
Cak tatsaya tare da dumtse idaninta bakinta nafurta 
Yah Allah dan Allah kayi hakuri 
Dikkannin jikinta rawa yake Allah ma yataimaketa bataga tsiraicinsa ba 
Ransa abace yakarasa daura tawul din yana karasowa gabanta 
Idonta arufe bata gansaba 
Keeeee 
Yadaka mata tsawa 
Ai dasauri taxabura tare dabude ido jinsa agabanta jabaya tafarayi tana kif kifce ido sambata taba ganin namiji akwale hakaba saiyanxu tagane babbancin su tsoronsa ne yashigeta 
Menene kike jabaya saikace akwai wani abu bako agurinki kinga ai basai kin nunaba daganinki ma aibabban kaice shine kinfado min daki kinxata nima irin ki ne ko 
Dasauri takame jikinta kamar maijin sanyi sbda yadda maganar tadoke kanta 
Dafa inba haka ba uban me yakawoki dakina kuma xaki shigo kaitsaye 
Ba amsa inban dahawaye dake kwarara kamar anbude fanfo sai kuma girgixa kai dayaxama shine bakin nata yanxu maganganun nasa sunfi karfin tunaninta batasan komi akansu ba
Ke ga 'yr............... 

*Page 12*

Ya isa dalla Malam karkaji nama shuru kadangantani da wannan kalmar aikaine ma dan iskan da ka xauna acikin daki tsirara inba dan iska ba waye xaihaka kuma wlh baxantaba yafe makaba kallon ka ma danayi ahakan
Tafita dagudu tana kuka dakin kaka tafada tana maicigaba da kukanta
Fitowan kahka daga toilet kenan tasamu nilfa saihada kayanta take tana kuka 
Dasauri takarasa kusa da ita 
Me xangani kuma haka fatima inaxaki? 
Kaka gida xankoma baxan iyaxamaba MIFTAHUDDEEN yatakuramin wlh
Ran kaka abace tace 
Au yanxu muftahu duk fadan da hajia tamasa awaya baijiba saidaya kuma shiga harkarki kai wannan yaron anyi babban banxa kinga aje kayan xo muje 
Aa kaka nifa baxan koma dakinsa ba dama yacemin ' yar iska 
'Yar iska kuma dakikamasa me 
Bakomi kaka kawai nashiga kaimasa aikenki ne yafadamun hakan 
Harkaka tamike xataje dakinsa taji fitar motar agidan saikomawa tayi tararrashi Nilfa 
Dayammar ranar juma ah nasha kwalliyana cikin farin shadda dinkin doguwar riga nakashe daure yanayin garin yamin dadi dinhaka futowa nayi falo naxauna ina kallon wani film ADALIN MUTUM film din yatafi da imanina abintausayin yayi yawa kafin wani lokaci kwalla tawanke mun fuska kuka nake sosai arai na inakarajin tausayin halin da kawun maryam yafada ata dalilin rikon gaskiya da amana yanxu shikenan rayuwa kowa yabaci dason xuciya da karya da burga, sbda shagala dakallon danayi bansan anshigo ba saisharar hawaye nake ina kara baxa idanuna inga yadda xa ayi karshe xa arataye kawun maryam din kokwa gaskiya xata futo
Fatima 
Naji ankira sunana gamamakina sainaga miftahu ne 
Ban ansaba sbda mamaki nadai bishi dakallo kamar wani bako agurina 
Me yasaki kuka? 
Naikasa dakaina araina inacewa 
Tohhh sabon salo shikuma wannan sulhu yake nema kokwa 
Axahiri kuwa cha nayi 
Film din nan 
Yaxama yaxo yayi akusa dani yana daga kai yaga yadda ake dukan tsohon gashi kuma iyalinsa natakuka sai taimako suke nema
Humm film ne ai ba agaske bane ina kahka ne?
Yatambaya tare da jona wayarsa chaji  
Tafita makwabta barka 
Yamike har xaishiga dakinsa yatsaya 
Fatima
Nadagakai nakallesa 
Abindaya faru shekaran jiya karya dameki kuskurene kuma nagane rashin kyautawana yawuce kinji 
Nadaga kai alamun tohm
Sannan yace 
Kuma inaso natambayeki wani abu anjima dan Allah kifadamin gaskiya 
Shikenan 
Yanashiga anakiransa awaya sunan MY FEENAT ne yabayyana afuskan wayar 
Ankira awaya 
Banxata yaji ba saigashi yafita sanye da jallabiyya 
Dauka yayi yakashe saiya kira 
Babban kujera yaxauna 
Feena 'yan mata ya school 
Daga bangaren feena tai murmushi allahamdulillah my husby kaga dai kwana biyu nama shiru sbda naci na yakusa karewa tunyaushe nake famadai katurokaki idan abba yabani wani aikaga shikenan 

*Page 13*

Yayi dariya 
Aa aa my feena aibamai rabamu insha allahu bari mama tadawo xa asan yaya xa ayi kuma nibanaso kike daga hankalinki akan abin nan ehem nafadamiki komai baxai gagaraba sonake nagama samun nutsuwa tukunna 
Daga bangaren feena tace 
Shikenan my one an only nasan kana iya kokarinka akan kaga mama tayi accept ina 
Yawwa my feena yanxu menene kikeyi 
Nadawo kenan daga gaida gidan abba muhsin 
OK OK 
Tace xami waya anjima kawai 
Yadan bata rai 
Haba feena yaxakimin bye bye baki tambayi tagidana ba? 
Itama hade rai tayi sbda tasan Nilfa yake nifi itakuma tatsani yarinyar tunda yabata lbarinta baida hira sainata 
Kinshiru beby 
Nifa husbby banason maganar yarinyar nan ko gaskiya kacire ta asha aninmu 
Yakwala mata harara kamar tanagabansa 
Nilfa mikewa tayi tabar falon jin xaidameta da surutunsu nabanxa 
 Feena xamu batadake akan my neel kinsan komi kinsan wacece ita agurina so don haka banajin ke xaki iya rabani da ita 
Xataimagana yakashe wayar yana neman layin Nilfa don ba abin dayakeson ji yanxu irin muryarta wayar fatima ce tashiga ruri daneman tallafi 
Dasauri tafito daga dakin kaka tana daukar wayar kiran yakatse kafin taduba miss call din kira yakuma shigowa KB taga sunan yabayyana dakin kaka tayi tana dagawa
MIFTAHUDDEEN kuwa kiran farko tashiga yanasakekira akace number busy 
Aa dawa nilfa kewayane yafada fuskar sa dauke da kishi 
Har yashiga dakinsa yayi wanka yashirya cikin shadda ashk yafito yana kiran wayan ta amma busy busy abin yatsaya masa arai 
Imam abokinsa daya biya yadaukosa agida xaune akujerar maixaman banxa yakalli yadda miftahu yayi kicin kicin 
Naga ranka abace Dr Allah yasa lfy 
Balfya imam raina jinake kamar xaifita bansan menene yake faruwa daniba 
Subhanallahi Dr kaita mai maita inna nillahi  acikin xuciyarka xakasamu sasasuchi toh amma me yafaru agidan ko yar darunka ce feena tatabaka 
Yagirgixa kai 
Imam sanin kanka ne badamuwar datafi damuna irin ta my nilfa kuma ko feena inkaga fadana da ita yayi tsauri tohm akan my nil ne, baxan boyemaka ba yanxu nafahimci sone nifa nake nine kawai bangane ba ada kunata min tsiya akan soyayya mukeyi ina karyataku amma wlh yanxu nagane kuma da dikkan alama nayi kuskure kuskuren kuwa dayane xai wahala my nilfa ace yanxu batadawani saurayi tsayayye tun daxu nake kiran wayarta amma busy kusan awaya hudu kenan tana waya dawani katon banxa 
Imam yafashe dadariya 


*Page 14*

Kaine abokina wlh bakada amsar shawara ayadda dai kukadau mu ammalarku da nilfa ai abu maisauki ne kace kanasonta ta amince sbda kaunar datake maka kuma kaika koyamata soyayyar ka harta iya amma duk wai axuminchi kaga malam Dr wlh irin son dayarinyar nan take ma ya isa yanxu gashi tasamu wani sbda kajuya abin yaxama xuminci itama kaxaunar mata da tunani akan hakan kasan fa mata da aji, 
Kaga da Allah nifa ba tunxirani nace kayiba haba malm ina kawo maka kukana kana kokarin sani ehu 
Imam yashafa wa kansa lfy ganin yadda MIFTAHUDDEEN yadau xafi 
Tohm yanxu kaje kadauko ni amota inaxamu sai tafiya muke kawai 
Miftahu yadauki wayarsa yana cewa 
Xancigaba da kiran numban natane idan nasamu tadaga xatamin kwatancen gidansu ne muje yaukawai tafaru takare tunda naga xanrasa abindana dade ina farautarsa bansaniba imam xanfada mata inason ta daxaran nayi ido hudu da ita
Dadai yafi shikenan Allah yasa ba nisa 
MIFTAHUDDEEN yahararesa 
Ai wallahi ko inana acikin garin kano yau sainaje 
Sukayi dariya 
Yanakuma kira wayar yashiga jimm kadan tadaga 
Yah mifttah.... 
Yakatseta 
Dawakike yin waya tundaxin? 
Tayi dan shuru kadan kafin tace 
Bakasan saba gaskiya KB ne 
Gabansa yafadi 
My neel waye KB agurinki 
Kayi hakuri bansamu time nabaka labarin sa bane saurayinane wlh
Gabansa yatsananta faduwa dakyar ya iya daga labbansa xaimata magana muryarsa arike 
My neel saurayi kuma bansani ba har kiyi saurayi bayan komai namu muna shawartar junan mu kafin muyi. 
Dandanan taji ita badadi jin tabata masa rai 
Yaya miftah kayi hakuri dan Allah banason wannan abin yatadamaka da hankali nayi hakan ne sbda banaso ranka yabaci naga kana mugun kishina bakaso nake mu ammala dawasu kuma wannan yaxama min dole xanfahimtar dakai xuwa anjima inmukayi online
Kamar yasa hannu aka yasa ehu haka yaji bakidaya bakisan yayi masa nauyi keet yakashe kiran 
Imam yadafa kafadarsa 
Dr kayi hakuri dan Allah ahirar dakukayi nafahimci yarinyar nagudun bacin ranka, 
Humm 
Kawai MIFTAHUDDEEN yace yana kada kan motar suka juya gida bayajin xai iya cigaba da yawonma 
Niko ina fatima dakake bani lbari 
Yaja tsaki yana cewa 
Barni da banxa mana aidaxu nadan sakar mata fuska harda janta da hira kawai inaso natambayeta ne shin taganni kokwa wallahi imam yarinyarnan kawai saiganinta nai adakina tsulum wai kaka ta aikota bakidaya namarasa yayaxanyi kasan ni dawata banxar al ada nafitowa daga bandaki haka tawel ne kadai ahannuna ina tsane ruwan jikina toh Allah ma yataimaka na juya baya naba   kofar baya amma ahakanma nafi xargin taganni abinfa yadameni don wlh harna matsu mama tadawo yarinyar nan tabar gidanmu 
Dariya kawai imam yake harda hawaye 
Kai amma Dr fatima tama aiki kaima abun dayawa ga diraman ka da feena ga Nilfa ga fadanka da fatima tokaban daya najima dashi mana 
MIFTAHUDDEEN yagalla masa harara 
Dadina dakai Dan iskane wlh aikowacce xan iyaji da ita musamman fatima domin kuwa nima tarko nahadamata wlh ba sulhu nake nemaba kafin tabar gidan mu xanrama kuma saita gommace batamin tsiwa ba arayuwarta kai aikasan banada bari kokadan 
Imam yasassauta dariyar yana kallon sa 
Aa aa fa Dr menene xakamata nafa san halin ku na likitoci mugunta iri iri bawacce baku sani ba saidai kuki yi kanaji bafa afada da mace musamman namiji kamar ka da mata ke ribibi to sun shaida dacewa namijin duniya ne donhaka fadamin abindaxakamata 
Dariya MIFTAHUDDEEN yayi 
Ah haba saikace wani abin arxiki xanyi daxanfadama kuma ni kullum jinmata nake dasuke yabona dasona da ribibina banakallon hakan dik kuma sbda banji begen daga bakin dana keso yafade ni hakaba Wake nan My neel  Imam yayi dariya......

  Za a ci-gaba a ranar Wednesday 1st November, 2013

*Shamsiya Adam* 
( *Ummu Aryan* )
+234 816 037 5544


*ABOKI KO MASOYI*

*Shamsiya Adam*
  ( *Ummu Aryan* )

*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
 " *We Rule the World of Writing* "


https://chat.whatsapp.com/EJyDTUGRuWoCSv2hvGEPB3


https://facebook.com/groups/1756414801245712/

Bismillahir Rahmanir Rahim. 
Dasunan ALLAH zanfara sannan kuma cikin IKONSA da GIRMAN SA zanyi fatan ganin kammalawa Insha ALLAH

Wannan littafi mallakin Shamsiyya Adam ne bankuma yarda ajuyamin shiba kota wani siga pls akiyaye idan nibanganiba ALLAH nakallon mutum inama kowafatan alkhairi


*Page 15*

Yinin ranar haka tayisa badadi ganin MIFTAHUDDEEN dinta yaki hawa online balle tamasa bayanin kb kahka ma ta fuskanchi hakan yasata titseta da tambayar lfy take tace eh dan dole kahka ta hakura takyaleta ganin tana neman sa kuka.
Kiranshi tayi awaya wajen karfe biyar da rabi 
Yanadagawa tafashe dakuka 
Akidime yafara tambayarta 
Me me...... Me nene yatamin ke neel 
Yaya mifta bakai bane nasan yanxu haushi na kake ji tundaxu danafada maka maganar KB
Wayyo ohhh ya Allah tohm kiyi shuru yanxu ai kukanki yafimin maganar ciwo 
Shikennan nifa yaya miftah.... 
Saikuma  tayi shuru 
Kifada mana inajinki my only 
Yaya mifta yakamata ace yanxu munhadu fa inaso naganka kullum da tunanin nake kwana
Tohm shikennan nima aihaka yanxu saiki bamu lokaci ko 
Yaya mifta ni gobe tohm muhadu 
Yaji dadi sosai donhaka suka aje maganar akan gobe ne xasu hadu kuma gidansu tayimasa kwatance sbda gobene xata koma gida daxaran mama tadawo don takira tace gobe tana hanya.
MIFTAHUDDEEN afalo saifarin ciki yake sbda albishirin da yasamu daga nilfa haryamanta dawata fatima saidata kawo masa abinci sungaisa tace 
Dr kace xakatambayeni daxu 
Uhum anyi haka xantina inyaso xan nemeki 
Bataji dadiba tamike tana tabe baki kaji dashi 
Me kikace 
Tanakara sauri tace 
Babu. 
Yagallamata harara yana kara tina yadda xai disgata, daxaran yasamu damarta 
Yau juma ah natashi dawuri nahada kayana a akwati sbda mama nashigowa KO minti biyu baxankaraba agidan xantafi gidanmu naje naja wanka nafitina sbda nabirge miftahu na 
Kahkane tadubeni 
Shikenan kuma fatima yau xaki tafi don naga sai hada kayanki kike sokike da hajia tashigo kitafi KO
Nai murmushi ina cewa 
Eh sbda nayi kewar gida xanrinka xuwa gaidaku ai 
Shikenan ai nikinga bari nashiga can gidan ayyi nadubata tasha fama daciwon kafa itama kwanaki ban leka kuma nadubata ba 
Tohm amata sannu wanka xanshi ganima nafara shiryawa 
Kaka tai dariya 

*Page 16*

Kai fatima da wani kinji dake kamar dama kinakan kaya kodayake ma aikinyi kokari 
Bayan fitar kaka abakin get suka hadu da miftahuddeen yashigo 
Au Dr daga inakuma daranar nan haka 
Yashafa kansa 
Na Dawo ne sbda inadawata unguwa anjima xanshirya 
Auto aishikenan dama danaganka hakane banga motar ba 
Imam nabawa yakaimin wanki ina xaki haka darana ne 
Gidan ayyi dubiya 
Kai bakyason hutawa kullum kaka tumma kina hanya jiya fa naji kinje wata dubiyar yanxu kuma wata sabuwa gobe ma ca xakiyi gaisuwa xaki 
La la la miftahu kenan karyama nake to ainaga dadin abin kafafunane bandamu ba wani yakaini balle amin surutu kuma kafita a idona kaji dai nafada ma banhanya ko yanxu inkira uwar taka awaya insanar mata tsiyar dakakemin tunda kaikullum saikajawo magana munyi dakai 
Yana dariya yakauce tafice sai rangada fadanta take tana tafiya dugui dugui, 
Wayar Nilfa yadanna kira 
Harta tubekaya daga ita sai tawel taji kukan wayar ta aidasauri ta nufo falo hannun ta dafe da tawel din ta rarimi wayar ai sakin wayar tayi dagudu tajuya dakin kaka ganin miftahuddeen tsaye yana kallonta tinda ga kanta har kafafunta ba abindaya fi kallo irin cinyoyinta
Dik yadda taso datasamu taraba tawuce badamu kasancewar yadda yababbake kofar still idaninsa tsaye dikkan ilahirin jikinta 
Gefen kafadarsa talafe tare dasakin wani kyakkyawan kuka mai sauti gwanin tausayi
Wannan toxarcin kadai ya isa nasan irin tsanar dakamin amma karkamanta Allah yana kallonka 
Wata dariya yayi tare damatsawa dakafadar sa 
Ke kike kallon abin ahaka amma awurina dai dai yake da ramuwata kinga abidaya xaki daxai bakidamar barin nan yanxu shine kema ki aje wannan tawul din kawai akasa shikenan one one dani dake 
Ai dasauri tadago kanta idaninta fal hawaye 
A uxibillahi min sharri ka, baxakataba samun abindakake nema ba agurina xuwa yanxu nagane manufarka ba toh kasani Allah xaimin tsari dakai 
Ke dakata inaso fa kisani wlh saikin dandani irin abindana ji lokacin dakika afko min daki 
Kasa taduke tana bugonkan dakaicon sanin Dr datayi arayuwarta 
Narantse da girman Allah banga jikinka ba lokacin danashigo kajuya kuma wlh tundana kalli kafarka bandaga kai nakalli sauran jikinka ba najuya kadakatar dani haba Dr yanxu wannan abin dakamin ka kyauta kenan katsareni kana kallon jikina amatsayinka naba muharramina ba kasani baxantaba yafe maka ba
Tafashe dawani sabon kukan 

*Page 17*

Abindayake sonji kenan kuma yaji donhaka yakauce yayi dakinsa ko ajikinsa dik da surar yarinyar tayimasa kuma yaji tashiga har ransa amma tunani Nilfa yasa yaji ai Nilfansa xatafi wannan komi dakomi donhaka yabasar da tunanin fatima dayaso shiga xuciyarsa
Kukan da Nilfa take ya wuce hankali batajin xatakuma ko da minti daya agidan nan donhaka kafin kakha tadawo tabargidan dikkan wasu kayanta takwashe su, 

Haka mami ma tayitayi da ita tafada mata menene yafaru take kuka amma abin yagagara 
Musalin karfe uku darabi ta tafi gidan kunshi sbda  miftahu yaganta dakyau dik da abin da Dr yayi mata yatsaya mata arai kuma tabarshi da Allah 
Kahka ce tasa miftahuddeen agaba dafada akan yafito mata da fatima 
Nifa kahka kinaso kuma kirinka takura min akan yarinyar nan to niwai ina ruwana da ita ne ehe
Bance da ruwanka da itaba amma tunda banganta ba adole intambayeka tunda tare nafita nabarku acikin gidan
Humm kaka kenan tohm tatafi gidansu 
Subhanallahi miftahu yanxu saidaka kori fatima agidan nan tukunna hankalin ka yakwanta 
Kahka...... 
Tadaga masa hannu 
Shikenan Allah yadawo da hajiar lfy kawai 
Yafice domin xuwa dauko ta atasha tasanar masa tasauka 
Mama ma tayimasa fada sosai da kahka tafadamasa yadda suke fada da fatima 
Inaxakaje kuma naga kadau wannan wankan babana? To dikk.ma dai inaxakaje dole kahakura kaxo muje gidan su fatima kabata hakuri naga yataje gida sannan kaxo kaje inda xaka 
Ransa abace yatsaya 
Mama haba dan Allah mama tinfa kina hanya tadawowa nake fadamiki yau minyi da my neel xanje gidansu kuma sanin kankine mama wannan shine karo nafarko daxamuga juna dan Allah kuma saiki yanke mana farin ciki, 
Eh anyanke kaitadama kaibaka ganin abindakayi ne indai na isa dakai too kaxo muje yanxun nan kuma 
Ransa abace yace 
Shikenan mama kinfi karfin komi agurina fito yanxin saimu tafi 
Kahka ma hijabi tasako suka taho baisan gidan ba mama ce kemasa kwatance harsuka kai kofar gidan 
Mami dasauri ta rumgume mama tana gaisawa da kahka kafin dik sudinguma falo 
Dr yagaida mami nan mama tafara magana 
Ai nadawo sai kahka tumma take sanar min 'yar tawa tayi mana yaji tataho 
Taharari Dr 
Kingan sanan maman faty wannan bayajin magana gotai gotai dashi bayajin kunyar fada dafatima 
Mami tayi murmushi 
Ai duk haka suke itakuma kinsanta da rashin kunya da tsiwa maganin ta kenan aitaxo tana kuka dana tambayeta catace bakomi nakwa kyaleta sbda rigimar nilfa sai ita 
Dasauri miftahu yakalleta jin irin sunan tasa nilfan 
Tana ina ne 
Mama ta tambaya 
Tana nan wajen gidan xane take 
Mama takalli miftahu 
Toh. Tohm tashi kaje ka kirawo ta agabana kabata hakuri 
Aa bafa xa ayi haka ba aishine gaba da ita hakan sai yasa ta raina shi 
Mama takallesa 
Tashi nace kaje kirata 
Yamike yana sosai kai sbda yadda yaji nauyin mami matar nada kirki acikin xuciyar sa kuwa haushin fatima tamkar yakashe shi akan ta  dik ake kokarin kashe masa lokacinsa mai mutkar muhimmanci

*Page 18*

Lallai ne saiya dau mata ki tukunnah 
Itama tagama tataho kenan suka hadu adai dai wani kwana daxaikaika bayan gidan kasancewar yanayin ginin gidan axagaye yake 
Kasa tayi dakanta tare dakiran sunan Allah wannan meyakawosa gidanmu kuma 
Kije mama taxo tanason ganinki karki sake kuma kifadamata abindana miki agida 
Harara takwala masa 
Wannan kuma yarage nawane malm ka kama kanka nanfa inxaka tina gidanmu kake dik abindanaga dama shine abindaxanyi bawanda kake kokarin dorani akai ba kagane 
Xata xagaye sa tafice yayi dariya 
Dakata 
Ke kinajinki macane wai toh agurina tamkar namiji dan uwana nake kallonki kuma wlh kisani mutkar aka cinyemin time dina anan gidan sbda ke Allah minkulla kenan dake akan my neel dakowa fada nake dakowa samun matsala muke yau nake cikin farinciki banaso yabar fuskata harsai na isar mata dashi ke baki isa ka sani adamuwaba sbda farinciki na my neel tana can tana jira na sn....... 
Yaga wayam gabansa bakowa ashe tabar gurin 
Game da ita kuwa tamarasa yaya xatayi kuka ko farinciki kenan shine my miftah meyasa yaxo min ta wannan sigar dama dan iskane mugu dama ba mutumin kirki bane yasa nasaba dashi nadauki shi da mutumci inna nillahi wa inna ilaihir raji un Allah kasa yaxama mafarki ba dagaske Dr shine my miftah na ba yasalam kukan yaki xuwa amma dik wanda yaganni alokacin babu nutsuwa atare dani
Falon nakarasa shiga tare da fadawa jikin mama saikuma naji hawaye nabin fuskata 
Fatima 
Nafara share hawayen 
Mama anyini lfy ya hanya? 
Lfy klau menene kuma nakukan ai wlh babana baida kirki kuma wlh saina rama miki wannan ai rashin mutumci ne 
Aa aa fa hajia karki bita Nilfa kije kibatawa yaron nan rai kinsan fa halin shagwabar ta 
Ran mama abace tace 
Duk rigimar mutum dai ai baxai rinka kuka hakanan ba ko kinga yi shuru kinji mike rakani 
Yanacikin mota shiyasa iya bakin kofar falo nara kota nakoma ita da mami suka karasa jikin motar har sai da suka tafi mami tadawo 
Nikuwa tunani yabi yamin yawa lallai nawa kaina gyadar dogo dana amince da kb domin kuwa axahiri koda soyayya mukeyi da miftahu nasamesa ayadda yake mugunnan baxan auresa ba balle yanxu kam bawanda natsana irinsa banakaunarsa kokadan shine mutum danaji banaso ko kadan nasake tunawa arayuwata. Wannan kenan 

*Page 19*

BAYAN KWANA BIYU.
Online nike sai hira muke da su Aysha dakuma sauran 'yanmatan ajin mu namakarantar islamiyya amma banfiye magana ba kwana kwana biyu kasancewa ta kuma mai shegen surutu yasa dik suka fahimci kamar wani abu yana damu na saitabayane suke ta turowa lfy lfy kuwa akungindan nan kwana biyu bamajin mitsinki fa 
Nai dariya ina turawa tare da cewa 
Lfyr kenan camuku akayi nice xabiya dakullum xanta xuba 
Aikuwa sai ga reply nata shigowa wasu dariya wasu maganace dai akan nawa abinyadan sa naji dadi dan xafin da xuciyata tadauka yasassauta 
Tin lokacin da nagane Dr shine miftahu na tundaga lokacin nayanke alaka dashi nadaina kulasa a online natsanesa nakuma tsamgwamesa domin kuwa ko agroup din jinin nasara idan naga yayi post bana comment kuma idan nayi magana awani post din yayi shima tuni saina saki nabar maganar haka waya banadauka daga karshe nayi blocking in numbs insa dika awayana 
Hira muke da kb yana turo min pcs insa dayayi tare da mamansa 
Miftah yasake turomin slm 
Nashare sa kamar kullum dai saidai yau bai hakura ba yay tamagana afasace nafara tpiny din magan ganin daxan tura masa 
Kaga malm karfakata kuramin yanadakyau kuma kagane nidakai yanxu akwai banbanci kasancewar anyi walkiya ta hasko ka to saime me yarage dani dakai kaga dama mutumci ne abindake tadawainiya damu toh yaraba domin kuwa yanxu baka da shi agurina kakyaleni kamanta dakasan wata Nilfa aduniya indai nice. 
Natura masa tare dajan tsaki na fita abarinsa na nemo Aysha muka fara maganar ankom mu dake gabanmu nabikin wata kawar mu dake kwanar jaba bilky naseer 
Sakon sa ne yadawo nabude kamar haka 
Haba haba my neel bansan ki hakaba yaushe kikaxama haka me yadawo dake haka sorry my neel kinga dan Allah karki yarda da kawaye karsu xigeki yanxu dai afadamin laifina kawai kinji tawan 
Nakuma jan tsaki ina rubuta masa amsa adaddakile sabda yadda nakullacesa wlh saina wulakanta sa fiye da yadda yake xato
Humm dik wanda baisan darajar mataba idan wata mace tasake tai alaka dashi tana sane dik sunan da akabata yadace da ita rashin sani yasa nayi mu ammalar kirki dakai ashe akuyace dafatar kura yanxu ne nasan waye kai domin irin ku kadan ne amaxan ma dabakusan ciwon mace ba kuna wulakanta mata kuna daukarsu bakomi ba toh bari kaji inace dai abotar nan ba dole bace toh dan Allah kabarni dan Allah domin kuwa babu wanda natsana ayanxu irinka aduniya kuma wlh saina baka mamaki indai nice 
Dik yadda MIFTAHUDDEEN yaso daya gane me yayiwa Nilfa abin yagagara bakidaya taki saurarensa daga karshe saukama tayi a online din tayi tare da sakin wani sabon kuka 
MIFTAHUDDEEN shine irin mijin datake tafatan samu arayuwarta tabbas shine yafi cancanta da ita dama ace haka bata hadamuba xankokarin koya maka sona my miftah amma halinka danawa sunbanbanta bakasan darajar mata ba nibaxan yi gangancin yarda kashigo rayuwa taba 

*Page 20*

Nilfa menene yake damunki 
Mami taimata magana
Dasauri taxabura kamar tatashi abacci wani kukan ne yaxo mata tafada jikin mami 
Mami shikenan yaya miftah na mami alakar mu tayanke
Toh naji dame kuma yafaru alakarku xata yanke miyasa? 
Mami bakomi kawai dagabaya nagane shidin ba mutum ne nakirki ba shiyasa nayanke alaka dashi tun wancen satin da ya wuce 
Haba kodafanaji shiyasa dik kikaxama wata sokoko baki dakuxari tohfa aini banyi tsammanin yadda kuke da gom din naki xaku iya rabuwa ba toh Allah yakyauta 
Amin mami dan Allah kitayani da addu ah akan Allah yamantar dani shi kwata kwata arayuwata
Allah yasa haka yafi alkhairi xantayaki  saiki tashi kishirya islamiyya time yayi 
Tohm mami kiba auta yakawo min abincina daki anan xanci inshiryawa saina tafi 
Shikenan 
Nafito awanka kenan khalil auta yashigo da food dina afls 
Yawwa khalil toh sannu 
Ys anty neel bari najiraki afalo inkika fato saimu tafi 
Nashafa kansa 
Tht's gd my blod oya jeka an wait for me ehem? 
Yadagakai 
Ys anty 
Nayi murmushi ina yaba kyan dan autan namu inajin soyayya khalil autanmu harcikin jinin jikina domin kuwa munshaku sosai dashi nice nayi rainonsa tunyana xanin goyo donhaka nayi alkawarin baxan yi aure ba inda batare xa akaimu da khalil auta ba 
Cikin lokacin daba wani maitsaho ba nagama kimtsawa nafito dauke da bag ina mukayiwa mami sallama mukatafi 

Musalin karfe takwas darabi na dare
Kuka yake da idaninsa dik yadda yaso hawayen sa yatsaya abin yagagara dayatuna yadda suka rabo da ita yake jin wasu sababbin hawayen nabin kumcinsa har ya manta kwana kin daya kwashe baya cin abincin kirki daga indome sai tea  yaukwa kwanansa uku ba lfy kwance ma yake agida mama kejin yarsa dakanta take basa avincin amma kadan yake ci ahakanma saita lallashe shi tabasa baki tukunna dik yadda taso daya daina kuka yaki kuma yaki fadamata abindake daminsa donhaka itama tasashi agaba yanayi tanayi.
Mama dan Allah kidaina kuka 
Kaga babana badai haka kakeso ba ai sainayi tunda kaxabarmin inyi babana dik wata matsalar ka tashafeni amma nikake boyewa damuwarka 
Sallamar imam ce tasa miftahu dan dago kansayana amsa sallamar ahankli 
Imam yagaida mama 
Imma 
Takira sunansa 
Na am mama 
Ya amsa cike da girmamawa 
Dan Allah idan kasan abindayake damun babana kafadamin tunda shi baxai iyafadamin ba
Mama agaskiya tsakanin sa da Nilfa ne komadai menene dik daharyanxu nima baifadamin abindaya hadasunba 
Dr yatashi tare da kara rike hannun ta 
Kaga ya isa wai babana har yaushene xaku daina wannan shirmen naku yafakamata ace kasan mekake yi kace basonta kakeba to danme donkunsamu sabane xakanasa aban aranka yana damunka harya kwantar dakai eyee, toh ya isahaka yakamata tunda abotar taku bata kwanciyar hankali bace saiku hakura 
Dasauri yaxabira 

*Page 21*

Aa mama itama da abindata kadani kasa kenan harkika sameni baxantaba daukar rayuwar daba itaba kiyi hakuri mama inason Nilfa nagane hakan ne dagabaya dan Allah kitaimaka min nasameta mama bansan menamata ba tayanke alakar mu tadaina kulani mama akarshema tadaina saurarona tai block in dik numbobina nashiga uku mama yayaxanyi.
Naji toh amma ai dole kasan mekata baxata yanke maka hukuncin bakasan komi ba 
Allah mama bansaniba Allah 
Ok shikenan ban wayarka na dauki numban nata nakirata naji meyahadaku 
Bayan yacire code in yamika mata 
Gamamakin ta tana fara sa numbar sunan fatima yabayyana reras afuskar wayarta mikewa tayi 
Aa naga numban fatyima yahaka 
Mama banima da numban fatima awayana kwata kwata ai
Yafada yana matsowa 
Sake sawa tayi sai sunan fatima yakuma fitowa 
Allahamdulillah tsarki yatabbata gareka Allah babana Fatima itace Nilfanka 
Dasauri yamike tare da dafe kirjinsa 
Mama miyasa ba ba ba itabace 
Saidata mika masa
Humm shirmen banxa ashe yarinyar nan daka takura wa ita ce dai abar farautar humm shiyasa nake fadamaka kullum babana karage xafi baida amfani toh yanxu wagari yawaya? 
Yasunkiu dakai yana kara kurawa numban ido saiyanxu kuma hoton fuskar fatima ke ta dawo masa sabo a idanin sa 
Inkagama yadda kasameni misan yadda xa ai 
Tafada tana tafiya abinta 
Imam kwa dariya yasa tare da cewa 
Kai mutumin kaji wani abun mamaki ko tabb fatima dai tarikide tadawo Neelfa 
Miftah yakallesa har yanxu mamaki baibar fuskarsa ba
Ai ni nakasa koda motsawa gabaki daya abin ya isheni yana neman xamar min wani abu daban tabbas dama nasan my neel kyakkyawa ce tagaban kuwatance, kai amma naji dadi natabbata yanxu kam mafita ta taxo saidai nayima neel rashin da ah sosai fa kai 
Imam yakuma sa dariya tare da kama hannun sa 
Aikawai yanxu kasamu mama ka lallabata ita tasan yaxa ai 
Ko 
Sosai ma 
Shikenan kai dai Allah yabani lfy 
Duka imam yakai masa 
Suka fashe dariya 
Kuuutt au haka xaka cema toh kwanta. 
Suka kuma sa dariya 
Kaka tumma najinsu taja tsaki 
Yaran banxa dabasu da aiki sai surutu marar amfani shi wannan daya ce baida Lfy yanxu uban me yasa shi dariya mutsww ni sun hananima jin redion nan 
Tadaga murya dakarfi tafara magana 
Kai baban hajia wai uban menene yake damunku ne xaku isheni da surutun banxa da wofe wlh ka kiyayeni kasan lokacin jin redio na yayi shine dan bakinciki irin naka xaka hanani ji
Ya yunkura yana dafe marar sa imam namara masa baya sika futo
Kinga tsohuwa mairan karfe wani bin dadine yasameni wanda kema dakinji saikin tayani farinciki 
Tahararesa sbda lokacin shirin yafara tafiya kuma taga alamar soyake yayi mata asarar jin nayau 
Kaga menene wlh banason irin damun nan naka ka bi ka isheni da surutu mara kan gado kai ba yaro ba amma idan kana soki burutso tamkar wani maikoyan magana 
Shida imam suka kuma shekewa da dariya har da rike ciki 
Imam xai magana kaka tumma tadau wayar chaji tafara xabgawa miftah yatashi arce tabisu suka rufa itakuma tadawo tana gayyar baki.  


Khalil da gudu yakarasa shigewa gidan Nilfa nadariya ta biyosa 

"Khalil baxaka tsaya ba mutafi tare kai au donkaga mundawo gida ko shikenan 

Sai lokacin takula da liform din kb dake jikin get dinsu tabbas tasan gudun da khalil yake yi da dalili tana tura kofar kuwa tasamesa akafadar Kb yana lilasa asama sai dariya sukeyi. Tana murmushi takarasa gurin 

*Page 22*


"😕 Hmm sannu fa kai sam baka gajiya da biyewa shirmen Khalil ko 

Kb yasabke Khalil tare da dubanta 

"Kamar yadda bakya gajiya kema da sa mana ido ni da abokina ko? 

Sukayi dariya tahararesa 

"Au ni ce ma 'yar sa idanin ok shikenan xandaina natabba indai Khalil ne da futinar sa Allah saiya isheka. 


"Aa ke dai bakin ciki kike damu kawai munhada kanmu toh gwara kidaina domin Khalil nagida nane domin kuwa dakaina xan nemi alfarmar abbu da mami subamu Khalil mutafi dashi gidan mu daxarar andaura.😉

Yakai maganar yanakashe mata ido

Murmushi tayi jin yadda kb xai cika mata burinta kamar yasan burinta kenan tatafi da khalil gidan aurenta maganar khalil ce tadawo da ita daga duniyar tunani 

"Lahh uncle kb dagaske dani xaku tafi gidan ku? 

Kb yalakaci hancin sa

"Eh mana ko bakaso 

"Aa ina so uncle dama inaso karmu rabu da anty na neel. 

Yayi dariya Neelfa takalli kb tana cewa 

"Kb kanaban mamaki idan naga yadda kake jin yadda nake ji koda bakasan daxaman inajin hakan ko inason hakan ba miyasa? 

Yayi murmushi lokacin khalil ya bar gun dagudu yayi falo yana kiran mami nadawo. 
Kb yace 

"Ba abin mamaki bane Neelfa idan kikayi duba da yadda nake sonki yadda nake jin kaunar ki har cikin ko ina na jikina baikamata kiyi mamaki sbda bandauki komi naki asauki ba na daukaka soyayyar ki bansan yadda xan iya fadamiki irin son dana ke miki ba Neelfa banda burin daya wuce naga nasameki banda burin daya wuce naganki adakina matsayin mata dn Allah kitayi kokarin ganin hakan yafaru. 

Dan danan idanin Neelfa yacika da  hawaye tausayin kb ya lillibeta duba dayadda yake mutkar sonta amma aduk lokacin daxata ji wani yanayi ajikinta toh yana xuwane soyayyar MIFTAHUDDEEN ba shi ba tarasa tayaya xata koyawa kanta soyayyar kb tatsani miftah amma shi xuciyar ta kullum ke tun mata. 

"Neelfa menene silar hawayen nan dake xubowa daga idanin ki 

Maganar kb tadaki kunnenta  kanta kasa tana dauke hawayen dababban yatsanta nadama. 

*Page 23*


"Kb ina hawaye sbda soyayya banajin kuma xandaina alokaci kankani nayarda da son ka agareni sbda wasu alamomi danagani a idaninka baxantaba baka kunya ba xan aureka da xuciyata xaka samu biyayya da kulawa daga wurina fatana Allah yabamu xaman lfy. 

Yayi murmushi 

"Hakane nagode Allah yayi miki albarka yanxu kishiga ciki naji xa afara kiran sallah xandawo gobe dayamma tunda kinga gobe alhamis ba makaranta. 

"Shikenan allah yakaimu.

Kb gaban mamansa tana tambayarsa yah Neelfa yayi murmushi 

"Ai mama allahamdulillahi nilfa tana sona kuma insha Allahu xamiyi aure addu ar ku kawai ke da babah nake nema bayan sallah sai mukai kudi asa rana 

"Masha Allah masha Allah haka aiyayi yarinyar tana da hankali sosai kuma naji dadin jin haka donhaka xami dage da addu ah Allah yanuna min lokacin naga aurenka kabeeru. 

Yayi dariya nan suka cigaba da tattaunawa akan abindaya shafi bikin. 

MIFTAHUDDEEN bayan sallar mangaruba yagama kimtsawa tsab yafuto cikin shigar shadda pich da hula baki takalminsa ma baki yasha kyau sosai doguwar fuskarsa mai cike da annuri tafuto fes sai kyalle yake da murmushi dauke afuskar sa dumful dinsa hagu da daman kuncinsa duk sun locha dogon hancin sa siriri da bakinsa madai daici wani gashine baki sidik ahabarsa angyara sa sosai sai daukar ido yake yana dadan tsayi gashin amma bai kai gefe gefen fuskarsa ba iya haba ya tsaya kyakkyawan gaske ne MIFTAHUDDEEN. 

Cikin takunsa na isa yashiga motarsa yayimata key dasauri get man ya wanga me masa kofar get  tacillo hancin motar waje.


Meenal yusuf Aysha usman da fatima ehsham Neelfa sanye suke da manteriyal pich da mayafai baki kowacce sun sha kwalliya sbda gidan kwalliya ma sukaje akamusu sbda bikin kawarsu bilky naseer dawowar su kenan daga gidan fatin sbda Abbu yahanata kaiwa maganruba awaje shiyasa bayadda ta iya dole tataso su meenal da Aysha suka taho. 

" kai meenal kin more dan Allah gaskiya Abba nasonki wannan kaya haka 

Aysha tafada tana kallon su 

Nilfa tace 

"Au wai wasu kayan Abban nata yasiyo mata gaskiya kawa wannan aure Abba naji dashi niko saura wata nawane ma. 

Meenal ta hararesu 

"Kai gaskiya Allah yakyauta muku dayaje dubai ne yakuma siyamin kayan kitchin yanxu dai saura wata uku yarage 

"Wow xamu sha biki namu nakanmu wlh 

Nilfa tafada tana yin tsalle 
Aysha tace 

"Ai fadi dakyau nilfa ranar bikin meenal baimai fadamana muji ranar sai masu kallo sungaji daganin mu afilin rawa. 

Sukayi dariya meenal batace komi ba sai dariya take akofar gidan su Nilfa suka tsaya 

"Yanxu toh gobe karfe daya xamu bar gida muje yinin nan sbda kunsan dai bilky naseer xata chachchakemu akan rashin xuwa mu ka wani aikin ko gashi gobe tace abincin angwaye muxamiyi kayan aikin nagidan antyn ta sufiya 

*Page 24*

Meenal tace

"Toh Ai kwa saidai mufuta tun karfe bakwai nasafe sbda muje muyi aikin da wuri xuwa tara mungama munyi wanka da an daura aure mutari angwaye ko 

Nilfa tai dariya 

"Kai wlh minal kinada wani abu waishi ban dariya nifa ana gama  aikin abinci  baxan tsaya wani gurin tarar angwaye ba xanje nakwanta nai bacci na

"Aa gaskiya nilfa baxa ayiwa bilky naseer wannan ba dole dake xa ayi komi tunda al adarsu ce haka minti nawane ankai angwayen masauki mukai musu abincin da sauran kayan ciye ciye da akayi yau shikenan fa. 

Nilfa tasauke ajiyar xuciya 

"Shikenan shikenan Allah yakaimu. 

Nan sukayi sallama suka tafi ita kuma tabude gida tashiga 
Mota sabuwa gal tagani acikin gidansu motar tayi mata kyau kalar ruwan kasa bako sukayi kenan to suwaye suka xo da murna tanufi cikin gidan barin mami tana rike da gefe gefen rigarta wacce har jan kasa take sbda budewa duguwar riga ce daga sama ta matseta daga kasa kuma tabude balauuu.

Mami da miftahu xaune afalo ankawo masa drink gefe kuma shinkafa ne fari tas da miya yasha kayan lanbu 

Gun mami tanufa kaitsaye ta xube kusa da ita 

"Wash Allah na mami 

"Kinga  karki ishen daraki ban aike ki ba 

Murmushi tayi tana xare mayafin tacillar kan takwance tana kokarin cire dankwalin duk mami tace 

"Bakiga yayanki bane 

Dasauri Neelfa takalli kujeran dake gefen dakin abba take idanunta suka hadu dana wanda tafi tsana sama dakomi yanxu dauke kaitayi dasauri tana janyo mayafin tayane kanta dashi tamike tanufi dakinta sai hade raitake kamar an aiko mata dasakon mutuwa 

Mami tace Nilfa baku gaisa bafa

Awani yanayin kichin kichin tajuyo 

"Anyini Lfy? 

Koji bai ba amma yaga lokacin dabakinta yamotsa tafuce mami tabita da kallo 

"Ikon Allah mekuma yahadaku da ita miftahu? 

Yayi murmushi yana sosa keyarsa 

"Bakomi mami saidai ko har yanxu ne batasaki ba akan abin daya faru abaya kuma dama mami naxo ne yau takanas sbda nabata hakuri sakamakon nagane rashin kyautawa ta agareta kwarai. 

"Ban gane kabata hakuri ba yanxu sbda Allah Dr dakanka xakaxo kabata hakuri kaifa yayan tane dan ubanta nawa fatima take da har ta iya kullatar mutum axuci toh baxaka batahakri ba tai ta fushin dan bata saurareka ba saime kaima daka kulata 

Ganin mami tadau xafi yasa miftah cikin muryar rarrashi yaso ma mata bayani. 

"Mami kuma yanxu nida fatima muka gane wani abu shine ashe ita ce my neel ina damuke online nima nine MIFTAHUDDEEN dinta saidaga baya nafahimci haka dole naxo nabata hakuri sbda bana son bacin ranta mami baxan juri ganin my neel nafushi dani ba 
 
*Page 25*

Mami da mamaki afuskar ta tace 

"Allah mai iko da hikima ashe duk kuna tare baku saniba toh Allah yakyauta kaga yanxu Alhaji yakusa dawowa kajirasa kugaisa bari nashiga naturo maka khalil 

"Xanje nabata hakuri mami idan nafuto xntafi masallaci kafin Abban yadawo 

"Shikenan 

Tashige dakinta axuciyarta kuma tana mamkin yadda MIFTAHUDDEEN yaxama shine Dr miftahu Allah da iko yake shekara da shekaru suna tare awaya bawanda yataba ganin juna ashe anatare dai toh Allah yatabbatar da alkhairi. 

Tunda tashiga dakin hankalin ta atashe yake xafafan hawaye ne ke xuba a idaninta takuma rasa namaye yawo kawai take tana baxa uwar riga takasa samun nutsuwa tun da tayi ido hudu da MIFTAHUDDEEN tunanin ta ya kufce ba abin dake yawo akwakwalwarta sama da kalaman sa nabaya jin anturo kofarta yasa dasauri tafara sharen hawayen tana kokarin daidai ta nutsuwar ta 

Kansa tayi amasife 

"Menene yakawoka dakina menene kaxo yimin ko mek.............. 

"Ya isa ya isa my neel dan Allah kisaurare ni 

"Naji me? Kai Harkana da abin dazaka fadamin ne waikai humm Dr kenan narantse da Allah natsane ka bana kaunar duk wata tarayya dakai baka da bakin iya tsayawa agabana balle harka furta wata magana so get aut of my room,! Na ce bana son ganinka 

Ahankali yakarasa matsowa gabanta dasauri taja baya 

"Ni ne MIFTAHUDDEEN naki wanda kike muradin gani kullum wanda kullum kike son farincikin sa wanda kuke kaunar juna dashi mai kyau da tsafta nine my neel wlh nine xn................ 

"Mustww aikin banxa toh ai nagane ka sanin kaine yasa nafi tsanarka sama da irin tsanar dana farayi yi ma daban san kaine ba 

MIFTAHUDDEEN ganin baxai iya jure kukanta ba ga hawaye sai xuba yake Ahankali yakai hannu xai rikota taxuba dagudu jikin kofa tana kara sautin kukan 

"Allah ya isa tsakanina dakai miftah natsane ka baxakataba sauya halinka ba na iskanci 

Kafin ta ankara yacafkota bai tsaya wata wata ba yahade bakinsu guri daya nankuma ya rumgume ta tsam tsan ajikinsa

Yafi minti 15 yana tsotsar bakin ta kafin yacika sa idanin Nilfa arumtse hawaye ke bin fuskar ta wasu na korar wasu ba abin dake yawo acikin xuciyarta samada tsanar miftahu. 
Tamkar yayi kuka haka ya kara rumgumarta muryarsa cikin wani yanayi yafara mata magana daf da kunne 
"Kina sona ke biki  isa kice bakya sona ba. Dik girman laifin dana aikata gareki kenan ban cancanci yafiyarki ba?  Karki damu da abindaya faru agidan  mu. My neel inasonki aurenki xan duk wani burin MIFTAHUDDEEN akanki ne my neel tunkan muhadu dajuna nagane son juna mukeyi amma munkasa ganewa sbda yadda da karfaffa mutuncin dake tsakaninmu amma nasan tabbas muka hadu abin xai sauya dan Allah kiyi hakuri dan Allah mu fahimci juna 

"Baxantaba fahimtarka ba mutkar kana son wanke kanka ne kanuna min xahirinka yadda kake nikuma kaga nawa xahirin kuma nasan katabbata baxan taba yadda rayuwa na dataka yahadu ba sbda baxasu taba xama waje dayaba, idan kana kuma mafarki ne toh kafarka domin kuwa ni fatima wlh nafi karfin namiji irin ka. 

*Page 26*

Mamaki da al ajabi yasa miftahu sakin Nilfa daga jikinsa taxare dagudu tafada bandaki tasa key tahau risgar kuka shima wani iri yakoma jikinsa duk asake baisan yaya ma yake ciki ba tafiya yafarayi ahankli yana kokarin barin dakin dakyar ya iya kaikansa bakin motar koda ya xauna amaxaunin driba yafi minti talatin kafin ya iya tuka motar yafuce ransa abace komi yajagule masa. 


Kamar yadda suka shirya abin haka ne yafaru

Neelfa tana tsaye jikin kyauren falon da abokan ango ke ciki su meenal da aysha da faty suna ta kai masu abinci da dai sairan dangin kwalam wadanda akatanada musamman domin su 

Kabeer ma naciki aysha yagani sunyi magana yace ina nelfa tace tana waje tace baxata iya shigowa ba sbda maxa sunyawa tasowa yayi tsam yana gyara xaman hularsa 

Tana hangosa tasaki Murmushi 
Kb yanada kyansa dai dai shi matsalar sa daya gajarta amma badan hakaba yana dakyau gashi dan fari dashi tas.             
"ranki yadade abar kauna  
murmushi nilfa tasaki tanajanye hannun datayi tagumin dashi tana cewa  
"hummm tare danaka ashe kanaciki           ehh muna ciki ango yabarmu mukadai sai nemansa ake yatafi xaitaho da wani Amininsa                 fuska ta tabe tana cewa        "saikace wani yaro sai antaho dashi ku kuka barsa yatafi niyanxu bari nakoma cikin gida banason tsaiwan nan kuma baxan iya shiga cikin kun nan ba saikaina yabuga  
murmushi kawai kb yake yana kallon yadda take maganar daya bayan daya cikin nutsuwa                          
"hakanma yayi ai amma kuma bilkisu kartaga kamar baki kyauta mata ba tunda haka yake al adar nan din yakamata kidaure ayi komi dake dan Allah iya yaune fa gobe xaku kai amarya komi yawuce   
cikin yashagwabbiyar magana tadubi kb         
😔 shikenan yanxu bari mukoma ciki akwai sauran kayan walimar dare damuke harhadawa 
"ok ai inafatan mukuma hadewa acan kinga bana xuwa irin wannan sabgogin amma sabda ke xan kokarta 

hummm tace tana kama hannun Aysha dataxo giftawa tawurin 

Ango mahmud rike da hannun aminin nasa yana dariya 

"ai Dr bantsammanin ma xaka dawo ba  asaboda kace baxaka halalci sauran walimomin ba amma dai tunda naganka nasan kayi duba ne danidin baxanji dadi ba kasancewar kana babban Aminina Amma bakatsaya min agurin bikina ba shikenan dai koma maye naji dadi nikam sakamakon saken ganin ka danayi yanxu haka anacan babban gidan Abi umma dake layinmu anagabatar da walimar angwaye kafin jumawa atashi saikuma walimar dare daxa agabatar. 
Dr bai ce umfan ba sai kallon kasa yake har mahmud yayi shuru yana kallon dr kafin yagirgixasa 
"menene ya haifar maka datinani har haka dan uwa? 
sosa kansa Dr yayi tare da gyara kallonsa xuwa ga mahmud 

"babu yakamata ace yanxu munkarasa mahmud kasan kuma banason hayaniya imam kwa tunda yana nan dole ya dameni da magana musamman dayasan matsalata 

"matsala namaye ko mutuniyartaka ne munfara magana satin daya wuce akanta kuma wani uxirin yashiga dama gaskiya harkar mata fa sai kayi dagaske tukunna kafin axama normal Allah yasa ba ankasa ka bane domin hakan xai iya faruwa kodayaushe amatsayin ta na budurwa. 
"humm bahaka bane akwaidai wata matsalar dabanne atsakanin mu
mahmud yadage kafada 
"basai naji ba don nasan bajin xanba Allah dai yasa your neel takace inafatan haka naga yaranku masu kyau kamar ku.  
"Amin Angon bilky gaskiya kadade baka farantamin irin nayauba musamman yadda yau xuciya na yake cike da damuwa😔 my neel taki saurarana tana fadamin batasona kotayaya take tsammanin xata rayu babu soyayya na idankwa hakan yafaru natabbata batasona baxan iya rayuwa ba mahmud! ina masifar son fatima na. 

"bakomi Kayita addu ah insha Allah komi xai daidaita fada kawai take amma tanasonka baxata taba cire sonka akirjinta ba tana cikin fushine yanxin kakara bata lokaci.

kaitsaye ciki suka shiga Dr miftahudeen hankalin sa akan wayansa yana danne danne mahmud kuma idanunsa nakan su fatima da Aysha dake dago masa hannu cike da tsokana Aysha take masa magana 

"ango ango wai ina kashiga ake ta nemanka kaiko

"naje taho da dr miftahu ne ina amaryata afakara kulamin da ita Aysha kenabawa amana 

fatima dake magana da kabeer hannun ta cikin na Ayashan amma hankalin ta na kabeer saiyanxu taji an ambaceta tajuyo tana hararar mahmud

"gwara dabani kababa domin kuwa dabaxan bari akawota gobe ba,  lallai...... 

maganar tatsaya dai dai lokacin da muftahu ya ya juyo daxummar yiwa mahmud magana karaf yacikaro da muryarta adai dai sa in da ya tabbata  ko ina acikin jikin sa da xuciyar sa muradin tane fal ba abin dayake dakwadayin gani aidaninsa face ita saikuma yayi toxali da ita cike da mamaki yasaki murmushi yana kokarin matsawa inda take 

*Page 27*

game da Nilfa kuwa koda tagama tabbatarwa dakanta cewa miftahu ne samin kanta tayi ame jin haushi da bacin rai batasan lokacin daxatsaki yafita abakin taba afasace taja hannun Aysha suka fuce tana kokarin fashewa dakuka kullum tagansa saitaji kamar kallon ta yake ba kaya ajikinta bataji xata iya yafemasa akan wawtar daya nuna agareta. 

"menene haka Nilfa waye shidin miyasa..... 

ranta awani cunkushe tasa hannu abakin Aysha yayin da hawayen dake makale aidaninta suka samu damar sulalowa cike da raunanniyar fuska takalli Aysha 
"shi... shine miftahudeen  

idanu Aysha tagwalalo waje tana kara waiwayar inda suka baro kozata hangi wannan sambalelen saurayi da Nilfa ke ikirarin shine miftahudeen. wanda suke jin labarinsa, toh miyasa kuma taimasa haka inshine 

murmushi Nilfa takuma saki hawaye nakara sulalowa a idaniyanta 

"mamaki kikeyi ko to xan warware miki komi yadda yafaru acikin sati biyu kacal danayi agidan mama kawar Abbu na atakaice miftahudeen dan mamane bansani ba shima baisan nice fatima ba, sakamakon bamu taba haduwa ba, sannan abin daya hadani dashi shine.🙄.......................... 


  Za a ci-gaba a ranar Friday 3rd November, 2023

*Shamsiya Adam* 
( *Ummu Aryan* )
+234 816 037 5544





*ABOKI KO MASOYI*

*Shamsiya Adam*
  ( *Ummu Aryan* )

*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
 " *We Rule the World of Writing* "

*Domin ganin farkon labarin*
https://www.kingarticlenovels.com/2023/11/aboki-ko-masoyi.html


https://chat.whatsapp.com/EJyDTUGRuWoCSv2hvGEPB3


https://facebook.com/groups/1756414801245712/

Bismillahir Rahmanir Rahim. 
Dasunan ALLAH zanfara sannan kuma cikin IKONSA da GIRMAN SA zanyi fatan ganin kammalawa Insha ALLAH

Wannan littafi mallakin Shamsiyya Adam ne bankuma yarda ajuyamin shiba kota wani siga pls akiyaye idan nibanganiba ALLAH nakallon mutum inama kowafatan alkhairi





*Page 28*

hannu Aysha tasa tanarufe baki tare daxaro ido kafin takuma mai da kallon ta kan Nilfa bayan jin karshen labarin abindaya hadata dashi din tunkafin tasan shine miftahudeen dinta, 
"😍 kai amma gayen nan kyakkyawa ne yasalm barakallahu kaijama ah waidama akwai maxa masu kyau harhaka kuma awannan karnin tab gaskiya miftahu yahadu kawata abi sa xancen gaskiya daxan miki shine kihakura haka kibar komi ya wuce ajone tunda yayi nadama akan lefinsa kuma yafadamiki ba halinsa bane mexaisa baxaki hakura ba Nilfa? 

tnda Aysha tafara maganar Nilfa ke tadankara mata uwar harara tamkar idaninta yafado 
"baxan iyaba kuma niyanxu nariga dana gama bawa kb soyayya ta banajin inada lokacin wani garan dan iska 
dariya Aysha tasa tana rike ciki

"hyyyy heee hyyy tab Ahakan ke yanxu dan faduwar bakar tasa kinji kinagani bacutar makanta bata kuturta amma kike kokarin tabka wannan babban kuskuren toh wlh bari kiji xakisaki reshene ki kama ganye ke ana babbakar giwa ma waye xaijiyo kaurin xomo humm ai tun wuri kima seta tunaninki miftahu kunfi dace wa 

tana gama maganar tayi gaba tana dariya Nilfa tajuma agun tana tunanin maganar da Aysha tayimata kafin tadage kafada tafita agurin duka tayi waje bakin get dah taso tsaya wa tajirasu amma xuciiyarta babu nutsuwar hakan kaitsaye damuwarta dayace miftahudeen  hankalin ta yakasa kwanciya 
kewarsa take da daddadar muryarsa maidadi dasa nutsuwa dik yadda ta ke tunanin ganinsa axahiri ai haryafi haka kyaune dashi tamkar ba bahaushe ba mutkar ba magana yayiba baxakataba cewa ba balarabe bane ko irin kyawawan juruman nan na india 
halinsa ne kadai baimtaba tayaya maxan iya manta wannan abin dayamin kenan dawata ce ma banibadin xai iya ganin tsiraicinta haka 😆 kaiiii wayyo kaiii na aa aa miftahudeen nawane nawane nikadai xai iya gani akowanne yanani . 

tasa duk hanyenta tatoshe kunnenta xuciyar ta tafarfasa take tamkar tafuto waje wani xaxxafan son miftahudeen ne yakara ninkuwa acikin xuciyar ta gawani nauyi datakeji akirjinta kanta yadau chaji ba abindatake so yanxu sama da hutu. 

miftahudeen ne yabiyo bayanta mahmud yarikesa amma yakwace hannunsa yabiyota duk maganganun datake wsu afili take yi ba tuna ni bane kamar yadda take tsammani 
kokarin raba jikinta da jikin get din take kabeer dashima futowarsa kenan yayo wajenta 
"Nilfa meyasameki 
ahankli tabude idaninta wadanda suka kada sukayi jaxur sbda tsananin damu 
miftahu dake dan nesa dasu kadan tahango lafin ahankli tamaida hanklinta kan kb 

"kaini gida kb kaina keyimin ciwo 

"subhanallahi sannu baby gidan su bilky ko gida kawai xan wuce dake 

"aa gidan su bilky idan nakoma gida abbu baxai bari gobe nadawo ba ai bawani ciwo kankeyimini ba kadanne kuma dama bacci sbda jiya bamuyi bacci sosai ba 

"ok ok muje  

dakyar ta iya hawa bayan mashin din nasa kirar liform baki daxanen ja da dan fari fari ajikinsa 

*Page 29*

miftahudeen bakaramin bacin rai yajiba kenan kb saurayinta ne yanxu dama akan wannan guntun take masa wulakanci yanxu har yayi lalacewar da agunta yakai matsayin tachanja sa kenan dama ita abotar ne tadauka kawai tsakanin su ba ta sonsa da soyayya yau da idonsa yagani tahau bayan wani amashin yasalm 😭😭 yafurta axafafe kaitsaye motarsa yanufa dake fake agefe dashi wasu xafafan hawaye nakokarin xubo masa amma yana danne xuciyar sa 
bayajin xai iya xama namiji mai rauni baxaitaba bari yaxubar da hawayen sa ba mata basu da tabbas basu dakirki.... 

yana kokarin tada motar imam yakaraso dagudu gudu ya bude gidan maixaman banxa yaxauna kafin yakarasa rufewa miftahu yaja motar amilyan. 

"me yasameka ne Dr wai meyasa baxaka rinka nutsuwa akan lamarin nan nakuba nifa yanxu har kunfara bani haushi yakamata kadai daita tunda kunsan ko suwaye ku a ma amalance 

agefen hanya miftahudeen yaja wani wawan birki wanda saidayasa hantar imam takada yarike kansa ganin sun kusa tunkusar wata rumfar mai shayi 
"😡 mata basu da burin daya wuce suga suna disgamu imam Nilfa dama batasona damacan tunkafin tagane waye ni batasawa ranta sonaba abota kawai  tarikeni da ita bantaba tsammanin hakaba imam bantaba xaton haka ba saiyau ashe Nilfa na xata iya soyayya dawani baniba dama sotake taxurmani daga karshe tabani sonta yakasheni tariga datayi nasara akaina sonta yagama illatani imam babu komi akirjina face ita da Soyayyar ta. 
ruko kafadunsa duka biyun imam yayi cike da lallshi yafara masa magana 
"ohhh sorry! naji naji amma ina maitabbatar maka cewa Nilfa tanasonka kuma duk abinda kaga tanayi badan tanason kb bane kai takeso kabarta xuwa wani lokaci xata hakura 

"aa baxan iyaba imam tayaya xanbarta dawani kato yana janyemin hanklinta baxan iyaba inason my Neel banason wani yarabeta daxu danagansu wlh jinayi kamar xanmutu dan Allah kaje kafadamata inasonta imam rasa Nilfa tamkar rasa rainane 
dafe kansa yayi hawaye suka xuba bisa fuskar sa 
"😭😭imam xafi kirjina yakeyi muje kasaukeni agida 

"ya rabbi?!!  aboki dan Allah ka kwantar da hankalin ka xanmata magana insha Allahu
"ok 
kawai miftahu yace tare da dindikawa yakoma back sta yakwanta tare da kankame jikinsa sakamakon wani bakon sanyi sanyi daya xiyarcesa lokaci daya kafin sukarasa gida kuwa xaxxabi maxafi yarufesa sai hosptal suka wuce daganan imam yakira mama awaya yafadamata halin da miftahu yake ciki 

hankali atashe taxari key ta fice lokacin kaka tumma na makota taje jajen yaronsu daya bata kwana biyu tsakani akagansa. 

bayan sallahn la asar Nilfa tafarka daga nannauyan baccindayayi nasarar saceta lokacin da kb yakawota taxo takwanta adakin bilky wanda ba mutane dakyar baccin yasaceta sakamakon tunanin daya dawo mata sabo dal. 

*Page 30*

musalin karfe tara akagama shaga gurin walima awa uku darabi akagama komi yayin da akafara daddauko jama ah ana dawo dasu Nilfa natare da kb amma hanklinta nakan jama ah tana dubawa koxataga miftahu amma har kawo yanxu da ake haramar tafiya bataga koda maikama dashi ba yagifta hanklinta bakaramin tashi yayiba shin ina yake?  meyasa baixo ba?  lafiya ma yake kuwa?   tamkar tayi kuka haka takoma gabadaya takwance daurin dankwalin da akamusu agidan kwalliya saimayafin tadora akanta dankwalin kuma tahada dajakar ta duka ta rumgume akirjinta  rantaduk adagule. 
kb yayi rarrashi har yagaji amma taki sakin ranta haka koda yadawo da ita gidan su bilky batasaki raiba sai ma shigewa datayiwa cikin gida tabarsa anan ko sallama babu. 

Aysha da meenal sunkasa gane kanta su ma haka suka kyaleta kowa yakwanta amma idonta biyu. wanka taje tayi sannan tasa doguwar riga na bacci tahaye gadon bayan meenal takwanta tare da rumgumar wayar ta 
tanaji tamkar ta rumgumi miftahudeen.  

washe gari suka kai amarya cikin garine  gidan ta yahadu sosai bakaramin kokari mahmud yayiba 
  khalil naganin antyn nasa yarugo dagudu yana dariya 

"anty anty kindawo ko 

tadaga masa kai tare da rumgumar sa 
"nadawo kalil amma banajin dadi dan cikani naje naga mami 
hannun ta yarike sika shiga harcikin dakin mami dake kokarin tada sallah 
"au har an gama bikin ai tundanaji ehunsa nace toh kece hala. 
"wlh mami angama har ankaita gidan yayi kyau kuma 

"haka akeso ai maxa kije kiyi sallah don kexamu mabari agidan nida abbun naku fita xamiyi 

ashagwabe Nilfa ta fuskanci mami tana kokarin yin hawaye 

"daga dawowata mami inakuma xaku dan Allah ni wlh banaso abarni jiran gidan nan nidaya wani lokacin inajin tsoro musamman irin lokacin nan bayan mangaruba 

"toh maye nakuma yin kuka aciki uwar tsoro da anmagana kice ke tsoro kikeji ke tsoro kikeji ai shikenan saiki bada himma watarana  dai aure zakiyi kuma dole kixauna agidanki, kuma kinajina  dama hosptal xamuje dubo muftahu idan kuma xaki toh aisaiki je kiyi sallah kafin abbun naku yashigo daga masallaci
"tohm mami 

*Page 31*

tamike tana sharar hawaye fisabilillahi dik shagwabar ta kam ba maganar xa abarta jiran gidabane yabata kuka aa tunanin muradintane yakaryar mata da xuciya yasa hawaye fara xuba a idaninta tabbas tanasonsa miyasa baxata yafe masa ba hala akanta yake kwance a hosptal idan har wani abu yasa meshi baxata taba yafewa kanta va . 

game da mami kuwa girgixa kai tayi bayan futar Nilfa tana mai mamakin shagwaba irinta ta ko me kuka take masa da abin kukan da wanda baikai ayi kuka ba abikankani kuka yake sata ko magana ce kuma  koda da khalil abuyahadosu yanxu xata mike kafa ta hau kuka tamkar anmata mutuwa badan mami na kwabarta bama da yaya uwaisu 

abbune yatarota da gudu tafada kansa tana murmushi 

"shigowar yaushe ne fati 

murmushi tasake yi tana gyara xamanta akan kujera 

"daxu abbu ai lokacin katafi masallaci nashigo gaskiya nayi kewar ka abbu gaskiya baxan sake yadda nayi tafiya irin wannan ba nabarku  har kwana uku taf 

dariya abbu yayi yana shafa kanta 

"aa fa domin kuwa aure xanmiki nan da dan wani lokaci kuma inaso kiyi xaman ki agidanki lfy ba yawace yawace nixan rinka xuwa naganki 

kuka tasa tana diddira kafafu 

"wayyo abbu wayyo abbu raina batason wannan maganar ni banason auren fa abbu daku da mami da khalil xanxauna pls karkamin aure abbu na 

damamakinsa yakalleta ganin da gaske take yasa yace 

"ohhhh toh ya isa ya isha shikenan yanxu kam xanbar maganar kinji kafin kigama girma ko ai yayimiki ko 

tayi murmushi tana linshe idaninta 
mamice tafito tanasanya hijabi sannan suka fito dukansu suka nufi farfajiyar gidan can bangaren jera motoci domin tafiya. 
kaitsaye gidan mama suka nufa domin tasanarwa da abbu sundawo gida aikwanansu biyu ma a hospital din kwata kwata.  

suntsaya gurin maikayan marmari suna saya dayawa sannan abbu yashiga wani shopdrinks yakwasa kayan roba da manya manya bosket sannan yasama suma  iyalin nasa nasu kason sannan yadawo suka cigaba da tafiya Nilfa da khalil na gidan baya suna shan ascrim 
  
 🍋🍋🍋
ke ba ai wlh kikiyayi son maso wani bakyadaukar shawara kokadan koda xankwana inafadamiki baxaki dauka ba ban san wacce irin xuciya ce dake ba safna 

safna ahankli tadaga kai tana kallon yayarta marwa dake tsaye akanta tana mata maganar da alama ranta abace yake donhaka baxai sabu ba taxo tace xata xaxxage kwandon haukanta akanta ba don itama ba dadin takejiba 

"kina kallona ko anmiki karyane bahaka bane ehhye toh wlh yaxama dole kinutsu kiba Saheel hankalinki tunkafin kijajamana asara inba wahalalliyaba me xakici ma agurin wani likiti duk da bansansaba amma nasan kwata kwata albashinsa nawane watakilama wani mugun gajane ma ko toh koma maye nafadamiki wlh baki isa kimana asarar arxikin daxamuciba agurin Saheel dan minstan kudine fa yoke wacce irin dakikiyace ma wai safna 

*Page 32*

kyakyacewa safna tayi dadariya harda bugun kujera dariya take sosai harda hawaye kafin marwa tabige da kallonta xuciyar ta fal tunanin ko dan shegiyar mayen likitan nan data likewa ne sonsa ya haukata mata kanwa. gamamakinta saitaga safna lokaci daya tatsaya da dariya tana kallon ta sama dakasa tana murguda baki kafin tace me marwa ta dane mata lebina da hannunta cikin xafin nama 
rike bakin  safna tayi tana mike waranta abace 

"wlh kifita aharkata mutkar kina neman girmanki idankuma bakyanema toh  wlh xanhau kansa na tattake ina ruwanki da rayuwata kitattara taki mana kiji da ita amma xaki bage da hakkewa tawa toh banason Saheel din nafada ke kisoshima na idan harkinji haushi dariya kuma nayi dole nayi tunda naji wani abu dakunne baxai dauka ba wai Dr muftahu na ne gaja harkina kiransa maikaramin albashi hhhhhhhhhh 

bakisan sa bane shiyasa amma amsarki tana nan xuwa saikintaba ganinsa saiki samu amsarki atare dashi bari narage miki nauyi sbda karkita tambayar kanki kowaye shi Dr miftahudeen yafi ajin kanwar ki safna nice nake sonsa haryau banajin Dr yafara sona inadai kokarin dik yadda xanyi nayi domin ganin na samesa sbda inasonsa dani yadace ba Nilfa fa kamar yadda naji yana yawan fadar wannan sunan idan muna waya baruwanki dani anty marwa kibar harkata inbaha ba kuwa hummm wl................. 

"inbahaka me?? ishashshiya?  cigaba kinsata agava kinamata rashin kunya ko akan wani vanxan baxara ko toh cigaba nace kinji 

momynsu kenan dake sakkowa daga benan tai maganar cike da fushi tare da tsare safna da ido wacce tai shuru tana jabaya marwa kuwa kuka tasa tana fadawa jikin momyn

"bakuka xakinayiba idan wannan tabbatacciyar mara mutimcin tamiki wulakamci ki dakamin ita tayi laushi tafahimci kece gaba da ita har yau ba don ta fiki tsayi tagane bashine yake nufin tafiki shekaru ba donshashanci kuma kin shigemin jiki kina kuka. 

marwa tadago
"MOMy xagina fa takeyi yanxu kamar ni safna ke xagi haka ma shekaranjiya sbda suna waya dashi nakwace wayar kokawa takamani dashi saidana bata wayar sannan ta cikani  haba momy yanxu kuna kallo yadda take abindatake so agidan nan


safna ta murguda baki tana fadin

"anyi din ke uban wa ke maki magana idan kinkawo samarinkan banxanki naga har futa kukeyi dasu kuma waya miki magana ehhye toh....... 

*Page 33*

momy ne tadau chaja tayi wurin datake aida gudu safna tarugu tana kunkuni tare dafadin 

"wlh baku isaba bamai  hanani auren Dr muftahu kaf gidan nan. 

"don ubanki nice kuwa domin kwa bakida miji face Saheel banxa shasha sha ina matsayin uwarki ina magana kinayi sbda neman albarka toh bari abban naku yadawo wlh ko bakyaso saina sa ankawo kudin. 

marwa tai murmushi tana kama hannun momyn suka xauna kan kujera tana fadin

"yawwa momy dakin kyauta ai kawai sukawo kudi atsai da ranar aure awuce gurin natabbata munfito gari  muma acikin manyan mata xamushiga gidan minista muyi yadda mukeso

"shiyasa ai nake sonki sbda kece kikayo irin halina maganarki dutse 'yata kinga da angama wannan saimu fara shigo dakaya muna rabawa matan manya manyan nan 

suka fashe da dariya. 

WACECE SAFNA. 

'ya ga Alhji ashir mutum maikiriki maitarin rufin asiri domin kuwa dan kasuwane yanasamun kudi sosai aharkarsa ta atamfafi da less da shaddoji anan cikin kasuwan kwari gidansa mekyaune domin kwa yakashe kudi wajen ginasa 
matarsa  asma u wacce sukayi auren saurayi da budurwa macace mai son kudi dahange nagaba dakai bata da aiki sai hangen matan masu kudi wadanda suka fisu komatan sanatoci da ministoci tana da shishshigi da son abin duniya yaransu uku da alhji ashir  nafarkon shine Auwalu watansa uku da haihuwa yamutu bayansa ta haifi marwa da shekara uku tsakani sannan ta haifi safna. 
kokadan batadora yaranta aturba tagari kullum hudubarta shine tasa su roki abvansu kudi ko kannan babansu insunxo dadai sauransu tunda kwa suka girma tadora buri akansu saimai mulki ko sarauta xataba yaranta musamman safna datafi marwa kyau 

samari dadama masu kudi sunxo gurin marwa amma ta koresu tace sai manya masu nera sosai gashi har marwa tagirma yanxu shekarunta 27,
maxan sinja baya gashidama batada farinjini kamar safna 
safna shekarunta 23, sun hadu da Saheel tun kafin tayi canday suke soyayya sosai tana sonsa yanasonta maganar aure harta ratsa ciki amma watarana taje bikin kawarta wani anguwa toh gidan su kawartata na kallon gida  su muftahu yafito kenan xashi masallaci sallar la asar dama ranar ba office takasance lahadi 
tunda tayi arba da shi takwarewa Soyayyar sa taji duk duniya inba shiba saidai amutu tundaga ranar duk lahadin duniya saitaje unguwar har tafara masa magana tunbaya kulata har yakulata
sbda tace ita 'yar uwar su halisa c e  ma ana makotan nasu kenan sam baidauki abun soyayya ba don koda ta furtamasa bai aminceba saidai yafadamata akwai wacce yakeso bayajin xai iya jera soyayyarta da tata tayi hakuri 

*Page 34*

safna tacigaba da naci amma ina hhh abin yaci tura hargwara ma yanxu yanadan sauraronta awaya suna magana kamar MASOYA dik dayakance mata shifa dan Allah tabar maganar soyayya tsakanin su. 
WANNAN KENAN 
MUJE MAXA CIKIN CIGABAN WANNAN LABARI YANXU AKAFARA KAFCENFA DOMIN KUWA NILFA BAXATA BAR MA SAFNA miftahudeen BA GEFE KUMA GA KABEER  TOH YAYA DAI YAYA DAI MUJE XUWA 😂😂

mama taji dadin yadda abbu yadebo gidansa duka domin xuwa duba dan lelenta miftahudeen 

afalo suka same ta da kahka tumma suna kallo bayan angaisa ne tarike hannun Nilfa tana tambayarta karatunta 
mamice take tambayar ina miftahudeen din 

mama tamike tana yimusu jagora xuwa dakin nasa gabadaya Nilfa saitaji kamar takwace hannun ta daga na mama amma ina mama tama manta da tarike hannun Nilfa sai hira sukeyi da abbu tayaushe gamo suna tafiya gab daxa sushiga dakin Nilfa tadanja hannunta tana fadin 

"mama bari nadauko wayana nabarsa amota 

kafin mama taimagana na xare hannuna najuya dasauri ina sakin ajiyar xuciya lallai na auna sa ah yau kam domin bashakka dana sake naje baxan iya boye damuwa taba akansa, tabbas xanbada kaina hala shi bayamin irin wannan axababben son danakemasa 
"aa Nilfa yadai xakiyi ciki dani kina gani kuwa anya kawata 

maganar kahka tumma ta dawo da ita hayyacinta 

"am umm ammm laaa aibanganiba sannu inasauri induba wayana ne  

"aa bakomi ai xauna muyi hira kafin sufito barshi cutar gulma ne ai ba wani abu ba shida mamansa su sunsan komenene matsalar tasa amma ba wani ciwo bane nadamuwa 

Nilfa tayi murmushi 
"Allah sarki 
"humm niko  ina kabeer ne fatima  kinaban labarinsa kuma kikatafi gida 'yar nan gashi nikuma har yau bansamu muftahu yakawoni ba 

"yana nan ai watarana xan kawosa yagaidaki saimun samu hutun islamiyya 

"toh aikwa danaji dadi kyajimu da 'yar albarka kinga ke aurenki xakiyi ki huta shiko wannan sangartaccen jikan nawa bai da aiki saiwaya da kuma wannan abun da akeyi yanxu ana rubutu din yadukufa wai da kawarsa yake ni yama take ne neel ko meef kai namanta aikinga baidau hanyar arxiki ba 

Nilfa takusa dariya tana murmushi tana kallon tumma dake tafama da farfeson kaji tana bata lbari 
tunda suka shigo aka kawo musu farfesun da abinci amma kadan suka taba. 

sunata hirar su taga fitowar mama da mami da abbu sai khalil hannunsa na cikin na muftahu mikewa nayi dasauri xanrigasu fita sai sallama nakeyima tumma muna murmushi 

muftahu kwa ya kafe ta da idanu jiyakeyi tamkar yakamota jikinsa sbda yadda wutar sonta ke ruruwa acikin xuciyar sa 

badama cigaba da ganinta kuma tana sharesa bakaramin tada masa da ciwo yake ba ganin yana kokarin faduwa yasa kawai yayiwa su abbu sallama yakoma dakinsa yana dafe da kirjinsa mama takula  sosai da yadda yake kallon Nilfa dakuma yadda takixuwa dubasa take kuma kakkau dakai tabbas itace matsalar dan ta kuma xata yi duk maiyuwuwa domin tajawo masa hankalin ta, 

*Page 35*

duban Nilfa tayi tana fadin 

"aa lfy kuwa Nilfa banga kinje kinga jikin yayan nakiba kodai fadan aka kumayi? ku sarakan fada 

murmushi tayi tana sunne kai abbu yace 

"jeki maxa kidubasa kifito bari mujiraki  

bayadda ta iya sun sata atsakiya dole ta fara jan kafafinta tanufi dakin

miftahudeen dake kokarin shiga tolet karaf wadannan maganganun akunnensa donhaka yafasa shiga yakoma yaxauna kan gadonsa 

ta isa kofar amma bata budeba saidataga abbu yakusa juyowa bangaren sannan ta bude tdan tsaya kadan da nufin iya nan xata tsaya sannan tadawo kawai kamar daga ciki take 

miftahudeen yana hango mayafinta amma bata shigo ba ganin xata koma yasa dasauri yamike yarikota gabadaya yajawota ciki tafado kansa. 

"kingani kekike jawowa harnake tabaki miyasa miyasa menayimiki har yayi xafi kixo kidubanin kawai yagagara baxan iya hakuri ba kinsan ina muradin  son ganinki baxan iya hakuriin ganinki ki koma batare danasa idanuna acikin naki ba haba my Neel sonawa kikeso nafadamiki ninefa miftahudeen naki nine fa nell yah muftahu naki 
🤔🤔 ikon Allah 
Nilfa tayi lamoo jikinsa tana sakin ajiyar xuciya tamkar wacce tayi gudu tagaji 

janye jikinta tafarayi tana kara diddintse idaninta sbda kunyar hada ido take dashi tabbas taji wani abu jikinta sosai gabadaya gajiya tarufeta bata bukatar komi face tacigaba dajinta afaffadan kirjinsa saidai xatai abin kunya sabda rauninta baxata dauki wannan dabi un da miftahudeen ke kokarin koya mataba  
kokarin futa take amma 
yakuma jawota wannan karon batabarin ya hadata da jikinsa ba ta kwace da iya karfinta 
. "ya isa ya isa miftahudeen baxantaba sauraronka ba kaje karike irin taka rayuwar xanrike tawa baxakataba daina taba jikina ba haka xalika nima baxantaba tsayawa domin sauraronka  ba 

"xaki kashe ni kuwa domin baxan iya daukar hakan ba soyayyar ki abincinace jin na kusanta da jikin ki kuwa tamkar mahadin numfashi nane ki guji nikuma  tamkar kinrabani da dikkan farin cikina ne Nilfa inason ki 

"bana sonka, 

*Page 36*

tafirta  tare da ficewa aguje. kadan tadan dai daita tafuce afalon kowa yadawo da hankalin sa kanta kawai ganin ana kallonta yasa tasaki wani kuka tare da ficesu da gudu tabar falon gani take kamar sunji abindayafadamata kuma kamar suna kallon yadda ya rumgumeta ajikinsa  kukanta yakarune tina yadda takuma  baro miftahudeen batare data amincewa soyayyar sa ba hasalima tafadamasa ta tsanesa bahaka bane inasonka wlh inasonka tafada afili tana makarasawa jikin motarsu tajingina hawaye basu fasa xuba ba. 
don me xakaxama haka bazantaba auren maxinaci ba 

mama da duk wanda ke falon sunyi mamakin yadda tafuto ta. kamar wacce aka tunkudo gashikuma ankalleta tasaki kuka tafice abbu xai magana mama ta daga hannu 

"soyayya ce atsakanin su amma har yanxu sunkasa fahimtar junansu naso sundaidaita sannan nasanar maka da maganar amma yanxu yakamata muyi maganar kawai

komawa sukayi akaxauna abbu murna sosai yakeyi mami ma tayi farin ciki kumadama tafahimci hakan agurin Nilfa kawai tabari taga gudun ruwansu, 
tumma ma tayi mamakin jin fatima ita ce Nilfan Dr muftahu sun  daga karshe mamace tafuta tataho da Nilfa tana lallashinta 
miftahudeen takira suka hadasu guri guda mama tace 
"wai miyasa idan har ka gamo da fatima saikasa ta kuka babana fadamin dalilin hakan bayan kaidakanka kafadamin soyayya kukeyi kanasonta tun lokacin baya datake matsayin Nilfa wacce kuka hadu online 
yasunkui dakai 
yanajin kunyan abbu da mami 
"nifa mama ban mata komiba kawai shagwabar tace 

mami ta ce 

"kifa dena titsiyesa dan Allah waye babba ita dashi kuma kema fa kinsan rigimar Nilfa magana mai dadi ma kuka takesata danhaka yanxu komi yawuce tunda kunason junanku toh kudai daita duk wata rugima tawuce kawai 

mama tai murmushi 
. "aa kintare wa danki kawai ni ba  atambayi yarinyata me yayimata ba take fushin dashi ba 
. abbu ya harareta 

"rabu dawannan 'yartaki hafsa ai bataji rigimar ta sai ita sannan kuma kai miftahudeen naji dadin wannan abu xuminci yayi dadi tunda har anje ga irin wannan mataki saika dauri kayi hakuri dakanwar ta ka Allah yabamu sa ah ko 

*Page 37*

sosa kansa miftahudeen yake kansa duke Nilfa kuwa tamkar ta kurma ehu sbda angama daddaureta da jijiyoyin jikinta kama hannun mama tayi tana kuka tana girgixa kai amma ina abbu yamike mami ma haka ana ta farin ciki musamman kaka tumma sai tsokanar miftahudeen take amma baikulata satar kallon  Nilfa kawai yake 

koda ahanya dawowa Nilfa batace ufam ba tanaji mami da abbu namaganar 

bacci yakauracewa idaninta batada nutsuwa kokadan mutkar ta auri miftahudeen yaxamana cewa bata yiwa kb adalci ba batakayauta ba taxama mayaudariya kenan? 
wayanta ne yafara kuka da neman dauki 
sabon numba ne kuma batasan kona waye ba ankira yafi sau biyar sannan tadaga 
"😚hello 
"🤗my Neel bakiyi bacci ba ashe 
hummm tasaki ajiyan xuciya😏 
"banajin xakataba samun abin dakake tunanin samu miftahudeen daxaka saukakawa kan ka wahalar dake gabanka tahanya mafi sauki kasanarwa iyayenmu baka sona domin kabar ginin tum ran xane kb nake so baxan taba amin ta  dakaiba niba irinka bace 

"😣hmmm shikenan toh naji amma maye dalili yayi maganar kamar yayi kuka 

"🙄kafini sani kuma kafini sanin komi donhaka muyi maganar fahimta baxan aureka ba 

"xankwa sace ki, 😎xamu bata bat baxantaba bari ki kubuce min ba 

"😢   what miftahudeen 
miftahudeen! miftahudeen!! 

ket ya katse wayar 

*Page 38*

BAYAN KWANA BIYU 
komi natatafi ciki harda bikin meenal da Nilfa suke ta shirye shiryen sa dayamma kb yaxo gurinta toh dama miftahudeen yaxo suna xaune afalo taki kulasa mami kuma nasama 
khalil yashigo yana fadamata khalil yaxo 
mikewa tayi xata fita miftahudeen yariko hannunta sannan yace ma khalil jekace masa yasshiga setroom gatanan xuwa 
inka dawo katafi gurin mami 

dagudu khalil yatafi yayin da miftahudeen. 
yadauketa chak ta kofar dake cikin falon yabude tasadasu da setroom din yadanke mata baki da hannun sa bada mar ehu  jin xa ashigo setroom din takofar waje yasa miftahudeen kara kankame Nilfa jikinsa yana kokarin kissing dinta 
kb yakusa faduwa ganin abindake faruwa afasa ce yadaki kofar miftahudeen yacikata yana wani lillumshe idanu 

"baby waye ne wannan 
. wani kuka maitafe da ehu Nilfa tasa tare da nufar kb tana yarfa hannu 

ban ban yi ba ni ka ka tsaya kaji dan Allah kb kb kb 

tini yafice kan sa na jujjuyamasa. 
miftahudeen gefe yayi yana murmushi 

"wannan shine hukuncin duk wanda xai iya ganinki yace yanasonki toh ashiryenake da hukunta ku kafin sonki yakasheni ni 

bakincikin daya tarumata awuya yaki  ficewa bare tasa mu damar yin magana hawaye ne kawai kebin fuskarta tana girgixa kai 

"kaico! wlh kaico!!  da kai ABOKI KO MASOYI bantaba babbar danasaniba saida kasance abokina kuma macucina Allah banasonka bana kaunarka miftahudeen natsaneka samada tsanar danakeyiwa mutuwa  ta kafice kabarmin gurin nan na tsaneka n........... 

"basaikinkuma mai maitawa ba nagane xankuma kyaleki nima nagaji dawannan muxantawar haka na aminta dacewa lallai bakya sona kodan duba da tsowon lokacin danakai ina bibiyar ki akan kisoni toh ni inasonki amma nabarki daga yau

yafuce aface 

saidatayi kuka mai isarta tukunna tamike taicikin gida 

*Page 39*

mami takalleta tana girgixa kai sbda takasa gane kan 'yartata kwanakin kawai bata walwala bata xama afalo sosai haka khalil yake yini shima sbda itace abokiyar kara kainarsa kuma tadaina bata da aiki saixaman dakinta.

dayamma taje gidan su Aysha usman takwasamu tana nan ummantakuma nasama gurin abban ayshan

"naji dadin xuwanki domin kuwa akwai maganar danakeso namiki Neelfa 
hum nilfa ta aje ajiyar xuciya tana kallon Aysha 

"inajinki 
"nilfa kinga dai yanxu abindaya faru dake da miftahudeen yawuce kuma yanxu tunda su maman su sani kinsan aure xasuhadaku dashi toh shine nayanke shawarar mexaihana muje narakaki kibawa kb hakuri akan ya hakura dake kwai   kinga basai dai yaji agari anbadake ba xaice ba a kyauta masa ba 

"humm ba wannan ce takawoniba domin kuwa baxantaba auren miftahudeen ba nafadamiki shima kuma nafadamasa har yafurta min dakansa cewa baxaisake shiga shirginaba ya hakura 

dasauri Aysha tamike tsaye

"what garan yaya Nilfa banafadamiki cewa karki cigaba da wulakanta saba miyasa bakya daukar shawara ne wai Nilfa kinfiye taurin kai yayaxaki hada Soyayyar miftahudeen data kabeer  kokusa wlh kinyiwa kanki asara sn......... 

"ya isa!!! 
kinsan wai waye miftahudeen ne kefa bakisan wayeba shiyasa toh bari kiji yau yau abindaya faru daxu 
takwashe tas duk abindayafaru tafadamata Aysha tarike baki

"wannan bai isa hukunci ba sbda yanasonki ne dabaya sonki baxai iya yin komai ba domin kwatar soyayyar kiba donhaka kifarkada ga mummunar baccinki kudaidaita da miftahudeen domin shine rayuwar ki amma ke kanki baki gane ba 

"baxai yuwuba donkwa koyanxu gidan su kb xani inbasa hakuri mu dai daita 

tamike tsaye tana shirin futa 

"humm nilfa kenan saikin dawo amma xaki nemi miftahudeen dakanki 
"Allah yakyauta 

tafuta tana jin haushin Aysha 
lokacin dataje inna maman kb na kicin tafuto tana wanke hannu

"au fati ce 

"wlh inna ina yini yagida? 

"lfy kalau fati ya iyayen naki kuma? 

"}lfy klau inna 
saikuma shiru ya git 

"mushiga ciki ko fati kabeer din yanxu yadawo daga gareji toh saikuma na aikesa kanti yasiyomin gishiri yanxu ai xaidawo 
tana sun sunne kai ahijabi tayi murmushi 

aa inna bari toh najirasa waje 

"au baxaki shiga ba fati ashikenan kigaida maman naki

"toh xasuji inna 
xata futa kb yashigo 

"au gashi nanma harka dawo 

dauke kansa yayi daga kallon Nilfa yamikawa inna gishirin

"eh inna 
dasauri Nilfa cike da kunyar kb tafito tana fargabar yadda xata tarki kb tabashi hakuri yadda abin yafaru tatuna saidataji tsigar jikinta natashi ta dintse idaninta tsam tana girgixa kai

*Page 40*


"kabeer bakaga fati bane naga kashareta

"naganta mana inna metaxo yimana agida

"au metaxo yikuma aigurinka taxo ko fadakukayine kaida fatiman naka 

ya fara sosa kai 
"humm inna kyaleta kawai  'yar rainin hankali ce ai

"aa baxa ayi hakaba maxa jeka tana waje banason wulakanta dan Adam kunfada tataso taxo hargida baka hakuri aika saurareta kaji daga gareta ko maxa jeka kabeer banason kuma naji wani fadan

ahankli yajuya shima yafito

Nilfa hartagaji datsaiwa tana shirin tafiya taji futowarsa yana kafeta da ido tare da xuba duk hannayensa acikin aljihun wando 
idaninta cike da kwalla tafara kif kif da ido wannan dabi artace intai lefi xata bada hakuri 
tana mammotsa baki fuskar ta cike da kunya takasa hada idanu dashi sai sinne kai take Hawaye nadiga 

"malama ngaji kenakejira inna tace nikikaxo nema Allah yasa Lfy 

ahankli tadago tana hade hannayenta guri guda 
👏narokeka hakuri da afuwa agareni kb kasn baxan aikata ba tabbas dama kokarinsa yarabani dakai 

"hum um naji saime kuma naji dai wannan shirin toh saidai kuma da ido na nagani ba labari akabani ba balle nace karya akayimiki toh kisani bafa xanyafe mikiba 

"kb kayi hakuri miftahudeen burinsa kenan dama yarabani dake 

"ko toh yayi kokari kuwa xanyi tunani kuma akan hakan 

yabarta nan yashige cikin shagonsa saifada yake

jiki asabule tabar gidan gidan su Aysha takoma 

"yaki hakura aysha miftahudeen yacuceni baxan yafemasaba yarabani da kb yace baxai yafemin ba 

humm
"kin ga Nilfa kifa daina wahalar dakanki ke saunawa miftahudeen na binki yana neman afuwarki amma kinki yafemasa amma don kb yaki yafemiki harkike mamaki toh kifarayin mamakin kanki tukunna shi, ke bakya gane komi face abinda duk xuciyar ki tarakito tadoraki akai donhaka kuskure shikike ta tafkawa kuma mutkar baxaki nutsu kibi shawarar mu ba wlh xakitashan  wahalar Soyayya 

kuka Nilfa tasa tana dafe kirjinta 

*Page 41*

"dik yadda nakeji akansa baxan taba sarewa danuna masa bashibane 😠 donko ABOKI baxaitaba xama MASOYI ba musamman miftahudeen😏 

Aysha tayi dariya 

"😋😋wlh kinyi karya kuma xakita tubane kina ruwa ai soyayya gaskiya ce kuma komi dade ko mu juma xakidawo hanya dole kinuna miftahudeen kice shine dole hakan tafito tinda hakance akarkashin xuciyar ki, ABOKI KO MASOYI  daya xaitabbata, 

tsaki Nilfa tayi tana mikewa

"baxan xauna kinata fadamin maganganuba fa Aysha kinga sai anjima don naxo gidankune yasa komi kikagadama dole kifadamin inshanye 


"Nilfa nilf...... 
tafice abinta ko waiwaye 

bayan wasu kwanaki kadan 

kaka tumma tayi jinya yauta rasu mama tasha kuka Dr Muftahu ma yaji jikiyadda yashaku da kakrtasa ba acewa komi 

kullum mami nacan gidan mama har akayi sadakar bakwai ranar da Nilfa taga miftahudeen taga yadda yarame yafita hayyacinsa tayimasa gaisuwa amma kokadan bai kulata ba iya kacima dauke kansa yayi yakaragaba 

suna xaune afalo mami takalli Abbu khalil tana jinjina maganar daxatayimasa 

murmushi yayi yana kallonta 

"nakula kinason yin magana dani mamin yara amma kinkasa hala kunyar takice tatashi yau kimaganarki da Allah inajinki matata

mami tai dariya 

"shikenan gani nayi kamar inashiga hakkinka tunda nasami cikin nan gashi bawani girma yayiba amma bana kulawada bukatarka bana iya sauke ma hakkin ka sainaga xaka iya cutuwa kafin nan da ace na haifesa tunda kwata kwata fa yanxu watancikin biyu 

"saikuma me mamin yara karki damu bakomi xan iya hakuri ai  asamawa khalil kani ko kanwa 

murmushi tayi
"kana da abun dariya  fa gaskiya banaso kadamune shiyasa ma nayanke shawara ka auri maman Dr nadade ina wannan tunanin toh ba san tayaya xan bullowa abin bane nafadama ka yarda 


"toh fa aikwa kinyi gwari domin kuwa nifa tsakanina da hafsa abotace tun ana kanana kintaba ji ABOKI yaxama MASOYI 
akwaidai soyayya amma ta abota bata aureba 

mama ta kwabe fuska 

"nidai banyarda da wannan furucinba sbda baikarbu ba hasalima sai soyayyar ne xa a iyayin abotar 

murmushi abukhalil yayi 
"hummm shikenan xanyi tunani 

"aa yaufa xaka farajemata da maganar gaskiya banyarda kaga kana kammala gidanka dake gra saimu koma duka 

"kefa kefa dadina dake rigima shikenan bakomi xanje 

dariya tayi 

"masha Allah naji dadi sosai. 

bayan sallar isha i Abukhalil yaje gidanma 
yakaramata gaisuwa sannan yasanar mata abindake faruwa mama samtaki amincewa daga karshe saidaya kira mamin Nilfa awaya yabata cike dakunya mama tanuna mata baxata amince da auren Abukhalil ba dakyar mami ta bata baki ta ce ta amince 

yace nan da kwana biyar xaxo suje kaduna shida dr gurin dangin mama adauro aure tunda sunsansa shiba bako bane agurin dangin mama ba 

Dr muftahu lokacin da mama tasanar dashi bai aminceba sbda shi baxaitaba bari yayi nisa da mamansa ba kuma in arxikine suntarashi kanfanoninsu uku na sarfa robobi dana yin tufa dana karafina ga babban hosptal dinsa daya ke aiki aciki  yadebimanya manyan kwararron likitoci yaxuba suna aiki tare me maman tarasa 

saida kyar tashawo kansa ya amince amma yace shifa saida abiyo maman gidansu amma tace aa Abukhalil tamkar babansane donhaka dashi xata tafi 

*Page 42*


tohfa akwana atashi Abukhalil yadage da aikin gidansa dake gra musamman yanxu da dansa uwaisu ke samun kudi amatsayinsa na babban dan kasuwa a abuja yake yanxu sbda acan harkokinsa suke sai jifa jifa yake xuwa gida gidan Abukhalil part ukune daya na mami daya na mama saikuma dayan mai dakuna uku sune na uwaisu da Dr muftahu kamar yadda Abukhalil yatsara 

mami suntare awannan satin murna agurin Nilfa ba acewa komi har walima tahada itadasu Aysha suka gwangwaje agun walimar ne ma daya ke yaya uwaisuddeen na gari baikoma abujaba yaga Aysha yakuma kyasa dan haka yasa aransa yana dawowa kuma xaituntubi Nilfa akan Ayshan. 

bayan sati daya da tarewar mami Abukhalil da danginsa suka dunguma kaduna akadauro aurensa da mma 

bayan kwana uku tatare amma kunyar mami take ji mami kuma tana nunamata sunxama daya Nilfa ma tayi murna sosai daganin abbunta ya auro mama sbda tana masifar son mama.

saida Abukhalil yasa baki sannan miftahudeen yadawo gidan sbda kwata kwata bayaso yahadu da Nilfa mama na futa aiki sbda itace ke kulawa da compnin su na xanen kaya da fiddasu.

INA SAFNA

hj asma u xaune kusada me gidan ta gefe kuma marwa ce safna akasa tana wasa da yatsun hannunta 

dama magana ce akan safna yakamata a karbi maganar Saheel tunda sunata magana akan auren 

alhji ashir 
"kamar yayafa naga munyi magana da safna tace abar maganar Saheel batasonsa ba nibanajin  xan ma yarana dole shiyasa ma nakyale marwa takai har xuwa yanxu donhaka saita amince xanbasu ixinin turowa 

cike da masifa asma u tafara fada 

"nifa avindakikeyimin agaban yaran nan yafara damuna shikenan ni banda girma da muntici aidanunka sai abindakaga dama kakemin sokekema safna tarainani kafison haka ko 

"bahaka bane asma u kikwantar da hankalin ki 

yakalli safna 

"ke kibason Saheel yanxu a amshi maganarsu 

"aa daddy nifa Dr muftahu nakeso kuma munkusa dai daitawa dashi

"karya kike muna fika agidan ubanwa yaron da kurar kima yatsaneta bayason gani 

maganar asma u mominta takatseta tatashi tana tura baki gaba 

"nifa momy yana sona fahimtar junane kawai bamu gamayiba amma karkikumacewa baya sona 
tafuce tana kunkuni


"kinga ni ko kingani 'yar cikinki kinjawo tarainaki ganin abindakikeyi keyanxu wannan tarbiyace ace 'ya'yanki basa ganin girmanki asma u? 

tsaki momyn taja tana fadin

"waye yajamini bayankai idan kanunamusu nimai mutumcice agurinka xasu rainani 

" ni na haifar mikine  kekika haifesu kuma  kikayimusu tarbiyan haka sbda haka ni kinga futata kuma inada tafiya xuwa abuja sati xanyi akula akwai kudi nanan na ajemiki kan durowa 

yafice yana kara addu ah aka  Allah ya shirya masa iyalinsa.

marwa tamatsa kusa da momy tanakama hannun ta 

"kiyi hakuri momy insha Allahu saina cika miki burinki na aure babban dankasuwa maijuya nera kuma indai maganar safna nan da Saheel kibani wukada nama xansamu lokaci nanemo gidansu miftahudeen din naje hargida naci mutumcinsa sonrai nasan dole yayiwa safna abinda dole saita rabu dashi tabi xabinmu 

murmushi momy tayi

*Page 43*

"yawwa 'yar albarka shiyasa nake karajidake harkinsa naji sanyi kuma hankli na yafara kwanciya hakaxa ayi 

suka tafa 
safna ce tashigo cikin wankan tsadadden less mekyau yakama jikinta sosai tana kara kallon marwa da momy ganin suna murmushi yasa taji ajikinta cewa akwai abindasuka shirya 
"momy xanfita 

"inakuma xuwa kedabakya rabo dayawo

"momy xanje shan ascrem ne 

"ok saikin dawo 
tafice amotarta mekyau tana maifarincikin ganin Dr yau 

har hosptal tabisa kaitsaye office dinsa ta wuce tana takunta na isa da kasaita 

nokin tayi amma anda  juma kafin yace tashigo 

bakaramin kyau yayimataba awannan shigar takananun kaya rigace mai guntum hannu ajikinsa ja sai jes baki kansa ba hula yataje gashin yakwanta luf luf akansa 
"my Dr ya yau

batare daya dagoba ya amsa 

"fine an u

"normal. 
shuru dai kafin ya ture lop top din dake gabansa yakalle 

karon farko arayuwar ta da Dr muftahu yatsareta da ido murna kamar taje ta rumgumesa ta sakarmasa kiss mai gigitawa 

cankwa game dashi yanakallonta yaga ta rikide takoma masa Nilfa shiyasa yakasa daina kallonta harsadata yi gyaran murya yadawo hayyacinsa ganin safna yasa har tsaki yayi 

"mu husby sai kallon a kakeyi namaka kyaune 

dakyar yamayar da malulun bakincikin daya tokaremasa makoshi  tuna yadda Nilfa ke furtamasa tsana karara duk saiji yatsani kowacce budurwa donhaka ahasale yamike yabarmata office din duka yanufi gida 
dr Akeel yakira yace arufe masa office dinsa yatashi daga aiki 

bayadda safna ta iya haka tafito tanufi gida jiki asabule. wulakancin yau yafi nako yaushe dr yana wulakantata amma xatajure hartasamu kansa. 

gameda Dr muftahu kuwa 
ko gama gyara fakin baiba yafuto yanufi prt dinsu duk dashi kadai yake kwana uwaisu ana abuja 

Nilfa jikiin mama tana faman bata lbari  mama ta dubeta
" Nilfa kinkwa gyarawa yayanku dakinsa? 

shuru tayi
"aa mama shekaran jiya dakika sani koroni yayi yace bayaso

"kai Nilfa anya kuka toh yau aibaya nan jeki maxa kigyaramasa kafin yadawo 

badon tasoba kawai batason yin wa mama musu yasa kawai tatashi tafuce ko mayafinta batasaba 

tana murda kofar tabude ga mamkinta saikuma ta ture mamakin sbda tasn bayasa key awajen

masifa take afili lokacin data hango kofina akasa ga matasan kujeru duk akasa 
taja tsaki

"mtwww aikin banxa wannan dakin babba ne sai anfita arinka gayu nankwa daki duk dauda humm  

wlh iya yadda xan iya xanyi don kwa baxan takurawa kainaba  badan mama bamada wlh baxan gyaraba 

miftahudeen yana kwance lamo bisa gado yana jinta tunfarkon shigowarta amma baimotsaba yana nan yanajinyar soyayyarta wacce taki barinsa harkawo yanxu. 

tsakanin gadon sa da barin kujerun akwai labule babba fari wanda yaraba tsakanin babban dakin donhaka batasan da mutum ba adakin
gyara falon tayi tas tana fada hartayi shuru labulen tsakanin tadaga domin gyara gadon takame ganinsa kwance idonta cikin nasa taxaro ido tuno yadda tarinka fada tana kiransa kaxami ashe yanaji jabaya tafarayi tana girgixa kai shikko ko motsawa ma baiba yakau dakai yay kamar baiga kowa ba dagudu tafice awajen tana rike baki 
karon farko dataji badadin yadda ya shareta yakaudakai daga gareta dama talura sam baya shiga sbgarta agidan daxarar taxo guri yanxu xaita shi
jiki asabule tayi wajen su batakoma barin mama ba 

Za a ci-gaba gobe Assabar 4th November, 2023

*Shamsiya Adam* 
( *Ummu Aryan* )
+234 816 037 5544





*ABOKI KO MASOYI*

*Shamsiya Adam*
  ( *Ummu Aryan* )

*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
 " *We Rule the World of Writing* "

*Domin ganin farkon labarin*
https://www.kingarticlenovels.com/2023/11/aboki-ko-masoyi.html


https://chat.whatsapp.com/EJyDTUGRuWoCSv2hvGEPB3


https://facebook.com/groups/1756414801245712/

Bismillahir Rahmanir Rahim. 
Dasunan ALLAH zanfara sannan kuma cikin IKONSA da GIRMAN SA zanyi fatan ganin kammalawa Insha ALLAH

Wannan littafi mallakin Shamsiyya Adam ne bankuma yarda ajuyamin shiba kota wani siga pls akiyaye idan nibanganiba ALLAH nakallon mutum inama kowafatan alkhairi



*Page 44*

Bayan Abukhalil yadawo daga kasuwa yatara karamin meetin afalo 
dan danankwa aka hadu mami da cikinta wanda yafito sosai gefe kuma mama ce khalil akan cinyarta yana wasa Nilfa tana gefen Abbun 
Abukhalil xaice ina miftahudeen saikuma gashi yashigo mami da mama yagaisar suka gaisa da abbu sannan yaxauna kusa da abbun yana kamo hannun khalil yadaukesa yana masa wasa 

Abbu yabude taron da addu ah sannan yafara magana

"miftahudeen dake fatima akanku mukaxauna sbda munga lokaci yayi dayakamata ace antsaida maganar aure kafin axumi ayi bikin komi ya wuce to sai nace baxan yanke shawaraba sai natambayeku shin yaya kuke ciki domin kuwa atawa kulawar sainake ganin kamar bakwa tare da juna  toh inaso inji meyake faruwa ne baxa mumuku dole ba musamman kai miftahudeen sbda ke macace dama mumuke da hakkin xaba miki miji bake ba. 

mama tayi murmushi 
"hakane baban khalil amma itama yakamata abata xabi sbda yanxu xamanine ba ayiwa yara auren dole sbda gudun gurbacewar tarbiyarsu kokuma aje axo ana yawan hanya gida 

mami ta ce

"ni aganina atambayesu din amma asannu sbda kar amatsa masa. 

Abukhalil ya numfashi . 

"kunji abinda iyayenku sukace infara takanka miftahudeen yaya ake ciki

"hummmm
yay shuru yana kallon Nilfa itama shitake kallo sbda axahiri yanxu basa tare kuma  kb ma yadaina kulata ga shi kuma sabeer basu gama dedetawa ba tatsaya jan aji

"dakai nake?  

"ab abba atambayeta maganar gaskiya yanxu bama tare da Nilfa kuma itace tace batasona dabakinta narasa yayaxammata ta yarda dani shiyasa na hakuri dole badon naso hakan ba 

sunkui yar dakai yayi kamar mai shirin kuka 

abba yakalli Nilfa 

"kinji abin dayayanki yafada hakane? 

"ahankli tadaga kanta alamun eh tana sharar kwalla saiyanxu take danasanin abindatayiwa miftahudeen 

"tashi kibani kuma nabaki wata uku rak domin kifuto da miji kokuma na aura miki duk wanda yayimin shashashar kawai menene lefensa dabaxakisosa harkifirta bakya sonsa 

dagudu tabar falon tana kuka mama ma bataji dadin yadda Nilfa taki dan nataba donbatayi xatoba 

"miftahudeen kaje Allah yayimaka albarka sannan kuma yakamata kafito damatar aure kaima kafin axumi ayima aure kaga sai ahada dana dan uwanka uwaisu jiya mukatambayo masa auren Aysha 'yar wajen mlm usman dake tsohuwar unguwar da muka taso sati mai xuwa xa atsaidarana. 

"masha Allah abba Allah yasa ayidamu nagode kuma insha Allahu xan kokarta adaikaramin lokaci sbda ko budurwar banada ita 
"aa bakomi karka damu adai kuladin kaji 

mama tadube Abukhalil bayan futar Nilfa da miftahudeen 

"itama Nilfa abindaya kamata kayimata kenan sbda me dan tace batasonsa xaka yanke mata hukunci haka gaskiya aragemata dan Allah 

mami ranta abace tace

"ah haba maman yara kikyale ta yayi daidai hukuncin dakayanke din tunda ita batada kirki ai inakulada yadda take yiwa yaronnan sa antane shidin xansameta nema dole tafito da mijin koni nasata agaba 

*Page 45*

mama ta harari mami

"banaso fa kikeyiwa yarinyar kamar bake kika haifeta ba toh nidai indai kunason nashiga damuwa toh kutakurawa nilfa 

tamike tatafi wajenta mami takalli Abukhalil 

"inbanda tsaurin ido irin na Nilfa jinin wannan baiwar Allah mai kaunar ki shikike gudu me yaron nan yayimata ko? 

"shinake tunani mamin yara nikaina mamaki nakeyi har yanxu

Allah yakyauta 
Amin       

kuka sosai Nilfa takeyi abibyadameta sosai gashi kunyarma mama takeyi yauma suna zaune afalon mami harma ma anaxaune miftahudeen na gefen mami yana bata labarin yadda sukayi da ma aikatansa 
wata xaxxakar murya tayi sallama tana shigowa

"ina  yininku mama 

mami da mama suka amsa mami nafadin
"au zaira shigo kixauna mana yagida
"lfy kalau 

tashi tayi tana karasawa gurin Nilfa dake gaban mami tana mammatsamata kafa takalli miftahudeen 
"yaya barka da yamma? 
cike da fara ah ya amsa yana kallon yarinyar 
kwarai Nilfa takulada ydda yake kallon zaira 
"kawata naxo muyi karatune kinsan inada jarabawa kuma gashi karatun sai ahankli naxo muyi kinna nunamin 

Nilfa aje kafar mami tayi kawai tanufi dakinta zaira tabita 

sbda taga mafutar ta kenan inbahaka miftahudeen xai iya kwarewa yarinyar 

wacece xaira

'yar makotan su ce anan gra jikin gidansu sunayin  mutumci da umman xaira shiyasa ma take dan shigowa gurin Nilfa tanayimata karatu zaira basu taba haduwa da miftahudeen ba saiyau dan danan taji yabirgeta tanasonsa kyakkyawa ce xaira sosai gata fara tas siririya  madan tsayi amma batakai Nilfa tsayi da kirar jiki na mata ba

mami ce tadubi miftahudeen 

"yaro na to ko zaira tayimane? 
?murmushi kawai yayi yana mikewa 
"mami daga ganin sarki fawa kuma sai miya tai xaki

"tin yaushe kaga karkaji komi indai ta yimadin xan ma ummanta magana kaji ai yarinyar kirkice zaira 

karaf akunnen  Nilfa dake tahowa falon tadaukarwa zaira ruwa 

takame tana kallon yanayin miftahu yadda yake fara ah 
mama dake kallona tunlokacin dana fito

"Nilfa ya akayi ina xaira din kikabarota 
karasowa nayi har yanxu ina satar kallon sa
"amm ruwa xandauka mata 
yakula kwarai da yadda Nilfa tarikice sbda tajumaganar zaira donhaka ya kalleta karon farko dayamata magana tun bayan abindaya hadasu 

"kanwata kice ma kawarki tahadu inji yayanki 

ran Nilfa abace takwala masa harara tana barin falon 

tanaxuwa xaira namikewa 
kawa yayanki yanadakyau like u 
Nilfa tayi murmushi 
"ko humm 

"eh harnaji inasonsa xaki bani shi 

Nilfa da wani abu yatokaremata makoshi ta kalli zaira 

"humm kije kitambayesa mana 
daganan ta barmata dakin saigajiya tayi itama tayiwa su mama sallama tafice agida

antsai daranar auren aysha da uwaisu wata uku 

bayan sati daya xuwa yanxu zaira nakulada lokacin da miftahu yake gida donhaka xatasha ado taxo balefi yana kulata donhar hira sunayi amma ba soyayya ba hirarma sbda yakona ran Nilfa yakeyi 
yauma xairace xaune kusa da kusa da miftahudeen adakin sa yana koyamata karatu 

Nilfa kuma mama ta aikota da abinci takawo masa 
tana turo kofar tajiyo dariyar zaira ranta yabaci yaukam tayi alkawarin ko ita ko wannan shegiyar 

donhaka ko sallama bata yiba tacusa kai tare da nufar dani tadora abincin ta juyo gunsu yana xaune da lap top agavansa yana daddan nawa zaira kusa dashi ashe wani camady suke kallo zaira ke babbaka dariya dayake irin matannan ne marasa  kamin kai 

*Page 46*


yaya inason magana dakai 

tafada akuntace

zaira takalleta 
"aukawa kinshigo xokikalla wani com....... 


"heeeee banda lokaci yaya dakai nake inason magana dai 

"kiyimana inajinki ai ko 

xaira tadage kafada tana dan taba hannun muftahu 

"kasaurareta mana yaya 

"ke tashi kifuta xanmagana da yaya na 

zaira ta kalleta 

"kivari shidakansa yace natafi dan Allah kije abinki xaki hanamana kallo 

"ko xan hanamuku iskanci ba 

sai lokacin miftahudeen yakalle ta
"waye dan iskan Nilfa?? 

ganin yadda yatsareta da ido yasa ta murguda baki tana gyara tsaiwa 

"nidai nafada maka wannan jakar tabar dakinnan ko wlh najimata ciwo 

"in taki fa 

kafin yarufe baki ta tsinke zaira da mari tashakota iya karfin ta xata danneta xaira tasa kuka 

dakyar yabanbari Nilfa ajiknta xaira kwa dagudu tabar dakin ta na yiwa nilfa Allah ya isa 
🤔🤔

hannu yadaga xai sauke mata mari saikuma yatuna 

"narasa menayi miki dan Allah kikyaleni na huta zaira dakike gani aure xamuyi donme kikeso kirabani da ita 

"sbda nima kaikarabani da  kb donhaka sainadau fansa 
dariya ma taba miftahudeen sbda kuru kuru kishi ne a idaninta ba fansa ba 
kallonsa ta tsaya yi dariyar tayima masa kyau sosai 
kuka kawai tasa tana kaimasa duka ta ko ina shikuma yana kakkaucewa tana binsa tana kuka da diddira kafa 
cikin kujera yaxube yana dariya tsaye tayi gabansa tana cigabada kukanta tareda kaimasa duka akirji rike hannun nata yayi duka tare da daukarta cam yadora acinyansa 
"yawwa fadamin menamiki ko laifine don na so wata tunda kince bakya sona? 

*Page 47*

kokarin sauka take ajikinsa amma yariketa kam kuma ya tsareta da idaninsa masu rukita lissafi 

baxata iya jurewa yanayun yamata tsauri da yawa 

"kasakeni yaya kaje kawai kuyi auren 

tafada jikinta narawa tamkar maxari sbda bakaramin tsoransa takeyi ba amma baya ganewa 

ransa abace yajuyada ita tanakallonsa yagoce tareda xaunar da ita kan kujera yakafeta da ido 

"wannan shine matakin karshe atsakaninadake idankika kuma furtabakya sona wlh xanxama mallakin zaira da safna baxankuma waiwayarki ba xan hakura da Soyayyarki duka kinfiye taurin kai abindake ranki bashine abindakike fada afatar bakin ki ba

Tsaye tamike hannunta bisa bayanta tajuya masa baya 

"Ashe xaka iya daina sona  na har abada yah miftah?? 

"Bahaka bane my nil mutkar zancigaba da ganinki toh sonki baxaitaba lafafa minba, kullum karuwa yakeyi idan kuwa nayi aurena da safna da zaira xanbar gidan nan vry sn, 

Batasan lokacin datajuyo takallesa ba idaninta awarwaje dandnan hawaye yataru aciki. 

Xankwa illata mace xan sn dik hanyar danabi domin ganin na wulakanta ta mutkar xata kusanceka saidai ka auresu gurgwaye ko makafai, domin xan nunamusu banbancin, farau farau da ainifin koko, 

Numfar fashi take saukewa hawaye naxuba a idaninta 
Gabanta yadawo bayan mikewarsa 

"Meyasa?what do'u mean? Pls tai me baxantaba samun nutsuwa ba kenan ni my neel? 

Idaninsa sunfara chanja kala, bacinrai ke dada mamaye fuskarsa 

"Nice farin cikin ka, tayaya kake xaton samun farinciki daga watana baniba, wlh nice nake maka son da baxan iya jure kusantuwar wata jaka can dakaiba, baxan iya jure ganinka dawataba wlh. 

Tafashe dakuka 

*Page 48*

Ya kamo hannunta cike da farinciki mara musaltuwa yaudai neel dinsa tafurtamasa tanasonsa , bayan wani lokaci, tabvas baisan yadda xai iya nunawa duniya yadda yake ji ayanxu ba. 

"Nidin inuwar kace batin yanxuba,  ❤ayanxu kuma inajin dama inada iko danai amfani dashi nashige cikin jikinka, na narke sbda naxama tsokar jikinka ta har abada! 

Yakuma jiyo sassanyar muryar ta cikin wannan kalamai. 

Idaninta yake kallo cike da shaukin so 

"Inajina tamkar aduniyar mafarki my neel, najima inarokon Allah domin naga wannan rana yau yacikamin burina, nagode Allah kwarai, share hawayen meye nakukan 

Tahareresa 

"Bakane ba kace xaka auri wasu 
Wani murmushi ne yasubuce masa wanda baishiryaba saidai kawai yanayin farinciki dayake ciki ayanxu. 
"Ohhh come on my neel, kinada iko dani, sbda nagama mallaka miki kaina, ke shedace ina rayuwa ne da soyayyar ki acikin kirjina, ke kadai nataba so, Koda arashinki bantaba son watanki ba,, 

Takwace hannunta tanakaimasa bugu akirji tare da diddira kafa 

"Safna fa🙄

Tajefa masa tambaya lokacin data gama tsallen ganin yadda ya tsareta da idanunsa masu sheki tamkar an diddiga ruwa acikin kwayar. 

Yana girgixa kai yaxauna kamar yadda itama taxauna kan daya daga cikin kujerun

"Safna ita ke bibiyana insota kuma har xuwa yau ban bata wannan damar ba sbda kece mukullun xuciyar 

Murmushi tayi 

"Kai ya muffta na yanxu wai dagaske kakeyi nikadai kakeso toh wanne irin so kakemin dan Allah. Fadamin 

*Page 49*

Tayi maganar cike da sakaliyanci dinkwa neelfa akwai shiririta 

"Bansan iya yawansa ba, sai Allah ne kadai xai iya sanin yadda nake sonki my neel, domin komi xanfada miki toh shati fadi ne kawai xan, amma nikaina ina mamakin yadda naxautu asonki nake jin babu wata budurwa, saike, jikina ne yake bani baxan iya rayuwa babuke ba, ke din rayuwa tace, ina mutkar sonki,. 

Rufe fuskarta tayi tana mukewa tanufa kofar futa 

"Nima ina sonka kuma yanxu wasan xaifara domin kaidin nawa nini daya kasa hakan aranka mutkar nice rayuwar taka to kanunamin tahanyar yin rayuwa dani nikadai,. 

Lumshe idaninsa yayi alamun bata tabacci aikuwa dagudu tafuce tana murna 

Mami da mama cikin falon daya hada pats din su waje daya sina maganar bikin kawar nilfa meenal yusuf tafado. Samun kanta tayi da kunyar kallon mama tasulale tayi part din maminta tana cikin shauki da begensa tabvas shidin shine farincikin ta. 



Musalin karfe takwas dare abu khalil ne xaune ababban falo mami d mama gefe da gefensa 

Mama takalli abu khalil 

"Niko inaso dama idan munhadu kamr haka nayi maka magana ammm, abukhalil kakula kuwa da yadda Dr da nilfa suka dinke 

Mami murmushi tayi domin itama takula kuma taji dadi domin bataso abun yalalace abune mekyau hada xuri ah da maman muftahu ai

Shima murmushin yayi tare da fadin
"Yayikyau kam nakula nakula ainabarsu ne har abun yafito sosai amma tuni nagama yanke shawarar ahada auren nasu dana uwaisuddeen kawai xaifi, ahuta saiki sanar dasu kawun yadda akayi suxo muyi magana ni ai mahaifine kuma uba xai iyama dansa komi ba nauyi bane abundaya xama dole kan ubane nikuma nadauki muftahu tamkar dancikina, Allah yasa haka yafi alkhairi 

"Amin abukhalil hakanma yayi 

Fadar mami tana shafa turtsetsen cikinta wanda ya isa haihuwa lokaci kawai ake jira. 

Mama ma murmushi tayi 

"Yayi hakan dama nima shawarar daxanbada kenan saigashi haka kayanke bakomi xankira waya nafada musu xasuxo dama munayawan maganar sbda a kullum mitarsu nabar Dr ina kallonsa yaki yayi aure, yanxu dai aishikenan komi yaxo last

"Hakane nima akwai tunanin danayine mahaifin wani yaro daya fara xuwa gunta kwanaki shine yaturo babansa toh sainake fadama shi Dr yaxo munyi bako tambayar fatima xa ayi, bangama rufe bakina ba naga yana hawaye da sannu yasulale, shine yayi kwna ukun nan yana xaxzabi. Danaga haka saina yanke shawarar nan, kawai sbda nakula ita.ma tanasonsa shegen muskilancine keda munta.   
Dariya sukayi kafun sushiga wani zancen 


Game da miftahuddeen kuwa kwanakin nan acikin nishadi yake jinsa, soyayya suke mai lfy atsakaninsu donma nilfa nakunyar mama. Yasa batafiye xuwa kiransa ba shikuma akullum mutkar yadawo daga office toh sauran lokacin natane intaki futowa ma har hadakinta yake xuwa yajawota sufuto falo ganin haka yasa daya kirata garden inda sukeyin xancen kenan tafiya takeyi, 

*Page 50*


Gomasha daya nadare anma miftahuddeen yakasa bacci sai murgin murgin yake kirjinsa rumgume da filo yana jintamkr neel dinsa ce ajikinsa baiduba nisan darenba yadau waya yakira layinta.. 

Dama baccin baigama daukarta ba idr da shafa I da wutiri kenan tahaye gdon bacci yakusa daukarta saikuma kiran miftahuddeen yashigo wayar dama 

Amagagi ta lalumi wayar ta yi puking tana Dora kunnenta akan wayar sbda baccin dake fusgarta 

"Yah miftah pls am so tai bacci kawai nakeso nayi pls leave me 

Awani yananin bacci maicike da rigima itakanta batasan tai maganar ayananin ba face burin ta yakatse kira talula duniyar bacci. 

Miftah kara kamkame fulo yayi jikinsa har rawa yake dandanan yanayinsa yafara sauyawa yaukam neel dinsa takashesa shikenan daciwon mara xaikwana 

Cikin kasalalliyar murya maicike da bukatar mace yalumshe idaninsa 

"My neel kinfama ni wlh daga nakira ki nasaki bacci saikuma ki famamin raunina. 

Dandanan nilfa tabude ido kafun yakuma magana tafashe dakuka 

"Rauni kaji baka fadanba meyasa harda re haka yayi kaifa Dr ne ka..... 

"Shiiiiiiii 
Yakatse mata maganar datakeyi cikin kuka dashagwaba tahanyar dora hannunsa abakinsa dafidda iska 

"Shiii my happen ba rauni irin wannan ba I mean my heart beart ke kara tsananta inakarajin dama kingama kammala kasancewa matata , da dikkan damuwata xaki sani. 

Sai lokacin tagane ashe iskancin nasa ne yamotsa 
Ta tabe fuska tana goge kwallar cike da tabara tacigaba da magana 

" yah miftah why kake min haka some times hakama ranan nan kacemin xuciyar ka yakumbura xaifashe naita kuka kana kallona kana dariya ko 😢

Yanxin ma dariya yayi 
"Ohhh My own baby com down, karki karasani mana kina korafi amma tamkar kina min wasa da gemona , ni wlh dik kinbi kintamin da hankli 

Rufe fuskarta tayi tamkar tana gabansa gaskiya iskancin mifta yayi yawa karfa yaje yamata abindaba shikenan ba hummm

"My neel kinyi shuru kinsan Allah marata takulle saina sha lemon tsani 

Keet takashe wayar tana dafe kanta dake baraxanar fashewa dajin wannan manya manyan batutuwa. 

*Page 51*

Gabadaya takasa gane kanta sai kamkame jiki take akarshen gdo tana rufrufe idanu tamkar xata bude ido tagansa adakinta takeji. 

Soyayyar sa da shaukin kauna shine abin da miftahuddeen yayi kokari ya cusa mata acikin xuciyar ta, tanason kasancewa tasa tahar abada sbda bawanda tataba yiwa so ko kwatan kwacin nasa, 
Kukan wayarta ne yakuma dawo da ita daga duniyar tunani 

Ahankali tadau wyar tayi pkin 
"Masoyiya nasha lemantsanin ai kinga shine ma ahannuna fa dama ina ajiyewa afrij din dakina sbda bayaune nafarko ba dahaka yafaru. A......... 

"Dan Allah habibi kalb kadainamin maganar nan wlh jikina bayamin dadi kwata kwata 

Lumshe idaninsa yayi shikam soya keyi   neelfansa taxama irinsa sbda kar amusu aure tabashi wahala da wannan kunyar tata yanumfasa tare dajan yaji tamkar awatsa masa barkono a baki 

"Ok kamar ya bakyajin dadin jikinki me kikeji 

"Um um nifa dik sai tsigar jikina yatashi kuma naji kamar jikina yayi sanyi etc totali dai am not needed din wannan maganganun naka nawa pls 

Tsalle miftahuddeen yayi bisa katifa yana sakin murmushi 

"Kwanta kiyi bacci dasafe xanbaki amsarki kinji 

Ta shagwabe 
"Yaya Gobe fa munada kamu bikin meenal sona keyi ma gobe natafi sai angama biki 

"Aa gaskiya ban amince ba kwana uku bansaki idoba kuma abba ya amince 

"Sosai na fadamasa ai yasanta sbda kawatace tunta kuruciya itada Aysha usman  wacce yaya uwaisu xai aura yanxu kenan

"Shikenan amma banji dadiba kuma wlh saina kafa muki sharida banason kwalliyarnan kuma dik wani shige da fucenki inaso kikirani awaya xan dwainiyar hakan understand me baby?? 

"I   am with you darling 

"Good girl  kiyi bacci mekyau yanxu nima bari nakwantA haaa bakinki muyi sallama.  

Ta turbune fuska 

"Hummm yaya baka ji wlh haaa bakina me katofa min yawu ko toh anki din 

Dariya sukayi gabadayansu yanafadin 

"Kai my neel badai wayo ba amma bakomi wata rana yawun nawa zakishanye harda santi, kina yaya bakinka akwai dadi 

Dariya takyalkyale da ita sam tamanta darene tana rufe bakinta da hannu  sbda kar dariyar tafuto 

"Yaya nidin tab Allah ni banaso sweet dreams my lollipop 

Keet takatse wayar tana kasheta dika takwanta cike da tunanin miftahuddeen dinta 

Shikuwa dariya ma tabasa kobata kashe ba yakamata yabarta tayi bacci hakanan tunda daya nadare kenan yanxu . 

MASOYAN KOWANNE YAKWANA CIKIN SHAUKI DA BEGEN JUNA DA XAKUWAR ZUWN NASU LOKACIN. 😀😀☺

*Page 52*


Tunda gari yawaye Aysha usman ke kiranta awaya tataho tace aa sai anjima yah mifta ne xai kawota idan xai wuce office 
Aysha tayi dariya 

"Hmm wannan Dr naki kulle xayyi bama ayiba yana kulleki bare ayi 

Nilfa tace 

"Hummmm kaida kaya mallakar wuyane Aysha ya isa dakomi shidin kukuma ai kunfi kawaye 'yan uwanane baxai kulle muku niba Allah bani awa dayama har wanka fa nayi shiryawa nake kika kirani kuma naji motsinsa afalo shima yafuto amma breakfast yakeyi halan kafin nafita 

"OK saikinxo sbda ankon mu fa nagun dinki  kuma kinsani akwai abubuwan dabamu kammalaba 

Nilfa tarausayar dakai 
"Is ok 👌 am coming 

Sukayi sallama tafara shafa Maya mayanta masu kamshi saidataga tashafu sannan ta dauko bakar habaya mai manne d aikin bed work yayikyau sosai ja da golden. 
Taxira mayafin habayar jane dashi tayi rolin din Kanta takalminta ma jane 

Tadauki school bag dataxuba kayan sawarta aciki nafaty dana bacci tunda ankon ta nacan unguwar wajen dinki 

Abaya tagoya sannan tafuto daga dakinta kaitsaye dakin mami dake jikin nata amma akwai dakin khalil tsakani karami 

Mami xaune tana gyara sarkokinta ta amsa sallamar nilfa 

"My faty har anshirya? 
Nilfa tayi dariya har hakoranta suka fito 

"Mami naji dadin sunan nan dakika kirani dshi dama ankwana biyu ba afadan ba mami yajiki jiki kanina yana baki wahala ko mami 

Tayi maganar tamkar xatayi kuka 
Habarta mami tadan ja. 
"Ba sosai 'yar babanta Menene kuma xaki min shagwabar ne naga yanxu kinrage ma yayanki kikeyima ko 

Rufe fuska tayi 

"Laaa mami nifa baruwana shima sai yay tacewa inamasa shagwaba nikuma bansan fa inayiba 

"Toh ai ahaka kike kinyo gado shima abvanki ai autane agidansu yasha hada rigima da inna duk da aurenmu amma haka yake ma inna rigima kafin tarasu 

"Allah yajikan inna 

"Amin , kinyikwa ABBAN naku sallama 

"Aa jiya dai dadaddare munyi sallama har kudin kashewa yabani dubu ashirin 

"Toh duk me xakiyi dasu kudin ai sunyi yawa amma kyayi liki ai gobe tunda akwai Dina ni saijibin na lalaba naga koxan iya xuwa yinin. 

"Mami shikenan bari naje yanajira 

Tafuce tana dagawa mami hannu dakin khalil tashiga bacci yakoma kiss tamasa akumci sannan tafuto

Afalon tadan yijumm juyo mifta da mami suna sallama daga part din mami din karasawa tayi suka gaisa da mami tafuce mota tajira sa. 

Saigashi yafito shima jakarsa akafadar sa. 
"Morning my darling 

*Page 53*

Tafada bayan xaman sa amaxaunin direba 

Saidayama motar key sannan ya amsa 

"Fine an u, my  baby doll 

Takallesa damamki saikuma dataga kansa na ga futa da motar daga cikin gidan yawani waske 
. "allahamdulillah 

Tafurta tare da lafewa cikin kujerar mai xaman banxa tana kumshe idaninta jinyadda motar ke tafiya atiti gwanin dadi miftahuddeen ya iya tuki cikin nutsuwa 
Satar kallonta yayi yadda ta lumshe ido sai murmushi take aransa yaraya tunaninsa takeyi.

"Kinyi kyau sosai tamkar nasace ki nagudu 

Murmushi dake kan fuskarta baudaukeba ta bude kyawawan idaninta akan doguwar fuskarsa mai dauke da fitaccen hanci da dara daran idanu bakinsa me xanen love sai cikakkiyar kasimbarsa baka wulik tasha gyara dake gewaye da fuskar tasa 
"Nayi miki kyaune nima 

Rufe fuska tayi tana Dariya 

"Kwarai makuwa domin mutkar ana batun kyau aka sameka toh angama dakana kulada yadda Allah yakeramaka wannan fuskar taka tare da kyakkawan diri nacikakkun maxa, hummm xaka dauki tsawon rayuwa akowanne lokaci kanamai godiya ga Allah. 

Baisan lokacin daya gangara da motar gefen titiba domin gabakidaya tagama jawosa gareta bayaganin komi face ita ☺

"Kadan kaji dama dama mudubun dake manne afuskar ka wanda nake ganin fuskata acikixai dawo hannu na dana daga maka kaga kanka aciki saika tabbatar da magana ta. 
Yatsareta da ido ko kiftawa bayayi face wani sassanyan murmushi dake futa afuskarsa shauki nadiban xuciyar sa xuwa wani kyakkyawa n lambun tunani makomar sa koda kuskure idan yarasa wannan halittar. 

Hannunsa ta bubbuga 

"Heee darling are you OK? Kuwa 
Carab yarike hannun nata cikin nasa 
"karki farkar dani domin bakara min dadin sa nakeji ba 

Tamatsa hannunsa 

"Bamafarki bane yah mifta 

Wani shocking ne yaji de de lokacin da itama taji shocking din tajanye hannunta anasa cikin sanyi jiki 

Murmushi yayi akaro naba adadi 

"Kina sumar da ni dakalamanki , nafarfado cikin shaukin kasancewa tare dake, matar 

Yakalleta dakyar ta iya kallonsa tana jiyar xuciyar ta dake ta tuttulomata buhu buhun soyayya maikarfi wacce batajin xata iya kare kanta. 

Yacigaba da magana 
"Idan inatare dake banagajiya d magana, dik yadda ake yaba miskilanci na, my fatiti inasonki banason kimin nisa kokadan danhaka yauma idan nadawo a office nayi wanka xuwa magaruba xanxo naganki nibama ason raina xaki je bikin nan ba 

Yakarashe maganar da juyar dakai 

"Kayi hakuri dolence ai kaga aitunda kace xaka xo bayan magaruban bakomi aixaka ganni gobene dai munada dina karfe bakwai darabi nadare xa a tashi goma nadare Anan babban falon taro na XAHRA SAGEER BEAUTY. 

"Baxakijeba 

*Page 54*

Yafada tare da jan motar ko umum bawanda yakuma fada itakam tanaganin ikon Allah baisan gidan su meenal dinba yanaxuwa tsohuwar unguwar dasuka tasodin tanunamasa wani layi yashiga sunyi tafiya kadan kafun axo nanma baimata magana, tadau jikarta jikinta duk yayi snyi ganin yadda yahade rai kawai akan dina, takawarta. 

"Yah miftah saikadawo  Allah yatsare 

"Amin 
Ya amsa atakaice tabude motar xata futa yadan riko hannunta dama jiratakeyi tasa kuka tare da kife kanta agaban motar 

"Shiiiii my neel menene nakukan kuma toh? 

"Yah miftah fushi fa kakeyi dani akan nafadamaka xamuyi dina gobe nifa bawand xankula I promise 

Murmushi yayi 
"Ok shikenan daina kuka kishiga ciki xanxo anjima saimuyi maganar yanxu anajirana a hospital inada marasa lfy daxanma aiki yau. 

Dakansa yagoge mata fuskarta tas yaja kumatun sunayin dariya tare 

Yamata sallama yatafi kowanne dayadda yakejin bugun numfashinsa ke futa tare da soyayyar juna 

how much did I call you? 

Momy dake tsaye kan safna itakuma kwance kan kujera tana chat tadago kai takalli momyn 

"I dan no

Tafada ko ajikinta 
Ran momy abace 
"Baki saniba faakikace safna, nifa mahaifiyar kice amma ko kallo ban isheki ba,  are you serious? What do you talk like a crazy parson. 

Safna ta aje wayar tana kallon momy 
"ohhhh momy  ok! Then what was all that? Kuma sai laifina kike gani , inafa daxabi nifa nafasa da saheel l hate him wlh, so momy leave off maganan nan kawai

"Wlh baki isa ba ni baxan taba xama soluwar uwa ba mara karfi akan iko da yaranta, stupid girl 

Ran momy abace tafara kwalawa marwa kira amsawa tayi tare da futowa dagudu

"Momy lfy saikira kikeyi badai kan matsalar wannan shashashar bane 

"Akantane ina maganar ta tsayane taxuwanki gurinsa kicimin ubansa tayadda ko safna taje gunsa baxaisake mata magana ba ko kallon arxiki. 
Marwa tayi dariya 

"Kai mommy ba sauki yaudama xani saidai kuma inada xuwa dina din meenal kanwar jidda Yusuf kawata donhaka saikuma wani satin xanje har hospital din nasa ayita takare. 

"Shikenan, am jidda wai kwarnan taki wacce tahaihu har naje barka 

"Eh momy ita ce xa ama kanwarta aure yau Dina 

"Allah yasanya alkhairi ai....... 


"Hhhhhhhhhhhh hhhhhhhhhhhh 

Dariya da safna ke babbakawa ce ta tsayar da hirar mommy da marwa suka bitada kallo tana dariya kamar mahaukaciya tana kallon antyn tata marwa saida momy ta bugamata tsawa sannan tatsaya dadariya tana rike cikinta alamun yadan kulle mata sbda wannan uwar dariya tasha wacce ta dade batayi irin taba. 

"Safna waye abokin wasanki anan kikema dariya 

Fadar momy 
Marwa tace 

"Kyaleta momy wannan ai taxama xararriya 

Safna tamike afadace 
"Kece xararriya domin kuwa kinfi kama dasu dariya kuma dake nake anje bikin kawa xa atafi nakanwarta ba xuciyar nemowa kai sai tsuguri tsoma wlh anty marwa dazakiji shawara kikama kanki kidaina biyema maganar momy a kan saimaikudi kiyi aurenki kawai koda na rufin asirine, 

*Page 55*


Tabar falon momy tabita da ido
"Hey this mettar never end, nahaifi kaddara dacikina, lallai fa gaskiyar masu magana dasukace ciki mai haife haife 

Marwa tamike tana wani tunani 
"Inakuma xaki muna magana 

"Momy xanduba maganar safna a ma aunin hankli nane yau, koxansamu wani abu daxan karu dashi, nafara tunanin rayuwar danakeyi dwacce kikeson doramu taki ninabi, 

Tashige dakinta tana rufe kofar taxube bisa gadonta tanashafa cikinta dan tudu taji wanda batin yau takula dashi ba amma tasan tanada dan tumbi koda can shiyasa bata damuba amma wannan da tauri 
Share tunanin tayi kaitsaye. 

Bakaramin kyau amarya meenal Yusuf tayiba abin ba acewa komi, yau ne dina.  Cikin gwon take red da net golden angonta macikin golden din shadda, 
Aysha usman da neelfa Adam cikin black din less dinkin riga d siket yaxauna ajikinsu sosai musamman nilfa tunda miftahuddeen yayi toxali da ita lokacin dayaxo daukarta sbda shixaikaita gurin dinadin 

Maya fine ja sukayi anko akadora akafada amma nilfa rufawa tayi har ka sbda ganin yadda mutane ke kallonta har mata sunayaba kyan ta da wankan ta. 

Miftahuddeen wanda tukinma dakyar yakeyi sbda kallon babyn nasa Itakuma  sai daukar hankalinsa take da fari. 
Ahol din bayan yayi fakin xata futa yariko hannunta 

"please baby neel lestin to me, na am need you here pls 
Yayimaganar kusa kusa d kunnen ta saida tsigar jikinta tatashi amma saiwani makale mata yakeyi domin hannunta yanxu yamayar kirjinsa 

"Tell me something, baby ina masifar sonki abu yamatso d bikin nan namu wlh inacikin wani hali, wanda baxaku ganeba, baby kema kinaso muyi aurenmu very soon ko  

Yaja doguwar sumulmular habarta 
"Answer me pls you need to me ko? 

Taboye fuskarta cikin mayafi tana murmushi 
" my lollipop kanabani kunya amma kuma kai ko ajikinka humm amma 
Saitayi shuru tana kara cusa hannunta acikin mayafi ganin yana kokarin kuma kamo hannun itakam tarasa meyasa yakeson taba mata hannu ba yay ta murxawa acikin nasa.

"Amma  me?  What do you want to say? 


"I am going to meet my friends suna jirana wasu anjuma ba ahadu ba , not yet  kaga kodaga bayane sainadawo if you need tafiya tare dani muje ciki tare kanada chance saidai kuma ina kishinka banason akalle minkai  

Bakinta kawai yake kallo tana magana janbakin  dame kwalliya tasa musu jane amma ba jajir dinnan ba sai tasa musu lipstick bakin nan sai  glowing  yake tamkar kaga fuskar ka aciki. 

"Bana bukatar shiga ciki amma sbda tsaro baxanbari kitafi kedayaba muje tare kuma kwalliyar nan tayi kyau mutka saidai inaso acikin wannan jan lips din kawai nake bukatar gani yadda yake wannan janbaki shikadai xai iya jawo hankali maxa ashirin kanki, waima waye yace kisaka 

Batason goge Mike up dinta shiyasa dan danan hawaye yataru a idaninta 

"Me kwalliyar ce tasamin kuma ance yamin kyau dan Allah kabarmin Mike up dinnan daga yaune fa saikuma gobe 

"Again!, gobe ma kuma like that hanmmm my neel kike janbakin nan konasa bakina nashanye miki shi 

Ai dasauri takama gefen gyalenta tafara gogewa garen gogewa duk tabata bakin da gefen bakin djan janbaki, amma hawaye wannan nabin wannan dagudu tabar motar tana goge kwallah tsananin miftahuddeen yafara yawa shikenan itabaxatayi abu irin nasa ah ba, 

Saidata goge kwallar tas sannan tashiga ciki 
Aysha usman tarikota tana dariya tajata bayn kujerun amarya da ango dama akwa danwani korido dake wajen 

"Meyasami ki kike kuka, kai ko dayake  basaima kinfada min ba,  ai kina shugowa shima mayen naki yashigo yayi barin maxa kamar na Allah , kalla bakinki yashanye janbakin tas harga shi nan bakin yanuna wlh neelfa wannan miftahuddeen din naki baxaiyi hakuri ba wannan jarabar fa. Kema saikita xama yana mammatseki, airenmu dai saura wata daya dawani abuma inkikabi tatashi saiyay................... 


*Page 56*


"Stop talking me like that mana. Dame xanji nifa ba shamin baki yayiba sani yayi nagoge dakaina, duba kigani da mayafina ma nagoge, kuka kuma takaicine yasani kuka sbda inason kwalliyata ys nabata sbda janbakin shine kwalliyar.... 

Sai hawaye 
"Budurwar yaya nasan miftahuddeen akwai fitina amma nibaitaba min wani abuba, makamanci yadda kikai tunani, shi dai kibarsa da surutu nsa tamkar yahadiyi chakwaikwaiwa, amma baya haura boda. 
Aysha usman tayi dariya tana kama fuskar nail tafara gyaramata dakayan kwalliyar dake jakarta 

"Sorry baxarginku nake yibafada namiki amatsayina na matar da yayanki xai aura nangaba kadan 

"Bakomi matar yaya dede ne ai amma nafada miki ai ni baruwana shine dalefin yafiye tsanani ko man baki karki samin mutsikamin iya powder kawai 

Dariya Aysha tayi tana fadin 

Kai amma kina tsoron sirikin nan nawa anyway muje kawai ainagyara muki fuskar. 

Game da miftahuddeen kuwa gefe yaxauna saidaddana wayarsa yakeyi dagowar daxaiyi yaga mace na nuposa cikin takun isa da rangwada taci ado cikin dakakken less dan uban ubansu da dunkin babugwon tanada tsayi amma madedeci farace kuma tanada kyau batada kauri sosai amma bayarinya bace koda budurwa ce 

Kujera taja taxauna 

"Salamu alaikuma 
Dakyar tamkar wanda akaturawa gayen tuwo abaki ya amsa dakyar 

"Xan iyaxama tare dakai?? 
Batare daya kalleta 

"Kinma xauna donhaka bakya bukatar wani ixini meke tafe dake 
Limshe idaninta sannan tabude akan kyakkawan fuskarsa 

"Ma abocin kyau tukunna dai am naxo natayaka xamane sbda naganka kaikadai agefe kaki matsawa koda cikin mutane gakuma sauran  'yan uwanka nan maxa nata sabgoginsu, tundana hangoka kaikadai kafita xakka sbda bama kalarku dayaba kahadu sosai nadade banga namiji mekyau da nutsuwa irin kaba 

"Kin 'karanta sa aidonki, ne amma ga shawara   dagayau kikara 'kaimi a kan aikinki nasa ido xaki ga dubu na, ma, awannan gari. 

Murmushi tayi tana kara jindadin sautin muryarsa 

"Kaidin dabanne menene sunan sa ne xantafi inasauri sbda anajira agida 

Kallonta yayi sannan yamaidakansa kan waya 

"Dr Miftahuddeen Hasheem 
"Suna me dadi nikuma Marwa Asheer ga katina dan Allah kakirani xamuyi magana 

Dasauri tafuce tare da aje masa card din ta. 
Murmushi yayi tare da daukar katin yana tabe baki dagowar daxaiyi yaga neelfa nakallonsa amma idninta cike da kwalla suna hada ido tabar gun da gudu tana kuka. 


Za a ci-gaba on Monday 6th November, 2023

*Shamsiya Adam* 
( *Ummu Aryan* )
+234 816 037 5544



*ABOKI KO MASOYI*

*Shamsiya Adam*
  ( *Ummu Aryan* )

*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*(Sarki da Sarauniya Writers)*
 " *We Rule the World of Writing* "

*Domin ganin farkon labarin*
https://www.kingarticlenovels.com/2023/11/aboki-ko-masoyi.html


https://chat.whatsapp.com/EJyDTUGRuWoCSv2hvGEPB3


https://facebook.com/groups/1756414801245712/

Bismillahir Rahmanir Rahim. 
Dasunan ALLAH zanfara sannan kuma cikin IKONSA da GIRMAN SA zanyi fatan ganin kammalawa Insha ALLAH

Wannan littafi mallakin Shamsiyya Adam ne bankuma yarda ajuyamin shiba kota wani siga pls akiyaye idan nibanganiba ALLAH nakallon mutum inama kowafatan alkhairi

*Page 57*

Futa tayi kawai daga cikin hol din tana sharar kwallah asad abokin mijin da meenal xata aurane dama tunfarkon ganinsa da nilfa yaji yanasonta saidai yaganta dawni atare da ita saiyanxu yakuma ganinta itakadai tafuta tana kuka bayanta yabi dasauri 
Kamar yadda miftahuddeen yabiyo bayan ta amma baiganta ba itakuma tana fitowa 

Motar da aka kawo su Aysha usman tabude tashiga tare da cigaba da rusgar kukanta, wato harma budurwa yayi dan cin fuska a inda take yasan xata iya ganin sa, dayake shine itakuma ya kanainaye ta dashegen kishi takuma tasa kuka jin ana kwankwasa motar yasa taisaurin dago kai tana share hawayen. Tunaninta maimotar ne yafuto xaitafi, tunda batasan komotar wayene ba. 

Bude motar tayi tafuto kai akasa xata tafi yasha gabanta 
"fatima Nilfa 
Dagakai tayi domin taga wanene sbda batasan wannan muryar ba. 

"Asad shine sunan nasan kallon tambaya kikemin domin haka idanunki ke nuni 
"Bani hanya nawuce banada bukatar sanin wannan 

"Ah haba toh nikuma kinga inada bukatar sanin wani abu akanki, sukamar meyasa kike yawan kuka? Domin tunda hadu dake kinmin naji inasonki kuma nasan momyna  xataso ki I love that, 

Harara tawatsa masa tanakare masa kallo tabbas kyakkawane amma takowanne parts miftahuddeen yafisa babu hadi, saidai shima asd din babayaba wajen kyau fari ne tas 

"Kinyi shuru  tell me something, on the top of that thing .......... 

Tadaga masa hannu 
"there is not, so give me the way, I'am go 

Amamakance yakalleta 

"Why are you talk to me  like that fatima ,a say I love, I will never daina sonki pls love me pls 

Murmushi tayi sbda ganin tahowar miftahuddeen hardawani karkacewa tana yima Asad fari 

"Xanyi tunani amma dayuwuwar samun nasarar ka 

Murmushi yamarmata "nataya kaina murna amma dafatan baxansamu matsalaba but daxu naganki dawani wayeshi agurinki 

"Ayya  that's ok! Don't worry about it, shidin dan uwanane 

"I love u baby Allah yanunamin lokacin daxaki xama tawa inasonki kwarai yanxu naji nasami matar dazan aura 

Tayi murmushi sbda kara kuntatawa miftahuddeen wanda taxarar  dake tsakaninsu baifi taku biyar ba donyakara ji tadaga murya yadda xaijin. 

"humm sai nakeji nima kamar haka amma I will think  Asad ko 

Ya yi murmushi karo naba adadi 

"Thanks yanxu kibani numbarki mayi waya ko hajia na keta kirana xantafi ne kafun atashi in nadawo namaidaki gida naga gidan naku sbd............. 

"Sbda karamin tunani irin nakana nan mutane ko? 

Fadin miftahuddeen yayinda tsaya gaban Asad yanarike dakugu kafunyajuya yadanki hannun nilfa 

"Wannan mata tace, kuskurene babba kasancewar ka da ita anan amma ba lefinka bane 

Yaja hannunta tana tirjewa har yasata amota 
Asad yabisa dakallo tare da takaicin yadda akace masa karamin mutum, duk gayunsa da mutumcinsa afadamasa magana to shidin waye wannan?, toh mijintane kuma xatasa mitsitsin mayafi haka kuma cikin 'yanmatan amaryar yaganta akwai ayar tambaya  dai xai tambayi Aysha  usman yafi ganinsu tare. 

Dagudu miftahuddeen yaja motar harsaida tatsorata tafara kuka tana rokonsa daya rage gudu karya kashesu bakidaya. Amma kota kanta baibiba yacigaba da kwarara gudu atati motoci saikauce masa sukeyi ana magana hala ko dan kwayane yasha yayi tatil yake drevn. 

Kaitsaye gidayayi xaro ido tayi 

"Yaya  yaxakadawo dani gida bayan go  be ne yini kayana kuma suna can, mungama magana dasu mama sai gobe inmuka kai amarya xandawo gida. 

Getman ne yabude get miftahuddeen yashige da hancin motarsa ciki ko uffan baiceba saihuci dayake tamkar yayi tseren doki idaninsa sunyi jajir sbda bacin rai 

Kuka tasa sbda ita tsoroma wannan fushin nasa yake bata ace mutum baida aiki sai fushi bayan shiya fara jan rigimar, yanxu idan aka musu aure ma haka xanrika wannan bakin fushin dako kallo bata ishesaba sunan nan wai yanasonta. 
Tana kuka tana tunanin gwanin tausayi tcusa kanta cikin mayafi tana sharbar kukanta 

Saiji tayi yabude motar yafuce abunsa Dasauri tafuto tana binsa sauri  sauri gudu gudu takamo hannunsa 

"Wacece wacce naganka tare da ita kunxauna kuna magana?? 

Funcike hannunsa yayi 

*Page 58*

"Bansaniba, idan kin yi amfani da wannan damar ne wajen yin saurayi awajen toh baki birgeba domin kigama dik abindaxakiyi kedin tawa ce kuma bamai mallakar ki samadani kishafawa duk wani namiji dake kwadayin mallakar ki lafiya tahanyar dakatar dakanki sauraronsu domin dik lokacin da nakara ganin wani dake saiya koka don nikaina bansan hukunci sa.  

Xaifuce abunsa takuma rikesa 

"Wannan fushin naka shiyakesamin tsoro dashakku akan aurena dakai, ina tunanin wanne irin xama xamiyi, kaikenan bakayi lefeba dakayi budurwa saini dabanma sanshi ba ranar na taba ganin fuskarsa, kafiye sonkanka dayawa yah mifta, dik fa yadda kake jin kishi axuciyarka nima haka nakeji idan naganka da mace 

Tafara sharbar kuka 
"Nibazan iyaba wannan axabartar wan yamin yawa wlh dame xanji xafin sonka kokuma da yawan fushinka kokuma dakishin danima yake nukurkusata, kafasani kowa yanada xuciya akirjinsa ba kaikadai kake da itaba kuma mutkar akan wannan hanyar xamu tafi nibaxan au............ 

Yatoshemata baki daga karasa fadin maganar ta
 
"Baxaki taba iya goge rubutun dake allun kaddarar ki ba, kuma wannan kaddarar taki nine nan 👀, menamiki don kinganni da mace baki da hujjar yin duk abun dani namiji xanyi domin inada hali da damar iya auren mata hudu Allah ya amince mana kekuma dik wanda yanemi aurenki ayanxu ma bayan nawa yayi nema acikin nema kuma haramun ne,  yakamata kisan wannan nine kaddarar ki kuma saina aureki, 

Bakinta takwace daga rikonsa tana nunasa da yatsa 

"Au wai har wani ikirarin kake kan kana da  daman auren mata hudu gareka humm amma kasani nimabaka rigaya ka aure niba, kuma ko yanxu najanye tajanyu sbda nice xanxauna dakai,babu tursasawa kuma kokai kaddara tace saina taka ta nafuce kosonka xaikashe ni...... .. 

Dagudu tabar gun tana kuka maiicin rai. 🍋🍋ABOKI KO MASOYI 🍋🍋  

Kaitsaye pat din mami ta fuce jikinta tafada tare dasakin kuka 

"Mami mami............ 
Saikuma tasake fashewa dakuka 
Janyota tayi tana share mata hawayen
"Ya akayi ke dayau kuke dina me yadawo dake gida kina kuka lfy kuwa? 

"Mami wai aure yaxama dole sai mace tayi SHI ne?? 
Murmushi mami tayi 

"Tohh wannan tambayar taki haka nilfa, bai wajubaba amma sunna ne kuma yanadaga darajar mace, aure shine martabar duk wata mace, hakaxalika shine mutumcinta, kuma shizai shata mata layi tsakaninta da maxan banxa. Sbda hijabin aure daya lillibeta tsaf. 

Tashi tayi tsayi 
"Mami kalubalensa fa? 
"Yanafarawa ne tunkafin aure, domin shikalubalen sa, shine yake nuni da alamin nasara duk abinda baida damuwa kawai normal normal ne, toh idan matsalar tagimgimo kuma bata taruwa sai saukin ubangiji,  kiyi hakuri da rayuwa da mutanen cikinta,ki koyi hakuri kikuma koyi yadda zaki sarfa bacin ranki, karki taba yarda wani abu yarinka hadaki damijinki har fushinki yayi girman nasa dole kizama akasa, sbda kisamu nasarar saukar da fushinsa, 
Karki yadda da abunda xuciyar ki take fadamiki akan miftahuddeen, domin bahaka bane shidin mutumin kirki ne, kuma shiyafi cancanta dayakasance matsayin mijinki, sbda bakaraminso yakeyi miki ba, 

Tasauke ajiyar xuciya tana kuma xaunawa kusa damamin sosai tamkar tashige cikinta damman tulkeken cikin yayimata shamaki da kwanciya acinyar mamin 

"Mami shine matsalata inaganin tamkar bayasona, idankuma yanasona mexaisa yarinka min abindaxai batamin rai, mami daburina baxan auresa ba tunda yace shi mijin mace hudune. 

Murmushi mami tayi har hakoranta suka futo 

"Hummm nilfa dadina dake shirme gashi har xanmiki aure baki girma kindaina ba, ai dayace miki shi mijin mace hudune, bayana nufin auren mata hudu ba aa yana nufin harufan sunanki NEEL shi mijin NEEL  dinsane ita kadai,  tunda haka yake kiranki amma baki ganeba 

Dariya nilfa tayi tare da jin wanidadi tabbas tayi rashin fahimta amma meyasa kuma yawaske bayan yafada kuma? 

"Ja IRA kishi xakiyi ko faty? 

Sunny kaitayi tana dariya 

Mami ce takara muskutawa tana danjan nishi 

Nilfa takula tundataxo taga mamin na mutsu mutsu har hda gumi kuma takeyi. 
"Mami sannu bakida lfyne 

Cije bakinta tayi kawai tana fadin 

"Aa lfy lfy kiramin mamanku kice taxo 

Dagudu nilfa tafuce tana hadagumin itama.

Da abbu taci karo sundawo daga masallaci shida khalil 

"Mami mami abbu

Kafun tarufe bakinta mamada ta futo daga ketchin tyi pat din mami dasaurinta abbu yamara mata baya 
Janyo khalil tayi jikinta suka fara kuka tamkar ancemusu mamin tamutu 

*Page 59*

Abhu ne yafara futowa dakey ahannunsa mama kuma tariko mami saura kadan sufito daga dakin mami ta rike kaure tana sakin salati ta durkushe agurin 

Mama tarike ta ajikinta sosai sai sannu takeyimata wani kwakkwaran nishi mami tayi sai ga baby yafitu jmmm kadan saikuka amma mami tayanke jiki tafadi 

"Abu khalil Abukhalil 
Mama tashiga kwalawa abbu kira bayan ta yankewa baby cibiya tagogesa tamatsar domin duba halin da mami ke ciki taji kwata kwata bata numfashi.  

Lokaci daya shigo ganin halin da mami ke ciki yasa yafadi saida mama tayayyafa masa ruwa 
"Gyaramata jikinta bari nakira likita yaduba yagani ko tanada rai 

"Ta mutu Abukhalil bata numfashi sam 

Wannan furucin yadoki kunnan nilfa ko motsawa batakuma yiba tafadi saibayan kwana ukuda rasuwar ta farfado 
Kuka tamkar ta mutu batacin komi sai abbu y ayi dagaske amma ko magana batayi hatta meenal dake da kwana biyar da aure taxo gaisuwarta sunsha kukan rashin mami sbda sunsaba d ita sosai game da Aysha usman mama kullum tanaxuwa amma da likab har akayi sadakar bakwai yaron datahaifi yaci suna mahmud. 

"Momy nasamu mijin aure insha Allah sai anyi nawa kafun na safna momy kingansa kuwa wlh najuma tun lokacin dana dawo daga agades rabona danaga namijin dayakwanta min kuma na aminta dakyansa ba sai yau kuma anan garin, momy gayen yahadu tako ina wlh gashi da kirar jarumai, fuskarsa asake amma ba dariya yakeyi ahakanma yahade Raine amma tamkar yana murmushi. Kai masha Al.......... 

"Hyyy woo 😯 Marwa Allah yasa bakiyi gamo ba 

"Aa momy Allah bagamo nayiba ngansa kuma har munyi magana kuma nabasa katina yakirani ba mamaki ai lokacin daxanfita dama kamar nasani nasa kwallin nan dakika bani shekaran jiya (IDON KA IDO NA) inagashine tasirin 

"Gaskiya ne toh inafatan dai mai 'yan chanji ne domin sune karin kyan nasa, a idona  idan babu nikam baxan ga kyansa ba kuma baxanyi alfahari da aurensa ba dake, koda na amince, marwa kudin matan manya ne ban haifeku domin kanunun mutane ba, xaixo dakafarsa kedai sha kuruminki tunda kinsan kunyi ido biyu dashi 

"Kwarai momy, mai kudine kodaga yanayin jikinsa momy kinga motar sa kuwa sunansa mai dadi 

Momy dariya tayi tare da mikewa 

"Dakyau yanzu kishiga ciki kiyi wanka kiykwanta kihuta halama yakiraki kafun kiyi bacci 

Dariya sukayi Gabadaya kowanne yashige daki, haka xalika kowacce xuciyar dayansu da abindatake hange. yayin da safna ke tsaye basuma ganta ba tagirgixa kai tana neman gu taxauna wayar miftahuddeen tacigaba dakira saiyanxu yadaga 
"Hello husby inatakira baka dagaba 

Bansan meyacemata ba tadafe kirji 

"Ayya Allah yajikanta insha Allah u gobe xanxo ma gaisuwa 

Bankuma sanin me yafadaba tace 
"Aa wlh sai naxo ai gaisuwa ne kuma baikamata ba naki xuwa koda bakasona baxama dole kanunani amatsayin budurwar kaba  sai dasafen kawai 

Kafun tayanke kiran 
Dasafe tasamu momy cikin ladabi tafadamata anyi mutuwa gidansu suhail tanaso suje gaisuwa har ita momyn 
Cike da murna momy xa aje gidan hamshakai kuma sirikai ta amsa da to nan takira marwa tafadamata ai da alama safna tadawo dai dai gashi har suna waya da suhail din yfadamata amsa rasuwa. Tana son aje gaisuwa murmushi sukayi axuwan anci nasara da maganin boka tunanin safna yadawo. 

dakwatance safna suka xo gidan donma amotar momy suka taho 

Get man  yabude suka shigo da motar momy har wani xillo takeyi ganin keruwar gidan taciki ashe yafi kyau ma, safna cike da iyayi takira miftahuddeen awaya tace sunxo bayadda ya iya haka yafito shida uwaisu domin yimusu rakiya cikin gida wajen mama tin da abbu yakoma aiki yau sati hudu kenan da rasuwar. 

*Page 60*

Risinawa sukayi sukagai da momy yayin da marwa tashiga kallon miftahuddeen shima yadan kulada ita amma ya waske sbda shi baidauki haduwar su agurin dina amatakin komiba face kaxo naxo 😁😁
 
Kaitsaye babban falo inda mama da  nilfa suke sai dangin mami wadanda suka rage basu tafi ba 

Marwa kuwa duk tunanin ta uwaisu ne saurayin safna tunda daga ita har momyn sun fahimci safna wayo tayimusu dagidan su suhail takawosu gidan su saurayinta amma momy batajikomi va saima murna domin nandinma akwai kudi. 

Nilfa rumgume jikin mama tana dan sharar kwalla daya kujerar kuma kanwar mami ce anty Amina rike da mahmud tana bashi madara 

Mama sai shafa kan nilfa takeyi cike da rarrashi su uwaisu sukayi sallama 

Tare da su momy abayansu ganin baki bayan su miftahuddeen yasa mama mikar da nilfa xaune tana rikota jikinta sbda batasaniba ko mutanensune itadai batasansuba 

Gaisuwa akayi cikin mutumci momy sukayi musu ya hakuri 
Miftahuddeen kusada nilfa yamatsa yana kamota daga jikin mama xuwa nasa 

"Mama taci abincin kuwa?? 
"Aa bataciba kotaci amai takeyi, bansan yaxanyi mataba Dr taki hakura tacire komi aranta dik yadda muke sonta Allah yafi kaunarta amma xafin arai yake sai ahankli komi xaifara raguwa 

Mikar da ita yayi tareda talkafota jikinsa sbda bakwari jikin nata baxata iya rikekantaba 

"Mama bari muje hospital muga amma kafun nan ahada tea khalil yakawo mata 

Yafice da ita afalo marwa safna ciki harda momy sukabisa dakallo 
Xuciyar safna tamkar tafito sbda xafi gameda marwa ma haka momy kuwa tatafi tunanin uwaisu shine saurayin diyar tata ganin yadda yake haba haba dasu har sukayima mama sallama suka futo sai lokacin safna tafashe dakuka tana fadawa jikin marwa. 

"Bayasona har yanxu anty kinga yadda yake riritata ko itace wacce yake fadamin xai aura daga abota. 

Marwa mutuwar xaune tayi domin ita xatonta ko kanwarsa ce ganin har wani kama sukeyi sannan kuma ta mika tunaninta dayan shine wanda safna takeso. Tofa ashe kwarya daya suke duka ita da kanwarta. 

"Mekikecewane? Safna 

Fadar momy bayan sunhau titi 
"Kina nufin wanda yarike budurwar nan suka futa shine miftahuddeen din naki 

"Eh momy shine 

"Amma kuma yahadu kuma dagani sunada kudi bana wasaba saidai hanxari ba guduba kince auren ta xayyi wannan yarinyar 

"Eh momy kuma wlh xan iya mutuwa mutkar bansamu Dr ba ina sonsa ova momy 

"Kwantar da hankalin ki ai nima yanxu nakwadaitu da arxikinsu kuma kota tsiya kota arxiki saikin sameshi kinfahimta karki damu 

"Tohm momy 

Marwa ta ture safna daga jikinta 

"Momy karkiyi  kokarin yiwa yarinyar nan aiki akan wannan guy din domin akwai magnar ta da suhail atsari kuma saura wata biyuma bikinsu kokin manta 

"Ban mantaba tunda nasan nice dakaina naje gun boka dan makas yajuyo da xuciyar babanku har ya amince ya amshi maganar ybada auren, sakamakon dah yace saita amince, 

"Yawwa toh kinga  dole abar maganar miftahuddeen domin alamu sun nuna ba rabonta bane, nawane domin shine wanda nake fadamiki nagani munhadu agurin dina inasonsa. 

Kamar yah ;??? 

"What anty are you serious 😒 kuwa?? 

Fadin safna tana xabura 
Momy masaidata faka motar gefen titi kafun tayimagana safna tafuto waje haka marwa 
Safna tanuna marwa 

"Ban mamaki domin yadda kika nuna akan miftahuddeen dani saikice ke kike sonsa kuma wlh baki isaba saidai kowa yarasa. 

"Safna ina wasa dake tayaya nasan miftahuddeen shine Dr asanina nidai agidan biki nagansa kuma kema kinsan dani yafi can canta kihakura kawai tunda ke yanxu akwai ranar aurenki akanki 

*Page 61*

"Baki isaba kedin banxa wlh ke kin...... 

Tsssss 
Marwa tadauketa da mari 
Tess itama tarama yayin da momy takuma dauke safna da kyawawan marika biyu 

"Bakida ladabi kona shiga daki balle na girmama mnya, magana takare ke marwa kicigabada bibiyarsa kekuma safna aurenki da suhail bafashi kushiga mota muje xaku tadamun da hankli atiti. 

Kuka safna tasaki tare da fadin. 

"Wlh haka baxai yuwuba domin Dr nawane baxan taba barin wata tamallakesa ba. 

"Kishigo mutafi nace kibar maganar nan safna 

"Momy bakya kauna ta akan komi saikin nuna banbanci tsakanina da marwa amma bantaba jinxafiba irin nayau baxan biku ba domin babu Allah atare dku xankawo kaina gida idan naga dama. 

Momy ranta abace taja motar sukabar gurin, bayaune rana tafarko data tabajin bakaken kalamin safna akanta ba, tamkar ba itace tahaifeta ba, gashikuma agida ta  haifeta Valle tace asubiti ne aka chanja mata. 

Yau saura sati biyu auren miftahuddeen da nilfa tareda Aysha usman da uwaisuddeen yayan nilfa wanda acan abuja xasu xauna tare da iyali nasa 

Anatafaman shirye shiryen biki akwatuna suka hada nagani dafadi goma sha bibbiyu domin tare suka futa dubai suka hado lefen lokacin mama kuma tadauki nilfa suka tfi maiduguri gyara satinsu biyu suka wuce sokoto anan kanwar mama ke aure satinsu daya suka dawo kano. Amma idan kakalli neelfa ba lallai kokasanta kaganeta ba taxama tamkar bakuwar baturiya tayi fari tas fatar nan sai sulbi take gataushi idan taxauna aguri saitabar muku tsarabar kamshi, 

Mahmud yayi wayo watansa daya da sati biyu yanxu 
Yanagirin anty Amina dake aure a rijiyar xaki dama yaranta biyu batakuma haihuwa ba amma dakyar abbu yabata Mahmoud ahakanma yace idan ya isa yaye xaidawo gida baxai iya bada mahmud ba. 

Har yanxu akwai alhinin mutuwar mami ajikin nilfa komi sai  ahankli tarage fara ah da wal wala danma mama na iya kokarinta wajen ganin ta kyautatamasu, haka khalil sbda yadda mama ke kusadashi yakoma da kibarsa yayikyau yaxama dan matashi sbda shekaransa yanxu 15,

Yau juma ah kamu 'yan uwan mama na kaduna sunxo mota biyu, haka na mai rasuwa mami sunxo har 'yan taraba ansha kuka dakyar dai aka lallashi juna akacigaba da hidindimin biki. 

Ranar dina meenal saidatama nilfa dagaske sannan ta shirya 

Lokacin da miftahuddeen yayi toxali da ita ai saura kadan yafadi imam yarikesa yana dariya 

"Haba abokina tundaga nesa kenan kabari takaraso mana aitafi hakama kai kagane kayarka ma amma ni kaga bangane taba saidai kawai shigar dayanuna amaryace. Nagane 

Murmushi miftahuddeen yayi 

''Yau sati biyu kenan da mama tahanamin ganin baby neel wai banda hakuri baxaiyuwu tarinka turomin ita ba naimata abinda bashikenan ba kajifa imam mutum da iyalinsa amma ana shatamishi layi 

Dariya imam ya kyalkyala yana dukan kafadar miftahuddeen 

"Tafadi gaskiya ai wannan rawar kafar dakakeyi ne abokina dole aimaka birki, basauki xakayiba kaikam ma wai basai gobene wai xataxama iyalinba,  naji kamar kai tin yanxu kana kiran anshata maka layi da iya linka, bara uba Dr bakada sauki wlh, har nafara tausayin yarinyar nan 

"Dallah daina dukan ango uban wa yce ana dukn ango , gafara ni nataro amarya ta, iyalina

Yafada cike da sha kiyanci yakarasa meenal dake rike da hannunta xata xo tasata amota suka gaisa da Dr tatafi tabar masa nilfa wacce tahadu cikin maroon din gown dakwalliyar golden, hannunta yakama 
Abokanansa suka sa dariya 
Mota yaja hannunta ahankli yabude mata taxauna shima ya leko yayiwa imam dakuwa shida abdallah shige 
Dama imam ne xaimusu direbin 

Uwaisuddeen wanda ke tare da abokAnsa shima zasuje sudauko amaryarsa Aysha da sauran kawayensu dake can awuce dina sbda aguri daya xa ayi komai iri daya suka tsara har kayan angwaye dana amare iri dayane. 

Lokacin da akatashi daga dina karfe goma darabi nadare. 
Abbu nata fda kamar ya ari baki mama nabashi hakuri. 

Duk cika da gidan nan yayi haka baihana miftahuddeen salal labawa dakin mama ba yaci sa ah bakowa sai nilfa dake kwance tacire kayan dina din tas doguwar riga tabacci amma maikamar tasanyi sbda kaurinta harda hula sbd sanyi sanyi da akeyi garin. 

*Page 62*

"hee my NEEL are you OK? 

Dasauri tatashi tana sakin ajiyar xuciya shidin kenan tanatsaka da tunaninshi yanxu daga yau gobe ita matar miftahuddeen ce, 
Murmushi ne ya subucemata 

Karasowa yayi shima yaxauna 
"Kinyi farincikin ganina kema KO, 

Tadaga kai kanta akasa tana wasa d yatsun hannunta 

"Dare fa yayi yaya miftahu yanxu shabiyu darabi tayaya kashigo nan kuma wayafadamaka ina nan. 

"Shiii yarufe mata baki tare da kamo hannunta wanda yasha xanen lallai na amare abun ba amagana tamkar yahadiye  hannun haka yakeji shi kallon tama kawai  bakaramin shauki yake sakashi ciki  ba, tabbas bayaganin dikkannin wasu 'yammata na duniyar a idaninsa sakamakon wannan daya tilon dataxama tauraruwa mai haska kowanne lingu da sakon xuciyar sa da jikinsa xai iyabada rayuwarsa fansa dominta.

Iska tahura masa afuska sannan yadawo daga dogon tunanin daya tafi wani sassanyan kamshi yaji yabiyo iskar yana shiga hancinsa ko ina najikinsa na karba. 

Cikin rigima taimagana 
"tell me something kayi shuru kana tunani 

"Nashiga wata daya daga cikin duniyoyin danake tsintar kaina mutkar inatare dake, 

Kallonsa tayi amamakance tana murmushi maidadi tunxara xuciyar sa ga lulagaw cikin kogin kauna mai gudana. 

"Kamar duniyoyi au har wani duniya........... 


"Baisai kin wahala wajen nemo kan maganata ba domin duka amsar da manufar kece inamiki so wanda baida kofafi kotashigar sauro balle wata yadda nake jinki araina banajin watadamuwa dan na mutu akafadin ki sbda nacika burina. 

Yamike 
Tariko hannunsa 

"Miyasa kace haka idan inatare dakai banason xancan mutuwa sbda nasan wacece ita wata barauniya ce maisatar da ba amaida madadin abun data dauka, yah mifta mutkar tashirya daukarka toh gata biyu tasamu kari domin kaidin wata garkuwa tace najingina mafarincikina dakai, samun saukin ruhi da gangarjikina, hangen samun cikar burinta amatsayin mallaki, 

"Shine manufar karatuna nadaxu sauran xanbiya miki agidana, munatare daganan har can 

Rufe fuska tayi 

"Yaushe kaxama malami 

Kunnenta yadawo yarada mata. 
"Xandai xama malamin matata, akwai littattafai masu kunshe da darrusa kala daban daban masu kyau da dadin koya saidai karatun wannan malamin matar tasa shifa dole a iya. 

Dariya tasa harda fadawa gado takudindina tana boye fuskarta 

"Dan Allah kafuta yaya wannan karatun bansan ma anar saba amma yayimun nauyi 


Shima dariyar yakeyi 

"Xanmiki dalla dallah daga  lokacin dakikafara iyawa xanbar miki malantar nakoma dalibin amma yaro abun rarrashi. Saida safe amaryar ango 

Harda dukan fulo sbda kunya 

"kai miftahuddeen babu ta ido toh me yake nufi daga daiji ba maganar kirkibace hyyy Allah kasa mudace 

Niko 'yar Adamu nace 
AMIN. 

*Page 63*

Karfe goma darabi akadaura auren miftahuddeen Aliyu tareda fatima adam akan sadaki mafi albarka bansan nawa bane tunda bana gurin sannan akadaura na uwaisuddeen Adam tare da Aysha usman shima akan sadaki kamar yadda abbu yabiyama miftahuddeen. 

Harda sujjadar shukur miftahuddeen yayi a masallacin imam sai tsiya sukeyi masa 

Nilfa cikin shadda kalar blu amma blu black ce da aikin sky blue tayi kyau sosai 
Anyi hotuna tmkR bagobe ango miftahuddeen ana kwakube da amarya kowanne hotonsu yana rike da ita mama kuwa mexatayi inva dariyaba sam tarasa a ina miftahuddeen yakoya rashin kunya. Shaddarsu iri daya 

Mamace takwace ta tayi cikin wajenta da ita tana hararar sa. 

"DR kafita idona anjima xa akaimaka 'yarnan wannan rashin ta idon dakake yayi yawa, so am wornning you karkamin gangaci da 'ya Allah baxandaga maka kafaba ba saina cima mutumci. 

Dariya yayi yanasosa kai

"Kai mama wai me namatane 

Dakuwa tamasa 
"Ungo nan bakaganin dangin mami ko kunyarsu bakaji sai wani rumgume ta kake tamkar kamaidata ciki itakuma dayake 'yar dadi miji ce tayi wani lamoooo kana yadda kaso da ita karna kuma ganinka cikin gid kakoma part inku nafadamaka 

"Shikenan maman ango maman amarya 

Hawayene yataru a idaninta 

"Banso ba naso maman kalil taima uwa nikuma da ma maman 'yataece 

Tasharce hawayen 

"Dr karka wulakanta Fatima kaiwa Allah karike amanar Fatima kagadai marainiya ce kuma kagayadda mahaifiyar ta tarayu damu cikin aminci agidan nan kafun tarasu. Dan kada ka kuntata mata balle har ta tuna maraicin ta taji danasanin aurenka 

"Inasha Allah u mama karki damu fatima kanwatace Allah yajikan mami yayimata rahma 

"Amin amin kaje abokanka nakiranka 

Dik maganar dasukayi akunnen nilfa da abbu wanda yaxo shigowa hawaye ne shima yawanke masa fuska tabbas yarasa matarsa ta arxiki sannan ya basa wata ta arxiki dk dabayajin wata mace xata iya maye masa gurin matarsa. Maikaunarsa. Amma mama tanada xuciyar alkhairi tanasonsa shida yaransa kokadan batataba sauyamusu haliba. 

Jikin mama nilfa tafada tana rusar kuka. 
Sbda tuna mutuwar maminta sannan dajin irin yadda mamake gargadin miftahuddeen yariketa amana tabbas tanakaunar ta batun yau tasan mama maisonsu ce,  aa tun mami nadarai. 

Lallashinta mamatayi da kalamai masu dadi harsaidata saki ranta sannan tafuto mata dawata atamfa mai xaiba dinkin riga dasiket tasaka tagyaramata fuskarta tas. 

Bayan mangaruba ak a wuce da amarya gidanta bayan nasi ha datasha agurin abbu da mama domin suduka akahada su sukamasu nasiha. Dakyar tafuta ajikin abbu tana kuka idan aka cirota tariko mama khalil kuwa harda bursusuwa akasa yana ehu yana yashigo uku anrabasa dakaunarsa 😅😅😅😂 shima binta xayyi masu dariya nayi wasukuwa harda hawaye natausayinsu. 

"Laa Laa Laa taf  wasu an biyu babu

Fadar safna tana kallon hotunan auren miftahuddeen da nilfa a Facebook da akadaddora.  

"Ke da uban wa, xancifa ubanki agidan nan safna,  barganin ankusa aurenki ina daga miki kafane sbda haka amma wlh baxaihana inmandakaki ba tamkar mandako,  

Dariya safna tayi 

"Heeee kindade baki maidani mandakoba, kiduba kiga dai yadda husby na da akasomin kwace wta 'yar karamar yarinya tayi wuff dashi 

Fixgar wayar marwa tayi 

"Aa bimin waya asannu malama karki ji mataciwo nidama na hakura da Dr, tunda naga shisam banice agabansa ba, dma nida suhail akwai soyayya tsakaninmu nagyarata ba malam ba boka. 

Wayar safna marwa tadoka dakasa tna mikewa jiri yakwasheta tafadi 

Kwalawa momy kira safna tayi saigata kibir kibir damanyan cinyoyinta tafuto harda haki kan marwa tayi yayin da safna tado ruwa tafara shafa mata  lokacin data farfado Dr yaxo. 

Dubata yashiga sakomakon tafarfado sai wani irin abu takeyi saikuma lokacin momy takulada tashin cikin marwan duk datana da tumbi dama amma yanxu wannan yafi kamada ciki hannu tadora aka tana fadin 

"DR Rabel yima marwa gwajin ciki 

"Tohm hajia
Marwa da safna suka kalli momy tagallawa marwa harara 

*Page 64*

"Eh aimiki gwajin ciki domin cikin ki dah bahaka yakeba, dama kwanaki baya kinyi wani xaxxabi mai wuyar ganewa sannan duk cimar ki kinsauya ta ko shakka banayi cikine dake kuma yarikA ma ajikinki marwa nashiga uku da masifaffan ubanku. 

Tamike tsaye lokacin d Dr rabel yadawo d sakamakon gwajin jinin dayamawa marwa. 

Yasanar dasu ciki wata shada dasati biyu. 

Dakyar momy ta iya sallamarsa yatafi tafara kuka tana tsinewa marwa kafun tasamo wata mafuta tayi murmushi 

Marwa takalleta 
"Momy murmushi fa kikeyi kenan kina maraba dana haifi cikin nan

"Ke dalla hade min wawwaran bakin kin nan anan gurin tunban hadamiki jini da majina ba uban wa yake alfahari da samuwar shege agidansa amatsayin dadin xuri ah, shashasha memakon kiyi isakancin kadan irin wanda mukayi saiki xake har ki kai dakwasomin jarfa, kega dadi namiji ko wlh zakici ubanki idn cikin nan baixubu ba akwai wani kulli danayi matsayin mafitar daxatabaki auren burinki. 

"Adaiji tsoron Allah wani da takarkarewa yakare mata gudu, sannan amakalawa wani ta alikin hummm laifi goma da.......... 

Kwafff 
Momy takwafe bakin safna tana ingijeta tafadi 

"Banxa sauna wacce batasan meke mata ciwo ba   a ido haka wlh kinfi marwa kama da lalatattu saidai kash ke bakinki ne baya mutuwa dakiyi shuru saidai akashe ki, tashi kiban gu kona huce fushina akanki 

Dagudu safna tashige daki tana yiwa momy Allah ya isa. 
Kusan hospital goma sukaje amma sam anfadamusu wannan cikin baxaifutaba inkuma aka matsa toh xata iya rasa ranta. 

Haka suka dawo gida jiki asanyaye. 

👂👂IDAN KUNNE YAJI👂👂
Wllahi baxamu samu mafita ba, har sai muntuba munkoma ga Allah, domin Allah dakansa yana cewa 

""lallai baya chanxa halin da mutane suke ciki(Wallahi) saidai in sun chanxa dakansu
 "idan muka chanxa, Allah xaichanza mana, idan xamubi dokokin Allah babu irin ni'imar daba xai mana ba..
Muyawaita istigifari daneman sauki da rahmar ubangiji.  


Yau sati daya da auren miftahuddeen da  NEEL dinsa, xumudin da miftahuddeen yakeyine yasa bankus kuren bin kadinsu tun ranar farko ba nalabe gidan su safna toh Allah yayimana karasowa gidan amaryar mu fatima nilfa. 

"Dan Allah katashi breakfast ready 

Ganin yadda yake dada kudin dinewa cikin bedsheet yasa ta  salallaba takanna masa cixo akunne 

Kara yasaki tare da mikewa xaune itakuma takwasa da gudu tayo falo mara mata baya yayi 

Guje guje suka farayi afalon 

"Kitsaya narama bafa xan kyaleki ba hummm kinsandai halina gwara kixo narama tun ban....... 

Ta shagwabe 

"Ayya yaya kadanfa nayima kuma da wasa nake maka fa, sannan kuma naga kaki tashi kuma kanada majinyata,  jiya kakefadamin wadanda xakama aiki yau. 

Sauke ajiyar xuciya yayi yana bin jikinta da kallo wani wndo ne iynsa gwiwa sairiga maidigon hannu amma iyanta cibiya knta kuma tayi fakin insa atsakiyar kanta 

"Ok xo to 

Dariya tayi 

"Idan naki wayonfa?, 

"Ko ba wayo bane wani abu nagani asaman kanki kamar fara maxa muga karyacijeki fa

Yayi maganar kamar yana kallon abin atsakiyar kanta ne,   

Aidasauri ta arto wajensa tana rirrika sa hawaye har yacika mata ido,  

"Ohhh God!!! Yaya ciremin banason fara banasonsa kwata kwata 

Dariya yakyalkyale da ita yana dagata sama ta rike hannunsa kam karta fado 

"Kana play dina saikaje watarana nasumar maka ko 

"Hhhhhh aa wasar soce ai muje kimin wanka 

Tajuyar da fuska 

"Aibaka tsayawa guri guda amma sannan kuma ninafuso kaxaunada boxanka ahakanma nikafun nagama cudaka wlh hannuna kullewa yakeyi nifa kayi abinka 

"Aikwa saikinmin kuma bakaya 

Rufe fuskarta tayi 

"Kai yaya Wlh kawai ka amshi sarautar marasa ta ido kawai kahuta. 

"Au haka kikace toh aike xaki bani kambun nikuma sainakara xage da...... 

Tarufe masa baki 

"Kaifa baka gajiya tamkar kasha wani abu 

Yakalle awani yanani 
"Nasha ma kekuma sheda harda kari 😂😂

"Kaiii me kasha kuma badai kwayaba 👀
Tafada tana zaro ido 

Yanunata da yatsa 
"Ke mana.. 
Aidagudu xata kwasa yarikota yasa ajikinsa yayi bedroom kaitsaye toilet yashigeda ita saijin saukar ruwa akasa nakeji da dariyarsu amma neelfa tafi kyalkyalawa sbda tsaro. 

Firgigit natashi faty Abubakar tawatsan ruwa wai donme nashiga gidan sabon aure aikwa dagudu nafuce ina kunkuni. 
INA GAISUWA FATY ABUBAKAR ('YAR FULANI). 


*Page 65*

"Momy inajin tsoron abunda muke shirin aikatawa fa domin kuwa cikin nan na usman ne wlh bana tarayya da kowa saishi

"Kirufe min baki, cikin ansan na usman ne kuma duk gidace ai naga,  tunda usman dan inna sakina ne ubanme xai tsinanamiki ko aurensa kikayi inbanda yabaki cikin, kwaya nawa samun nasa yake du du du albashinsa baxai muku satiba mutkar abindakikeci xaibaki, kici, donhaka abundana fadamiki shine xa ayi babu wata Matsala daxa asamu kedai Allah yakaimu lokacin 

"Amin momy, amm momy inason cin kaza dahuwar kayan miya 

Harara momyn tawatsa mata 

"Saidai dahuwar ubanki bata kayan miyaba, au harmada xabi kega meciki aisaiki sa aranki cewa keda mecikin dake cikin kurkuku cikin halaka dawannan shegen nacikin ki bakuda maraba domin baki isaba niyanxu famana ma yadda abbanku xai karbi abin amma dai bari mufaragama wancan plan din tukunna. 

Marwa talangabar dakai tanajin haurin da dancikin ke mata. 

🍋🍋BAYAN WATA UKU 🍋🍋. 
mama xaune mahmud narigima khalil kuma ana makaranta dawowar abbu kenan daga kasuwa yashiga wanka musalin shida nayamma darabi kenan  muke 

Sallama taji akofar falon 
Amsawa tai tareda karasa goya mahmud dake rigama

Shugowa sukayi fuskar mama cike da fara ah tanuna musu kujera duk tashiga  tunanin kamar tataba ganin fuskar nan tsawon wani lokaci 

Bayan angaisa mama tadubi wacce tagani kamar babbace 

"Gashi banganeku ba wlh amma kamar nataba ganin fuskarnan wani lokaci baya kundai kwantamin ne wlh arai daga ina kumA? 

Momy tahade rai tana duban mama 
"Dama bazaki ganemuba tunda danki baimiki bayani ba shiyasa toh ni bari naimiki bayani kinga wannan 
Tana marwa wacce tawani bararraje ciki hauhuwa yau ko gobe 

Momy tacigaba da magana 
"Yatace Kuma budurwar dankice tabiye masa yayimata ciki yaxo yayi aurensa yabar ta dakayan ciki idan baki yarda ba kituna lokacin damukaxo yimuku gaisuwa, mune tun lokacin dacikin nice banfargaba saidaya isa wata shida nace idan ya isa haihuwa munxo kusani. 

Mama mutuwar zaune tayi tama kasa motsi abbu dake futowa yagama karantar momy tsaf kuma yagama cankar karyar ta afuskar ta donhaka yakarasa shugowa 

"Kinyi shuru sbda wannan 'yar karamar karyar tasu KO me 

Yakalli momy 
"Ke kuma meyasa tunfarko baku xo kunfada ba sayanxu, 

Momy takara tsuke rai 
"Kaga alhaji mufa aka wulakanta akacima yata mutumchi naxo nfadmaku ne sbda kusani inkunki karba xankai kara abima 'yata hakkinta 😂😂😂
Lol momy sha ani wannan fada haka. 

Sai lokcin mama tayi magana 

"Aaa baxa ayi hakaba duk abinbaikai dahaka kutsaya asulhunta dane kahaifesa baka haifi halinsa ba, baxan musaba amma miftah baxai irin wannan danyen aikiba saidai sharrin shedan..... 

"Shedan ba sbda baya iya futowa ya titsiye mu inmun masa sharri shikenan  saikowa yarakito shirgi yamakawa shetan toh madalla

Cewar momy cikin fada da hargagi 

"AA AA bahaka bane yanxu yaya kikeso ayi?? 
Momy tanumfasa 
"Xata xauna daku ta haihu anan, idan allah ya anbudi ido lfy sai adaura musu aure dashi, 

Dariya abbu yafara yi sannan yamike 

"Maman yara dik yadda xakuyi kuyi amma kartasa ke tabar min wannan 'yar tata agidana domin inada tabbacin wannan cikin bana miftahuddeen bane anemi ubansa. 

Saida gaban momy yafadi takalli marwa wacce tini jikinta yafara rawa 

"Nasane kuwa domin shine yayi 

Miftahuddeen rike da hannun nilfa suka shigo sai dariya  sukeyi da ascrm adayan hannun nata duk tashashshfa masa afuska 
Turus sukayi ganin mama nakuka. 

Dagudu nilfa tamatsa jikinta shima jikinsa narawa yakarasa tare da bin su marwa dakallo sbda yagane 'yan uwan safna ne amma mesukeyi agidansu. 

"Mama lfy lfy mama abbu menene yasameta 

Abbu yakwashe komi yafada masu ai nilfa gurin marwa tayi dagudu tashakota 

"Xancan banxa xancan wofi ke harkinyi isar damijina xai iya rabarki ballantana har yabaki wata ajiyarsa karya kikeyi kifarka idan bacci kikeyi domin mijina ba sh a sha shan namiji bane wanda baisan kansaba. 

Mama dakyar suka banbare nilfa daga kan marwa wacce ke duke xuwa yanxu tana rike dacikinta dake mata wani mahaukacin ciwo kamar dan xaifuto. 

"Wlh aka kashe mun 'ya saiminshiga koto daku baxan yarda ba acuceta sannan kuma anemi kashe min ita 

Miftahuddeen yamakasa magana domin shi tunganin dayama marwa wajen dina baikuma ganintava sairanar dasuka rako safna gaisuwar mami kenan wannan yayar tace toh me suke nufi dshi 

"Miftahuddeen menene tsakaninka da wannan yarinyar wacece ita agunka domin ko shakka banayi kasanta kakuma san wani abu dangane da ita amma banyarda cikin dake jikinta naka bane sbda kokadan banji ajikina xaka iya min hakaba. 

Idaninsa cike da hawayen godiyar Allah dayasa momy bata yarda da wannan sharri da akesonyimasa ba, yakalli marwa sannan yakalli mama da abbu sai nilfa dake jikin abbu tana kuka kasa kasa. 

"Kuyi hakuri dan Allah abbu amma nibabu wani abu tsakanina da marwa hasalima awurin dinar meenal kawar nilfa danakaita mukahadu taxo har inda nake xaune tafaramin magana karshe ta ajemin katinta wai nakirata nikuma danadaga katin nagansa anan namabarsa bankumabi takaiba  wlh daga wannan rana bankuma ganintava sai ranar dasuka rako safna gaisuwar mami, 
Mama kuma nasan kinsan safna agurina itace kesona niba sonta nakeba anan nema nasake ganin marwa atareda ita dawannan matar. 

Murmushi Abbu yayi 
Mama takalli marwa 

"Ke haka akayi abindaya fada ko kuma dakari 

"Akwai domin munhadu dashi a hotel hotel dban daban bayan munyi waya 

Miftahuddeen ransa abace yayi kan marwa mama tadaka masa tsawa tare d kwada masa mari 
*kanutsu domin dama nace karkasake kamin karya 

Abbu yakalleta akausashe 

"Idan kika kuma taba shi saina bata miki rai kubar maganar nan ahannuna nasan mexanyi Dr dauki matarka kutafi. 

Miftahuddeen hawaye yakeyi tamkar mace dandanan marwa taji tausayinsa xaifuta rike dahannun nilfa tace "bacikinsa bane 

Ba mama ba har nilfa saida ta sauke ajiyar xuciya 

"Momy kiyi hakuri yabani tausayine akan abunda baida hannu akai alaka masa nidai nafadi gaskiya wlh cikin wanine dan uwanane ma, an
M...... 
Momy takifeta da mari tareda fincikar hannuta domin sufita 
. "kudakata sai nakira jami an tsro domin baxai yuwu mubarku hakaba kowatarana xakuyi marmarin sake dawo mana dawani batun 

Miftahuddeen yakalli Abbu 

"Kwarai makuwa Abbu dole muyi shiri ah dasu 

Yadauki waya xaikira momy dagudu tarike kafar sa da ta abbu tana vasu hakuri dakyar suka hakura, sukavarsu suka tafi shima yasa matarsa agaba suka koma gida. 

👂👂IDAN KUNNE YAJI👂👂
Dik wani soyayya da goyon baya daxakasamu aduniya, na kankanin lokaci ne,  hakaxalika dik wani riba da mutum xai samu aduniya bai wuce kyaftawar ido ba, duk wani nasara dakake ganinka samu xai wuce, domin kafin ayika anyi dubai.   

Bayan kwana UKU marwa tahaihu danta namiji kamarsu dayada usman, 

Usman baimusu ba akan cikinsa ne saidai yace baxai aureta ba saida inna sakina taxagesa tas sannan ya amince adaura musu aure ahada dana safna wanda yarage saura wata daya. 

Game da  muftahu da nilfa kuwa abin ba amagana , soyayya sukeyi hadaddiya gwananin sha awa, tanada cikinta nawata uku wanda babu wani laulayi dayaxo matadashi mai wuya face kwadayi dason cin dambu kullum daxogale sai faten wake.

Bayan wata bakwai 
Nilfa tahaihu 'yarta maikama da ubanta tamkar antsaga kara, taci sunan mama hafsa suna kiranta  mamee soyayya dai saidada bunkasa take yayin da, miftahuddeen, arxiki yadada habaka.. 

Yau lahdi yanahutun mako gidan mama xasu don kwa tun safe mame tasasugaba da rigama ita akaita mama donhaka agaggauce suka shirya suka tafi. 

Mama an tsufa amma tsufa mekyau tana gani tar ga tfiyarta ma allahamdulillah babu wani cikakken raunin tsufa daya bayyana saidai shekaru dasuka ja. 
Haka abbu ma dake ciccike wasu. File file 
Ga Mahmoud jikin mama yana xuba autancinsa suna dariya shikuma yana kara mammake maman cike da tabara 

Sukayi sallama miftahuddeen nadire mamee dasaurinta taje tarumgumi mama tana komawa gun abbu yadagata sama yanafadin 

"Matas ya akayi 
Tahaumasa gwarancinta wani de de wani shirme 
Suka fara dariya nan suka xaxxauna akagaggaisa miftahuddeen yafuta yabude motar yadauko shopping din dasukayo musu leda uku. 

 anyi bikin safna da suhail tareda marwa da usman kowacce tatare gidan mijinta shikuma alhji ashir mahaifinsu saida yayiwa asma u saki daya saidamanya suka shiga sannan yadawo da ita dakyar. Amma tayi nadama takuma fahimci kwadayi mabudin wahala ne, tabbas karkadage kace lallai saikayi arxiki, balle ka hallaka, kayi hakuri inkanada rabo kana xaune Allah xaikawo silar samun naka kaima. 

Gashi yanxu marwa usman kullum duka da xagi ga gori tayi baki tarame duk tasauya kamanni, ga shi wani xubinma fucewa yake yabarta. Bako sisi ba abinci agidan kuma saidai intaji yunwa taje gidansu wajen inna sakina taci itada danta wanne yacisuna mus'ab.

BANGAREN MEENAL 
tahaifi yarta mace shekarar yarinyar daya suhaima yanxu takuma samun ciki yautana gidan nilfa 

Saiganin Aysha sukayi dacikin ta tsoho ta yisallama 

Dagudu sukayi kanta suka rumgumota 

"Oyoyo matar yayana saukar yaushe 

bayansu taji muryarsa 

"Yanxu tanace ita gidanki xa afara sauketa gaskiya anjima munwuce gidan 

Rumgumarsa nilfa tayi 

"Yaya uwaisu nayi kewarka wlh tunda kadaukemana best kaitafiyar ka ko 

Yaja hannunta suka xauna sai lokacin meenal tasamu damar gaidashi 

"Sorry batajin dadi kodayaushe sista shiyasa nikuma ayyuka sunmin yawa badamuwa ko 

"Babu yaya ai kanamin alat gashi kona Kira kaki dagawa dankarnama godiya ko yaya 

Yayi murmushi 

"Bakya gajiya sistona tsakanin mu babu ita ai kokinmanta, inako khalil domin wannan zuwan dashi xankoma donhar mungama maganar da abbu tawaya yakammala degree din nasa acan nakammala hadasa masa komi 

"Wow yaya thank you so much, 

"Shiiiii my sis xamuyi magana kafun natafi yanxu ina so nakarasa gida inyi wanka nahuta 

Dasauri tamike 

"Yaya bari nakawo ma lemo daruwa 
"Aa ruwa kawai shima nasha a ahanya aixandawo mashigo da megidan 

Yakarbi gorar robar ruwan daya yafuce yana dagama Aysha hannu sbda tayi nauyi tashinma wahala yake mata itama hannu tadaga masa.       
Aysha shafa suhaima takeyi dake bacci ga mamee saiwasanta takeyi tayi tayi tadauke ta amma taki amma uwaisu dagudu taje yadauketa yanamata wasa 

Sunasha shirar yaushe gamo antina baya sosai harxuwa mangaruba da MEENAL tayi sallah mijinta yaxo yadauketa suka tafi 
Har gaisawa sukayi da miftahuddeen da uwaisuddeen dasuka taho gidan tare yabar motarsa agidan Abu direban miftahuddeen yamayar dasu, 

Sallama Aysha tama neelfa suka tafi gidan mama haihuwa taxo yi gida sbda haka kwananta uku gidan mama tawuce gida. 

Nilfa naxuwa dubata lokaci xuwa lokaci 
Satinsu biyu daxuwa Allah yasauki Aysha usman lfy tahaifo 'yan biyunta duk maxa masha Allah murna gurin neelfa harda rawa miftahuddeen nariketa sbda kartafadi itama laulayin karamin ciki take fama dashi ga yawan amai. 

Ranar suna ansha shagali anbarnatar dakudi tamkar bagobe yara dasunansu ake kuransu hassan da hussaini, anko nilfa meenal Aysha anyi kala kala sai kashe hotina ake. 

Bayan wasu shekaru 
Nilfa yara uku nahango mame, sai maibinta fadeel sai taupeeq. 

*ALHAMDULILLAH*

ANAN NAKAWO KARSHEN LABARIN LITTAFIN MIFTAHUDDEEN WANDA NAMA LAKABI DA ABOKI KO MASOYI?  DOMIN KARIN BAYANI KO SAMUN LITTATTAFAI NA
   *Shamsiya Adam* 
( *Ummu Aryan* )
+234 816 037 5544






   








Post a Comment

0 Comments