ƘAWANCENMU




👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
Ina godiya ga allqh subahanahu wata ala daya bani ikon kawo muku wani novel din mai suna kawancen mu littafi mai cike da makirci,mugunta da kuma soyayya ku dai ku biyo..
Wannan labarin kirkirarrene banyi dan cin fuska ga kowa ba kuma kar wanda ya juya min littafi batare daya tumbeni ba idan kayi hakan allah ya isa.....
Aminci ya tabbata ga dik wanda ya karanta wannan novel din sadaukarwa ga yan uwana.Jinjina ga umar atteh allah ya kara basira ameeen.....
Nagaisheki 'yar uwa rabin jiki ina sonki allah ya kara miki daukaka...
Page 1&2

Tafe suke su biyu sanye da nikab a face nasu hirar suke wadda ni kaina ban jin mai suke cewa sanye suke da coffe hijabs nasu har kasa yana jan kasa sai socks din kafarsu da takalmi dai dai wani lungu suka tsaya dage nikab din sukayi masha allah kyawawan yammata dayar ce ta kalli dayar tace to INAYAH sai mun hadu anjima zanzo gidan wadda aka kira da inaya ce ta kalleta tabb inteesar wato na kawoki gida shine ke bazaki rakani ba dariyar intisar tayi yo ba dole ba kefa jiya har gida naraka ki dan haka yau an ramawa kura aniyarta dan haka ni dai zan hau titi nashiga gida kema ki naki hanyan dariya inaya tayi shikenan intisar sai anjiman kenan daga haka sukai sallama kowa ta kama gabanta.....
Inaya ce ta karasa gida innarta ce ta tarar sai da ta tsugguna ta gaishe ta tare da yi mata ya gida cikin jin dadi mahaifiyar ta kalleta yawwa inaya dama inaso zan aikeki maza ki je ki kimtsa sai kici abinci kizo ko tashi tayi to innah yawwa inaya allah ya miki albarka yasa ki gama da duniya lafiya cike da jin ddin adduar mahaifiyar ta a gareta ta tashi ta shiga wani karamin daki dake kusa da ita tana shiga ta cire nikab din da hijab sai socks din jakar dake sakale a kafadarta ta ajiye masha allah Kyakkyawa farace doguwa amma ba can ba dan zan iya cewa nada matsakaicin tsawo ne sanye take da riga da skirt na yadi green a jikinta fuskan nan ba makeup tana fitowa daga dakin bandaki ta shiga sai da ta dauro alwala sannan ta wuce dakin nata mai karama katifa da drawer 'yar mitsitsiya sallah ta gabatar sannan taci abinci ta karbi aiken innarta ta tafi.Intisar na hawa kan titi wani gida tashiga da kaga gidan kasan ba kalan nasu inaya bane gida mai cike da daula sallama tayi ta shiga dakinta ta wuce aai da itama tayi sallah sannan ta wuce dan taje ta gaishe da mahaifiyar ta tana shiga dining ta nufa tana cin abinci tana wa mahaifiyarta hirar inayah....
Da yamma bayan imtisar ce kofar gidan su inaya zata shiga a dai dai nan sukai kicibis da inaya ta dawo dauke da nika a kanta murmushi intisar tayi inaya ce ta kalleta ta ce wallahi intisar nadauka bazaki zo ba shisa ma ni bance miki komai ba dariya intisar tayi lalle ma ya zaayi naki zuwa bayan na miki alqawari kawai na tsaya gabatar da wani shiri ne wallahi to naji koma mene yanxu dai mushiga ko inaya ta furta tare suka jera suka shiga cikin gidan dauke da sallama a bakinsu inaya ce ta ajiye nikan yayin da intisar ke gyasawa da innar inaya cikin fara'a innar ta amsa sannan suka shige dakin inaya.....
Intisar ce ta zauna wash wallahi inaya nagaji kallonta inaya tayi tabb ke yanzu daga gidan naku zuwa nan shine kike cewa kingaji lalle intisar,kinjiki inaya ba dole nagaji ba yanzu dai ba wannan ba ya zancen ankon zeeyah inaya ce ta ce nidai bazanba wallahi saboda kinsan bani da wasu sauran kudade kuma wannan satin bamuyi waina ba sakamakon rashin Lafiyar innata murmushi intisar tayi ba matsala zan san yadda zanyi yanzu dai muje ki rakani kasuwa shikenan muje ko da haka inaya tayiwa innarta sallama sannan ta tafi raka intisar...
Garin Katsina mai cike da kyawawan shuke shuke a karamar hukumar malumfashi inda anan gidan su inaya yake inaya ta kasance 'ya ce ga limamin massalacin garin dake kusa dasu yana da mata mai suna Amina haifaffiyar yar garin malumfashi mahaifin inaya ya kasance sunansa Mal Mukhtar wanda a garin daidai kune basu sanshiba yayi auri amina ne a lokacin shekara 5 allah bai basu haihuwa ba sai daga baya allah ya nufa matar mal Mukhtar ta samu ciki ta haife yarta inda anan mal Mukhtar ya yi mata huduba da suna inaya bayan shekara hudu da haihuwar inaya allah ya jarrabi mal Mukhtar da ciwon koda tin yana iya fita harya daina fita kwata kwata shekarar sa daya yanayin jinya dik da sun kaisa asibiti amma a cewar likitocin ciwon yaci karfinsa a wannan shekarar allah ya karbi rayuwar mal Mukhtar daga wannan lokacin inaya da innarta suke zaune a gidan mal mukhtar tin lokacin da mal Mukhtar ya rasu yan uwansa basu kara waiwayar su inna ba balle su taimaka mata ita kuma inna bata sake wani auren ba...👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°

Page 3&4

Intisar ta kasance yarinya ce ga alhaji sammani dan cikin garin funtua inda kasuwanci ne ya dawo dashi garin malumfashi sunan matarsa hajiya indo ita kuma a garin malumfashin take matarsa daya sai yarinyar sa intisar babban mai kudi mai mutunci sai dai kash matarsa bata da mutunci dan ita a cewarta me zataci da talaka ita batasan hada hanya ma da talaka dan itama ba laifi mahaifinta na da kudi shisa ta kudurce wannan a ranta......
Intisar da inaya sun hadu tin a makarantar islamiyya tin suna kananu shisa suka kulla wannan kawancen nasu kowa na mamakin wannan kawancen amma inaya batasan zuwa gidan su intisar saboda wulakancin da mahaifiyar intisar din ke mata ta kasance ita inaya mai hakuri ce akan komai bata taba nunawa intisar ba cewa mahaifiyar ta batasan kawancen nasu akwai wani lokaci da inaya taje gidan su intisar tinda a lokacin hajiya indo batasan da kawancen ba sai da ta gabatar mata da inaya,hajiya tana sane ta aiki intisar inda anan ne takewa inaya tambayoyi tin da ta gane cewa inaya yar gidan talakawa ce tasa ta a gaba taci mata mutunci inaya haka ta tashi tai tafiyarta gida a wannan ranar innarta ce ta kwantar mata da hankali dik da tace ba ita ba intisar amma innar tace aa karki haka kinsan intisar batasan anyi ba idan kikai haka baki kyayta ba kawai dai ki daina zuwa gidan su tin daga lokacin inaya batasan zuwa gidan su intisar ko taje sai ta tabbatar hajiya indo bata gida.....
A shagon kasuwar suka tsaya a cikin wani shagon sai da atamfofi kallonta inaya tayi intisar me zaki siya atamfa ta bata amsa a takaice wayar ta ta dakko ta shiga gallery wata atamfa ta nuna masa cotton ce ta furta yawwa malam kana da irin wannan atamfar karbar wayar yayi eaa inada irinta bara na dakko miki fita yayi daga shagon sai gashi ya dawo da ita bandir guda a leda zaro yayi ya mikawa intisar karba tayi ta nunawa inaya kinga tayi kyau ko dariya inaya tayi eaa mana intisar sosai yawwa intisar ta furta karbi ka bamu tirmi 2 nawa kudinka cikin jindadi mai shagon an masa ciniki yace 15k ba tare da neman ragi ba ta zaro ta mika masa yasa musu a leda suka fito inaya ce ke kallonta intisar meye wannan,intisar ce ta kalleta ok baki gane ba ne wannan itace ankon zeeyah din dana gaya miki yanzu muje shagon Suraifah mukai mata dinkin nan kinsan dai jibi asabar biki ko cike da jindadi inaya ta bude baki katseta intisar tayi karkiyi min godiya kinji ko dariya inaya tayi shikenan Intisar....
Intisar ba ita ta koma gida ba sai bayan sallar magariba tana shiga ta tarar da hajiya indo a kan kujera tana kallo sannu da gida intisar tayi mata sannan ta zauna kallinta tayi ke intisar daga ina kike takaitaccen murmushi intisar tayi kai umma nafa fadamiki cewa zanje gidan su inaya kokallo ta indo tayi aikin banza wai ke bazaki rabu da wannan shegiyar yar gidan talakawan ba ne eyeee intisar wai meye yasa bakyajin magana kallonta intisar tayi yawwa umma ai kara kiyi umma wai meye yasa bakyasan inaya ne haba umma tashi tayi fuuu tabar falon tana gunguni ta shige dakinta.....
Washe gari tin asuba inaya ta tashi ta fara hadin wainar kafin innar ta fito sai da gari yayi shaaa sannan inaya ta hura wutar wainar ta dora kasko a lokacin innar ta fito gaisawa sukai da inaya sannan innar ta karbi wainar karfe 9 qainar ta kare inaya ce ke wanke wanke da suka bata kwanikan sai da ta gyara ko ina sannan tai wanka tazo ta zauna ita da innar saboda zata aiketa kasuwa sai da tagama lissafa mata komai sannan ta tashi ta wuce....
Intisar sai karfe tara ta tashi daga bacci wanka tayi ta fito ba kowa a falon ganin haka ne yasa ta nufar dakin umma knocking take can aka bata damar shigowa gaisawa sukai da umma sannan  ta tashi ta koma dining abinci take ci tana danna wayarta kiran daya shigo ne yasa ta dagawa tare da cewa hello suraifa ok shikenan zuwa anjima ko allah ya kaimu da haka ta katse kiran wayar taci gaba da cin abinci tana gamawa ta tashi ta koma dakinta ta kwanta....
Inaya ba ita ta gama aiken innar ba sai wajen azahar tana gamawa tai wanka tai Shirin islamiyya zama tayi tana jiran intisar yayin da suke hira da inna ganin lokaci na kurewa na yasa inaya tashi inna nidai zan tafi inaga intisar bazata makarantar nan ba shikenan inaya sai kin dawo kinji to tace ta tafi ta dade da fita sannan intisar ta shigo inna wuni amsawa inna tayi cike da kulawa yawwa inna inaya fa innace tace ai ta gaji da jiranki ta tafi ta dauka ma bazaki zo ba cike da mamaki intisar ta fito lalle ma Inaya ni tatafi ya bari to wallahi bare naje makarantar zata gane wacece intisar da haka ta nufi hanyar makarantar......👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°

Page 5&6

Tana isa makaran tar aji ta shiga dik ba malam a  ajin hakan yasa ta tsaya wa a gaban inaya ba kallonta tayi kin kyauta kinji kinyi abinda ya dace wato shine kika ki tsayani ko wallahi inaya sai na miki abinda baki taba zato ba narantse kallonta inaya tayi intisar me zaki iya nace me zaki iya kya tsaya kiji uzurina kafin ki min wannan kalamin kinga malama ba wani uziri uxirinki din banza uxirinki din wofi ke kin isa wallahi wallahi ki sani ba a haifi uwarki ba kyakkyawan marin data sakar mata ne yasa yin shiri intisar ce tace lalle yarinyar wato ni kika mara ko wallahi inaya kafin tai magana inaya ta dakatar da ita dakata intisar akan me zaki zagi uwata angaya miki ni bansan darajar iyayena ba kamar ke to wallahi ni nasan darajar iyayena saboda sun haife ni sun bani tarbiyya intisar sororo tayi tana kallon inaya lalle inaya ni kika mara a bainar jama'a ko wallahi inaya taki zata kawo ki kuma kowa taci tuwo dani miya yasha Inaya kam murmushi tayi to me zaki iya intisar nace mai zaki iya karki damu ni nasan abinda zan iya cewar intisar fuuuu ta wuce daga makarantar tai hanyar gida itama inaya jakkarta ta dakko ta nufi hanyar gidan nasu.....
Intisar na shiga gida ta fashe da kuka har tashiga falon gidan kuka take hajiya indo na cancikin daki tajiyo kukan shalelen yarta intisar fitowa tayi tana tambayar lafiya amma ina intisar dakinta tashiga binta hajiya indo tayi tana tambayar ta meya faru cikin kuka intisar takewa hajiya indo magana ta kasa gane me take cewa kawai duba gefen fuskarta tayi ta ga shatin hannu wata uwar ashar ta saki intisar wai uban meye ne waya dakeki shiru tayi tana kuka ganin bazata daina kukan ba yasa hajiya indo fitowa zuwa wajen maigadin cikin masifa ke tambayar sa shikuwa cikin karkarwa yasa shi fadin wallahi nima gani nai tashigo tana kuka hajiya bata sauraresa ta shige fuuu zuwa dakin intisar.....
Inaya tana shiga gida inna ce a gaban murhu tana hura wutar iccen ganin inaya yasata tashi tsaye tana tambayar ta lafiya inaya naga kin taho lokacin tashi bai ba ganin taki magana ne yasa ta karasa kusa da 'yar ta ta ta kalleta jan hannunta tayi zuwa kan tabarmar kabar dake tsakar gidan ta zaunar da ita karki damu inaya fadamini meya faru ne Cikin dagiya ta fara magana inna na mari intisar ne dik da inna taji babu dadi amma kuma bata nuna hakan ba inna ce ta dubeta inaya garin yaya hakan ta faru ne ba abinda ta boyewa innar haka ta fada mata kwantar mata da hankali tayi sannan tace ta tashi tabi intisar gida ta bata hakuri haka kam tayi tashi tayi ta tafi....
Hajiya indo jin abinda ke fitowa daga bakin intisar na abinda inaya tai mata take taji ta kara tsanar talaka sam bata san ganin talaka cijin dagawar murya hajiya indo tace karki dami kinji intisar zan dau mataki a kanta murmushi intisar tayi dik da hawaye na zuba ta furta wallahi wallahi umma ko kin dau mataki nima bazan hakura ba sai na mata abinda ta kwammace bata sanni ba share hawayen tayi ta nufi toilet dinta ita kuma hajiya indo fitowa tayi tana mamakin abinda inaya tayi wa yarta daya tilo lalle inaya kinyi kuskure...
Intisar na fitowa daga wanka tasaka kayan kenan taji sallamar inaya a ranta ta furta uban me kuma tazo yi min fitowa tayi har da dan gudu gudu a falon ta ganta a zaune cikin kunar zuciya intisar ta daka mata tsawa ke dallah meya kawoki har kika zauna akan kujerun dakin mu ne eyee kodan sorry inaya ashe babu a gidanku cike da murmushi tayi maganar lokaci guda ta hade rai inaya ki tashi daga kan kujerar nan tin kafin nai miki lahani da murmushi inaya ta tashi matsowa tayi kusa da intisar dan allah intisar kiyi hakuri kinji cike da bacin rai intisar ta dakatar da ita tana dariyar takaici dole mana haba ai nasan za ai hakan umma umma ta fara kwalawa hajiya indo kira daga falonta ta fito zuwa katon falo ganin inaya ne yasa ta furta uban me ya kawoki intisar ce ta matso kusa da ita umma wai kinji ni take bawa hakuri ta mareni a bainar jama'a shine nan tazo bani hakuri wallahi inaya bazan taba hakura ba har abada wallahi hajiya indo ce tai murmushi dole mana intisar tazo baki hakuri koba komai ai tasan tana samu daga gareki ba wani abu bane saboda ke kike mata dinki sawa kike bata kudi dik abinda mahaifinki yayi miki sai kinyi mata irinsa hakan yayi intisar da waya gaya miki talaka shi abinso ne inaya jin datayi cin mutunci bana karewa bane yasa ta bude baki kinga intisar ni hakuri nazo baki ba nazo ne domin acimin mutunci ba dariya intisar ta babbake da ita lalle inaya kin tafka kuskure wallahi cin mutunci ai idan da wadda kikaci mutunci ni ce wallahi kuma ki sani ni intisar sammani sai na rama abinda kikai min kuma karki manta ramuwar gayya taafi ta gayya zafi......👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°

Page 7&8

Inaya ganin bazata hakura bane yasata fitowa daga cikin gidan nasu ta nufi hanyar gidansu a lokacin an taso 'yan ajinsu sunzo wucewa dayarce da suke dabi da inaya mai suna hafsat ta kalleta ta taui dariya tare da furta kwadayi mabudin wahala kowa saida ya dara inaya bata sauraresu ba tai hanyar gidansu...
Hajiya indo ganin inaya ta tafi yasata komawa da sauri wayarta ta dauka tai dialling number maza Ku karasa kuyi abinda nasaku...
Inaya tana karasawa a dai dai kofar gidan su tayi kicibis da mutane nashiga uku meya faru ne abinda ta furta kenan da gudu ta shiga gidan nasu innarta ta hango a zaune tana zubar da kwalla karasawa tayi kusa da ita tana mata magana amma taki kallonta cike da bakin ciki inaya yasata shiga dakin nata abinda ta gani ne yayi matukar bata tsoro wasu mazane a ciki su biyar dauke suke da gario da adduna sai galan a gabansu inaya tana kallon dayan yana yayyafa wannan abin na galan hakan ya tabbatar mata da cewa fetur ne cikin kunar rai inaya ta karasa gaban wanda ta gani kamar shine ogah ta tsugguna dan allah dan allah yallabai ka taimaka min karka min haka yallabai amma ina dayan ne ya kalli ogan alamar da yayi masa ne yasa shi baro da drawer dakin sai da ko ina yasamu fetur sannan suka wulla galan din kai inaya hakuri take binsu tana basu amma ina ba wanda ya saurareta ganin oga ta takura masa ne yasa shi kallonta yana dariya sunkuyowa yayi karki damu ko ki fita ko yanzu na lalata miki rayuwa shegiya kwadayayyiya inaya kam cijewa tayi taki fita shikenan bazaki fita ba ko fizgota yayi jikinsa wani karfi ta tattaro ta fizge ta fito da gudu suma fitowa sukai dayan ne yace shikenan sa kawai wuta suka kunna sannan suka zauna suna kallansu inaya wani kuka ne ya kubce mata tare da furta ya allah inna ce ta kama hannunta tana mata alamar datayi hakuri tayi shiru... 
Sai da suka tabbatar komai ya gama cinyewa sannan suka tashi har zasu tafi oga ya juya idanunsa suka sauka akan inaya kallonta yayi yayiwa yaransa alama dasu kamota tare a cika umarninsa ne yasa suka nufota inna na hangosu sun taho yasa tasha gaban su dan allah dan nan kayi hakuri kaji ka taimaka kayi hakuri tureta sukayi ta fadi jan hannun inaya sukayi suka kaiwa Oga shi kuwa yaja ta suka bar gidan inna sai binsu take har kofar gida ganin sun shiga mota da ita ne yasa ta furta inalillahi wa inna ilaihi rajiun take ta fadi a kasa wani ihu inaya ta saki tana kiran innaah haka suka tafi da ita inaya ba abinda take ambata sai inna data fadi a tsakiyar unguwar ganin taki yin shiru ne yasa dayan wanka mata mari take ta rufe baki ganin in batayi shiru ba kasheta zasuyi dik da tasan da wuya ta rayu titi suka hau suna tafiya dai dai lokacin inaya tayi tinanin kawai ta bude motar ta fice da wannan dabarar tayi amfani kawai ta bude motar dik cikinsu ba wanda bai tsorata ba ba shiri driver yayi parking ganin haka yasa inaya kokarin fita dayane ya rikota take ta gartsa masa cizo sakinta yayi yana yarfe hannu inaya tinda ta fito take gudu tana tino abinda ya faru da su gudu take tana hawaye....
Tana karasawa gida innarta ce a kan tabarmar kaba a kwance ko motsi batayi sosai cikin kuka inaya ta karasa tana kiran sunanta matar data zauna ce makociyarsu mai suna hajara ta kalli inaya tace inaya ya kamata fa mu kaita asibiti inaya ce ta kalleta shike nan maman saif bara naje nadubo motar da zata dauke mu ta tashi kenan ganin intisar a gabanta ita da hajiya indo yasata tsayawa kallonta intisar tayi yayi kyau inaya ki sani wannan hukuncin kadan kika gani da farawa da iyawa ko awa ba ayi ba da kika mareni amma ni gashi nayi sanadiyar kwantar da wannan tsohuwar uwarta ki wallahi inaya ki sani sai na kashe mahaifiyar ki kowa na wajen mamaki yake da jin furucin intisar kallonta inaya tayi shikenan intisar ki kashe karki manta dake da ita ba a san gawar fari ba kinji ko nabaki dama ki kashe ta wallahi intisar kikai wannan ganganci sai kinyi dana sani saukar maruka biyu data ji ne ya sata dagowa hajiya indo ce ta kalleta ke kin isa ki taba min yarinya kin kara janyowa kanki bala'i da masifa wallahi ni indo bazan taba bari ki cutarmin da 'ya ta ba inaji ina gani kuma da kike ikirarin zatayi dana sani kafin ita tayi kece zakiyi juyawa hajiya indo tayi ta tafi intisar ce ta kalleta a wulakance ke kinsan ko ni wacece 'ya ga alhaji sammani murmushi inaya tayi and so what dan uban ki yana da kudi mu bamu dasu ki sani ubangijin da yake rabawa bai manta damu ba wallahi da haka ta fice tabar intisar a tsaye........👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°

Tsaye take sai safa da marwa inaya take yayin da hajara ke zaune akan kujera abinda ya faru a yau inaya take tinowa ganin magariba tayi ne yasata juyawa zata huce likitan daya fito ne yasa ta dawowa tana furta likita ya mai jikin kallonta yayi ku kuka kawo ta eaa ta bashi amsa kibiyoni office dina ok yallabai tafiya yayi juyowa tayi ta kalli hajara dn allah maman saif bara naje nadawo shikenan inaya amma nima gida zan tafi nasan yanzu su saif sun dawo daga makaranta shikenan maman saif nagode sallama sukai da ita sannan inaya ta nufi iffice din doctor din a zaune ta tarar da shi yana da sallama ta shiga yallabai gani kallon ta yayi yawwa abinda yake damun ta ciwon hawan jini yayi matukar hawa sosai amma mun samu ya sakko yanzu dan haka ki hanzarta ki sayo wannan magungunan yanzu karbi,karbar takardar tayi godia tayi masa sannan ta fito da dan gudunta pharmacy ta shiga ta basu takardar sai da suka hada mata sannan ta basu wasu 2k dake jikinta kallonta mai pharmacy yayi ke baiwar allah kudin maganinki fa 8k naga kin bani 2k karbi kudinki da takardarki ki kara gaba ba yanda ta iya haka ta fito tana ta bulayi unguwar su ta nufa ta koma gida sai a sannan ta tina abinda ya faru da ita na kone mata daki da intisar tasa akayi dakin inna ta shiga tana neman kudi amma ko sama ko kasa babu fitowa tayi ta rasa yadda zatayi makotansu ta shiga gidan hajara a tsugunne ta ganta tana alwala lafiya inaya cewar hajara yawwa maman saif dan allah ki taimakamin da rancen 6k dan allah zan siyawa innata magani ne rike haba hajara tayi ni hajara yanzu inaya ina naga 6k wallahi bani da kudi kuma shikenan maman saif bakomai sai anjima a Soron gidan ta jingina tana tinanin inda zata samu wannan kudaden jin maganar hajara ce tayi matukar bata mamaki  fitowa tayi ta koma gidan nasu a wannan daren haka ta karade unguwar tana neman rancen 6k amma ta rasadaga masu zaginta sai masu ce mata allah ya kara wayace tayi kawance da 'yar mai kudi ganin bata samu bane yasa ta nufar asibitin office din dr tai knocking shigo ya bata amsa shiga tayi sai dai ta gansa da wani a zaune ya juya baya dr ne yace yawwa inaya kindawo ina magungunan idanunta ne suka ciko da kwallah dan allah likita ka taimaka min what inaya me kike nufi ne kina nufin sai dai ni nasiya miki maganin karki manta fa ni aikina ceto ne gaskiya bazan iya ba dan haka ki fita rokansa take amma ina yace ta fita dan haka ta fita mutumin dake zaune ne ya juyo fari tar ga manyan idanu kyakkyawa ajin farko a cikn samari masu matuqar kyau kallon hanyar yayi sai kum ya kalli dr haba Zubair bansanka da haka ba kasani murmushi yayi wanda yafi kuka ciwo dr yayi kasani Ikram bani da halin dazan iya biya mata kudin magani kuma wannan ma fa na sati daya ne bawai na dindindin ba wanda aka kira da ikram din ne yace good ba matsala ni zan sayi maganin daga nan har lokacin da zataji sauki amma a tinaninka meya kamata nayi dr ne yace aa hakan da kayi shine dai dai ikram bakomai allah ya kara Budi dariya yayi kajika sai kace ba abokina ba ni yanzu zan wuce katuramin account number sai nasa maka kudin maganin insha allahu allah ya kara mana lafiya ameen dr ya amsa sanann ikram ya fito shida doctor inaya ya gani a tsaye har zai kirata sai ikram ya masa nuni da aa karka kirata kaji banason tasan ni na taimaka mata kawai nafison ta gani kamar kai ne sai da dr zubair ya rakasa har gaban motor sannan ya dawo har lokacin inaya na tsuggune dr zubair ne yace wa inaya,inaya bani takardar kinji cike da zumudi ta mika masa ganin ya nufi hanyar pharmacy ne yasata share hawayen fuskarta a lokacin nurse ta leko tana mata magana tashi tayi ta shiga inna ce ta farka cike da jin dama dama a jikin nata inaya tana ganinta ta fashe da kuka innata ta furta tana kuka a lokacin dr zubair ya shigo duddubata yayi yaga jikin nata da sauki sannan ya ajiye mata magungunan inaya ya kalla yawwa ki bata abinci yanzu sai ki bata magungunan sai kuma kizo office dina ki sameni to ta amsa tare dayi masa godiya a sannan ta tina da cewa fa ita bama ta kawo abinci ba inna ce tace inaya baki dakko abinci bane ba wai ea ta bata amsa sai dai naje nadakko shikenan inaya kiyi sauri kinji to ta bata amsa ta juya ta tafi...... 
Intisar zaune akan kujera tana kallon mahaifiyar ta umma nifa wallahi na yanke hukunci a gobe zan fara gasawa inaya kasa a hannu sai tasan ta taba intisar murmushi hajiya indo tayi yawwa inaya ko kefa aini naga kokarinki da kikai kawance da 'yar talakawa me talaka yasani daya wuce kayi musu rana su kuma suyi maka dare ai dik inda marar mutunci yakai to talaka ya wuce me ake da talaka,talaka ko dan iska murmushi intisar tayi ganinan kanki inaya zaki gane cewa kin taba intisar.....👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°

Page 11&12
Inaya tana dawowa sai da komai ya kammala sannan ta nifi office din dr zubair bayani yayi mata yayi da inaya take ta zuba masa godiya shi abin ma har mamaki ya basa harda kuka da kyar ya yasata tafi murmushi yayi yay dialing number ikram kaduba WhatsApp naturo maka wani abu ok ya katse bayan 2 minute sai ga kiran ikram a handsfree yasa wayar hello ikram ikram ne yace zubair wannan addua da godiyar fa daka turo min nawaye murmushi zubair yayi ikram nakane mana ka tina yarinyar daka bawa kudin magani dazu har zuwa lokacin da mahaifiyar zata warke shine fa nake fadamata amma kaduba kaga irin wannan adduar datakeyi maka murmushi mai sauti ikram yayi shikenan zubair yanzu ka bisu kaga inda suke zama idan an sallamesu idan yaso idan akwai abinda suke buqata ka mini magana shikenan ikram abinda dr zubair yace kenan ya katse wayar.....
Washe gari tin karfe 10 dr zubair ya sallami su inaya ganin zasu tafi ne yasa yace aa bara nazo nakaiku tinda kinga ita ba lafiya ba dik da inaya tayi kokarin hanasa amma shi yace sai ya kaisu saboda aikin da ikram ya basa daukarsu yayi ya nufi unguwar tasu tin daga can nesa inaya take hango mutane ba abinda ta ambata sai inalillahi wa inna ilaihi rajiun inna ce ke tambayar ta lafiya amma tace inna bakomai fa inna cike da masifa tace kuma shine kike min wannan sallalami ko ya hakuri inna dik da hankalinta nakan jama'ar data ga ni a kofar gidan nasu parking dr zubair yayi a lokacin ikram ta fito cike da bacin rai mutanen wajen ne suka fara matsa mata hanya abinda tagani ne yayi matular girgizata kenan mai hakan ke nufi gudanmu ta ambata amma ko ina a baje yake da kasa zaman dabaro tayi a kasa tare da furta nashiga uku intisar me nai miki haka mai na aikata miki kikemin haka cikin bajajjiyar kasar ta shiga ta ciro iya kayayyakin data iya gani zubair na hango inaya yasa yacewa inna karki fito ina zuwa to tace dashi yayin da ya nufi wajen inaya tambayar ta yake amma yace bakomai yanzu karka bari inna tasani inba haka ba wallahi zata iya mutuwa dan allah shikenan inaya amma mai ya faru ne zan fada ma abinda ya faru yanzu dai ina zuwa inaya tace dik da yana tambayarta ina zata amma ta wuce mota ya shiga yabi bayanta inna kuwa ganin ta kusa ganewa yasa yayi mata allurar bacci saboda alqawarin da yayi wa inaya...
Inaya tana zuwa gidan su intisar shiga tayi kai tsaye yayin da zubair ya biyota yana kwala mata kira tana shiga direct palourn su ta shiga ta tsaya ganin intisar inaya ce ta kalli intisar hawaye na zuba yanzu kin kyauta intisar mena aikata miki haka har kike min wannan abin mai gidanmu yayi miki da zakisa a ruguje har kibarwa mutane sallahun cewa kece kika aikata intisar why menai miki kukan da take yasa intisar tabe baki bansani ba inaya inaga kinfi kowa sanin abinda kikai min kuma nafadamiki sai na dau fansa wallahi inaya ko ina kika shiga a fadin duniya sai na nemoki mari na fa kikai ke ko ubana bai taba marina bareke banzar bazara dan na zagi uwarki hawaye inaya ta goge naji nagode intisar kisani akwai allah kuma nagani wannan shine sakayyar kawancen mu dake nagode har ta juya intisar ta tsayar da ita ke ki sani wannan yanzu na take wasan wallahi sai na hanaki zama lafiya kinjiko bata ce da uta kala ba taci gaba da tafiya ta fito dr zubair ta gani a tsaye kiranta yake juyowa tayi nagode dr dan allah mukoma ka sauke innata kai sai ka wuce muna bata maka lokaci fa cewar inaya....
Gidan nasu suka koma inaya ce tace kawai ka ajiyemu dr anan ba matsala kallonta yayi cike da tausayi sai kuma yace aa inaya idan na barku anan Ina zaku zauna ina dai zan kaiku hawayen dake gangaro mata ta goge bakomai dr bamu da kowa anan garin 'yan uwan innata dik basa raye sakamakon gobarar da akayi sai kuma 'yan uwan mahaifina nafi shekara 12 rabon dana gansu kawai dai yanzu ka ajiye mu ko ina ne zan nemar mana sai mu zauna sunkuyar da kansa yayi sai kuma ya juya kan motar ya nufi wata unguwa can saman unguwar su inaya dai dai wani dan karamin gida ya tsaya sauka yayi sai kuma yayi wa inaya magana inaya karbi wannan keys din ku zauna anan gidan kinji zuwa anjima zanzo insha Allah kallonsa inaya tayi yallabai karmu zamar maka nauyi fa ga kudin magani ga taimakon da kayi ga kuma gida murmushi dr zubair yayi bakomai inaya komai zaizo da sauki ku zauna anan insha allah bazaku zamarmin nauyi ba sannan zan zo anjima dan jin ya haka ta faru ki kula kinji to ta amsa masa sannan ya saukesu inna kuwa sai raba ido take ganin wani gidan so take ta tambayi inaya amma kuma so take sai ta zauna....
Hafsat ce zaune tana dariya intisar ce ta shigo kiran hafsat tayi,hafsat ce ta tafi intisar ce tace yanzu inaso mu zama kawaye nasan da cewa kin tsani inaya ko inaso mu hada deal mu hanata sakat kinji banason kuma ta sani murmushi hafsat tayi indai wannan ne shi yafi komai sauki yanzu dai yaushe za a fara dan wallahi na tsani inaaya...👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°

Page 13&14
    Bude gidan inaya tayi suka shiga madaidaicin gidane mai dakuna 2 sai kitchen da toilet gaba daya gidan a malale yake da siminti sai rijiyar datake a gefe inaya tana kuwa tabarmar da suka dakko ne ta shimfidawa inna a inuwar gidan tana mata sannu yawwa inaya innar ta bata amsa ruwa ta samu ta kawo mata tasha sannan inaya ta zauna kukan dayaci karfinta ne yasa inna yiwa inaya magana inaya lafiya dai ko inaya ce tace inna bakomai kawai innarce ta kalleta tace haba inaya bai kamata ki boye min wani abu ba murmushi inaya tayi inna shikenan zan fada miki amma yanzu bara naje na siyo mana abinci da wannan chanjin udan nadawo zan fada miki meya faru shikenan inaya sai kin dawo cewar inna....
Inaya tana fita ganin unguwar tayi shiru itama bata damu da hakan ba ta nufi bakin titi inda ake saida abincin tafiya take tana tinanin abinda kuma intisar ke niyyar aikata mata allah ya gani bata da niyyar cutar da intisar sabida ta zagi mahaifiyar ta ne yasa ta mareta ba wai dan wani abu ba order da ake mata yasata zumbur dawowa daga tinanin dagowa tayi dikda bataga kowa ba acikin motar kasancewar motar mai bakin glass ce hakuri ta basa sannan ta wuce...
Hafsatce da intisar zaune akan kujarar palourn su intisar sai hira suke suna tafawa abinsu hajiya indo ce ta fito ta kallesu sai kuma ta kalli intisar taja tsaki ke intisar meye haka wacece kuma wannan intiar ce ta ce umma yar gidan alhaji aminu ce fa sakin fuska hajiya indo tayi auuh aa kace yar wajen binta ce murmushi hafsat tayi eaa wallahi umma hajiya indo ce ta kalle ta ai nadauka 'yar matsiyatar kika kara zuwa ki dakko min yayan talakawa marasa mutunci hafsat ce tai murmushi wallahi nima umma na tsani wannan inayar umma nadauka fa zataje wajen police hajiya indo ce ta zauna to in banda abinki hafsat ina zata iya uwarwa gareta da zai tsaya mata ita wai awa ma zata kai mu wajen 'yan sandan bayan ni naje na siye bakunan yan sandan tayaya intisar ce tace wallahi nima mom na tsaneta wai ni zata mara dan zagi tsohuwar uwarnan ta ta tada dade a duniya...
Inaya shigarta gida kenan aka kira sallar la'asar  innarta taga bata nan kwala mata kira ta farayi can taji motsinta abandaki shimfidar inna ta tashi ita ta zauna akai tana kallon kwanon abinci sai kuma ta tashi ta dauro alwala dai dai nan innar ta fito sallah inayar ta tayar inna ma tazo ta tada sallar....
Dr Zubair tin bayan fitarsa daga gidan daya sa su inayar kiram ikram yayi akan su hadu ikram ne yaxe shikenan amma kuma fa ni ina gida sai dai kazo gidan nawa shikenan gani nan zuwa cewar dr Zubair.....
Intisar ce tai shiru hajiya indo tace intisar lafiya kuwa kallonta intisar tayi umma karfa ace daddy ya sani akan wannan batun kinsan dai baya nan ko hajiya indo ce tai murmushi wai ke intisar angaya miki ban shirya bane akan wannan abin daya faru ne intisar na shirya komai kowa da nasani zai bani matsala tini na biyasu ko kin manta yanzu kudi sune murmushi intisar din tayi gaskia dai umma shisa kike birgeni....
Inaya ce suke cin abincin da innarta innarce ta kalleta inaya innar ta ambaci sunanta naam ta amsa inna kifadamin meya faru wai inayarce ta tsayar da cin abincin inna zan fadamiki fa mugama cin abincin sai mu gyara dakin namu innarce tace shikenan inaya amma yanzu ya za ayi kinsan dai wannan yarinyar ta kone miki dakinki inayarce tace eaa wallahi inna ai intisar bazata gama da duniya lafiya ba innace tace kull inaya karna kara ji n wannan kalmar a bakinki inaya kiyi wa mutum fatan samun shiriya ba kidinga yi masa mugun baki ba ganin inna ta nuna bacin ranta yasa inaya tace ya hakuri inna nadaina bazan karaba shikenan tashi muje a gyara dakin musan abinyi inaya ce ta duba to amma inna sai mun ja ruwan sha dan ma munci sa'a da guga shikenan inaya... 
Hafsat ce tace intisar to ni zan tafi naga magariba ta fara gabato shikenan hafsat bara nataka miki cewar intisar fitowa sukai yayin da suke a jere suna tafiya intisar ce tace hafsat nadai nafadamiki ki nemomin inda su inaya suka koma naji ancemin wani mai kankanba ne ya daukesu wallahi kowaye ubansa a garin nan sai yayi dana sanin daukarsu hafsat ce tace shikenan yanzu dai sai gobe idan zamuje bikin zeeyah zanzo miki da labari mai dadi shikenan hafsat dai dai bakin gate suka rabu yayin da intisar ta juyo tana fadin inaya inaya inaya ki shiga taitayinki fa....
Dr Zubair ne zaune akan karamar kujerar falon ya daga kansa sama shigowa ikram yayi ya zauna amma dr Zubair bai saniba ikram din ne ya dan tabasa take ya juyo yana kallon ikram din dr zubair ne yayi murmushi ashe ka fito ranka ya dade murmushi ikram yayi kawai sai kuma yace zubair naji kace akwai matsala wace irin matsala kenan...........👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°

Page 15&16
              Inaya ce zaune akan dardumar data idar da sallar magariba inna ce ta tako taho sai kuma ta zauna tana furta sannu inaya,inyace tace aa inna ai ke zanwa sannu yajikin naki ne inna da sauki innar ta bata amsa sai kuma inayar tayi shiru tana kallon innar dan tasan tabbas akwai wata tambayar da inna keson jefo mata kamar daga sama taji innar tace inaya meyasa muka dawo nan da zama inaya mai ya samu gidan mu ne wai inaya ba tambayar ki nakeba shiru inaya tayi tana kallonta.... 
Ikram ne yace ba komai zubair ni nayi alqawari cewa zan taimaka musu amma ni bazan kyale zalunci ba dik da bansan meya hadasu ba zubair ne yace ya kamata ka tashi muje gidan tare ikram ne yace aa kaga ni bata sanni ba kai ta sani kuma kaga kai ta yadda da kai dan haka nikam bazani ba sai dai kai kaje zubair ne yayi dariya ai shikenan ikram zubair ne ya tashi bara natashi nidai natafi ikram ne yace ina zuwa tsayawa zubair din yayi can sai ga ikram ya fito da kudi a hannunsa zubair na wakiltaka kaji kai musu komai da kaga ya dace a garesu sannan idan kaji musababbin abinda ya faru kazo ka gayamin ko zuwa gobene zubair ne yace shikenan ikram sai da safe ko ikram din ya fada zubair ne yace to gwauro tinda kaki aure ba murmushi ikram yayi sai kuma yace kafi kowa sanin halina fa zubair.....
Intisar ce ta koma cikin gidan hajiya indo ta gani akan kujera kallon up and down tayiwa intisar din take tasha jinin jikinta tsaki hajiya indo taja ko kefe intisar ga yaran masu hannu da shuni amma kin tsaya kina kula wannan shegiyar yarinyar da akomai kin fita yanzu dai ba wannan ba yaushe za a nemo inda inayar ta shiga ne very soon umma abinda intisar din ta fada kenan ta wuce....
Inaya ce tace inna kowa da kaddararsa ko innace ta bata amsa da eah mana inaya lafiya inna kinsan bazan miki karya ba inna wallahi abinda ya faru shine sai kuma inayar tayi shiru innace ta tambayeta wai inaya bada ke nake ba ko dai ba lafiya ba aa inna lafiya amsar da inayar ta bata shikenan to menene inna sun ruguje mana gidanmu inna,innace ta dafe kirji tare da furta inalillahi wa inna ilaihi rajiun inaya me kika ce gyada mata kai inayar tayi ita kuma ta juyar da kai tana kuka juyowar da zatayi innace a kwance ba ta motsi wani marayan kuka inayar ta saki tana jijjigata jin shiru ne yasa inaya tashi da gudu ta dakko buta tazo ta watsa mata ruwan wani dogon numfashi innar ta fitar kai da gani kasan na wahala ne da kyar take iya magana inayace ta furta inna inna inna kina jina kuwa dan allah inna kiyi magana jin shiru ne yasa inayar tashi da gudu tai hanyar fita dai dai kofar gidan aai ji tayi ta bige wani daga kan datayi ne yasa ta gane ashe dr zubair ne hawayen dake fuskanta ta rage dr zubair ne ya kalleta inaya lafiya dai ko inayar kasa magana tayi tana nuna masa cikin gidan shima bai magana ba ya wuce ciki a kwance yaga innar inaya kamata mu tafi asibiti wannan ba mai kinji kamata sukai shi da inaya yasata a mota sannan inaya ta shiga suka tafi asibiti.....
Intisar ce zaune akan bed dinta tana kallon Pictures din wayarta sai a lokacin ta kula da da sauran pic din da sukai ita da inaya kalla tayi cikin farinciki ta ke kallonsu sai kuma ta furta tabbas inaya ina sonki amma daudaukar fansa ba zaisa na kyaleki ba a lokacin kiran suraifa ya shigo wayarta dagawa tayi sai kuma tace ok gani nan katse wayar tayi wardrobe ta bude ta dakko mayafi take idanunta suka kai kan kayan da suke iri daya da inaya rufewa tayi ta fito har lokacin umma na falo intisar ce tace umma zanje wajen suraifa amsar dinki dan allah dan aramin car dinki mana ok shikenan ki dawo da wuri insha allah umma intisar ta fada dauki key din gashinan murmushi intisar tayi ta dauka ta wuce.....
Suna zuwa asibiti direct gado aka dakko musu na marasa lafiya kai tsaye dakin marasa lafiya aka shigar da ita yayin daya tsayar da inaya a waje...
Intisar wajen suraifa taje mamaki suraifa tayi ganinta batare da aminiyarta ba suraifah ce ke tambayar ta ina inaya tabe baki intisar tayi munyi fada intisar ta bata amsa suraifa ce tace intisar kamar ya kunyi fada kinmanta wacece inaya a wajenki ne tsaki intisar taja aikin banza ke dallah suraifa ki tashi ni fa na tsani zancen inayar nan ki tashi ki dakko mini dinki na na kara gaba karbi kudinki suraifa ce tace intisar karki manta kawancen ku tin kuna yara ne karki batasa akan tsaki intisar taja da allah suraifa kibani ni na huce suraifa ce ta tashi ta dakko mata dinki ta warta tayi ta kara gaba....
Inaya ce tsaye jin ana kiran sallar isha'i ne yasata tafiya bakin famfo na cikin asibitin tadauro alwala dawowa tayi ta tsaya can kuma sai ta fara tinanin anya wannan kayan nawaa zasuyi sallah kodan ai ba wata najasa ce a jikinsu ba dankwalin kanta tacire ta shimfida ta tada sallah tana tayarwa dr zubair na fitowa ganin tana sallah ne yasashi shima tafiya office din nasa.....👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°

Page 17&18
Tana idar da sallah office din dr zubair din ta tafi knocking tayi shigo kawai ya furta dan yasan ita ce waya yake magana suke dashi sai kuma ya katse wayar ya kalleta inaya me kika fadawa innarki shiru inayar tayi zubair ne ya kara jefomata tambayar inayace tace dr nafada mata abinda ya faru hade rai yayi ke inaya wayace ki fada matane ita ta tambayeni yallabai to dan ita ta tambayeki sai ki fada mata inaya kisan abinda kike fa dr dan allah kayi hakuri yanzu ya jikin innarta wa da sauki ya bata amsa yana mai kallon wayarsa yana dannawa hawayen da suka zubo mata ne yasa tace bara naje naganta ko kallonta bai ba yace ba barinki zasuyi ba saboda nace kar wanda suka bari ya shiga yallabai dan allah tsawa ya daka mata tashi ki bani guri dan allah dan allah  yallabai inaya kifita nafada miki ko tashi tayi ta fita ta zauna akan kujerar dake kallon office din nasa kifa kanta tayi tana kuka wiwi...
Can kuma ta tashi tana tafiya dakin da aka kwantar da mahaifiyarta lekawa take amma bataga kowa ba ganin haka ne yasa ta juya da niyyar tafiya gidan su intisar amma wata zuciyar na hanata wata zuciyar na tinzira ta fitowar ta tayi dai dai da shan gaba da wani saurayi yayi mata cike da murmushi tsayawa tayi kawai tana kallonsa inaya ya furta hakan cikin sanyi murya amsawa inaya tayi naam am dama dama kallonsa tayi cike da takaici kaga malam dama me yi magana kai tsaye mana cike da murmushi mai kayatarwa yace ea inaya tin ranar dana fara ganinki zuciyata ta kamuda sonki inaya ina matukar kaunarki inaya murmushi tayi to bawan allah nagode amma ban katseka ba shin a ina ka ganni har kasan sunana sannan kai ya sunanka saurayin ne yace ni sunana Ibrahim kuma naganki ne a lokacin danai miki horn har kika bani hakuri sannan na san sunanki ne kodan basai na boye miki ba kinmanta da cewa shi masoyi inaya ce ta katsesa shikenan nagode amma yanzu zan je wani waje zuwa gobe sai mu hadu ok shikenan inaya amma baki bani amsa ba sai gobe kawai ta furta ta kara gaba.....
Intisar na zaune tana nunawa hajiya indo dinkinta data karbo gani take tana cewa yanzu intisar saida kika wannan dinki har biyu to tinda waccen yar matsiyatan kunyi haka yanzu wazaki bawa kallonta tayi umma zan bawa hafsat ne fa hajiya indo ce tace yayi kyau ai yanzu kingane karatun ko sallamar da akeyi ce ta katse su da hirar intisar ce tace umma kamar fa muryar inaya umma ce ta tashi dan tabbas ta gane muryan shigowa inaya tayi tana shigowa umma ta daka mata tsawa kifice min daga gida ko yanzu nasa a koreki inaya ce tai murmushi umma kisani fa shi arziki nq alah ne kun konemin dakin daga baya kuka rugumana gida intisar ce ta matso ke dallah dakata cewar intisar tsayawa inaya tayi ke har kya fadamana gida inaya na kone dakin meye a dakin naga dik a dakin meye na amfani naga ai ni nai miki dinkin ko dan haka wallahi dan mun ruguje gida wannan ba abin mamaki bane aikin banza wai ke inaya meye a gidan idan ba tsiya ba ai kamata yayi kimin godiya dana ruguje inaya ce ta kalli intisar tace tsiya fa kikace intisar wai intisar meye yake damun kwakwalwarki ne ko kin fara haukane bani da labari intisar ce tace ni kike kira mahaukaciya to ki sani uwarki ce mahaukaciya bani ba cikin zafin nama inaya ta fizgota ta shako mata wuya wallahi intisar sai kinyi dana sanin hajiya indo ganin ta shake wa intisar wuya zuwa tayi ta fara kokarin janye wuyan yarta ganin abin yaki cinyewa ne yasa ta komawa ta fara kiran waya...
Dr zubair ne a zaune sai kuma yake tinanin ko ina inaya tayi nakasa jin motsinta tin dazu wata zuciyar ce ta sanar dashi ai dama abinda kayi mata baka kyauta ba wata zuciyar na fada masa ya tafi ya dubota amma wata zuciyar na hana sa tashi yayi ya fito harabar hospital din amma wayam to ina yarinyar nan ta tafi ne ya ambaci hakan sai kuma ya koma zuwa office din sa....
Inaya kawai sakin intisar tayi tana mai goge hawayen face dinta yayi intisar nagode ni kikewa zagarwa iyaye kisani bazan rama ba saboda nasan darajar iyaye kuma kisani wannan uwar taki ita kika zaga aikin banza fitowa tayi daga cikin gidan tana goge hawaye tana tafiya tana kuka  dik da ba sosai take ganin gabanta ba tafiya take a hankali wata mota ce ta taho ta hasketa take ta rufe fuskanta da hannuwanta sai ji kake kitt......👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°

Page 19&20
Dr Zubair yana zaune yanasa ran ganin inayah amma shiru jin shirun yayi yawa yasa shi fitowa wani massenger ya kira ya basa wata takarda ya kwatanta masa inaya sannan yasa kai ya fice....
Intisar mamamkin inayar take da har ta iya shake mata a wuya a gaban mahaifiyarta kodan ta kyauta ai tinda ni na zagi mahaifiyarta sai kuma taja tsaki aikin banza aikin wofi wallahi inayar yanzuna take wasan....
Ikram ne ya fito a mota yanawa inaya sannu dago kai tayi tare da murmushi yallabai kayi hakuri laifinane da na shiga gaban mota kuma ai kanata min horn ni bansan ba kanayi ya hakuri dan allah tsayawa kawai yayi yana kallonta sai kuma yace ai bakomai nima ai da laifina murmushi kawai tayi to ni zan tafi ok badai kiji ciwo ba eaa tabasa amsa tana mai wucewa ta kusa da shi murmushi yayi aai kuma ya koma mota yana tafe yana sake sake yayin da inaya tayi hanyar ta ta komawa asbitin.....
Inaya tana isa office din dr zubair ta nufa a zuciyar ta tana cewa ai dai yanzu nasan ya huce ba tana shiga taga wayam ba kowa fitowa tayi kawai tayi tana kallon wajen tayi massenger daya bawa sako ne ya taho sai da suka gaisa sannan ta mika mata takardar sannan ya juya bude takardar tayi abinda ke ciki inaya dan allah kiyi hakuri dazu nadau zafi ne nai miki wannan fadan amma ina mai baki hakuri akan hakan amma dan allah kisan abinda zaki fadawa innarki saboda ciwon hawan jinin dayake damunta kinji inaya ki kula da innarki ni zan wuce ne gida wannan kudin kuma kije kisayi abinci da ruwan da zaki ci sai kisaiwa innar sannan kuma kije pharmacy ki bashi wannan takardar ta nade zai baki wasu magungunan idan taci abinci ki bata maganin tana zuwa nan tai murmushi linke takardar tayi ta dau karamar tai hanyar pharmacy sai murmushi take ita daya....
Dr zubair ne suke waya da ikram zubair ne ke cewa aa ikram wallahi bata fadan yadda abin ya faru ba naje na tarad da mahaifiyarta ba lafiya shine kawai nafasa ok shikenan zubair amma ya kamata fa asan abinyi a gidan daka saka su zubair ne yace eah ba matsala ai wannan ai shikenan sai da safe zubair ya tambaya har zai katse sai ikram yace zubair yau dai shikenan dai kawai sai mun hadu murmushi zubair yayi ikram nasan dai ba zancen mace bane ai ikram bansan ranar da zakayi aure ba kai kowacce mace batayi maka ko murmushi mai sauti ikram din ya fitar bazaka ganeba zubair sai gobe ma hadu idan zamuje wajen bikin ahmad da haka kawai zubair ya katse wayar zubair ne yaja numfashi ni ina mamakin wannan halin na ikram ace kai kowacce mace batayi maka allah kasa ya samu wacce yakeaso ko ya samu yayi aure haba...
Inayace zaune a dakin ita da innar ta suna hira sama sama saida tai sallar isha'i sannan suka fara shirye shiryen kwanciya.....
Washe gari tinda sassafe intisar ce zaune akan gadonta waya take itada hafsat,intisar ce tace hafsat yaushe kike ganin zamuje gidan bikin nan daga dayan bangaren dai banji mai akace ba kawai dai murmushi tayi ta katse wayar...
Dr zubair ne yayi parking a lokacin inayace ta fito ganinsa da tayi ne yasa ta tsayawa da murmushi matsowa tayi yana fitowa tace dr ina kwana kallonta yayi da murmushi lafiya laou inaya ya jikin inna Alhamdullh ta basa amsa tana cewa kawo jakan yallabai to yace amma yanzu ina zakije ne gida zanje nadakkowa innata kaya ok shikenan kinga da kin iya mota da nabaki amma dik da haka karbi kudin napep din nan murmushi inaya tayi ai dr akwai sauran chanjin jiya zasu isheni dr ne yace naji zasu isheki amma kuma abinci fa sosa kai inaya tayi ta fara kame kame dariya abin ya basa allah ya shiryeki inaya karbi ki wuce murmushi kawai tayi ta karba tare da furta nagofe dr allah yasaka maka da alkhairy ya baka mata ta gari murmushi yayi amin inaya....👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°

Page 21&22
Inaya tana fitowa ta tari mai nafef shiga a zuciyar ta tana godewa allah tana kuma yiwa dr zubair din addua mukullin hannunta ta dakko ta rike ana zuwa ta sallamesa sannan ta je kofar gidan mukullin hannunta tasa ta bude gidan tare da sallama a bakinta tana shiga sai da ta waiwaya tana furta anya anya wannan gidan namu ne anya kuwa kodan amma fa kalli fa yanda aka gyara komai kitchen ta nufa nan ma kamar ba kitchen din ba alhamdulillah ta furta tana mai fara'a allah nagode maka daka aikomana da dr zubair domin ya taimakemu nasan ba wanda zai wannan aikin sai dr zubair ganin suna da kayan abinci ne yasata yin girki sannan tai wanka dik da bata da kayan sawa wasu riga da zane na innarta tasaka sannan ta fito ta kulle gidan tafiya take har tazo bakin titi amma bataga kowa ba baasu nafef kasancewar safiya ce tsayawa tayi tana kallon titin da motocin da suke wucewa wata motace ta nufo wajen kirar corolla le fara sai daukar ido take a dai dai saitin inaya motar tai parking ita kam inaya mamaki take ganin mota ta tsaya kusa da ita glass din motar aka fara saukewa a hankali kallon mutumin tayi sai kuma ta danyi murmushi tare da furta yallabai kaine kenan ikram ne yace ea yammata ni ne lafiya naganki a tsaye kau da kai tayi wallahi wai nafef nake nema dayake safiya ce shine yasa na tsaya ina jira ko zan samu takaitaccen murmushi ikram yayi to ai gani ko ki shigo na kaiki dariya ta danyi haba yallabai nashigo kuma kaima ai kana da uzurinka ikram ne yayi murmushi a zuci kuma ya furta wannan yarinyar akwai ta da hankali ikram ne yace ai kika sani ko hanyar ni ma zanyi murmushi tayi to zagayawa inaya tayi ta shiga tafiya suke yayin da ikram ke tambayar ta ya jikin nata da sauki ta bashi amsa dama kasan ba wata bigewa nayi ba murmushi yayi ai shikenan yanzu ina zan ajiyeki nuna masa kusa da wani shago tayi ana zuwa ya ajiyeta sannan ya tafi inaya kam tafiya tayi tana mamakin masu hali irin na wannan bawan allah karasawa asibitin tayi.....
Tafiya yayi yana murmushi gaskia wannan yarinyar akwai ta da hankali sai kuma yaja tsaki gashi kuma ban tambayi sunanta ba yaya kenan kaii abinda ya furta kenan ya daki sitiyarin motar kiran daya shigo ya katse shi kallon screen din yayi ahmad aka rubuta sai kuma ya kalli time yaga ashe 10 shi yake jira pick call yayi yana mai dan jansa da surutu ba abinda ya furta sai gani nan ai nataho ango ayimin afuwa naga saura awa 1 ma ai da sauran time katse wayar ikram yayi yana dariya kai wannan ango akwai ka da rawar kaii....
Karasawa asibitin tayi dakin da aka kwantar da innar tayi ta ganta a zaune cike da murmushi ta tsaya tana kallonta sannan ta zauna sai da ta gaisheta sannan ta zuba mata abincim dik da ba wani abincin kirki bane macaroni ce da mai sai yaji inna ce ta amsa sai kuma ta kalli inaya,inaya ina kika samu wannan abincin inaya ce tace kai inna dr ne yakai mana abinci masu yawa agidan namu idan yazo sai ai masa godiya ko muje har office din sa inna ce tace dama har yanxu inaya ana samun masu taimako irin wadan nan bayin allah kai amma allah ya saka masa da alkhairy ameen ameen inaya ta amsa sannan kuma tace yawwa inna bara naje wajensa inna ce tace unaya mai zaki masa inaya fa murmushi tayi kai inna haka yace fa idan kin farka nazo nafada masa zai bani magunguna sai kuma a sallame mu to inna tace tashi ki tafi tashi tayi.....
Ikram ne zaune a katon falon dayasha kayan alatu na zamani kowane kusurwa kyalli kawai yake kai da gani kasan an kashe naira ahmad ne yafito sanye da farar shadda dinki babbar riga yasha hula zanna ga wani black shoes daya sha kallon ikram yayi yace ya bro nayi kyau kallonsa ikram yayi ea kayi kyau fa angon zeeyah dariya yayi sannan yace ea fadi ka kara tin da kai katsaya ruwan ido ai magana kace ai kai bakaga matar aure ba har yanxu murmushi ikram yayi kai angon zeeyah ni ma dai nasamu kallon sororo ahmad yabi ikram dashi dan shi yasani tinda suke da ikram bai taba yi masa zancen wata ba daga gira ikram yayi naga kana tinani to dagaske nake pah ahmad ne ya matso kusa dashi kai dan allah fa fadamin wacece ikram ne ya kallesa tabbb kajika taya zan fada ma wacce nakeso ai sai nagama boye ta fa dariya ahmad yayi yace to sunanta fa sai a sannan ijram ya tina bai ma tambayi name din ta ba ahmad kuwa ganin yayi shiru ne yasa shi tashi daga wajen dan yasan ikram indai bai baka amsa da farko ba to bazai taba baka ba....
Inaya ce ta shiga amma sai taga dr zubair din baya ciki har ta juyo sai ta jiyo fitowarsa daga toilet juyawa tayi tare da murmushi tace dr dama innar ce ta farko kallonta yayi yaga kayan daya ke jikinta dan kallo daya zaka mata kasan sun mata yawa ok ya bata amsa sai da ya kalli clock din office din sannan yace zauna tare da nuna mata kujera zama tayi shima ya zauna inaya ya ambaci sunanta amsawa tayi sai kuma yace kifadamin meya hadaku da wannan kawar taki shiru tayi da farko kamar bazatayi magana ba sai daga baya ta fara basa labarin yadda abin ya kasance.....👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
Kun sake jina shiru ko sorry please na sanja waya ne kuma nayi wasu gyare gyare masu tambaya ta lafiya,lafiya lou nagode da tuntuba ta da kukayi...
Page 21&22
Inaya tana fitowa ta tari mai nafef shiga a zuciyar ta tana godewa allah tana kuma yiwa dr zubair din addua mukullin hannunta ta dakko ta rike ana zuwa ta sallamesa sannan ta je kofar gidan mukullin hannunta tasa ta bude gidan tare da sallama a bakinta tana shiga sai da ta waiwaya tana furta anya anya wannan gidan namu ne anya kuwa kodan amma fa kalli fa yanda aka gyara komai kitchen ta nufa nan ma kamar ba kitchen din ba alhamdulillah ta furta tana mai fara'a allah nagode maka daka aikomana da dr zubair domin ya taimakemu nasan ba wanda zai wannan aikin sai dr zubair ganin suna da kayan abinci ne yasata yin girki sannan tai wanka dik da bata da kayan sawa wasu riga da zane na innarta tasaka sannan ta fito ta kulle gidan tafiya take har tazo bakin titi amma bataga kowa ba baasu nafef kasancewar safiya ce tsayawa tayi tana kallon titin da motocin da suke wucewa wata motace ta nufo wajen kirar corolla le fara sai daukar ido take a dai dai saitin inaya motar tai parking ita kam inaya mamaki take ganin mota ta tsaya kusa da ita glass din motar aka fara saukewa a hankali kallon mutumin tayi sai kuma ta danyi murmushi tare da furta yallabai kaine kenan ikram ne yace ea yammata ni ne lafiya naganki a tsaye kau da kai tayi wallahi wai nafef nake nema dayake safiya ce shine yasa na tsaya ina jira ko zan samu takaitaccen murmushi ikram yayi to ai gani ko ki shigo na kaiki dariya ta danyi haba yallabai nashigo kuma kaima ai kana da uzurinka ikram ne yayi murmushi a zuci kuma ya furta wannan yarinyar akwai ta da hankali ikram ne yace ai kika sani ko hanyar ni ma zanyi murmushi tayi to zagayawa inaya tayi ta shiga tafiya suke yayin da ikram ke tambayar ta ya jikin nata da sauki ta bashi amsa dama kasan ba wata bigewa nayi ba murmushi yayi ai shikenan yanzu ina zan ajiyeki nuna masa kusa da wani shago tayi ana zuwa ya ajiyeta sannan ya tafi inaya kam tafiya tayi tana mamakin masu hali irin na wannan bawan allah karasawa asibitin tayi.....
Tafiya yayi yana murmushi gaskia wannan yarinyar akwai ta da hankali sai kuma yaja tsaki gashi kuma ban tambayi sunanta ba yaya kenan kaii abinda ya furta kenan ya daki sitiyarin motar kiran daya shigo ya katse shi kallon screen din yayi ahmad aka rubuta sai kuma ya kalli time yaga ashe 10 shi yake jira pick call yayi yana mai dan jansa da surutu ba abinda ya furta sai gani nan ai nataho ango ayimin afuwa naga saura awa 1 ma ai da sauran time katse wayar ikram yayi yana dariya kai wannan ango akwai ka da rawar kaii....
Karasawa asibitin tayi dakin da aka kwantar da innar tayi ta ganta a zaune cike da murmushi ta tsaya tana kallonta sannan ta zauna sai da ta gaisheta sannan ta zuba mata abincim dik da ba wani abincin kirki bane macaroni ce da mai sai yaji inna ce ta amsa sai kuma ta kalli inaya,inaya ina kika samu wannan abincin inaya ce tace kai inna dr ne yakai mana abinci masu yawa agidan namu idan yazo sai ai masa godiya ko muje har office din sa inna ce tace dama har yanxu inaya ana samun masu taimako irin wadan nan bayin allah kai amma allah ya saka masa da alkhairy ameen ameen inaya ta amsa sannan kuma tace yawwa inna bara naje wajensa inna ce tace unaya mai zaki masa inaya fa murmushi tayi kai inna haka yace fa idan kin farka nazo nafada masa zai bani magunguna sai kuma a sallame mu to inna tace tashi ki tafi tashi tayi.....
Ikram ne zaune a katon falon dayasha kayan alatu na zamani kowane kusurwa kyalli kawai yake kai da gani kasan an kashe naira ahmad ne yafito sanye da farar shadda dinki babbar riga yasha hula zanna ga wani black shoes daya sha kallon ikram yayi yace ya bro nayi kyau kallonsa ikram yayi ea kayi kyau fa angon zeeyah dariya yayi sannan yace ea fadi ka kara tin da kai katsaya ruwan ido ai magana kace ai kai bakaga matar aure ba har yanxu murmushi ikram yayi kai angon zeeyah ni ma dai nasamu kallon sororo ahmad yabi ikram dashi dan shi yasani tinda suke da ikram bai taba yi masa zancen wata ba daga gira ikram yayi naga kana tinani to dagaske nake pah ahmad ne ya matso kusa dashi kai dan allah fa fadamin wacece ikram ne ya kallesa tabbb kajika taya zan fada ma wacce nakeso ai sai nagama boye ta fa dariya ahmad yayi yace to sunanta fa sai a sannan ijram ya tina bai ma tambayi name din ta ba ahmad kuwa ganin yayi shiru ne yasa shi tashi daga wajen dan yasan ikram indai bai baka amsa da farko ba to bazai taba baka ba....
Inaya ce ta shiga amma sai taga dr zubair din baya ciki har ta juyo sai ta jiyo fitowarsa daga toilet juyawa tayi tare da murmushi tace dr dama innar ce ta farko kallonta yayi yaga kayan daya ke jikinta dan kallo daya zaka mata kasan sun mata yawa ok ya bata amsa sai da ya kalli clock din office din sannan yace zauna tare da nuna mata kujera zama tayi shima ya zauna inaya ya ambaci sunanta amsawa tayi sai kuma yace kifadamin meya hadaku da wannan kawar taki shiru tayi da farko kamar bazatayi magana ba sai daga baya ta fara basa labarin yadda abin ya kasance.....👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°

Page 23&24
Ikram yana zaune shi da abokanan ango ganin har karfe 10:40 ne yasa ikram ya fara kiran number zubair kira daya ya dauka tin kafin ikram yayi magana zubair ya fara basa hakuri kayi hakuri dan allah gani nan nasan ai ban late ba ikram yace ai dole ka bani hakuri wai zubair meya tsareka har bakazo da wuri bane zubair ne yace labari ne mai tsawo amma dai gani nan na shigo unguwar da haka zubair ya katse wayar....
Inaya ce da innarta tsaye a kofar gidan da dr zubair ya basu su zauna shiga sukayi gidan ko ina tsaf tsaf inna ce tace kai amma wannan yaro anyi dan albarka amma inaya ba wannan ba yanzu yaza a yi da maganar intisar dariya inaya tayi tace to inna yanxu dai mushiga kiga yadda dr ya gyara mana gidan nan a haka suka shiga har dakin kai bakace gidan bane....
Intisar ce ita da hafsat a tsaye a bakin titi intisar ce ta kalli watch din hannunta ta kalli hafsat tace kinga fa mun kusa makara kafun ta rufe bakinta wani mai napep yazo wucewa tsayar dashi sukai suka shiga sai gidan su amarya....
Zubair ya shigo bakinsa dauke da sallama amsawa sukai cike da farincikin cewa shima dai gashi ya kara so ikram kuwa ko kallansa bai ba zubair ko yasan yayi laifi shisa ma beyi masa magana ba dan yasan yayi masa magana tasa zafi zatayi ahmad ne kalli Zubair yace ga fa mutumin ka alama zubair yayiwa ahmad cewa yayi shiru dariya yayi yana cewa aa fah zubair ne ya matso kusa da shi yace aa ikram yadai ikram ne ya dago wato sai yanzu ka karaso kasan tin karfe nawa ake jiranka rike kunne zubair yayi alamar bada hakuri murmushi ikram yayi shikenan ka wanke kanka yanzu kace min kayi magana da wannan yarinyar ko ahmad ne ya kallesu ya kalli agogo zumbur ya mike tare da furta guys time fa yana wucewa sai a sannan suka tashi ikram ne yace wa zubair ba matsala zuwa anjima mayi maganar kawai to ya bashi amsa sannan suka dau hanyar tafiya unguwar su amarya a can za a daura aure.....
Inaya ce ta fara kokarin tsaftace gidan shara tayi dik da gidan ba dauda tayi wanke wanke su ma kwanikan baifi ka kirgasu ba dan inaya badai tsafta ba sai da tagama sannan ne ta samu tai musu wanki tana gamawa ta dora musu abinci sannan ta tafi daki wajen inna,innarce zaune akan kafet din dayake dakin kallon inaya tayi tace sannu inaya allah ya miki albarka ya baki miji nagari ameen inaya ta amsa inna ce tace ba zaki je bikin zeeyah din bane murmushi tayi wanda yafi kuka ciwo tace inna to dawane kaya zanje kinsan dai bani da kayan sawa kawai dai kibari bayan biki zanje har gida nai mata allah sanya alkhairi shiru inna tayi kawai sai kuma tace hakan ma yayi inaya allah zai saka mana ganin zata tafi zanelcen intisar ne yasa ta tina da maganar dr zubair na cewa a daina barinta tana tinani da sauri tace inna wai ni mai zamu fara ne nasaidawa inna ce tace ea nikinga ma banyi wannan tinanin ba wallahi amma me kiie ganin zamu fara inaya,inaya ce tace inna mufara kosai mana naga ai za a siya ko inna ce tace aa inaya kinga unguwar shiru anya kuwa za a siya inaya ce tace ea mana inna za a siya kinga sai na rinka fitar dashi ko bakin titi ne ko inna ce tace ea hakane amma inaya jarin fa dariya inaya tayi kai inna akwai chanjin da dr ya bar mana sai mu fara dasu ko naam inna tayi da zancen ta da haka inaya ta tafi duba abincinta ta bari sai anjima da yamma sai taje kasuwa ta siyo waken da kayan hadin..... 
Karfe 11 aka daura auren ahmad da zeeyah ahmad nahango sai baza baki yake da kaganshi kaga ango zubair ne ya matsa kusa da ahmad suka gaisa tare da yi masa fatan alkhairi daganan kuma suka dunguma zuwa gidan su amarya suna isa suka fara fitowa daga motar su sai da suka fito sannan suka shiga sai da suka gaisa sannan suka tafi wajen su amarya suna isa zubair yakai idanunsa kan intisar ta bo ikram yayi yace kai ikram kaga wata hadaddiya kau da kai ikram yayi kaga karka dameni nifa nagaji da wannan zancen yammatan naka zubair ne ya kallesa yaja tsaki kai fa kaji matsalarka ikram.....👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°

Page 25&26
Zubair ne yace ikram ka kalleta mana ikram ne ya juyo cike da masifa zubair ka rabu dani mana haba ka dameni kai wai baka da aiki sai san yammata haba kuma dik cikinsu banga wadda ka tsayar zaka aura ba zubair ina rabaka da wannan halin amma kai baka dainawa ko zubair ne yayi shiru sai kuma ya kara kallon ikram yace wallahi yanzu dai nasamu matar aure gud ikram ya furta sai kaje kaji halinta tukun nan zubair ne yace wannan ai ba matsala bane tsaki ikram yaja aikin banza kazo kanawa mutane shashanci kai zubair ba ma wannan ba meya faru da wannan yarinyar da kace min ka tsaya jin bayaninta zubair ne yaja dogon numfashi ya kalli ikram sai yayi murmushi yace labari ne mai rikitarwa bro wai fa kawayene amma karasa taya farat daya shaidan yayi galaba akansu haka ikram ne yace kai naji yanzu dai meye suke da buqata zubair ne yace kawai mayi zancen nan anjima amma ikram ya kaga waccen din tayi ko duka ikram ya kaiwa zubair goce wa yayi yana dariya....
Bayan sallar la'asar inaya ce tafito sanye da riga da zane sai wani cikukuyayyen hijab fitowar ta yayi dai dai da tsayawar Ibrahim a kofar gidan kallonsa tayi murmushi taga yayi mata kallonsa kawai tayi Ibrahim ne ya karaso yana murmushi yace yammata naam kawai inaya ta furta ya naga kamar ranki a bace kodan ba ma wannan ba inaya yanzu ina zaki naga kamar sauri kike eaa aikena akai kaje sai bayan sallar magariba ka dawo tana zuwa nan kawai ta huce kallonta yayi tare da murmushi inaya kenan.....
Zubair ne tsaye da intisar kallonta yayi itama din kallonsa take a ranta tana furta kai amma wannan gayen fa ya hadu zubair ne ya dawo da ita daga duniyar tinanin data tsunduma tare da furta ni sunana zubair ke kuma fa yammata cikin yanga da rangwada tace intisar shiru yayi kamar me tinani sai kawai yayi murmushi gaskia ne intisar so a gaskia ne na kamu da soyayyarki tin ganin farko danai miki idan ba komai dan allah ina sonki ikram ne ya taho wajen dai dai nan hankalin intisar ya sauka akan ikram furtawa tayi tare da furta wow so cute zubair ne ya juya ya kalli mai tahowa ikram ne sanye yake da ash din shadda sai daukar ido take tsayawa yayi kusa da zubair kome ya rada masa oho haka ya wuce yayin da gaba daya intisar hankalinta na kan ikram din zubair ne yayi mata magana kallinsa tayi kawai ta tabe baki tayi kaga malam kayi hakuri amma yanzu wannan nakeso tare da nuna ikram zubair ne yace ke karki fara kusantar wannan tabe baki tayi kaga malam ka rabu da ni.......
Zubair ne yasha gabanta yana furta please intisar ki saurareni dariya tayi tace to ina zuwa kaji ta gefensa ta wuce kawai magana take hey hey ikram daya sa earpiece bai ma san tana yi ba sai da wani ya tabosa sannan ya cire earpiece din mutuminne yace ana maka magana juya yayi tare da furta tnx kallonta yayi tsaf sanye take da atamfa green mai ratsin baki sai bakin takalmi da mayafi dinkin doguwar riga yasha shuwarisky a zuciyar sa ya furta wannan yarinyar ba ita zubair ya nuna min dazu ba kuma ai da ita nagansa yanzu mai take nufi wata zuciyar ce tace dashi ko ma me take nufi tsaya ka saurareta ikram ce tace dashi dama inaso muyi magana amsa ya bata da inajinki dama nace ko zamu matsa gefe ok matsawa yayi dama nace wancan abokinka ne ta nuna zubair dake tsaye amsa ya bata da eaa lafiya dariya tayi kawai wai yace yana sona ne ni kuma gaskiya tin dana dora ido akanka naji wani yarr maganar gaskia itace inasonka kallonta yayi ya kara kallonta sai kuma yayi murmushi ya juya zai tafi shan gabansa tayi tace ya baka bani amsa ba take a wajen ya murtike fuska kamar ba shi yayi dariya ba....👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
27&28
Ikram ne ya kara kallanta yace ke ki dubeni kice kina sona cike da gadara tace ea mana ikram ne yace to ki sani bakya cikin jerin yammata da zan iya soyayya da su ke wacece ma da har zaki dubeni ki ce zaki soyayya da ni kisani banasanki kuma bazan taba sonki ba shashasha wadda batasan darajar kanta ba ke inbanda ke kwakwalwarki ta samu matsala wazai ga mutum yace yanasonsa kinsani ne ko inada mata ko wacce nakeso tsaki yaja ya wuce ya barta a tsaye sai huci take zubair ne ya matso kingani ai gashinan kince kina sonsa ai ya soki ko intisar ce tace wallahi sai na mallakesa zubair ne yace ai sai kibada himma kinji wucewa yayi ya barta a tsaye...
Inaya tsaye a bakin titi zata tsallaka wasu yara ta hango yarane kananu sanye suke da uniform irin na yan makarantarsu inaya ce ta matsa kusa da su tace tsallaka wa zakuyi macen ce tace eaa murmushi tashi to muje na tsallakar da ku kawai ko namijin ne yace ke Ihsan ammy fa tace kar muyiwa kowa magana wadda ya kira da ihsan ce tace to kuma kai bakaga titi muka zo ba inaya ce tai murmushi kama hannuwansu tayi suka tsallaka har suka shigo lungun gidan nasu dai dai wani gida ne taga wata mata a tsaye sanye da abaya black sai hijab milk ihsan tana hangota suka ruga sai da sukaje kusa da ita sannan suka fara dagawa inaya hannu alamun bye murmushi inaya tayi tace wa mahaifiyarsu ina wuni amsawa tayi cike da fara'a tare da yi mata godiya...
Hafsat ce ta juyo ta kalleta tace intisar daddadan labari nagano gidan da su inaya suka koma ok kawai tace mata ganin kamar ranta a bace ne yasa hafsat tace intisar ya dai intisar ce ta kalleta tace wannan dan rainin hankalin ne wai har nabude baki na furta masa kalmar so amma ke kinga wulakancin da yayi min hafsat ce tace to amma kuma ba wannan mai milk din shadda naga ya kiraki ba intisar ce tace ea shi yakirani amma ni kwata kwata baimin ba kawai dan naga dayan nafada masa ina sonsa shine zai gayan ba dadi bai sanni ba ne wallahi hafsat ce tace aa intisar kamar ya kince fa kina sonsa intisar ce to dan nace inasonsa sai yayi min haka tsaki taja sannan ta nufi wajen amarya da ango tana muau liki kallo daya zaka mata kasan fuskar nan ba walwala...
Ikram ne ya janyo hannun zubair yadawo dashi yana facing sa kallonsa yayi tsaf yace zubair karka kara hadani da sauran yammatanka akan me dan naje maka da magana kuma ace ina baro wajen wannan yarinyar mai kama da muciya ta biyoni wani tsigi tsigi kasani fa banaso zubair ne yace haba ikram ni bance kamin snatching ba sai kai yarinyar nariga na furta mata so amma kana zuwa ta wani biyoka fa ikram ne ya tabe baki dama to ba sanka take yanzu dai muje ka rakani kafin 7 mudawo saboda nasan lokacin za a dau amarya ko eaa zubair yace mota suka shiga yajata sukabar unguwar yayin da ikram sai mita yakewa zubair....
Intisar ce ta dawo kusa da hafsat,hafsa ce tace nifa intisar banga wannan yarinyar ba inaya kinga batazo ba intisar ce tace yo dama taya zatazo ke sai da fa nakone dakinta tsaf to dama kayan nawaye ni na siya nadinka mata dan haka tana marina umma tasa aka kone dakin ta kafin aka ruguje gidan ni bansan ma wane mai tsautsan ne ba ya basu gida hafsat ce tai murmushi tace gaskia shisa fa kike birgeni intisar bakya barin kota kwana tafawa sukai sai intisar tace yanzu dai gobe kishirya muje gidan nasu dan naje naga wannan tsohuwar ya ta koma...
Ikram bai tsaya ko ina ba sai unguwar su inaya suna isa ana kiran sallar magariba a wani massalaci suka tsaya sai da suka idar da sallah sannan ikram ya dubi zubair yace kasani sai dai kai mana jagora zuwa kofar gidan ko dafatan dai ba nisa zubair ne yayi dariya yace kai fa mutumina nagane ka bakasan tafiyar kafa kwata kwata to ba nisa can gidan ne ya nuna masa wani gida yana kallon arewa gidan suka nufa suka tsaya a kofar gidan sallama suke tsakar gidan ba kowa inaya tana sallah ita kuma innarta tana bandaki sai da inaya ta idar da sallah sannan ta tashi lekawa tayi kasancewar garin da duhu dr zubair ta gani murmushi tayi tare da furta dr kashigo mana to gani nan komawa tayi shi kuma yakalli ikram yace zaka shiga ne girgiza masa kai yayi alamar aa ok ya furta shi kuma ya shige ya barshi a jikin daben kofar gidan....👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
29&30

Kafin ya shugo inaya har ta shimfida masa tabarma ita kuma inna tana zaune akan kujera ta katako dr ne ya zauna tare da gai da inna gaisawa sukayi tana ta masa godiya akan abinda ya musu sosa kai yayi yace to inna ai yiwa kaine ba komai wallahi inna ce tace ai a zamanin nan ba kowa bane yake taimakon talaka ba dan nan shi dai shiru yayi inaya ce ta ajiye masa ruwa a kofi sai plate din abinci sannan suka gaisa dashi cike da fara'a ya amsa mata itama godiya take masa shi abinma mamaki ya fara bawa zubair wannan godiya da adduoi da suke jero wa haka ruwan yasha kadan inaya ce tace dr kaci abincin mana dariya yayi yace aa inaya wataran idan nadawo na ci yanzu fa sauri muke bakiga ni da wani ba inna ce tace aa shikuma bai shigoba zubair ne yace aa dama inna muna sauri shikenan nan ai zubair ne ya kalli inaya yace biyoni ki amshi wani sako inna ce tace aa zubair kabarshi hakan ma dakayi mana allah ya biya ka dan nan allah yasa a mizani ameen ya amsa sannan yace haba inna siyayyar fa nariga danayi kuma inna yaza ai haka ba yanda inna batayi ba amma yace aa dan haka dole suka hakura tashi yayi,yayiwa inna sai da safe sannan ya fito inaya ce ke binsa a baya unguwar ya kalla yace amma inaya wannan unguwa taku da dahu take murmushi tayi tace ea dr dama haka unguwar take ai amma kuma ai tana da dadin zama shidai kawai murmushi yayi ya juya ta bisa kallon inda ya bar ikram yayi amma yaga wayam sai da suka fito ya hangosa kusa da motar su tafiya yayi suna zuwa inaya ce ta gaida ikram shiru yayi yana tina inda yasan wannan muryar sai da zubair ya taba shi sannan yace lafiya lau ykike alhamdulillah tace kawai zubair ne ya boot ya fito da katuwar leda ya mika mata kallonsa tayi haba dr wannan kayan sunyi yawa wallahi na amsa inna ta sai ta min fada murmushi zubair yayi yace iya fada ai nadauka har da duka dariya tayi kawai wata mota ce ta taho ta haske su ikram idanunsa akan inaya take ya furta kai dama kece itama din kallonsa tayi tace aa yallabai wallahi ni ce zubair kuwa ya zama dan kallo a wajen nan fa ikram ya hau zuba shi zubair abin ma mamaki yake basa yanzu ace ikram ne yake wa mace wannan surutun lalle inaya taci sa'a ganin sun maidashi dan kallo ne yasa ya kalli inaya yace ki wuce mana kin bar inna ita kadai to ta bashi amsa sai da safe tayi musu sannan ta wuce yayin da ikram ya bita da kallo kawai zubair ne ya tabashi yace wai kai a ina kasanta ne ma....
Tafiya suke kowa yayi shiru akwai saken saken da kowannen su yake zubair mamaki yake yanda akai har ikram yasan inaya ikram mamaki yake kar dai ace itace yarinyar da ya ke taimaka musu zubair ne yayi karfin halin fadar ikram dama kasan ta ne kayataccen murmushi yasaki shikuwa zubair yasaki baki yana kallonsa amsa ya basa aa na taba kadeta ne a lokacin ina sauri zanzo wajenka to shine bama taji wani ciwo ba daganan dai muka saba kace inaya sunanta ko amsa ya basa da eaa yaci gaba da driving dinsa...
Direct gidan su amarya suka nufa tin a kofar layin sukaga motocin daukar amarya wayar ikram ce tai kara dubawa yayi yaga an rubuta ahmad dagawa yayi ikram wai yadai naga fa har yanzu shiru ikram ne ya mikawa zubair,zubair ne yace kaganmu mun iso ma yanzu haka mune moyar karshe ok ahmad ya katse shi kadai a tsaye yana mamakin halin ikram na rashin yin magana ya kirasa amma yabawa zubair can kuma yayi murmushi yace kai allah ya kyauta dai ikram ne ya kalli Zubair yace amma dr badai mata zaka dura mana a cikin wannan motar ba kafin ya rufe bakinsa intisar ce da hafsa sai wasu kawayensu biyu sunyi knocking wajen zaman zubair yana budewa ya kalli intisar yana murmushi itakam hankalinta na kan ikram bude mana mu shiga ta fada tana kallon ikram zubair ne yace ok tare da maida glass din ya rufe ikram ne yace ok kaje nikam kara na sauka nabi su ahmad zaka zo ka dauki wannan mata haka wayarsa ya dauka kawai ya fito har yayi nisa intisar ta bisa cak ya tsaya ganin ta rike masa hannu tana turo baki yakuna fuska yayi yaja tsaki wasu shahararrun maruka 2 ya bata a kowanne kunci na fuskarta sakinsa tayi kallonta ya kuma yi ke baki san darajar mace ba ne ko me kizama mace mai tarbiya mana ko angaya miki ni abokin wasan ki ne har zaki rike min hannu ke ya isheki ma meye hadina dake wallahi sai na fasa miki baki shegiya ai ni ba abokin ashararancinki bane yar iska kuma ki koma makaranta kinji dan naga ilimin addini bai isheki ba juyawa yayi fuu sai da yayi kamar taku 3 sannan cikin kuka intisar ta furta wallahi zaka sani badai ni ka wulakanta ba zan maka abinda baka taba zato ba juyowa yayi tare da murmushi fatan nasara allah ya baki sa'a kinji....👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
31&32
Inaya ce dauke da leda ta shiga cikin gidan tana a shiga ta tarar da inna a zaune kan tabarmar da aka shimfidawa dr zama ita ma tayi kusa da ita inna ce tace inaya ina kika tsaya haka ne murmushi tayi tace innata bakomai pah dama kawai motar tasa ce tadanyi nisa da gida tinda kinga tana akan titi suka tsaya to shikenan inaya yanzu wannan ledar kuma waya baki dariya tayi kawai inna sai da nace bazan amsoba dr yace sai na amsa sai dai idan nadawo ki dakeni haka yace murmushi inna tayi yayin da tayi ta kwarara masa addua inaya na amsawa da ameen bude ledar inaya tayi cije da murmushi katon kwali ne a sama an rubuta cosmetic cike da zumudi ta bude kayan kwalliya ne a cikin wani dan abu gasu nan birjik ajiyewa tayi ta zaro kayan masha allah kayan sawa ne irin dogayen rigunan nan 2 sai abaya itama 2 sai atamfa kuma 1 sai wani hijabs 2 da takalmi 1 inaya murna kawai take tana nunawa inna itama sannan daga baya ta tashi ta nufi dayan dakin ita da innar.......
An kai amarya gidan ta lafiya lou kowa fuskarshi da farin ciki idan ka cire intisar data sha maruka 2 hafsat data lura da ita yasa tace intisar ki saki ranki mana kinji tsaki taja sannan tace wallahi sai nayi masa abinda yafi na inaya zai gane koni wacece hafsat ce ta rike baki aa intisar ko ba komai inaya macece wannan fa namiji ne dariya tayi ke dalla bakisan kaidin mata bane sai na tarwatsa rayuwar sa ni intisar da haka dai suka tsaya sai wajen 11 abokan ango suka zo su zubair ne a gaba sai hayaniya suke shikuwa ikram yana baya ba abinda ya ce musu suna shiga ya hango intisar tsaki yaja wannan dai inaga mayyace haba zama yayi can nesa dasu sai da aka gama siyan baki sannan kowa ya fara watsewa ikram ne ya fara yi musu sallama sai zubair ya tashi tare da fatan alkhairi da kuma zuri'a dayyiba ikram na mota zubair ya shigo yana dariya har zai mai magana ya fasa tada mota yayi intisar ya hango wani kakkauran tsaki yaja kana kallon idanunsa kasan ba mutunci yaja motar ya bar wajen......
Kwance take akan gadonta tayi shiru sanye take da kayan bacci irin riga da wandon nan rufe idanunta tayi sai kuma ta bude su tarr tashi zaune tayi ta janyo wayarta karfe 12:00 dan karamin tsaki taja ta furta wai meye hakan dik wannan marukan dana sha meye sa zuciyata take makale dashi ta tambayi kanta sai kuma tace kuma gashi ba sona yake ba ni intisar ya zanyi da soyayyarsa ganin fa dagaske baccin ba zuwa zai ba yasata mikewa ta janyo wata drawer magani ta dauka tasha ko 10min ba ai ba bacci ya dauketa....
Washe gari tin asuba inaya ta tashi sai wajen larfe 6:30 ta fito kai markade tayi sa'a ba layi har ta dawo ta hada wuta inna tana jinta sai a lokacin itama ta fito inna ce ta karbi sakin kosan ita kuma inaya ta dawo wajen zubawa inayar ta kalli inna tace inna kinga ma kadan na debo waken 2 na raba sa innace tace ea hakan ma yayi inaya ai kinga farkon yi ne eaa inaya ta bata amsa har sai da aka kusa gamawa sannan yan makotansu suka fara zaryar zuwa siya dik da haka bai kareba ganin bai kare bane yasa ta juyesa a bokiti ta fito bakin titi ta zauna tana saidawa a haka har ya kare ta taho gida....
Ikram kwance akan gado idanunsa a bude sanye yake da jallabiya blue fuskarsa dauke da murmushi ya furta inayah sai kuma yayi shiru tashi zaune yayi to kenan wannan itace wadda nake taimakawa a dalilin zubair sai kuma yayi murmushi amma fa labarin nan nasu da rikitarwa amma zan je naji labarin a bakinta dan dik abinda zubair yake fadan jinsa kawai nake kiran daya shigo ne yasa shi kallon wayar MyCwet💕 aka rubuta da dan murmushi ya daga yana aa mycweet yau kin makara wajen tashina wadda aka kira ce cikin sanyin murya tace to naji dai my bro wani wai my cweet so kake budurwarka ta jini ko tasa a kulleki kodan kuma fa my bro bashi da budurwa murmushi ya saki yace kuma dai kinba kanki amsa itama dariya tayi tace my bro dama uncle ne yake nemanka yace nakiraka kazo yau zakuyi magana dashi to ya bata amsa anjima zanzo to bro bye sai kazo da haka ya katse wayar yayi lamo kallo daya zakayi masa kaga yana cikin tinani can kuma ya mike tsaye ya shige toilet....
Inaya tana dawowa wanka tayi ta dauki wannan abayar da zubair ya kawo mata jiya ta saka maron color tayi matukar yi mata kyau hijab din ta janyo tasaka ta fito har gaban mahaifiyarta taje tace to inna ni zan tafi makaranta inna ce tace to inaya haka zaki ba littafi dan murmushi tayi eaa inna idan naje zan ara wajen ilham to inaya sai kin dawo ki kula kinji allah ya tsare ya baki abinda kikaje nema ameen ta amsa ta fito tai hanyar makarantar....👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
33&34
Ikram ne ya fito sanye da wata dakakkiyar shadda sky-blue kai da kaga dinkin kasan ansha naira mukullin mota ya dauka ya nufi harabar gidan mota ya dauka wata black sannan yayi horn gateman ne ya bude masa gidan asa kai ya fice....
Inaya tana zuwa makaranta ajinsu ta nufa tana shiga kawai sai ihunsu taji suna kuda wajen kwadayi akan mutu amma batayi musu magana ba ilham ce tai musu magana wai ku meyasa kuke haka haba dan allah wannan ba dacewa bace ba inaya kuwa shuru tayi kawai ta zauna kusa da ilham suna gaisawa malam ne ya shigo ajin sai da ya kalli inaya sannan ya kau da kai gefe aka fara karatu.....
Hafsat ce suke gaisawa da umma da murmushi ta amsa tana aa su hafsat ansha biki kinga ke harkin fi kawarta ki itafa ko tashi batayi ba balle tai shirin makarantar amma ina zuwa bara na taso miki ita murmushi hafsat tayi tace to umma ce tsaye akan intisar tana tashinta da kyar ta motsa umma ce tace ke ki tashi ki shirin makaranta ga hafsat can ta biyo miki firgigit ta tashi zaune tana raba ido tashi tai toilet din dakin ta nufa tai wanka ta fito hafsat na zaune suna hira da umma sai ga intisar ta fito break tayi suka dau hanyar makaranta intisar na shirya muguntar da zatayiwa inaya hafsat na zugata.....
Karatu ake a lokacin malamin har ya fita sai kuma ya dawo kallonsu yayi yaxe inaya muktar amsawa tayi sai yace ki sameni a office to tace ta tashi ta bishi su intisar ne suka shigo ajin ita da hafsat inda inaya ta tashi nan intisar ta zauna ilham ce tace kai intisar wajen fa inaya ne kallon banza ta watsa mata and so what dan wajenta ne ke banason iskancin banza mana ilham kuwa kuluwa tayi ta mike tare xa fadin ke karki rainamin hankali mana ni fa ba inaya bace ni zaki na gayawa magana idan kudi kike takama dashi kinsan dai ubana ya taka ubanki ko dan be careful banason shirme ganin ta bude mata wuta yasa intisar mike wa tana dariya ke ma fa wasa nakemiki haba ilham a lokacin inaya ta shigo ajin kallon wajen zamanta tayi taga intisar a tsaye batayi mata magana ba kawai ta nemi wani wajen ta zauna tayi shiru malam ne ya shigo yace kowa ya dakko kawa'idinsa kowa ya dakko banda inaya datayi shiru shima kuma bai bi ta kanta ba......
Ikram ne zaune akan kujerar dakin gefe daya kuma wata mai kama dashi ce ba ta inda ta baro sa kana kallonta kasan tana da jibi da shi murmushi tayi tace my bro nifa nagama secondary amma dai zaka kaini poland din ko zaro ido ikram yayi haba in'am poland pa aa karatunki ya tsaya iya kasarnan kinji dan turo baki tayi ta kallesa nidai nidai my broz sallamar wani dattijo ne kai dagani kasan boko ta zauna anan ya sata mikewa tare da fadin my inkun gama zanzo mukarasa ta ficewarta....
Tsohonne ya numfasa ya kalli ikram yace ikram ya kamata fa kazo ka karbi dukiyarku kaci gaba da kulawa da ita kaga yanzu a kalla akwai campanies har 5 wanda ba wani tsayayyen manager da zamuce muna dashi kazo sai ka ci gaba da kula wa dasu ikram yana kasa yanajin bayani dattijon can kuma yace baba shikenan yanda kace haka za ayi zan karba sauran kuma insha allah zamu saka muna neman ma'aikata kaga daganan sai mu tantance shikenan Muhammad allah yayi maka albarka amma ya kamata ka fito da matar aure dan murmushi yayi yace to insha allah baba babanne ya kallesa yace ai dama kullun haka kake cewa yawwa ya maganar karatun in'am wai naji tana poland zata karka sake ka biye mata nadai fadamaka dan murmushi yayi yace dama baba bazan biye mata amma kuma ina neman alfarma a wajenka shikenan inajinka menene ikram ne ya gyara zama ya fara zubawa baba bayani....
Tafiya inaya take yayin da hafsat da ikram ke binta a baya Ibrahim ne ya fito daga mota ya tareta sai da ya kalleta yace inaya harkin dawo murmushi tayi eaa wallahi Ibrahim ya gida ya aiki amsawa yayi alhamdulillah anjima idan kina free zanzo kinji shikenan sai kazo cewar inaya ta kara gaba dik abinda akeyi akan idon su hafsa intisar ce taja hannun hafsat suka matsa kusa da shi a lokacin har ya shiga mota intisar ce tai masa knocking daga glass din yayi ya kallesu tare da furta lafiya dai fari hafsat tayi tace munaso muyi magana dakai ne akan inaya ok fitowa yayi ya tsaya kawai intisar ce tace naganku da inaya lafiya dai ko kallonta yayi yace budurwa tace kallon juna hafsat da intisar sukai ok bara mufada maka wani sirri wanda baku sani ba cewar hafsat intisar ce ta karbe kasan dai waccen yarinyar bakuwa ce ko to kasani yar tasha ce ko ma nace maka yar bariki ta zubar da ciki yafi sau 10 kuma yanzu haka tana dauke da cutar kanjamau ko nace maka HIV kai ko ubanta ba'a sani ba bare dangin ubanta zaro ido Ibrahim yayi yace to ke taya akai kikasani dan murmushi tayi tace karkai mamaki saboda nidin kawata ce ita saboda wannan halin ne yasa muka rabu da ita kaji dalili hafsat zo mu tafi jan hannun hafsat tayi suka fice..........
Ikram indai wannan ce matsalar bakomai insha allah zan shirya muje gidan amma sai zuwa asabar dan ranar ne kadai nake da tyme shima kuma daga karfe karfe 5 ne na yamma dan haka sai muje ko da magariba ne to baba shikenan alah ya kaimu nagode sosai dattijon ne ya kallesa yawwa ikram allah yayi maka albarka tabbas ka biyo halin iyayenka allah ya bada lada Ameen ikram ya amsa shikuma baba ya tashi yana fita yayi dialing number in'am......👩‍❤️‍💋‍👩💕🖤KAWANCEN MU💕🖤👩‍❤️‍💋‍👩
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     🌷AUNTYNMU🌷

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
35&36
WANENE MUHAMMAD IKRAM
Alhaji muhammad Saleh asalin sunan mahaifin ikram dan cikin garin katsina kowa nashi yana garin katsina mahaifinsa alh saleh wato kaka ga ikram ya kasance malami ne babba a cikin garin yana da yara 5 dika maza akwai Aliyu,Usman,Salisu,Muhammad,Abubakar karaminsu kenan ya kadance yana da mata biyu daya Maijidda daya kuma saratu mai jidda mace ce mai hakuri akan komai sabanin saratu masifaffiya ce dik da cewa ita ce amarya ita saratutana da yara 2 salisu da kuma abubakar sai maijidda mai yara 3 usman aliyu muhammad tin tasowarsu sun taso cikin ilimi da sanin ya kamata sannan basu da jan fada sabanin yaran saratu da kullun sai ankawi kararsu malam tin yana damuwa har ya daina idan yayi musu fada sai tayi fishi ta tashi ta bar masa wajen sai idan yazo dakinta sai ta rinka sakin bakaken maganganu ba abinda take gani sai yaran maijidda ace warta su maza ne koba komai gadonsu sai yafi nasu yawa da wannan dalilin ta tsanesu bata kaunar ganinsu a haka dai ske rayuwa da dadi ba dadi.....
Wata rana sun dawo daga makaranta a lokacin malam yana masalaci ita kuma maijidda bata nan taje gidansu su usman ne suka shigo suna dariya sun dawo daga makaranta sarstu tana ganinsu tace maza ku ajiye jakunkunan ku ku debo min ruwa maza kallon kallo suka farayiwa juna sun san dai ba'a sasu dibar ruwa aliyu ne ya kallesu ya kalleta yace wallahi bazan debo ba ba malam yace kar wanda ya kara gani zai debo ruwa ba saratu tashi tai ta sameshi tai ta dukansa sauran sukazo cetansa da kyar ta kyalesa koda malam yazo sai ta futittike tace ai aliyu ne ya zageta dole suka hakura.....
Bayan sati 2 Usman ne da maijidda suna yiwa saro sallama akan su fa zasuje kauye sai sun dawo kuma da saratu kamar bazata tanka ba sai kuma tace to sai kun dawo suna gama sallama ta dawo dakinta tare da furta allah yasa ki hadu da ajalinki ke da bakyajin haushi tin tafiyar maijidda saro ta samu yan aiki dan tadaina barinsu suna zuwa makaranta indai malam yayi fitar sassafe dik da wani abun aliyu bayayi sai dai Muhammad yayi.....
Kwanan maijidda 3 a hanyarsu ta dawowa suka hatsari kuma suka mutu ita da danta usman bayan sadaqar bakwai nan fa saratu ta fara jaraba akan dole su Muhammad da ali su koma shagon kofar gida saboda wai dakinta yayi mata kadan gasu abubakar malam ma ya yadda da shawarar ta ta haka aka mai dasu waje bayan wani lokaci Muhammad ya gama karatun secondary sai kuma ya fara zuwa kasuwa yana ci gaba kuma da kulawa da kanensa aliyu dik da idan suka shiga tana nuna musu su fita.....
Bayan shekara 2 Muhammad natafiya kasuwa kuma alhamdulillah kasuwa tana kyau dan yanzu sun daina cin abincin gidan sai dai Muhammad ya siyo musu bayan aliyu yayi graduation ya nuna yana son ya rika zuwa kasuwa amma Muhammad furr ya hana akan shi yafiso ya yi jamb yaci gaba da karatunsa saboda shi ya samu ya yi ilimin haka aliyu ya hakura yana jiran lokacin ta bayan wasu watanni kwatsam suka tashi da mutuwar mahaifinsu malam saleh tabbas sunyi rashi kamar yadda suka rasa mahaifiyarsu....
Saratu bayan sadaqar arba'in kwance take akan tabarma gefe daya kuma radion ta ne tana ji aliyu ne ya shigo ya tsugunna yana gaishe ta tsaki taja kai ni rabu dani mana salisu ne yayi sallama aliyu ne ya gaishe shi amsawa yayi cike da murmushi a fuskarsa saratu kuwa tabe baki tayi tai banza dasu....bayan shekara 5 komai ya chanja aliyu ya gama degree din sa a bangaren business Muhammad kuma yana dan zama ana koya masa waani dik da ya samu wata makaranta ta yaki da jahilci yana zuwa da daddare kullun banda weekend to shima ya samu kasuwanci suke yayin da suka ma tashi daga garin funtua anan allah ya hada sa da wata yarinya mai suna Nafisa har dai allah yayi akayi auren ta da Muhammad bayan wata tara suka haifi yaro namiji kyakkyawa wanda aka sa masa suna MUHAMMAD IKRAM arziki a wajen Muhammad sai abinda yayi gaba bayan sunan aliyu ne zaune shi da dan uwansa kallonsa yayi yace yaya mai zai hana mu bude company shiru Muhammad yayi yace amma tayaya aliyu yayi murmushi yace kawai ka barmin komai yaya shikenan ya furta....
Bayan shekara 7 da haihuwar ikram sannan allah ya kara bata ciki shikuma yanzu Muhammad yanzu suna da company daya wa dan a kalla zasuyi 5 dik da hudu na Muhammad ne bayan wata tara da watarana nafisa ta tashi da ciwon nakuda haka aka tafi asibiti da kyar ta haifeta ita kuma anan allah ya dauki ranta anan aka mayar da sunan mahaifiyar ta nafisa suna mata lakabi da in'am Muhammad yayi bakin ciki kwarai dikda aliyu na kwantar masa da hankali amma sam shi sai dai daga baya ya hakura haka suka taso suna rayuwa har shima Muhammad allah ya karbi abinsa kar kazo kaga bakin ciki wajen aliyu har susuce wa ya fara sai da kyar aka samu ya dawo dai dai bayan mutuwar sa ne shima sai ya yanke shawarar aure kuma haka aka daura masa aure shi da wata mai suna asiya daga nan ya dauketa sai garin malumfashi asiya ta kula da su ikram tamkar yaranta amma ita allah bai bata haihuwa har ita ma tayi accident a hanyar ta ta zuwa funtua allah ya karbi abarsa wannan kenan......
ALLAH KAJI KAN 'YAN UWANMU WADANDA SUKA RASU ALLAH YA KYAUTATA TAMU MUMA YASA MUCIKA DA IMANI....AMEEEN...KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
37&38
In'am ta fito yawwa my broz yanzu ya zancen mu dan murmushi yayi yace ok oyah ki shirya jibi zamuje unguwa kwana 2 zamuyi kawai mudawo da murmushi a fuskarta dan tasan inda zasu shikenan yaya allah ya kaimu ameen ya amsa yace gaba da danna wayarsa ita kuma tana masa surutu katseta yayi jeki kawo min abinci....
Intisar ce ta duba ta kalli hafsat tace wallahi narasa yadda zan bullo wa wanann alamarin gaba daya dik tozarcin da yayi min a cikin mutane na kasa mantawa dashi hafsat wallahi sonsa ruruwa kawai yake a cikin zuciyata hafsat ce ta kalleta sai kuma tace amma kinsan mene aa sai kin fada cewar intisar yakamata fa mu nemi numbersa dan ki huce takaici ko yammata intisar ce tace how amma fa kinsan mutuminne hafsat ce ta katseta kinjiki ni dadina dake sare wa wallahi to yanzu dai kawo kiji kunne ta rada mata wani abu da ban jiyoba sai kuma sukai dariya tare da tafawa suna murmushi su dukansu....
In'am ce dauke da katon tray tana shigowa a kwance ta gansa yana danna waya kallo daya tayi masa tasan game yake yana ganin shigowarta ya tashi zaune tray din ta ajiye sannan ta bude wani haddadden dambu ne dayaji kayan hadi ga hanta sai wani kamshi ne ke tashi dana kasa tantance sa zuba masa tayi a plate tare da dora spoon ta ajiye a gabansa jarkar exotic ta bude ta tsiyaya masa sannan ta zauna tace my broz nima nai game din daga mata kawai kai yayi ya matsa ya fara cin abincinsa.....
Inaya da sallama ta shigo gida ganin inna na tsintar shinkafa yasa ta zama ta zauna tana tayata suna hira jefi jefi har da suka gama tsintar shinkafar dai dai nan akai kiran sallar azahar inaya ce ta tashi tai sallah sanann ta dawo kan girkin nata ita kuwa tana can dakinta tana wuridinta inaya sai da ta gama sannan ta juye ta zubo musu a faranti ita da innarta zama sukai sunaci inna ce ta kalli inaya tace yawwa ni dama nace zan aikeki anjima idan allah ya kaimu to inna inaya ta bada amsar cikin murmushi inna ce tace inaya wai shekarunki nawane shiru tayi sai kuma inna tace inaya ya kamata kiyi karatun ta nutsu tinda karatun bai samu ba sai ki fitar da miji kiyi aure kinji dan turo baki tayi ai zanyi inna amma inaso muje dangin mahaifina nagansu kinji dimmm inna tayi tare da kallonta tace shikenan zamuje insha allah......
Mota yake yana driving daya hannun dauke da waya a kunne zubair kana ina abinda ya ambata kenan ok ganin nan kawai naji yace ya karya akalar motar zuwa gidansu zubair dake nan malumfashi kusa da asibitin da yake yana isa horn yayi gateman ne ya bude masa mota ya sako hancin motarsa cikin gidan..
Zaune ikram yake akan sofar falon zubair ne ya fito daga toilet kallonsa yayi ya kau da kai ikram ne ya kallesa please zubair inaso muje gidan su inaya kaji kallonsa yayi yace akan me kuma ikram ne ya dubesa kawai inaso muje ne na ganta kaji zubair ne a zuciyar sa yana mamakin abokin nasa akan wannnan hali nasa wai yau shine yake son zuwa wajen wata mace zubair a fili furtawa yayi to kai kaje kai kadai mana ikram ne ya kallesa ok kace kawai bazaka ba shikenan nagode tashi yayi ya dauki keys din sa yasa kafa ya fice....
Zubair ne ya bisa da sauri a lokacin har ikram ya shiga mota yana kokarin ta dawa zubair ne yayi maza ya shiga kallonsa ikram yayi yace kai kuma mai ya kawo ka nan kai da kace bazaka ba,Zubair ne yace sorry yallabai aimin afuwa ikram tada mota yayi ya huce....
Inaya wanke wanke take jin sallamar yaro yasata dagowa kallon yaron tayi shi kuma ya gaishe da ita sannan ya ce ana sallama da inaya ne inna ce tace to je kace tana zuwa toh yace ya fito inna ce ta kalleta tace maza ajiye wanke wanke ki tashi kije kiga mai sallama da ke kinji kai inna kibari nakarasa cewar inaya,inna ce tace ungo nan zaki tashi ko sai nazo kanki,ba yanda ta iya taashi tayi tana jan mayafin ta tana fita....
Ikram suna shanyo kwana suka ga wani a tsaye a kofar gidan su inaya ikram ne yayi parking yace wa zubair waccen kuma fa zubair ne yace ina zan sani naga tare da kai muka zo ko, Ikram ne ya fito dai dai lokacin da inaya ta fito daga gidan nasu,tsaye take tana dan murmushi kallonta Ibrahim yayi yana zare ido Gaida shi tayi ya dakatar da ita tare da fadin ke dallah karki yaudare ni, dama haka kike haka halinki yake bansani ba amma wallahi kin bani kunya matuka inaya ce tace to yanzu ni mai nai maka nadauka tare muka rabu da kai dazun nan ko ba haka ba,tsaki Ibrahim ya ja aikin banza wallahi inaya nayi nadamar saninki domin saninki bai amfaneni da komai ba natsane ki,inaya dik wannan maganar da yake kawai ta tsaya tana kallonsa cikin karaji ta furta ya isheka Ibrahim akan me zaka zo har kofar gidan mu kana gaya min wannnan maganar ya isheka katse ta ibrahim yayi yace hey stop 'yar bariki kawai 'yar tasha wadda batasan me take ba take a wajen inaya ta daskare hawayen data ke kokarin boyewa ne suka zubo shikuma ya juya ya barta anan tsaye dik wannan chakwakiyar akan idanun ikram akai....KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
39&40
Inaya tsugunna wa tayi a wajen tana kuka bilhakki saboda abinda ibrahim yayi mata cikin kuka take furta menai masa menai wannan wace irin rayuwa ce da babu farin ciki a cikin ya allah wani sabon kukan ta kara fashewa dashi intisar kin cuceni wallahi bazan taba yafe miki ba na dauke ki a matsayin kawa amma ke ga yadda kika dauki kawancen mu intisar kukan da takeyi ne yasa ikram kasa karasawa kusa da ita sai da tayi mai isarta sannan ta tashi ta goge hawayen ta dik abin nan akan kunen ikram da idanunsa juya wa tayi dai dai nan ikram ya juya yana kallon mota gudun karta barsa sai da yaga shigarta sannan ya shiga mota zubair ne ya kallesa yace yace badai ka fasa shiga ba tabe baki yayi yace ea kawu ne ke kira na kawai ma dawo wani lokacin,ko zuwa nan da gobe ne in allah ya kaimu,Allah ya kaimu zubair ya ce ikram yaja mota suka bar unguwar fuskan nan ba wata walwala a cikinta a sai tin hospital ya ajiye zubair sannan shikuma ya wuce zuwa gida dik da yamma tayi....
Yana shiga parking yayi yanajin gateman yana mai sannu da dawowa amma banza yayi masa yaki kulasa,Direct Bedroom ya nufa ya fada kan gadon daya ke dakin tare da sauke nauyayyiyar ajiyar zuciya,Waye shi har da zai sata kuka kowaye shi dole na lalubosa dan bazan juri zubar hawaye daga idanunta ba shi kadai yake magana daga bisani kuma ya dau wayarsa ya fara dialing..
Intisar da hafsat tsaye a bakin asibitin da dr zubair yake aiki shiga suka fara yi har sai da sukayi tambaya sannan aka nuna musu office din sa shiga sukayi ba wani knocking,dago kai yayi ya kallesu sai kuma yayi murmushi,h afsat ce tace kiga mayen mata a haka zamu samu muyi amfani da damarmu murmushi suka saki a tare ku zauna cewar zubair zama sukayi intisar ce ta gaishe shi ya amsa mata sai kuma tace masa ya saurayina dan murmushi yayi yace auuh wai ikram eaa ta bashi amsa yana nan kawai yace mata,Daukar wayarsa yayi yana dannawa intisar ce tace kuma ko ruwa baza a kawo mana ba tashi yayi tare da fadin sorry fridge din dake gefe ya bude amma wayam ba ruwa dama addua da hafsat keyi akan a rasa ruwa haka kuwa akayi kallonsu yayi yace ina zuwa ko fita yayi zuwa bakin kofar a wannan lokacin hafsat tai saurin daukar wayar tana checking number amma wayam babu ita tahowa yayi dai dai nan ta ajiye wayar shikuma ya zauna yana kallonsu yana murmushi....
Fitowa yayi daga bedroom din wani bakin mutm ne dogo yana sanye da black clothes yana zaune yana hango ikram ya mike yallabai gashi ok shikenan zauna ko zama yayi sannan suka gaisa da wani mutum,mutuminne yace yallabai idan ka shirya mun shirya ok Shikenan fara ikram ya bashi amsa yana mai gyara zama fuskar nan a hade ba alamun dariya....
Inaya tana shiga gida tai wajen wanke wankenta inna bata ce mata kala ba itama bataiwa inna zancen ba har tagama ta kimtsa sannan tace yawwa inna ni zan tafi kasuwar kar yamma ta karasa yi ko shikenan inaya ki kula fafin kaka touh ta amsa ta fito tai hanyar kasuwar tana tinanin tozarcin da ibrahim yayi mata....
Intisar ce ta tashi to mu zamu tafi dama munzo dubiya ne shisa muka biyo mu gaisa shikenan to yammata nagode fadin zubair,intisar ce tace touh hafsat ce ta mika masa waya dan allah yallabai sakamin number abokinka kaji murmushi yayi yace wanne daga ciki ikram mana ta bashi amsa intisar ce ta kalleta sai kuma tace nikuma kasaka min number ka mu ringa waya ko,ok ya furta tare da amsa ya saka musu har da rakasu suna fita suka sa dariya hafsat ce tace wallahi ya fada intisar dariya itama tayi tace da angaya masa mudin na wasane,yanzu ma ya fara gani wallahi...
Takardar ya mika masa karba ikram yayi yace ok nagode Shaik ka sallame sa ok sir sai da ya rakashi zuwa kofar falon sannan ya dawo ya zauna ikram ne ya bude mika masa takardar yace ka nemomin wannan mutumin nan da 24hour kacal karbar takardar yayi ya kallesa ok sir yadda kace har ya juya ikram yace banason kuma waste time shaik ok shikenan sir thank you ficewa yayi ikram kuma na zaune akan kujerar...KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
41&42
Ikram ne ya kalli wayar gefensa data ke ruri ganin sunan jiki yasa shi dagawa yana murmushi,tare da furta my cweet baby,ok kinsan me za ai mubari sai nan da kwana 2 tafiyar saboda jibi ma zamuje unguwa da kawu,banji again me akace ba sai cewa yayi yauwa cweet ki kula idan da matsala ki fadamin kinji bye,ajiye wayar yayi sai kuma yayi murmushi ya tashi da niyyar tafiya dakin wayarsa ce tai haske ganin number ba suna ne yasashi bai daga ba ya huce tare da daukar wayarsa ya shige dakinsa....
Intisar tsaki taja sannan tace lallai ma kaga dan rainin hankali kenan bazaka daga ba hafsat ce tace kinga nidai yanzu zan tafi gida dik yadda kukayi mayi magana gobe kinga magariba ta karato,shikenan intisar tace sai goben ko wucewa tayi itama ta wuce tana murnar samun nasarar number masoyinta da take ji da shi.....
Inaya tana shigowa ana kiran sallar magariba,da sallama ta shigo ta ajiye kayan sannan ta shige bandaki a lokacin inna na daki,tana fitowa ta daura alwala sannan ta tashi,kallo daya zaka mata kasan tana cikin damuwa domin dik tayi wani sukuku da ita bata shiga dakin da innar take ba sai ta shige na kusa da inna ta tada sallah....
Ikram ma fitowa yayi da jallabiyar sa blue sai karamin carbi ya nufi masallaci..
Intisar tana isa gida dakinta ta wuce tai wanka sannan ta chanja kaya tayi sallah sai kuma ta fito domin taci abinci a zaune ta tarar da umma kallonta umma tayi tace intisar,yaushe kika shigo bata kalleta ba tace lokacin kina sallah ne intisar ce ta dago kanta wai umma yaushe abbanna zai dawo ne umma ce ta kalleta tace sai nan da wata 2 yace murmushi takaici intisar ta saki,haba umma kullun fa haka yake cewa amma har yanzu shiru,dan murmushi umma tayi tace tashi muje kici abincin ko to ta bata amsa tare da tashi...
Inaya tana idar da sallah kishingida tayi ta rufe ido sai kuma ta furta tabbas ya kamata na taka intisar birki akan abinda take min ta konemin daki,ta ruguje mana gida dik banyi mata magana ba shine yanzu kuma ta biyoni nan domin ta taba mini mutunci na,a tunaninta bani da gata amma ni nasan ina da gata saboda ina da allah kuma shi zai taimake ni kuma insha allah,allah zai taimakeni tana zabcen hawaye na zubowa daga idanunta...
Ikram sai da yayi sallar isha'i sannan ya shigo fridge din dakin ya duba ya fito da youghurt bai ma sha na kirki ba ya ajiye ya lumshe idanu yana sauke numfashi kasa kasa take hoton inaya ya gani a lokacin da take kuka,bude idanunsa yayi tarr sannan ya tashi yaja tsaki ya fice dakin sa domin ya duba wasu document da aka bashi yana shiga ya tarar da wayarsa na haske,dubawa yayi yaga number dazu ce tsaki yaja har ta katse,wani kiran ne ya kara shigowa dauka yayi ya daga tare da karawa a kunne,intisar ajiyar zuciya tayi tace alhamdulillah tsarki ya tabbata ga ma'abocin kyawu wato ikram,tsaki ya ja yana fadin who are you,intisar ce cikin kissa ta furta haba ikram ko ba komai ya ka amsa sallama da nai maka,kitttt ya kashe wayar yasata a silent sannan yaci gaba da duba takardun dasuke gabansa ko ta kan wayar bai bi ba.....
Intisar tsaki taja tace wai wannan mutumin mai ya dauki kansa ne,n i wai zaiwa wannan abin amma bakomai zan san yadda zan yi dashi,amma ya za ai kira goma bai picking ba tsaki taja ta ajiye wayar ta kwanta...
Washe gari wajen karfe 9 ikram ne zaune ringing din wayarsa ne ya dawo dashi daga duniyar tinanin da ya tafi dauka yayi yace hello,murya naji tana cewa yallabai kana fa da meeting yau amsa ya bata ok yace karfe nawa ok zan shigo insha allah..katsewa yayi kawai ya zauna yaci gaba da kallonsa...
Gateman ne ya bude gate din ganin police yasashi ja da baya ya furta yallabai sannu kallonsa yayi yace nan ne gidan su intisar sammani ko daga kai mai gadi yayi yace eaa yallabai lafiya ko dafawa police din yayi yace don't worry ba komai fa,ok zaka iya min sallama da mahaifiyar yarinyar ne daga kai mai gadin yayi ya shiga cikin gidan sai tsuma yake,bai dade ba sai gashi ya fito bayan sa hajiya na binsa....KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
43&44
Ikram ne ya fito sanye da manyan kaya farin yadi ne da ratsin Sky green yaji aiki,kai da gani kasan kudi sun zauna a wajensa motarsa ya shiga kirar range Rover black ajiye takardun hannunsa yayi gefe daya sannan ya fara driving na motar.....
Hajiya indo ta fito tare da ita da gateman tsayawa sukayi police din ne ya kalli hajiya indo yace,hajiya daman munason ganinku a police station ne hajiya indo ce tace what,dan sandan ne yayi murmushi yace eaa kuzo keda 'yar ki nan da 20mint juyawa yayi ya fice ya barta a tsaye tana mamakin shin waye ya kaisu wajen 'YAN sanda ciki da shige da sauri har tana tuntube....
In'am ce tafito sanye da doguwar riga golden yellow a yayin datayi rolling da baki sai takalmi baki,tayi matukar kyau kamar wata balarabiya, ta falon ta biyo jin shiru yasa ta gane uncle ya fita kenan,harabar gidan ta fito dake kunshe da tafka tafkan motoci masu kyau da daukar hankali,kallon gefe tayi taja tsaki aikin banza kawai ta furta dik wannan tarin motocin an hanani na dauki daya sai dai kullin kaji ana cewa in'am har yanzu ke yarinyar ce,kallon kanta tayi tace wai ni ce yarinya,gashi ko driver basu ajiye min ba tafiya taci gaba dayi har ta iso bakin gate din budewa tayi ta fito bakin titi....
Intisar ce da hajiya indo zaune a gaban dpo yayin da shi kuma yana kan kujera yana rubutu,dagowa yayi yace yes inajinki inaya kallon intisar inaya tayi tace eaa yallabai inaso ai mana katanga da su akan me zasu ringa shiga rayuwata,intisar ce tai magana akan me zaki kawomu nan,kuma da kike maganar adaina shiga rayuwar ki uban wa kikaga ya shiga,inaya ce ta zabura tace uban wanda yake magana wani zazzafan mari taji saukar akan fuskarta,dpo ne ya musu tsawa ya kalli inaya yace ok inaya naji zan rubuta takarda kowa zai sa hannu ba ruwan wani da wani tsaki intisar taja wai da dpo waya shiga rayuwar su ne har take yiwa mutane shashanci dakatar da ita dpo yayi amma intisar furr taki bari yayin da inaya ta tsaya tana kallonta kawai,cikin dagawar murya dpo ya furta sergent wasu ne suka shigo mace da kuma namiji macen yayi wa alama da tai gaba da intisar ta saka ta a cell ok sir ta ambata yayin data kama hannun intisar ita kuma sai zage zage take,dpo ne ya gama rubutunsa inaya ta saka hannu yace mata ki dawo gobe ki karbi copy tou tace tana zuba masa godiya..
Fitowar ta daga office dinne hajiya indo ta kalleta tace inaya kenan,wato idanunki har sunyi budewar da zaki kawo mu wajen police ko,inaya ce ta kalleta tace umma ni bake na kawo ba 'yar ki na kawo dan haka idan kinji haushi kiyi hakuri ficewa tayi tana jin zagin da intisar takeyi tai iskar karan mahaukaciya da ita...
Ikram ne zaune ya kalli kawu,yace dama yau ne zamuje gidan ko eaa kawu ya basa amsa amma kuma ina da wani meeting da yammanan da mutanen france kawai kasan ya za ayi ba gobe kace zaku tafi funtua ba kuje idan kukaje kuka dawo lafiya sai mu je kawai ina tinanin kamar hakan sai yafi sauki ko,daga kai ikram yayi yace to kawu yadda kace haka za ayi allah ya kaimu ameen kawu ya amsa yana mai ajiye jaridar hannunsa yana tashi daga wajen,tashin sa kenan ikram wayarsa tayi kara kallon screen din yayi yadaga tare da furta ikram yadai meya faru,eaa kuma fa hakane zanzo muje ko zuwa yamma ne kitt ya kashe wayar yana mai tashi a kasalance yayi hanyar fita daga office din..
In'am ce ta tsaya a daidai wani katafaren gidan dake unguwar su inaya,zan iya cewa yana kallon gidan su inaya ma kudi ta ciro daga jaka ta bashi sannan ta tura gidan ta shiga ba laifi gidan yana da kyau,sallama take amma shiru ba wanda ya amsa kai tsaye kofar falon ta tsaya tana sallama sai kuma aka amsa ana shigo mana,shiga tayi dai dai nan suka kwalla kara tare da fadin my kawas dama kina nan wai,dsyar ce tace gani kuwa sis ti shikenan zauna bara nazo zama in'am tayi tana karewa falon kallo.....
Ikram ne ya shanyo mota a guje a kofar gidan sa yaga wata black mota mai tint alama yayi ya biyo sa ciki haka kuwa akayi suna shiga parkin ikram yayi yana mai fitowa,shaik naga ya fito daga motar yayin daya juya ya janyo wani mutum daga bayan motar yana jefoshi waje ikram ne yace shigo dashi shaik...KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
45&46
Inaya ce ta shiga cikin gidansu dauke da sallama a bakinta,inna ta tarar a bakin murhu tana hura wuta inna ce ta dagota kalleta tare da furta inaya daga ina kike,cikin inda inda inaya tace am am dama dam katse ta inna tayi tace dama mai idan zakiyi magana kifito kiyi banason shashancin banza ko,nasande ba daga makaranta ki keba,shiru inaya tayi tana kallon mahaifiyar ta ta,naira 100 ta wulla mata dauki kije ki sayomin gawayi aikin banza kawai,fitowa inaya tayi ta nufi gidan sayen gawayin da sallama ta shiga gidan,a harabar gidan ta tarar da wata budurwa inaya ce tace yawwa Iklima bani gawayi na dika dan murmushi wadda aka kira da ikilima tayi tace to inaya na nawa na dika ta bata amsa,a dai dai lokacin in'am ta fito daga dakin tana kwala kiran iklima,sai kuma ta tsaya kallon inaya,inaya ce tace sannunki yawwa in'am ta ce inaya ce tace ta tafi ta dakko min gawayi ne shisa bata amsa ba dan murmushi in'am ta yi tace ok,iklima ce ta fito rike da gawayin mika mata tayi sai kuma tace inaya bakyason zuwa ko,murmushi inaya tayi tace wallahi ba haka bane ikilima kawai dai sai kuma tayi shiru in'am ce ta tsoma baki tare da fadin ba wani inaya kedai kawai ta kawata ce bakyason shigowa ko shikenan ai,inaya ce ta kalleta tace aa nikam inason shigowa wallahi kawai dai bana samun time ne ikilima ce tace bawani inaya murmushi tayi tace to naji dai yanzu sai anjima inna na jirana tare da juya iklima ce tace to ki gaida gida sai anjima juyowa tayi ta kalli in'am tace mushiga dakin ko juyawa tayi...
Intisar dik da tana cikin cell bakinta bai mutu ba sai zage zage take kamar 'yar maguzawa,hajiya indo ce ta tashigo yayin da taga intisar karasawa wajen ta tayi intisar ce tace umma wallahi sai na dau fansa akan abinda yarinyar nan tayi min,nizata yiwa hakan ni wai tabbb,rufe mata baki umma tayi tace shhhi intisar ina zuwa yanzu zan fito office din dpo ta shiga ta kutsa kai ko sallama babu a zaune ta sameshi dagowa yayi ya kalleta yace zauna,zama tayi tana zare ido mika mata wata takarda tayi ta saka hannu sannan ta ajiye wasu kudi akan table kallon kudin yayi,tare da kiran sergent shigow tayi fada mata yayi akan ta fito da intisar cikin salon aikinta ta juya ta tafi hajiya indo ce take murmushi tare da zabga godiya banza da ita yayi ya juya....
A bakin police station din na hangesu suna kokarin shiga mota yayin da idanun intisar suka cika da hawaye kallon hajiya indo tayi tace umma wallahi sai na wa yarinyar nan abinda bata taba zato ba ni zatayi wa hakan ko an fada mata ana tabani a zauna lafiya ne ita dai hajiya indo murmushi tayi tace shigo mutafi nasan yadda zamuyi da ita kawai kinji badan taso ba ta shiga ta tada mita suka tafi zuwa gida...
Ikram ne zaune gabansa kuma ibrahim ne tsuggune dukun dukun dashi ga wani sawun duka a saman fuskarsa , kallon sa ikram yayi yace mai ya hadaka da inaya cikin daga kai ya dago yace eyeee eaah ikram ya bashi amsa ibrahim cikin inda inda ya fara wallahi yallabai dama katsesa shaik yayi cikin muryar manya yace ba da kai ake magana ba a zabure ibrahim yace yallabai wallahi da can budurwa tace amma daga baya sai akazo aka gayamun magana akanta ikram ne yace good me aka fada maka kuma me yasa rannan naganka kamar kana mata magana tana kuka ibrahim ne yace yallabai wallahi wata magana aka gayamun akanta cewa ita din 'yar iska ce wani wawan mari ya sakar masa karka kuskura ka karasamun shashasha kawai waya gaya maka wannan maganar kuma yallabai wallahi wata kawarta ce fadin ibrahim tsaki ikram yaja yace wacece ita yallabai bansanta ba amma zan iya ganeta idan na ganta sau daya ikram ne ya katsesa ba wannan ba abinda nakeso da kai shine ka wuce kaje ka sameta nan da gobe ka bata hakuri kuma inaso ka samin ido akanta dik wani abu daya faru da ita kazo ka gayamin kuma banason kowa ya sani dan haka ka kiyaye kaji ko to ibrahim yace ikram ne yayi wa shaik alamar su tafi tabashi yayi sannan suka juya ibrahim dai sai ido yake dan yasha wuya a wajen shaik....
Zubair ne ya shigo gidan dai dai lokacin shaik na fita a falo ya tarar da ikram zama yayi yace karfa ka manta kace zamuje wajen inaya kuma naga ko shiryawa bakayi ba dan murmushi yayi yace ai yanzu kuwa zan shirya dama zuwan naka nake son gani tinda kuwa kazo ai shikenan tashi yayi ya tafi bedroom shi kuwa zubair ya kunna kallo...
In'am ce ta fito iklima ce tace ke yanzu bazaki bari a jima ba haba in'am murmushi tayi tace ke bazaki gane ba yayana ya hanani dadewa a unguwa wannan ma fa bai san na fito ba wallahi iklima ce tace to muje na taka maki ko tafiya suka fara sai kuma in'am tace dan allah iklima muje gidan su inaya mana dan murmushi tayi tace to kinga gidan nan muje mana da sallama suka shiga gidan a lokacin inaya tana wankin kayanta ganinsu da tayi murmushi tayi tace ku shigo mana tabarma ta shimfida musu tare da kawo musu purewater,inna ce ta fito daga kitchen suka kara gaisawa iklima ce tace to inaya tinda ke bakya zuwa ni ai nazo kuma na huce gori dariya inaya tayi tace ya hakuri fa ga bakuwar taki har zata tafi ko murmushi in'am tayi tace aa in'am fa ba bakuwa ba gaba dayansu dariya sukayi sunyi akalla 5mint sannan suka tashi inaya sai da ta rakasu har kofar gida sannan ta dawo taci gaba da wankinta....KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
47&48
Intisar ce sai kyabe fuska take,fuskar nan dauke da hawaye suna zuba umma ce ta shigo falon ta kalleta tace ai sai ki zauna kita kukan tinda haka kika zaba ba zaki zauna ki karatun ta nutsu ba aikin banza kawai,intisar ce ta dago ta kalleta wai umma ya zanyi ne kallonta tayi tace idan kinshirya shawara sai ki taso mushiga daga cikin dakin ko,tashi tashi tana kallon jikinta yadda tayi dukun dukun da ita sai kuma taja tsaki.....
Ikram ne da zubair tsaye a kofar gidan su inaya kallon zubair yayi yace yanzu ya za ayi zubair ne yace ok bara kaga,sallama yayi a lokacin inaya tana dakinta jin sallamar namiji ne yasata mikewa ta fito a kofar kitchen ta tarar da inna kallinta tayi tace yawwa inaya leka kiga wanene yazo ok inna ta furta tayo waje zubair ta gani da dan sauri ta fito tace yau kaine dr ai da ka shigo juyowa tayi sai kuma taga ikram tace auu dama tare kuke to ku shigo mana.Tin lokacin da inaya ta fito ikram ya dora idanunsa a kanta take yaji wani darr a ransa a zuciyar sa ke furta lalle inaya kyakkyawa ce ga hankali,ga nutsuwa, ga tarbiyya tabbas wannan ita ce ta dace dani yanzu na sami mata,zubair ne ya tabasa firgigit ya juyo kazo mushiga ok kawai yace ya dakko wayarsa suka nufi cikin gidan allah allah ikram yake domin ya kara ganinta cikin abayar dake jikinta kamar ba inaya ba ya furta, a tsakar gida suka tarar da tabarma zama sukayi suka fara gaishe da inna cike da jin dadi ta amsa sai kuma tace to dr Zubair ina kuma aka samu wannan ta nuna ikram dariya yayi zai yi magana inna ta juya tana kallon inaya data rakube tace ke kuma me kikeyi haka tashi kije ki dakko musu ruwa mana to tace tare da tashi ta shiga kitchen.Hira suke sosai tsakanin zubair da inna sai ikram kuma da jefi jefi yake sa musu baki kiran wayar sa ne ya katsesa dauka yayi yace zubair bara naje daga waje zan daga wayar nan, to ya bashi amsa inaya ce ta fito daga kitchen dauke da ruwa a faranti ajiye wa tayi tare da gaishe da zubair gaisawa sukai sosai cikin sakin fuska zubair ne ya dauki ruwan yace to ni na dauki nawa ki kaima Ikram sauran yana waje dan na sami hira da inna dan dariya tayi ta dauki ruwan ta taho a jikin mota ta tarar dashi a tsaye yana kallon kofar gidan dagowa yayi dai dai nan ya katse wayar tare da furta inaya matso mana karasawa tayi tace to ruwan ta bashi ya dauka sannan kuma tai shiru, ruwan ya sha ya rage ya ajiye mata a kan farantin har zata juya sai yace saurin me kike yi haka, shiru tayi sai kuma yace inaya fa dago kai tayi tana kallon sa sai kuma ta kau da kanta gefe dan murmusawa yayi yace shikenan tinda kunya ta kikeji jeki ciki to da sauri ta wuce kamar ana hankada ta shi kansa dariya ma ta bashi ya juya yana murmushi tare da jujjuya kai cikin farin ciki kasancewar sa da ita..
Tana ajiye farantin a kitchen ya shigo dauke da katuwar leda tana hangensa ta window din kitchen din zama yayi yace inna ga wannan ba yawa inna ce tace aa ikram bazamu amsa ba haba ina laifi ma kayan da kabawa inaya waccan zuwan ikram ne yace aa inna kar muyi haka dake ke din tamkar mahaifiya ce a gareni bai kamata dannai muku kyauta ba ki nuna kin amincewar ki bazan ji dadi ba idan kikai hakan, da kyar da sa bakin zubair ta amshi kayan yayin da take ta kwararo masa addua ita kuwa inaya kawai leke take cikin leken ne inna ta kwala mata kira wai inaya mai kike aikatawa ne tin dazu kinki fitowa,cikin sanyin murya tace inna fa gani nan dan tabe baki inaya tayi tace ea kawai yayi ta kalleni a banza ji fa yadda ya zuba min na mujiya dan allah,fitowa tayi ta tsugunna tare da taya inna godiya sannan suka tashi zasu tafi,inna ce tace maza ki raka su kinji inaya toh kawai tace ta fito a tsaye taga ikram shi kam zubair na mota, Wata leda ya mika mata girgiza masa kai tayi tace aa kabarshi kafa bamu.. bata karasa ba ya dakatar da ita yace ya isa inaya banason nai kyauta ace min aa dan haka karbi ki huce,karba tayi amma ta kasa godiya sai raba ido take kamar wata bakuwa shi kam murmushi yayi yace sai anjima ko anan ne ta iya cewa to nagode sai anjima ta juya da mugun sauri, a soro taci birki tana dafe kirji wai ni inaya wai meyake nifine da ni haba sai kuma tace to me ma zai dani,kalleni fa murmushi tayi ta shigo da sallama a bakinta....
Inna wannan kayan fa kallonta tayi tace wallahi to kinga inaya dik wannan aikin ikram allah ya saka masa da alkhairi ameen inaya ta ce ta tsugunna tana kallon kaya tin daga kan Vaseline,powder,lipstick atamfa da sauransu dik da akwai sai da tagama gani sannan ta tina da ledar hannunta,dakko ta tayi tace inna kinga ma ledar daya bani budewa tayi sai tace laaa inna kinga waya ce saurin kallon kwalin tayi tace allah sarki ikram, kiciniyar bude wayar inaya takeyi masha allah sabuwa ce irin itel din nan karama da murmushi tace kinga inna nuna mata ita tayi ta ganta a hade take kunna harda sim inna ta gani inna sai sanya albarka take inaya ta kira sunanta ta dago anan ta fara yi mata nasiha akan duniya da kuma wa'azi daga nan kuma suka tashi sukai sallah magariba...KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
49&50
Intisar kwance take akan gadonta sai juyi take tana tina cin mutuncin da inaya tasaka akai mata sai kuma ta fashe da kuka, umma ce ta shigo ta tarar da ita tana kuka rungume ta tayi tana bata baki akan tayi shiru, intisar tana sane tai baccin karya umma ganin tayi bacci ne yasata tashi ta fita tana fita ta janyo wayarta,dialling number ikram take har ta gama ringing ba ai picking ba,kira na biyu tayi dauka akai tare da sallama sororo tayi jin muryar mace tsaki taja tace ke dalla ki bawa mai wayar wayarsa mana wadda aka kira da dalla ce tace ni ce mai wayar mana ya dai,me yafaru, intisar kasa dannewa tayi tace ke wallahi zanci miki mutunci idan baki sanni ba ni ce nan katseta tayi tace naga dai ke ba budurwarsa ba saboda idan dani ba wata mace da zata sha gabansa aikin banza kawai, kiji da rayuwar ki kina kara kira wallahi sai nasa an kulle min ke na har abada intisar zatayi magana kitt aka kashe kuka ta saka tare da furta nashiga uku.
Ikram ne ya futo daga shagon ya kalli in'am yace yadai in'am lafiya murmushi tayi tare da saka number a blacklist sai kuma tace lafiya yayana muje na dauka abinda nakeso ko dariya yayi yace to yammata muje mana tafiya tayi tana dariya sai kuma ta juyo yayana ina yaya zubair kallonta yayi yace kinsan sa dai yana ciki mana dariya kawai tayi taci gaba da shiga cikin katon mall din....
Sallama ce ta dawo da ita daga latsa wayar da takeyi hijabinta ta dakko tace inna bara naje ana sallama ko inna ce tace eaa ni kinga ma banji sallamar ba, kodan kunnen nawa ya tsufa dariya inaya tayi tace to inna ni bana jiba futowa tayi a dai dai kofar gida ne taga ibrahim tsaye tsaki taja har zata koma yace dan allah ki tsaya inaya, tsayawa tayi ta juyo ta kallesa, tace yauma kadawo dan kacimin mutunci ko to ka tsaya kaji katseta yayi yace inaya dan girman allah kiyi hakuri kinji nagane kuskure na amma kiyafe min sororo tayi ita kam abin ma mamaki ya bata sai kawai ta kallesa tace to ya huce nagode sosai allah ya saka sai da safe, tafiyar ta tayi ta barsa anan tsaye yana dana sanin biyewa maganar intisar yanzu gashi ta hadasa da budurwa sa.......
Intisar ce tsaye a dakinta tana tinanin wane mataki zata dauka akan wadan nan halittu da suka sakota gaba wato inaya da ikram furzar da wata zazzafar iska tayi daga bakinta,sai kuma ta zauna tare da furta why gaba daya kaina ya kulle wallahi amma yanzu bari nafara ta dad nasan ikram yana matukar son mace mai karatu domin da kaganshi kaga kalar manya, ni to damuwata ma akan kudinsa ne dan da gani kudi sun zauna ajikinsa fah dialling number dad ta fara kira daya ya daga tare da furta my daughter dan murmushi tayi tace dad barka da dare sai da suka gaisa sai tace dama admission aka bani a wannan makarantar da nake nema shi ne dama kudin registration, katseta yayi yace ea nasani zan tura miki kudin yanzu yawwa dad nagode sannan inason kudi domin xanyi siyayyar kaya to kawai ya bata amsa sukai sallama ta ajiye wayar....
Inaya an samu abinyi game din wayar ta shiga tai ta tayi har sai da inna tace inaya ki ajiye wayar nan ki kwanta in ba haka ba wallahi kwace ta zanyi saurin ajiyewa tayi tace ya hakuri inna bazan kara ba amma karki kwace, inna game din ce akwai ta da dadi fah kallonta inna tayi tace naji yanzu ai sai kiyi addua ki kwanta fatan dai kin dauro alwala ko, eaa tace tare da kwanciyar ta....
In'am ce ta kalli ikram bayan ajiye zubair a gida tace yaya naga wata number dazu ankiraka yaushe ya fada, dazu da ka shiga mall din nan kai da yaya zubair na daga kuma naji muryar mace nai mata magana wacece ta nemi ta zageni kallonta yayi yace ina number take murmushi tayi tace ai ba abinda tayi mini kawai dai nasa maka number ne a blacklist to yace da ita parking yayi yace maza ki shiga gobe wajen 9 ma ai mun dau hanyar zuwa funtua dariya tayi tace to yaya sai da safe, sai da ya tabbatar ta shiga gida sannan yaja motar zuwa nasa gidan.....
A falo na gansa har yayi wanka ya fito da jallabiya white wayarsa ya dauka yaga 9:40 na dare cikin blacklist din ya duba yaga number cireta yayi tare da kira ya kara a kunne intisar na zaune taga kira cikin tsananin farin ciki tace laaa ikram ne dauka tayitare da kashe masa murya hello, tsaki yaja yace ke rufemin baki,ke wacece zaki zage ta, cikin dan nuna isa isa tace wa na zaga ikram yace ohh tambaya ta ma kike ko wallahi ko wacece ke idan kika kara sakewa kika zagi dik wacce ta pick call din ki sai na nemoki dik inda kike, banza mara kamun kai, intisar ce tace am sorry please katseta yayi yace idan kiranki ya kara shigowa wayata wallahi sai na miki abinda baki zato, karya kawai kit ya kashe yasata a blacklist,intisar kuka tasaka dan yafi mata saukin zuwa, ikram wayar ya kalla yace to ni ba abin nai kiran inaya ba agogon wayar ya kalla yaga 10 sai yayi murmushi yace nasan ma yanzu tayi bacci tashi yayi ya kashe wutar ya wuce Bedroom din sa.....KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
51&52
Karfe 9:30 in'am ce ta ikram a mota yayin da ikram ke driving wayarsa ce tai kara dauka yayi ya daga yace zubair yadai zubair ne yace haba ikram nazo gidanka muyi sallama amma kuma gate man yace ka dade da tafiya, ikram me yace ea wallahi zubair yanzu haka mun kusa fita daga malumfashi zubair ne yace to ka kyauta ikram amma ka kira inaya kuwa ikram ne yayi murmushi yace aa tin jiyan dai da muka rabu ban kara jin ta ba ko kiran sim din ma banyi ba zubair ne yace shikenan idan ka sauka na kiraka, sai kunje dai ko mayi maganar ok yace tare da sauke wayar a kunnensa. in'am ce ta kallesa tace ya ikram wacece inaya kuma dan murmushi yayi yace ko dai kinsanta ne girgiza kai tayi tace aa amma nasan wata kawar ikilima mai wannan sunan shisa kallonta yayi ya juya sai kuma yace kai in'am ba wadda kika sani bace wannan dan wannan kuwa yarinya ce mai hakuri in'am inaya ta kasance labarin inaya ya fara bata ita kuma ta nutsu tana saurarensa dan gaba daya hankalinta na kansa tana jinsa......
Inaya tin bayan sayar da kosanta da tayi ta dawo har ta gama wanke wake da shara tana zaune akan tabarma ita kadai inna ce ta fito ta kalleta sai danna waya take inaya ta ambaci sunanta amsawa tayi tace na'am inna ni zan fita zanje gidan su Salame ba wai kin samu waya ki kula da gidan nan nima ba dadewa zanyi ba insha allah da wuri zan dawo kinji to ta bata amsa inna ta wuce bai fi fitarta da 10mint ba inaya ta jiyo tafiya daga soron gidan nasu, daga kai tayi ga mamakin ta sai taga intisar a tsaye ajiye wayar hannunta tayi itama ta mike tsaye ta kalleta inaya ce tace intisar me ya kawoki nan gidan, kallonta intisar tai cike da izza tace bansani ba inaya ke a tinaninki kinci bagaz da kikasani aka sani a cell dariya inaya tay tace ok dan na ankulleki shine har kike da bakin magana intisar ki kiyayeni yanzu ba da bace idan kina tinanin kinsa an ruguje mana gida wannan fa bazai ruguju ba dan wallahi kika sake kika taba koda block daya ne anan gidan wallahi thumma tallahi na lahira sai yafi ki jin dadi intisar dan haka ki kula wallahi ba....ke dalla rufe min baki cewar intisar ke a tinaninki zan mai maita ne ai dakiki shike maimaita ajin baya sai namiki abinda yafi na baya muni inaya har yanzu baki sanni ba labari na kawai kikeji..inaya ce tace sani na nawa kuma intisar sa ni ya wuce wanda nayi miki tin abaya wai karki manta intisar dik duniyar nan ba wanda yasan halinki sama da ni kuma da kike cewa zakimin abinda yafi na baya muni sai kiyi mu gani shashasha kawai intisar ce ta nuna kanta tace ni kike kira shashasha inaya dan murmushi tayi tace ea ni inaya nafada din shashasha kawai kuma wallahi intisar yanzu ba da bane,yanzu idan kikayi min dai dai nake dake intisar ce ta rike haba lalle inaya wato wuyanki yayi kaurin da ina fada kina maida min ko tsaki inaya taja wai uwa tace ne nace ke uwata ce ne intisar da zaki zo kina fadamin kuma inajinki naki maida miki wallahi intisar wallahi intisar a yanzu ni inaya dai dai nake dake ba abinda zaki fadamin da bazan iya maida miki shi ba intisar ce ta fice fuuu ganin ba riba yau fitowa tayi tana mamakon yadda gaba daya inaya ta zama masifaffiya......
Hajiya indo a motarta sai shara gudu take kamar zata bar gari dai dai wani daji tai parking motarta fitowa tayi rike da jaka sanye take da atamfa sai mayafi hanyar kudu naga ta dosa tana tafiya akan ciyayin wajen da kuma ramukan da wajen yayi tayi tafiya mai nisa sannan ta fara hangen wasu bukkoki guda 5 kowannen su hayaki ne ke fitowa daga ciki nufa tayi naga ta nifi ta uku ta shiga da shigarta take wajen ya fitar da sautin dariya sai kuma take wajen yayi shiru kamar ba wata halitta da take rayuwa a wajen cikin bukar nabita a dai dai wannan lokacin ne wutar wajen ta dauke kamar ba'a taba hallitar wata halitta ba take a gabanta naga wuta ta tashi buuuu tana ci, hajiya indo nagani zaune akan buzu dayan bangaren kuma wani katon halitta ne baki mummuna mai katon goshi gaba daya halittar jikinsa banga abu mai kyau ba wata dariya ya babbake da ita sai kuma yace hajiya nasan abinda ke tafe dake akan yarinyar ki ne intisar ko hhhhhhhh hajiya indo ce eaa boka ita ce, naga kamar alamun cewa yanzu tana tausayin inaya katseta yayi yace ba tausayinta ba takeji indo gaba daya so take ta dawo da kawancen su ne indo amma nasan yadda zanyi wasu bakaken tsummuka ya dauko musu a kulle suke mika mata yayi karba tayi sai kuma yace wannan kina zuba mata abinci shi kuma wannan a ruwan wankanta sai dayan kuma wanda yafi kowanne wahala zaki hada shi ne da gashin kanta da maganin ki hadesu ki kone, wato abinda nake nifi idsn tayi tsifa kuma karki bari ya wuce nan da wani satin to boka na..katseta yayi yace mu ba a mana godiya sannan kuma idan kinaso kudirinki ya cika dole ne ki daina sallah daga yau tashi kije buqatarki ta gama biya.....KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
53&54
Intisar zama tayi kofar gidan su inaya tana zubar da hawaye akan abinda tae wa inaya cikin kuka ta furta wai me yasa na tsane ta haka ne bayan da can bani da wata kawa sama da ita meyasa kuma lokaci guda kawai naji tsanarta inalillahi wa inna ilaihi rajiun ta ambata tare da sunkuyar da kanta tana ci gaba da kukanta akalla ta kai 20mint sannan ta tashi daga kofar gidan bakin titi ta tsaya tana tsaye a cikin wannan ranar wata mota ce ta faka kusa da ita, ko kallon motar batayi ba tana ji yana mata magana amma tai iskar kare da shi dai dai lokacin mai nafef ne yazo hucewa tsayar dashi tayi ta shiga tana gaya masa unguwar da zai kaita a zuciyar ta tana furta haba ni yau ina zan saka kaina ne.....
In'am ce tace allah sarki inaya na tausaya mata yaya amma mai zai hana a nemo wadda tayi mata hakan yaya ikram ne yace ina kokari in'am akan hakan amma na bari sai mun dawo sai munje gidan nasu tare ku gyasa ko in'am daga kanta tayi tace ea wallahi yaya domin ta bani tausayi matuka yaya wayarsa ya kalla dauka yayi tare da dialling number da ya bawa inaya sim din, inaya na zaune akan tabarma tana zubar da kwallah a zuciyar ta tana furta lallae talaka shi wato bashi da wani alfanu amma intisar ta bani mamaki yadda na dauke ta ba haka ta dauke ni ba jin karar waya ne yasata juyawa ganin wayar da aka bata ne jiya yasata dagawa tare da yin sallama ikram ne ya amsa yace mata sannu ko nasan baki gane mai magana ba ko eaa kawai ta bashi amsa dan murmushi yayi yana kallon hanyar daya ke driving yace ikram ne, inaya ce tace auu ya hakuri da rashin gane muryarka yallabai ikram ne yace ba komai ai yagida ya innar taki inaya ce tace lafiya lau fatan dai komai lafiya a haka dai suka ci gaba da wayar dik da inaya daga ea sai a'a sai da ya tabbatar da cewa ba wata matsala sannan yace zasu gaisa da wata kanwarsa in'am ce ta karba suka gaisa da ita sannan ya katse wayar.... 
Inaya ce tace ahab dama nafada ba abinda zaiyi dani zuciya ta ce kawai take rayamin cewa sona yake ashe ma yana da budurwa dan daga jin sautin muryar macen nan kasan ai budurwarsa ce kawai dama nasan tausayi na yake shisa ma har ya bani waya da kayan sutura da wannan tinanin ta kwanta akan tabarmar ta janyo wayar kusa da ita tai shiru tana tinani....
Hajiya indo ce zaune a falonta ita kadai tayi shiru tana tina maganar boka sai kuma ta kalli television din ta tare da sauke ajiyar zuciya lalle ya kamata kuwa na hakura da sallah ko dan nasamu na cika burina akan wadan nan yaran domin ni hajiya indo na tsani talaka, me ake da talaka idan ba ita ba intisar taya zatayi min kawance da inaya ai ni da farko na dauka abin nasu iya yara ne ashe har girmansu to ina bazai yiwu ba wallahi da sake yanzu dai abinda boka ya gayamin dashi zanyi amfani domin ganin na raba intisar da inaya.....Sallamar intisar ce ya dawo da ita daga duniyar tinani amsawa tayi tana kallon diyar ta ta da gaba dayanta sukuku,hajiya indo ce ta kalleta tace daga ina kike amsa kawai ta bata daga gidan su hafsat zata wuce ne indo tace mata haba intisar ya kamata fa kici abinci kinji ina zuwa bara na kawo miki zauna kinji shalele intisar ce ta zauna akan kujera tana tina yadda suka kare da inaya tabbas nayi kuskure tana cikin tinanin ne indo ta shigo ta dafata firgigit ta dago tace to maza kici kinji amsa tayi kawai tana ci....
Ikram sun sauka a gidan mahaifiyar su wato nafisa mutanen wannan gida sun yi farincikin ganinsu domin sun dade rabon da suga wani da daga cikin zuriar nafisa ba ko a lokacin da nafisa ta rasu sunyi sunyi akan a basu in'am amma aliyu ya hana su,tarba kuwa sun shata daga yan uwa...Zaune suke a wani daki aka saukesu wata dattijuwar mata ce ta shigo dauke da kofin roba a hannunta,ikram ne ya tashi ya karbi kofin sai kuma ya koma ya zuba wa in'am ruwan shima ya zuba sha sukayi sannan aka fara gaishe gaishe da hirar yaushe gamo yan uwa nata mamakin in'am yadda ta girma haka ita kuwa mutuniyar sai dariya take kasa kasa....
Intisar sai da yaci taci abincin tayi nakk sannan ta tashi daga falon zuwa dakinta indo ta kalleta tace intisar ina kuma zakije, bata ba ta amsa ba kawai ta wuce tana kallon hanyar datake bi domin gaba daya ta kasance haushin kowa take ji, shigewa tayi indo ce ta kalleta tace kyayi kya gama indai ni ce intisar ai nadau aniyar sai na rabaki da inaya wallahi da karfin kafin ta karasa ne hafsat ta shigo tare da sallama, sai da ta gaishe da umma sannan take tambayar ta intisar, umma ce tace tashi ki shiga tana ciki yanzun nan ta shiga tashi hafsat tayi ta nufi dakin....KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
55&56
Inaya ce zaune idanun nan kyar akan wayarta ji take dama ya kara kiranta ko sau daya ne wata zuciyar ce tace idan kinkirasa ki basa me kuma tsaki taja dai dai nan ikilima tai sallama inaya ce ta juyo ta amsa tare da fadin aa ikilima Bismillah zauna wadda aka kira ce da ikilimar ce ta zauna akan tabarmar inaya ce ta tashi ta kawo mata ruwa zama sukayi ikilima ce tace inaya allah ya shiryeki har yanzu kinki shigowa gidan mu ko inaya data rasa abinda zatace ne yasata fadin aa wallahi ikilima kinga da yanzu nai niyyar shigowa amma kuma inna bata nan wai da bari nai sai inna ta dawo sai na shigo mu gaisa ita dai ikilima murmushi tayi tace to dama ba wani abu bane nazo ne gayyatarki zuwa rabon chewing gum din bikina gobe zamu fara dan allah kizo kinji dariya inaya tayi amma ba har ranta tace shikenan nan zanzo insha allah ina kawarki in'am ikilima ce tace bata gari sun je unguwa amma nan da jibi zata dawo tashi ikilima tayi sai kuma inaya tace amma kuma ba anko ne dariya ikilima tayi tace akwai kedai kawai kizo murmushi tayi tace to zanzo sai anjima amarya dariya ikilima tayi tace wato harkin fara tsokanata ko inaya sallama sukai da haka ita kuma ta tafi abinta.....
Hafsat tana bude dakin intisar ta hango akan bed ta rungumi pillow sai hawayene ke zubowa daga kan fuskarta cike da rashin jin dadi hafsat ta rufe kofar tabi bayanta zama tayi kusa da ita ta dafata dagowa tayi tare da kama hannun hafsat,hafsat ce tai kokarin tambayar ta da cewa ke intisar lafiyarki kuwa cikin kuka intisar ke magana yanzu ace hafsat haka zanci gaba kenan hafsat inaya ce ina sonta har yanzu amma kuma sai na rinka yi mata wasu abubuwa kamar bani ba hafsat ya zanyi, yanzu haka fa daga gidan su nake ke kinga wulakancin da nai mata hafsat narasa me ke damuna wani lokacin ni wani lokacin bani ba hafsat yazanyi ita dai hafsat lallashinta kawai take da kyar ta samu ta hakura, hafsat ce tace yanzu tashi kije ki wanka kinga har 3 ta kusa kuma kince zamuje na rakaki siyayya zaki fara zuwa school ko daga mata kai kawai intisar tayi tare da tashi......
Ikram ne kwance a dakin da aka basa daga katifa sai zanen gado sai hasken gwan da yake da wuta kwance yake yayi luff abinsa cikin zuciyar sa sai sake sake yake cikin zuciyar sa ne ke furta dama ace ummana ta dawo allah sarki gashi ba abba sai mu kadai a duniyar nan nayi nayi da kawu muje dangin mahaifin mu amma yakiya wai meye matsalar hakan ne amma insha allah zan saka shi yaje da wayo da dabara,ko da yaushe idan na dakko zancen muje sai yace sai samu lokaci sallamar da akayi ce ta katsesa daga tinanin da yake tashi yayi kallon mai sallamar yayi yace Attahir shigo mana attahir ne ya shigo ya zauna ya kallesa yace yaushe zaku tafi yaya ikram kallonsa yayi a tsanake yace sai jibi kwana 2 zamuyi attahir ne yace to yanzu ka tashi muje cikin gari ka ga gari mana ko dai ka gaji ne yaya ikram kasan rabanka da garin nan wallahi har na manta ikram ne yace ai bazaka gane ba bane attahir bana samun lokaci ne ko da yaushe a aiki nake attahir ne ya mike da murmushi a fuskarsa shikenan to idan ka shirya ina waje ina jiranka ko.......
Dik hirar da suke akan kunnen hajiya indo rike haba tayi tare da furta lalle intisar wai me yake damunta, kenan dik bin bokayen da nake yarinyar nan bata hakura da kawancen nan ba anya anya kuwa yarinyar nan haka ta barta kuwa, kai gaskia da sake amma wucewa hajiya indo tayi tabi ta wajen dakinta, tana shiga ta doko kyauren tana cewa ahh dole, dole mana boka yace min nayi sake kai wannan tsinanniyar yarinyar wai me taiwa yarinya ta ne wayarta ta dauka wata number naga tai dialling ansaka hajiya Hanifa.....bugu daya aka daga hajiya indo ce ta furta hanifa da matsala fa, hanifa ce tace lafiya indo ce tace ina fa lafiya hanifa yarinyar nan dik irin magungunan bokan da nake bata amma taki daina san yarinyar nan wai ace ta kama har kuka take mata hanifa ce tace what kinga hajiya indo bari kawai ki gama dura mata magungunan zuwa nan da kwana 3 idan kingama abin baiyi ba sai mu chanja boka kawai ok hajiya indo ta furta ta kashe wayar kittt tare da zama tana dafa goshi....KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
57&58
Inna ce bayan ta gabatar da sallar la'asar ta juya ta kalli inaya tana ta latsa waya inna ce ta rike baki tace ohhh ni wai yanzu inaya sai kin lalata wayar nan bazaki tashi ki tafi kasuwa ba ne dariya inaya tayi tace ai inna ke nake jira ki idar da sallah fa shisa kawai nake wannan game din inna ce to naji yanzu tashi ki shirya, inaya ce ta kalli inna tace dama inna inaso muyi magana kinga ikilima ce tazo gayyata ta rabon chewing gum gobe wai na bikinta inna nikuma ina tsoron wannan kawancen inna kinga dai a sanadin KAWANCEN Mu dubi yanzu yadda Mike da intisar fa inna,innace tace haba inaya ai wasu sun banbanta kamr yadda ba hali daya bane tsakanin ikilima da intisar dan haka kawai kije ba abinda zai faru insha allahu ki dai ki dogara ga allah inaya ba wata matsala inaya ce tace to tashi tai ta shiga daki, ajiye wayar tayi ta dauko hijabinta ta saka tare da gyara fuskarta a tsakar gida ta tarar da inna kawai tace to inna natafi sai na dawo ko...
Fitowa tayi sanye da wata shadda brown tasha aiki sai dan karamin mayafi a jikinta jin falon shiru ne yasa ta kalli hafsat tace bara naje naiwa umma sallama ko daga mata kai hafsat kawai tayi tare da zama tana kallon television....A kwance ta ganta intisar ce ta matsa kusa da ita sai tace umma ni zan tafi amma da wuri zamu dawo kallonta tayi tace shikenan sai kin dawo 'ya ta allah ya tsareki ameen kawai tace ta amsa ta wucewarta tana fitowa suka dunguma ita da hafsat suna tafiya....
Ikram ne a tsaye bakin wani katon fili hakan nan ikram yaji wajen ya birgesa kallon attahir yayi yace wannan filin fa attahir ne yace na wani alhaji ne filin nan shekara da shekaru anki a siyar dashi anki kuma a gina sa murmushi kawai ikram yayi yace ni to zan siyesa indai za a sayar min attahir ne yace kamar ya kallonsa ikram yayi yace wannan fikin yayi matuka sosai zan iya amfani dashi wajen ginin campany da zan sakeyi a nan garin attahir ne yace shikenan tinda yayi maka ka shirya nan da gobe sai na kaika wajen mai filin ko daga kai ikram yayi yana kallon wajen wucewa sukai sukaci gaba da zagayawa....
Inaya ce tafiya take a ranta tana tina ashe fa anyi bikin zeeyah amma ita ta manta tsabar ta shiga busy shiru inaya tayi tace tabbas dole kuwa naje gidan ta nan da gobe idan ba haka ba wallahi nasai wa kaina problem wajen zeeyah...Daidai lokacin da zata tsallaka ne wani mai mota ya taho ya kusa bige ta mutanen wajen ne suka fara cece kuce amma ganin motar mai tsada ce yasa suka juya akalar maganar zuwa wajen inaya daya ne yake fadin ke wace irin mace ce ne ba kya kallon gabanki ne wai kallonsa tayi sai kuma tai shiru, parking mai motar yayi ya fito kai da gani kasan yasha yayi tatil sai tangadi yake mutanen wajen ne suka fara masa kirari, kudi ya debo ya basu karasowa yayi saitin inaya ya kalleta yace kee wacece wata harara inaya ta banka masa zuciyar ta kamar ta fito tsabar bakin ciki kallonsa tayi tace shashasha kawai mara amfani ji be ka ayi magana kace kai ai dan mai kudi ne to me kudin ya amfana maka dan shaye shaye kawai, dariya yayi yace yammata tsaki inaya taja ta wucesa ganin haka yaja motarsa ya fice yana layi....
Inaya tin da ta taho take magana aikin banza kawai wai mutum yanzu dan yana da kudi shikenan sai ya kashe mutum ba tare da daukar wani kwakkwaran mataki ba muddin kuwa haka za ai baza a taba ganin daidai ba a rayuwa...
In'am ce zaune akan kujera tana kallo a television dakin wata yarinya ce ta shigo in'am ce ta kalleta tace to ki shigo mana kika tsaya a tsaye yarinyar bata fi in'am din ba zama yarinyar tayi in'am ce tace yaya sunanki ne Hameeda ta bata amsa kallonta kawai tayi ta ci gaba da kallonta...
Bayan sallar magariba ikram ne zaune akan katifarsa yana danna waya kiran inaya yayi amma ba a daga ba sai kawai yaci gaba da uzurinsa inaya ce ta dauko wayar kallonta tayi taga missed call dan zaro ido tayi sai kuma kawai tace ya kara kira bata rufe bakinta ba sai ga wani kiran daga garesa...dagawa tayi tare da sallama a bakinta amsawa yayi ba laifi sun gaisa, ikram ne ke tambayar ta ko da wani abu hakan dai ta kara ce masa ba wani abu kam kallon wayar ikram yayi yace shikenan inaso zamuyi magana amma sai na dawo ko to kawai tace sai da safe sukai ta katse wayar tare da sauke ajiyar zuciya...KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
59&60
Indo ce tsaye sai safa da marwa take a lokacin wata hamshakiyar hajiya tayi sallama juyowa tayi tana kallonta sai kuma ta zauna tare da furta hajiya Hanifa sai yanzu kenan, hajiya hanifa ce ta bata amsa eaa mana ai nayi kokari da nazo miki da sanyin safiya kalli fa agogo karfe 8 tashi indo tayi taja hannun hanifa zuwa can cikin dakinta...
Intisar ce a zaune tayi shiru sai kuma ta tashi tare da shiga bandaki bata dade ba ta fito..wasu riga da wando naga ta saka ash color daya daga cikin kayan data siyo, kallo daya zaka mata kasan tasha kyau dik da batai wani kwalliya ba powder kadai ta shafa abinta wani dan siririn mayafi ta dauka ta yana ta dauki jaka da takalmi..tana fitowa falon taji tsitt jin shirun ne yasa ta nufar falon indo, a zauna ta tarar da su cike da mamaki fall ranta ta furta wannan matar kuma mai take nufi zata zo wa mutane gida da sassafe umma ce ta kalleta tace yawwa intisar kinfito eaa.kawai ta bata amsa umma ce ta kara kallonta tace kuma kinga bakiyi break,banma yi abincin karin ba intisar ce ta kalleta tace nasani ai shisa idan na fita na ci kallon hanifa tayi tace ina kwana ko gama amsawa batayi ba ta juya tana jin haushin su har ta fito sai kuma ta dawo ta kalli indo tace umma bani aron mukullin motar ki,indo ta kalleta tace aa intisar baki kware ba fa karkije sai kuma tayi shiru intisar ce tace umma dan allah ki bani sauri nakeyi fa mika mata indo tayi ita kuma ta wuce fuu tana jan tsakin ganin hanifa....
Wani haddadden falo ne kai da gani komai yaji na alatu a cikin sa wasu yammata biyu na gani da gani kamarsu daya ba wani banbanci can sama na daga kaina na kalli wani katon bene wasu nagani na sakkowa dayan dattijo ne dan sanye yake da glass irin farin nan ya zuba wata shadda kai da gani taci naira sai matar kuma da gani matarsa ce ita kuma sanye da wani dakakken lace dinkin doguwar riga yasha dinkin zamani,sakkowarsu tai daidai da zamansu kusa da yaran nan daya ce ta kallesu tace good morning ma and pa amsawa tayi sukayi tare da fadin islaaam yau an tashi da wuri kenan ko dariya tayi dayar ce ta kallesu tare da ambatar abinda dayar ma ta fada amsawa dika sukayi suna murmushi...hajiya ce tace zaman me kuke baku fara break ba islam ce tace mom ku muke jira fa ko Haseenah ta kalli 'yar uwar ta ta tare da sakin murmushi alhajin ne ya kallesu yace ai kwa kun kyauta yarana tashi sukai suka nufi dining sai da suka zauna sannan mom tace,islam tashi kije ki kiramin yayanku kinji to kawai ta furta tare da tashi ta haye upstairs din benen..a kofar wani daki naga ta dakata kai tin daga waje zaka gane an kashe naira knocking take amma shiru kakeji har ta gaji zata tafi ne ta jiyo maganarsa tare da fadin waye amsawa tayi tare da fadin ni ce yaya budewa yayi nan idanuna suka gano min shi dauke da kwalbar giya sai rufe idanu yake yana rufewa tsaki taja ta kalli gefe sai kuma tace kazo zamuyi breakfast dan tsaki yaja cikin muryar maye yace ke haseena zan barar da ke ohhh..is.laam ko kije zanzo har ta juya ne yace islaaam zo nan tana zuwa yace kice sai ga amai kwaaaaa a jikinta fasa kara tayi tare da durkushewa a wajen kallonta yayi kawai yayi dariya yace ke dallah meye abin ihu shashasha kawai...haseena na jiyo ihunta yasa su tashi su dika sai ma'aikatan wajen suka nufi saman benan.....
Inaya ce zaune akan tabarma tana kirga kudi kallon inna tayi tace laa inna yau kinga ansiyar da wuri banyi tinanin zai kare yanzu ba inna ce ta kalleta tace ai kinsan kasuwa inaya wataran ya kare wataran kuma yayi saura,inaya ce ta kwanta a kan tabarmar dakin suna hira jefi jefi har bacci yayi awon gaba da ita..cikin baccin ne inna ke taba ta ke inaya tashi tayi tana ya kuna fuska tana juyawa idan ta ya sauka akan dr zubair janyo hijabinta tayi ta saka tare da zama,zubair ne ya kalleta yayi murmushi yace aa inaya yammata sai yanzu aka tashi kallonsa tayi tace ina kwana dr amsa ya bata da lafiya lau ya gida alhamdulillah kawai take binsa da ita sai kuma ta tashi tare da kawo mai sauran breakfast din da suka rage ita kuma ta fito ta shige bandaki domin wanka....
Hanifa ce ta kalleta tace ai ni indo kin bani mamaki wallahi yadda ake bin maganin dole ma zai yi aiki taya zakice mu tafi wajen wani bokan,lalle indo kina wasa wallahi da aikin boka badai ya baki kaidoji ba abinda ya rage miki shi ne amfani da magani yadda yace da kuma bin dokokinsa ke kanki sai kinyi mamakin maganin nan indo kallonta indo tayi tace to amma kuma ni so nake a raba tsakaninsu har abada fa amma dai ai zamu gani idan yayi...
Intisar sai da ta biya kudin admission sannan ta fito cike da mugun gudu kai akan motar ta hayo babban titi kai da ganin ran nan kasan a hade yake cikin gudun ne kawai ji kake casssssss karar karuwar motoci.....KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
61&62
Alhaji ne ya kallesa yace allah wadaran halinka khalifa yanzu wannan wace iriyar rayuwa ce ka daukarwa kanka haba khalifa wanda aka kira da khalifa ne ya kallesa yace da..ddy bazaka gane..ba wani irin dadi nakeji fah kallonsa mahaifiyar sa tayi yayin da hawaye suka ciko daga fuskarta ta wanke sa da mari dafe kuncin yayi sai kuma ya kyalkyale da dariya ya kalleta yace mommy tsaki taja tare da kallon islam tashi kije kiyi wanka kinji ya hakuri..alhaji shigewa part din sa yayi hajiya ta bisa nan kowa ya watse..masu aikin ne a harabar gidan ya kallesa yace gaskia sai dai mu ce allah ya shirya khalifa domin alhaji yana iya bakin kokarinsa wajen ganin ya basa tarbiyya tabbas alhaji na kokari akansa dayan ne yace ai ni wallahi khalifa na rasa dadin me yakeji a wannan abar tsaki yayi yace hamza bazaka gane ba ance fa idan aka fara sha ba a dainawa, hamzar ne yace ai shikenan allah ya rabamu da aikin dana sani danni banga fanin wannan shaye shayen ba na khalifa....
Hajiya indo ce a zaune a lokacin ita kadai ce a falon ta tana breakfast jin karar waya ne yasa ta tsaki ba tare da kallon wayar ba, har ta katse wayar wani kiran ne ya kara shigowa indo da gajiyawa ta furta kai wannan wanene daukar wayar tayi sai kuma ta kalla ganin sunan intisar ne yasata daga tare da karawa a kunne jin abinda ya gigita ta ne yasa ta mike a wajen plate din ya tarwatse cikin rawar murya tace wane asibiti ganin nan tahowa mayafi kawai taja ta fice daga gidan nata kana ganin ta kasan ba a hayyacin ta take domin kuwa mayafin ma bai samu arzikin yafawa ba...
Inaya sai da ta shirya tsaff ta fito kallon zubair tayi suna ta hira shi da inna 'yar dariya tayi tace wato inna kin samu abokin hira ko tana zama wayar zubair tai ruri, dagawa yayi yace hello sai kuma yace yanzu ok gani nan yanzu katsewa yayi ya kalleta yace to inaya ni zan tafi yanzun nan aka kira ni daga office ana nemana urgent dan haka kawai zan huce kallon inna yayi yace to inna ni zan tafi sai anjima ko sai na kara zagayowa dariya inaya tayi tace aa sai dai ka kara zagayowa ko murmushi yayi tare da sa hannu a aljihu ya fito da kudi zai ajje inna tace aa dr kar muyi haka dakai baka gajiya da dawainiya kenan kabar kudinka kawai zubair ne yace wallahi inna bakomai imsha allah kawai adduar ki muke buqata inna ce ta nisa tace ai dama addua kullun munayi amma kuma gaskia kafin tai magana ya ajiye ya fita,inaya ce ta bisa tana fita taga su ikilima, sallama sukayi dashi shi kuma ya huce ya barsu a tsaye...inaya ce tace kenan ma har kun fito iklima ce ta danyi murmushi tace eaa wallahi inaya yanzu ma nake shirin zuwa gidan naku sai gaki kinzo kallon kawayen tayi su biyu sai inaya ta 3 tace wannan sune Hindatu da kuma Halima sai da ta gabatar da su sannan inaya tace bara naje naiwa inna sallama ko sai mu tafi..tana hucewa hindatu ta kalli iklima tace ke tsaya wannan kyakkyawar fa dariya kawai tayi tace to gata dai basu dade ba inaya ta fito tace to mutafi ko ikilima ce tace to sai kun dawo nagode....
Ikram ne sai in'am a zaune ta zabga uban tagumi kallonta yayi yace lafiya dai ko in'am kallonsa kawai tayi ta kau da kai tare da furta yayana kasan fa yau za a fara rabon chewing gum na ikilima kuma gashi ba na nan shi abin ma dariya ya bashi yace to sai me kuma kenan naga dai gobe idan allah ya kaimu zamu koma amma kinzo kin wani sani a gaba kin zabgan tagumi dan murguda baki in'am tayi tace kuma dai yaya kasan me nifa katseta yayi yace in'am ya isa haka jira na ake dan haka ki tafi wajen gwaggo kallonsa tayi tace to kai yaushe ma aka sanka ne har zaka ce jiranka ake dariya yayi kawai ya tashi..
Zubair tin ya na shigo asibitin direct office dinsa ya nufa yana turawa ya tarar da sauran doctor a zaune kallonsu yayi yace lafiya dai ko zama zubair yayi dayanne yace dr dama mun kira ka ne domin ka duba wata patient accident ne amma kuma taji matukar rauni dole sai da kai zamu iya saboda gaskia katsesu yayi yace shikenan nasani wadansu 3 ya nuna yace ku ku wuce wajen aikin ku kai kuma hameed muje koh..dai dai bakin dakin ya tsaya yace am shirya komai ko eaa hameed yace take zubair ya fada dakin....KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
63&64
Islam tin da ta fito daga bandaki take kuka haseena ce ta kalleta tace dan allah islam kiyi hakuri kinji,kinga yaya khalifa bai ma san yayi ba please so sorry dago kanta islam tayi ta kalleta tace to ina amfanin shaye shaye haseena me ya amfanar, dole ne ma mu taka masa birki haseena dole taya muna ji muna gani zai kashe kansa a banza,yana shaye shaye over kuma ace ba ma iya cigarette ba shine shisa,giya,cocaine ke dik wani kayan shaye shaye sha yake ki duba fa haseena a lokaci daya ji yadda ya koma yayi wani baki ya rame ya zama kamar ba shi ba, ni narasa taya akai ya khalifa yake irin wannan rayuwar haba haseena kara fashewa tayi da kuka tana rarrashinta haseena cikin kuka ta furta islam ya yakike so muyi da shi ne ya kikeso muyi fa shi daddy ya fiki jin bakin cikin hakan fa jin ana knocking ne yasa su goge hawayen fuskarsu haseena ce ta tashi ta bude mai aiki ce yace ku fito kuje kuyi break inji hajiya to kawai haseena ta bata amsa ita kuma ta dawo cikin dakin....
Dr zubair yana shiga idanunsa suka sauka akan intisar da kanta yake zubar da jini yayin da nurse ke kokarin yin dressing din wajen sai kuma hannunta da tashin farko ya wani kumbura over sai fuskarta da 'YAN raunika kanana,karasa wa yayi hameed ne yace dr dama abinda yasa muka kira ka kenan ka duba mata hannunta karaya ce sai kuma tana buqatar jini kuma ni banga wani dan uwanta da yazo ba dik da dai mun kira mahaifiyar ta zubair ya kallesa yace ba matsala ai wannan dik mai sauki ne yanzu dai bara mu fara duba ta din....
Inaya sun sha raban chewing gum dan sai la'asar suka dawo sannan kowa ya kama gabansa...inaya ce ta fir daga wanka tare da shigewa daki sai da ma ta shirya sannan ta fito tace wasshhh wallahi inna munsha yawo kinga kuwa ajiye mata abinci inna tayi tace ai sai kici gashi nan dariya inaya tayi ta fara ci,inna ce ta kalleta tace kinzo kin ajiye min waya akai ta kira kinsan bansan inda zan danna ba bare na daga miki kiran amma gata nan dauki sai ki kira...
.....BAYAN SATI DAYA.....
Abubuwa da yawa sun faru a ciki harda sallamar intisar da akai sai kuma bikin ikilima da angonta..Hajiya haneefa ce ta kalle ta tace kinga abinda nake fada miki ko hajiya ai nagayamiki ni kara ma da allah yasa hakan ta faru ga magani dai yayi aiki dariya hajiya indo tai tace ai bamu gwada ba tukun na amma bara nasan da hannun nan yayi sauki za a fara aiki ko dariya dikansu sukayi tare da kallon intisar da ta fito....
Khalifa ne zaune akan kujera a dakinsa ya ziba uban tagumi yayi da hawaye ke gangarowa daga idanunsa ya rasa me ke masa dadi sallamar hajiya ce ta katsesa yayi saurin goge hawayen ya juya tare da dan murmushi kallonsa hajiya tayi tare da zama sai kuma tace khalifa sannu da hutawa kaji amsawa yayi tare da gaishe da hajiya kallonsa tayi sai kuma tai shiru khalifa ne yace mom kiyi hakuri kinji da abinda nake muku wallahi nima banasan hakan mom bansan me nakeyi ba a lokacin da na sha wannan abar mom ce ta kallesa tace to khalifa ka daina sha mana wannan wace irin rayuwa ce khalifa dai dai da mahaifinka pishi yake da kai,kai yanzu khalifa ka zabi hakan ke nan shiru yayi kawai....
Wayar inaya ce tai kara dubawa tayi sai kuma tayi murmushi tare da dauka dan gaba daya inaya ta gama sanin ikram son ta yake dan haka ita ma yanzu take biye masa sun dade suna waya dan zasuyi a kalla 30 mint sannan sukai sallama.....
                 Auntynmu ceh🍁😍
Jiya kunjini shiru kuyi hakuriKAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
63&64
Islam tin da ta fito daga bandaki take kuka haseena ce ta kalleta tace dan allah islam kiyi hakuri kinji,kinga yaya khalifa bai ma san yayi ba please so sorry dago kanta islam tayi ta kalleta tace to ina amfanin shaye shaye haseena me ya amfanar, dole ne ma mu taka masa birki haseena dole taya muna ji muna gani zai kashe kansa a banza,yana shaye shaye over kuma ace ba ma iya cigarette ba shine shisa,giya,cocaine ke dik wani kayan shaye shaye sha yake ki duba fa haseena a lokaci daya ji yadda ya koma yayi wani baki ya rame ya zama kamar ba shi ba, ni narasa taya akai ya khalifa yake irin wannan rayuwar haba haseena kara fashewa tayi da kuka tana rarrashinta haseena cikin kuka ta furta islam ya yakike so muyi da shi ne ya kikeso muyi fa shi daddy ya fiki jin bakin cikin hakan fa jin ana knocking ne yasa su goge hawayen fuskarsu haseena ce ta tashi ta bude mai aiki ce yace ku fito kuje kuyi break inji hajiya to kawai haseena ta bata amsa ita kuma ta dawo cikin dakin....
Dr zubair yana shiga idanunsa suka sauka akan intisar da kanta yake zubar da jini yayin da nurse ke kokarin yin dressing din wajen sai kuma hannunta da tashin farko ya wani kumbura over sai fuskarta da 'YAN raunika kanana,karasa wa yayi hameed ne yace dr dama abinda yasa muka kira ka kenan ka duba mata hannunta karaya ce sai kuma tana buqatar jini kuma ni banga wani dan uwanta da yazo ba dik da dai mun kira mahaifiyar ta zubair ya kallesa yace ba matsala ai wannan dik mai sauki ne yanzu dai bara mu fara duba ta din....
Inaya sun sha raban chewing gum dan sai la'asar suka dawo sannan kowa ya kama gabansa...inaya ce ta fir daga wanka tare da shigewa daki sai da ma ta shirya sannan ta fito tace wasshhh wallahi inna munsha yawo kinga kuwa ajiye mata abinci inna tayi tace ai sai kici gashi nan dariya inaya tayi ta fara ci,inna ce ta kalleta tace kinzo kin ajiye min waya akai ta kira kinsan bansan inda zan danna ba bare na daga miki kiran amma gata nan dauki sai ki kira...
.....BAYAN SATI DAYA.....
Abubuwa da yawa sun faru a ciki harda sallamar intisar da akai sai kuma bikin ikilima da angonta..Hajiya haneefa ce ta kalle ta tace kinga abinda nake fada miki ko hajiya ai nagayamiki ni kara ma da allah yasa hakan ta faru ga magani dai yayi aiki dariya hajiya indo tai tace ai bamu gwada ba tukun na amma bara nasan da hannun nan yayi sauki za a fara aiki ko dariya dikansu sukayi tare da kallon intisar da ta fito....
Khalifa ne zaune akan kujera a dakinsa ya ziba uban tagumi yayi da hawaye ke gangarowa daga idanunsa ya rasa me ke masa dadi sallamar hajiya ce ta katsesa yayi saurin goge hawayen ya juya tare da dan murmushi kallonsa hajiya tayi tare da zama sai kuma tace khalifa sannu da hutawa kaji amsawa yayi tare da gaishe da hajiya kallonsa tayi sai kuma tai shiru khalifa ne yace mom kiyi hakuri kinji da abinda nake muku wallahi nima banasan hakan mom bansan me nakeyi ba a lokacin da na sha wannan abar mom ce ta kallesa tace to khalifa ka daina sha mana wannan wace irin rayuwa ce khalifa dai dai da mahaifinka pishi yake da kai,kai yanzu khalifa ka zabi hakan ke nan shiru yayi kawai....
Wayar inaya ce tai kara dubawa tayi sai kuma tayi murmushi tare da dauka dan gaba daya inaya ta gama sanin ikram son ta yake dan haka ita ma yanzu take biye masa sun dade suna waya dan zasuyi a kalla 30 mint sannan sukai sallama.....KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
65&66
ZUBAIR ne ya shigo gidan su intisar sallama yayi aka basa izinin shigowa shiga yayi anan ya tarar da su a falo gaishe da su yayi sai kuma ya kalli intisar yace ya jikin naki cike da kulawa tace ai da sauki dauke da murmushi a fuskarta hajiya indo ce ta tashi sai kuma haneefa ta bi bayanta suka barta anan suna shiga hanifa tace ke kinsan kuwa naga wani alamu tattare da wannan mutumin hajiya indo ce tace allah to me kika gani tabbas wannan likitan son intisar yake murmushi kawai indo ta saki tace dan allah ki ce na daina wahalar da kaina wajen ganin na hadasu hanifa ce tace ea mana taya ma hakan zai yu kawai ke dai mu tambaye ta mu ji inda aka kwana ko....
Inaya ce na hanga sai tafiya take cikin wasu sabuwar unguwanni dai dai gidan ahmad naga ta tsaya sai kuma ta fara knocking mai gadin ne ya bude ya leko cike da ladabi inaya ta tsugguna har kasa ta gaishe shi amsawa yayi sai kuma tace dan allah baba zeeya tana nan dan washe baki yayi yace eaa yarinyar shigo to,shigowa tayi tana kallon gidan tin daganan tasan gidan akwai kyau..
Hajiya indo ce suke sallama da zubair yayin da intisar ta tashi domin taje ta rakasa,hanifa ce ta kalleta tace kinga ba dama ai na gaya miki wayar hajiya indo ce tai kara kallon wayar tayi sai kuma kawai tai banza da ita hanifa ce tace bazaki daga wayar bane tsaki taja tace wallahi abinne ya fara bani haushi ace alhaji bazai dawo ba sai dai kullin bashi da aiki sai kira a waya haba ni fa na fara gajiya hanifa ce tace to ko shima wajen bokan zamu kaisa hajiya hanifa ce tace aa wannan ma so nake naga na rabasu kawai shisa na kai kaina amma nikam anya hanifa ba farraku zan sa ayi musu ba kuwa hajiya Hanifa ce tace kuma dai...
Har falon wannan tsohon ya rakata tare da yi ma ta iso da shigowa ciki zama tayi shikuma ya tsaya yana kwala kiran hajiya fitowa zeeyah tayi sanye da abaya blue da ratsin golden tace aa baba nace ka daina kiran hajiyar nan ko sai kuma tayi turuss ganin inaya a gabanta, ai da sauri ta karaso tare da dafata tana fadin aa wa nake gani ne kamar inaya dan murmushi inaya tayi tace ai kam dai ni ce wallahi,mai gadin ne ya fita ganin ta gane ta ya bar musu dakin.... zeeyah ce tace shine kuma kika ki zuwa biki ko sai intisar ce tazo dariya ta danyi sai kuma tace kai kema zeeyah yanzu ba gasji nazo ba tabe baki tayi tace sai da na shiga wata na 4 ba zaro ido inaya tayi tace yanzu har anshiga wata na hudu kenan,zeeyah ce ta bata amsa ba gashi ba kuwa tashi tayi ta nufi kitchen din dake falon sai gata dauke da katon tray a hannunta, zama tayi tana zuba mata jellop din taliya taji kifi sai kamshi take badawa sunayi suna hira abinsu inaya ba ita ta baro gidan ba sai wajen 3 itama dan tace zataje kasuwa amma sai magiya take mata akan ta dawo watarana....
Intisar ce ta shigo fuskar nan sai murmushi take zubawa zama tayi sai maganar indo taji tana intisar wai nikam meye tsakaninki da wannan mutumin amsa ta bata tana kallon gefe tace ya taba cewa yana sona amma ni gaskia ba shi nakeso ba ina da wanda nakeso kallon kallo akayi tsakanin hanifa da indo sai kuma ta ci gaba amma nasan har yanzun so na yake wayar ta ce tayi kara ta tashi da hannunta a sakale ta dauka ta wuce zuwa dakinta....hanifa ce tace indo me na gaya miki na gaya miki son juna suke to yanzu dai gashi nan ai kin gani ko dan haka sai ki gaggawar daukar mataki idan ba haka ba wallahi ta barar mana da damarmu dan wannan gayen da gani akwai naira fa hanifa ta fada tare da mikrlewa tsaye tana jan mayafin ta...
Khalifa ne zaune a falo shi kadai islam ce ta fito kiranta yayi tazo ta zauna bude baki yayi yace islam kiyi hakuri akan abinda ya faru waccen satin kinji islam ban san hakan zata faru ba amma dan allah kiyi hakuri,murmushi kawai tayi tace kai yaya khalifa ya wuce ai ok ya furta tare da fadin kawo mini abinci to kinji to tace ta tashi kawai ta nufi kitchen.....KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
67&68
Inaya tana dawowa gida ta fara bawa inna labarin inna taji dadi matuka tare da yiwa zeeyah fatan zaman lafiya mai dorewa inna ce tace inaya yau bazaki kasuwa bane murmushi kawai tayi tana danna waya tace aa inna zani ai shisa ma nadawo da wuri fa inna ce ta kalleta tace kin kyauta sai ki tashi kije ki shirya ko to kawai ta ce ta tashi ta shige daki kamar jira ake tana shiga kira na shigowa inaya ce ta daga tana dariya...
Hafsat ce ta shigo gidan su intisar lokacin gidan shiru kar ba wani mai motsi falon ta shiga jin shiru ne yasata shigewa dakin intisar,abin mamaki a kwance ta ganta ta kurawa television din dakin ido zama hafsat tayi tare da fadin intisar tashi tayi suka gaisa hafsat ce tace intisar ya jikim naki alhamdulillah kawai ta bata amsa kallonta hafsat tayi tace dan allah alfarma zaki yi min kinji hafsat gaba daya ban yadda da kaina ba,rike hannunta hafsat tayi tace haba intisar nidin fa kawar ki ce kawai ki fadamin abinda kikeso ni kuma insha allah zan miki shi kinji,kallonta intisar tayi tace so nake a yau kije min gidan su inaya domin ina zargin tabbas ikram dina son inaya yake dan nasan cika bakin da take ba a banza kuma ranan ma da naje unguwar naga motarsa dan haka kije kinji amsa ta bata tare da fadin zanje intisar amma kiyi alkawarin ba abinda zai faru,tsaki kawai intisar taja wannan kuma ban sani ba ta bata amsa....
Ikram ne zaune a office din sa sallamar sakatariya ce yasa shi juyo wa kallonta yayi yace lafiya dai ko amsa ta bashi da cewa yallabai dama dr zubair ne yazo dan hade rai yayi yace to kuma kina nufin bazaki barshi ya shigo bane,shiru tayi da farko sai kuma tace yallabai na dauka kana aiki ne shi ne nazo na duba amsa ya bata da cewa to bana aikin komai dan haka kice ya shigo juyawa tayi shikuma ya fara hade wasu takardu... Zubair ne ya shigo dauke da sallama a bakinsa zama yayi a daya da kujerun office din musahaba sukayi zubair ne yace kai yanzu tin da kadawo amma har yanzu baka zo ba shisa ni na biyoka ai dariya ikram yayi yace bazaka gane ba ne zubair wallahi aiki ne yayi min yawa a ranar da zamu dawo ne kawu ya tafi Dubai wani aiki to kasan yanzu komai ni za a barwa shisa wallahi yanzu ya garin zubair ne yace lafiya lao yana dariya ikram ne yace to ya akai naga kana dariya zubair yace ba komai kawai dai ina tina budurwarka ce bata da lafiya fa ikram da sauri ya furta wa kana nufin inaya wai,zubair ne ya kyalkyale da dariya yace kajika to ba ita ba intisar fa take a wajen ya hada rai yace zubair banason iskancin banza wallahi hakiri zubair ya fara basa saboda yasan halin abinsa.Zubair ne ya kallesa yace ikram shawara nakeso na kamu da son intisar ta yadda bazan iya rabuwa da ita ikram ne ya kallesa yace ohooo wannan kuma damuwarka, kai ka sani ba ka fada mata tin a ranar farko ba kuma tace bata amince da kai ba dan haka shawara ka daina wahalar da kanka a banza dan da wuya ta soka....
In'am ce zaune ita da ikilima in'am ce ta kalleta tace aa amarya a gidan Haseebullah dariya ikilima tayi tace eaa fadi da babbar murya ni ce dai ba wata ba dariya gaba dayan su sukayi ikilima ce tace in'am nagode miki da kikazo yau dan kuwa akwai dama abinda nakeso na gyara kinga sai ki kama min ko kallonta in'am tayi sai tace nikam wai inaya tazo ne ikilima aa kawai ta bata ta tashi,inam ce tai shiru a zuciyar ta tafurta dole ma inaya taki zuwa domin tabbas abin a jajanta mata ne a kan kawancen su ita da intisar allah sarki inaya...
Dai dai inda zata tsallaka ta taho gida sukai kicibis da Khalifa tsaki inaya taja tare da furta kai kuma fa kallonta yayi yace dan allah baiwar allah kiyi hakuri akan abinda ya faru kwanaki tabbas na aikata miki kuskure amma ina fatan daki min hakuri ki yafe min a lokacin bana hayyaci na shisa inaya ce tace tirr da halinka kai shaye shaye kuma kazo kai driving dan kana dan gidan masu kudi,ni ba abinda kayi min amma dai ina mai maka nasiha da kadaina wannan shaye shaye dan ba abinda zai amfane ka dashi sai anjima ta tafiyarta ta barsa anan a tsaye yana ta raba ido...KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    🍁Waleedah Muhammad🍁
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
69&70
Khalifa tin bayan rabuwarsa da inaya take wani katon gida ya nufa yana shiga ya tarar da su cike da murna ya kallesu ya ce komai yayi dai dai ko dayane ya kallesa yace wai kai ina ka tsaya tin dazu muke jiran ka fa shiru kawai yayi ya zauna sai kuma ya kallesu yace ni fa gaskia nakusa daina shan wannan abar domin gaba daya 'YAN gidanmu basaso wani ne yaja tsaki yaja to da waye a gidansu suke so kaga idan kaga ka daina sha ko to ka tabbata ka mutu kawai shi ne batu gaba dayan su dariya suka sa banda shi daya hade rai domin shi tsakani da allah da gaske yake daya daga ciki ne ya zaro wata kwalba tare da budewa ya kafawa Khalifa a baki take ya amsa ya fara kwankwanda sauran kuma suka babbake da dariya tare da fadin khalifah....
Ikram ne tsaye a kofar gida shi da inaya dik da inaya tayo tayi akan ya shigo amma yace aa ba sai ya shigo ba dole ta kyalesa kallonsa tayi tace to yau kuma ina dr dan murmushi yayi yace na barosa zai je wajen budurwarsa inaya ce tace gaskiya idan kaje ka mika masa sakon gaisuwa daga ni ba matsala kawai yace,ikram ne kawai yayi shiru yana sake sake can kuma ya dago yace inaya amsawa tayi tace na'am yaya ina sonki inaya kallon gefe da gefe tayi ganin ba kowa ne yasata sunkuyar da kai a zuciyar ta ce ta fara gaya mata dama na fada miki inaya ikram sonki yake kuma gashi kin gani ko wata zuciyar ce tace amma banyi tsammanin fadarsa yanzu ba katseta yayi tare da furta inaya kodai ban miki bane amma ta fara kokarin basa da aa yaya wacece zata ga kamarka tace bakai mata ba yaya tabbas dik wacce ta sameka a matsayin miji tayi dace amma kuma ka bani dan lokaci zan yi shawara kaji murmushi kawai yayi yace shikenan inaya yadda kikace sun dan dade a tsaye daga bisani kuma sukai sallama...dik abinda yafaru akan idanun hafsat sai da taga shigewarsu sannan ta tsaya tai shiru sai kuma tace lallai intisar tana da wayo taya akai ma ta gano hakan ni ban gano ba,tabbas wannan labarin dole ne naje na sanar mata dashi wucewa tayi tana ta surutu ita kadai...
Indo ce tai shiru tare da daukar wayarta ta fara dialing number alhaji dagawa yayi daga can ne yace barkanki dai uwargida katse sa tayi kaga malam ya isheka wai me ka daukeni ne kamanta aure na kake ya kamata ka gane cewa ni matarka ce ka tafi ka bani tsawon wata 6 ba wani labari kai kaki dawowa kuma ka hanani zuwa cikin lallashi yake bata hakuri amma a banza daga karshe ma katse wayar tayi tare da sakata a flight mode.. intisar tin bayan tafiyar hafsat tana nan a kwance tana kallo jin wayarta tayi kara ne yasata dauka text ne ya shigo budewa tayi a yayin da tai kicibis da wannan sakon KIN SACE MIN ZUCIYA YA MA'ABOCIYAR KYAU,A YAYIN DANA KASA MALLAKAR KAINA DUMBIN GAISUWA NA YA TASHI DA FIFFIKEN SO YA TABBATA A GAREKI YA MA'ABOCIYAR DIKKAN NIIMA MY INTISAR Tana gama karanta wa sai taja tsaki tare da furta dama sakon daga ikram ne da nai masa reply kashe wayar tai kawai ta kwanta tana tinani can kuma again wani sakon ya shigo bata dauka ba sai can kuma ta yanke Shawarar dauka tana duba wa sakone alta email na makaranta a lokacin ne hankalinta yakai ashe akwai makaranta ma....
Sai da suka sha sukai tatil sannan khalifa ya mike da shirin tafiya take a wajen ya fadi dayanne daga ciki yace kai khalifa kawai mu kwana anan muji dadin mu ko khalifa banza yayi dashi tare da tashi yana tangal tangal ya shige bedroom....
Inya ce ta kalli inna tace inna wai yaushe zamuje dangin mahaifina inna, inna ce tace inaya zamuje inayace tace inna to wai kodai basa raye ne naga fa basu taba zuwa ba inna ce tace inaya wannan kuma bansani ba amma kuma suna raye dan haka kawai kiyi hakuri zamuje ko nan da sati biyu ne ko inaya cike da murna ta furta to umma...
Haseena ce ta kalleta tace dan allah islam da gaske kike murmushi tayi tace ea mana gaskia ya ne amma dai ke kin hakura ko dariya islam tayi tace yo ba dole nai hakuri ba kinjiki ko kin manta shi din yayana ne fa hira suke sosai hajiya ce ta sakko tace khalifa bai dawo ba ne eaa kawai suka bata amsa kallon agogo tayi taga karfe 10 islam ku tashi kuje ku kwanta amma khalifa bai dawo bane eaa suka bata amsa sannan suka wuce abinsu suna hira.....

Auntynmu ce😍KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    Waleedah Muhammad
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
71&72
Karfe 8 mai kyau hafsat ce ta sauka gidan su intisar a falo ta samesu suna breakfast cike da ladabi ta gaishe da hajiya indo yayin da ita kuma sai baje baki take tana amsawa har da tambayarta mahaifiyar ta bayan sun gaisa ne intisar ce taja ta dauke da plate din a hannunta mara karayar suna shiga intisar ce tace hafsat ya akayi ne me ya faru hafsat ce tace tabbas intisar hasashenki gaskiya ne domin da idanuna naga ikram da inaya suna hira suna dariya abin yayi marukar daure min kai intisar,intisar ce tace aa hafsat bazai daure miki kai ba wallahi domin ni dama nayi zargin hakan ko a lokacin da naje gidan su da irin cika bakin da take nasan tabbas akwai wani wanda ya ke dafa musu kuma tinda na kuskura na gano sa to wallahi sai na rabata da shi domin ikram na wane ni kadai hafsat ce tace tayaya kenan intisar murmushi tayi tace ba wanda ya sani sai ni kuma ba wanda zan bari ya sani ke dai kawai muje zuwa...
Kowa ya hallara a bakin dining hajiya ce ta kalli gate man din da aka kira da sauran masu aikin ta furta ku a cikin ku kuna nifin ba wanda yaga shigowar sa eaa dikansu suka bata amsa gate man yace hajiya khalifa bai dawo gidan nan ba tin jiya daya fita da yamma ni ma har 1 nazauna jiransa amma hajiya shiru bai dawo abin ya daurewa hajiya kai ga alhaji baya nan sallamarsu tayi suka tashi,wayar ta ta janyo taci gaba da kira dik da wayar switch off take fada mata amma taki yadda da abinda tace mata...ganin fa da gaske switch off ne yasata farakiran alhaji dagawa yayi yace lafiya dai koh hajiya ce ta furta ina fa lafiya alhaji tinda khalifa ya fita tin jiya bai dawo alhaji ne ya bata amsa kidaina wahalar da kanki hajiya domin ni nasan zai dawo da kafafunsa dan haka kawai ki jirasa fah kit ya kashe...
Indo ce ta fito da mayafi a kanta dakin su intisar ta shiga ta samesu suna hira intisar ta kalla tace to ni zan fita dan haka ki kula da gidan kinji to kawai intisar ta bata amsa suak ci gaba da hirarsu...bata zame ko ina ba sai gidan hajiya hanifa kallonta hanifa tayi tace ohh harkin shiryo kenan to kawai muje daga nan suka shiga mota suka nifi wajen garin sunyi wani tafiya mai nisa sosai sannan suka sauka sak wajen bokan nan suka koma amma a wannan karan bukkan da suka shiga ta 4 ce take wajen ya fara jujjuyawa da wani irin amo mara dadin ji...
Ikram ne na hango a filin jirgi yana tsaye shi da zubair suna kallon hanyar da mutanan suke fitowa dai dai nan idanun ikram suka sauka akan alhaji aliyu da sauri ya karsa yana kiran sunan kawu daganan kuma suka shige zuwa tafiya domin su isa gida da wuri suna cikin tafiya ne har suka hau mota zuwa gidan sa..... in'am tana jin an fada mata cewa kawu yau zai dawo ta dauki aniyar daukar aniyar yau ita zatai masa girki dan haka can na hango in'am a kitchen tana aikin dafa abinci yayin da sauran masu aikin suke taimaka mata bata dade da gamawa ba ta shige dakinta domin taje tai wanka ta jira kuma dawowar su...
A gaban bokan suka zube dariya ya babbake da ita yana mai ambatar sannunku da zuwa ya ke indo da kuma hanifa hhhhhhhh tin kafin kizo aljani zurukus ya gabatar min da zuwanku dan haka nasan ma meye yake tafe dake tafa hannunsa yayi sai ga wasu kullikan a hannunsa mika mata yayi yace ga wannan kije zakiga mai zai faru zata dawo son sa dahaka ku tashi kuje amma kafin nan zaku ajiye naira dubu dari 500 kudin akinki na baya da kuma wannan cikin rawar murya tace to suka ajiye tare da tashi suna muzurai suka kama hanya fita daga wajen....KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    Waleedah Muhammad
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
73&74
Tin daga bakin gate zaka gane yau chakewar tafi ta kullun domin yadda ya buga kansa a jikin gate din ne yasa mai gadin budewa ya kallesa tare da furta kai khalifa daga ina kake kallinsa khalifa yayi yace "daga inda ka aikeni dallah matsamin hanya ni na huce domin bazan iya tsayawa ana ba gate man ne yace aa khalifa wazai shigo kuma da motar tsaki yaja kawai ya tunkude gateman din ya wuce ai da sauri daya daga cikin ma'aikatan ne ya shiga a fslo ya tarar da hajiya, kallonta yayi, yace hajiya ki fito ga khalifa nan ya dawo,mikewa tayi zata tashi dai dai nan khalifa ya shigo, kallonsa hajiya tayi tare da kawar da kanta daga kallonsa hawayen da take kokarin boyewa ne ya zubo mata tare da dan jan tsaki,islam ce da haseena suka fito sannan suka ga khalifa a gaban hajiya, hajiyar ce ta kalli mai aikin tace zaka iya tafiya kawai shikenan to kawai yace ya fito,khalifa ne ya kalleta yace mommy sannu fa ba ta iya kallonsa ba sai shigewa dakin da tayi kallon kallo ne tsakanin islam da haseena,ai da gudu suka bar falon suna rige rigen hawa upstairs,kallonsu khalifa yayi cikin maye kaji banzaye suke gudu to ni mai zan musu tsaki yaja yaci gaba da timbelensa ana wajen gaba daya da ka gansa kasan notin kansa ya kunce a kwale yake..
Intisar kallon wayar hannunta tayi sai kuma naga kawai ta kara a kunne tare da fadin hello banji me akecewa ba sai ji nai tace ok shikenan nan da gobe kawai ma ya isa sai kuma ta katse.. intisar ce kawai tai murmushi tace inaya gani nan kanki wallahi dan nadau alkawarin sai na miki abinda yafi na baya...hanifa ce ta kalli indo tace wai ke tsaya ya kikai da maganin da wannan bokan ya baki kallonta tayi tace wane magani,maganin da aka baki na yadda zataji tsanar inaya ohh wai wannan a lokacin mana ta tai accident anan na samu na karar dashi dan haka na tabbata yanxu intisar akwai abinda take kullawa akanta...
In'am ce zaune sai kawu daya ke akan kujera masu aikin ne suka jeru domin su gaishe dashi suna gamawa falon ya zama na daga Ikram sai zubair da in'am hira suke sosai a dai dai lokacin wayar alhaji aliyu tayi ruri dagawa kawai yayi sai kuma yace ok zanzo.... Zubair ne yayi masu sallama ya wuce aka barau daga shi sai in'am ikram ne yayi shiru sai kuma ya nisa yace uncle dan allah inaso idan kasamu dama inaso muje dangin ku,kallonsa aliyu yayi yace eaa kuma kaima kace wani abu nima inason muje amma kuma banasamun lokaci amma kuma zamuje idan yaso sai mubar company a hannun Micheal ko ikram ne yace eaa wallahi kawu,kawu ne yace ya wajen su hajiya samira ya kuka barosu,alhamdulillah sunce kawu dik a gaishe da ku muna amsawa shikenan kawai ikram zamuje din yadda kace ko to kawai yace tare suka tashi suka nufi dining din daya dakin....
Hajiya ce take zubar da hawaye daga idanunta su islam ne suka shigo suma hawayen ne yake zuba islam ce ta kalleta tace dan allah mommy kiyi hakuri kinji to islam ya kike so nayi ne iya tarbiyya na bawa Khalifa amma yanzu ya barar da wannan tarbiyya narasa ta yadda akai khalifa ya koma shaye shaye har yake driving ba da ban allah yana tsarewa ba sai dai wani zancen islam haseena ce tace aa kiyi hakuri mommy kinji dan allah kiyi shiru goge hawayen fuskarta tayi tace yanzu yana ina mun barsa a falo fadin islam shikenan muje muga me yake aikatawa kamar mommy ta sani tana fitowa suka ganshi yana ta kuza amai ga wani hamamin wari yana tashi daga falo take dikansu suka toshe hanci banda mommy....KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    Waleedah Muhammad

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
75&76
Inaya tin bayan dawowar ta daga makaran ta tana zaune kamar kullin abincin ta taja ta fara ci cike da tinanin ikram ita kadai sai kaga tana murmushi abinda da farin shiga a soyayya inna ce tace wai inaya mai kikeyi ne haka kiyi ki tashi ki wuce ki min wanke wanke ga shara ma banba kuma anjima inason ma kije kasuwa amma ke kinki bada hankalinki kiyi da jiki ko murmushi tayi tace inna dik zanyi tinda nasan aiki na ne ai,kuma zanyi wanki ma naga kayan naki sun yi dauda ko,inna ce tace eaa da kuwa kin kyauta...

Indo dauke da kasakon tiraren wuta ta wani banka wani magani mai shegen wari gaba daya gidan wani wari yakeyi da alama maganin da boka intisar ce ta fito cikin yatsina face tsayawarta kenan a falo wani amai ya taso mata da sauri ta shige bandaki sai da tafito indo ke tambayar ta lafiya ganinta tayi sanye da hijab kallonta tay tace intisar ina zaki kuma amsa ta bata asibiti mana umma ko kin manta yaune za a kuncemin hannun nan murmushi umma tayi tace to idan kinje ki gaishe da zubair kinji,zai ji kawai ta bata amsa tare da fadin sai na dawo umma tana fita tai murmushi tace daga farawa da samun nasara dole ma na rike boka hannu bibbiyu..ficewa tayi tana fita batai tafiya mai nisa wata mota tazo tai parking shiga kawai tayi dai dai asibitin ya sauketa har ta fito ta leka ta glass tace kagane ai saura kuma kai min shirme wallahi a cikin kudinka dan nasanka da shiririta...amsa ya bata aa hajiya insha allah ai ba shirme indai da naira ba matsala fa...

Hafsat ce kwance akan gadon dakinta gefe kuma wasu yara ne sun dameta da surutu ku tashi ku fita ta ambata ba shiri suka tashi suka fita hafsat ce to intisar me take nifi kenan har yanzu bazata kyale wannan baiwar allah ta huta ba ko banza mun cutar da ita danma dik abinda ake ita take ni ba yi nake ba allah sarki inaya ki yafe min kinji sai kuma tai shiru can kuma tace ya zama dole inaya na daina biye miki muna zaluntar inaya ni bansan me inaya tayi min har aka hada baki dani wajen cusguna mata allah sarki inaya....

Hajiya kam wucwa tayi ta barsa anan dakin ta koma tare da saka lock islam da haseena kallon kallo akeyi domin kuwa ga khalifa nan a kwance yana ta bacci gefe kuma aman da yayi ne mai matukar wari islam ce tace ni yanzu yazamuyi da wannan warin da wajen nan yakeyi haseeena ce ke furta inalillahi wa inna ilaihi rajiun allahumma ajirni fi musibati kamar ba shine ya gama bamu hakuri ba amma kallesa ki ga dole ne daddy ya dau mataki akan yaya khalifa tabbas na ma sani yanzu kenan ya za a yi da wajen nan kenan islam ce ta furta masu aiki ne zasu gyara mana kallon rainin wayo haseena ta aikwa ta islam amma baki da imani islam taya za ai a barsu su su gyara idan ke bazaki gyara ba ni zan gyara ko ba komai zan kankarowa dan uwana mutuncin a idanunsu wucewarta tayi tana jan tsaki....

Inaya ce ta nufi hanyar kasuwa ba laifi yau tayi siyayyar kwana 2 acewar dai ta huta da zaryar zuwa gobe a hanyarta ne suka hadu da ilham gaisawa sukayi tare dayin musabaha sannan sukai sallama... in'am ce tace wallahi yaya dama nima inaso naje naga 'YAN uwan su daddyn mu domin mu gansu dariya yayi yace allah ko in'am eaa mana dariya kawai tayi tace dan allah yayana ka kiramin inaya mu gaisa kaji shikenan 'yar kanwata domin ke daya ce tilo waya ya dauka ya fara dialing number cikin sa'a wayar na hannunta dagawa tayi cikin sanyin murya suka fara waya mikawa in'am yayi sunsha fira kam wata bakar mota ce ta shawo lungun da take batai wata wata ba ta bude tare da jan inaya cikin motar wata kara ta saki tare da furta yaya zumbur yayi ya mike yace lafiya me ya faru yaya wasu ne sun dauke ni ka taimaka min kittt wayar ta katse bin kiran tayi amma wayar switch off in'am ce ke furta inalillahi kawai yayin da shi ikram ya rasa abin da ke masa dadi fita kawai yayi daga gidan..KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    Waleedah Muhammad
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
77&78
Dialing number zubair yake amma anki pick sai da ya kira sau 2 a na 3 ya daga tare da furta ikram yadai lafiya "ikram ne yace ina lafiya yanzun nan muna waya da inaya naji kamar wani abin ya faru da ita dan allah so nake kaje gidan nasu kaga ko lafiya dan nidai hankali na bai kwanta ba zubair harda furta na taimaka mata ok Shikenan ikram zan duba yanzun nan kashewa yayi ya zauna in'am ce ta fito tace yaya ikram please kayi hakuri kaji ba abinda zai faru insha allah,ikram ne ya kalleta kawai ya juyar da kansa daga kallonta domin kwata kwata baya jin dadin garin,ganin zaman bashi da amfanki yasa shi tashi tare da shiga mota key yayi mata ya danna horn ya fice gana daya.....

Wani saurayi ne ya rugo da gudu dai dai kofar gidan su inaya naga yayi parking sallama ya fara salama alaikum,salama alaikum inna na zaune taji sallama tashi tayi tare da jan mayafinta jikin igiya leka wa take sai kuma tace dan samari lafiya dai ko,eaa innar inaya lafiya ba lau ba dan yanzun nan naga wasu sun saka inaya a mota tana ta ihun naiman taimako,dariya inna tayi tace aa bakaga daidai ba dan nan domin ni 'ya ta ta tafi kasuwa ina kyautata zaton tana hanyar dawowa,inaga dai makuwa kayi koh,har zata juya yace wallahi inna da gaske nakeyi tabbas intisar na gani sanye da hijab maroon sai takalmi baki da ledoji manya a hannunta inna ganin ya zayyane mata yasa ta dafa kai tare da furta inalillahi wa inna ilaihi rajiun inaya ta me tayi musu kuma,ji kake timmm karar faduwar innar inaya, a dai dai lokacin zubair ya shanyo kwana shi kuma saurayin ya tsugguna yana mata fifita amma a banza zubair tsayawa yayi daga nesa ganin taron mutane yasashi saurin karasawa yana furta ku matsa mana yana isa fuskarsa tai tozali da fuskar inna rasa abinyi yayi, sai da ya tabbatar da zancen sace inaya sannan suka kama aka sa inna a mota kulle gidan yayi yadau hanyar asibiti dan yana kyautata zaton hawan jini ne,tafiya yake yana ta tinani karar wayarsa ce yasa shi kallon wayar ikram ya gani,dauka yayi yace ikram,ikram ne yace zubair wai ya akai ne ka fada min ko,zubair ne yace eaa hakane tabbas ta bata ansace ta difff gaban ikram ya bada dai dai zai shigo kwanar gidan yayin da idanunsa suke budewa da rufewa wata motace ta taho take sukai crossing jin karar haduwar motoci yasa 'YAN wajen tahowa da sauri.....

Intisar ce na zaune a bakin asibitin wayar tace tai kara,dauka tayi tare da fadin gaskiya ne zaz aikinka yayi kyau ina fatan dai baka bar wata kofa ba wadda za a iya kamamu da ita,shikenan mu hadu a shop mall yanzu katsewa tayi tare da tarar da mai nafef kwatanta masa tayi take suka fara tafiya... intisar ce again wayar ta tai kara ganin bakuwar number yasata kin daga wa...

Alhaji aliyu ne ya fito kallon wajen yayi yaga wayam ba ikram in'am yake tambaya ina ikram cike da dan fargaba tace uncle dama naga kamar kiran ujila akai masa,amma uncle sai tai shiru amma me inaya ki fadamin ko,uncle budurwarsa ce aka sace yanzun nan muna waya da ita mukaji tana ihun neman taimako shine ya fita tare da kiran yaya zubair kuma naga kamar ba lafiya ba ya fita dan jan motar sa yayi da karfi,zama uncle yayi yana ta fada wayarsa ya kara a kunne yana ta kiransa a lokacin ne mutanen wajen hankalinsu yakai kan wayarsa daya daga cikinsu ne ya dau wayar tare da sallama,alhaji aliyu ne yace please ka ba me wayar kaji mutumin ne yace sai dai ayi hakuri amma mai wayar yanzun nan sukai accident,mikewa alhaji aliyu yayi yana kiran what a ina,shikenan mu hadu a asibitin yanzu tin da alhaji aliyu ya mike,jikin in'am yake rawa yana katsewa ya kalleta yace maza dauko hijabinki ynx

Zubair yana shiga gado aka dakko a ka dora ta a lokacin bata san inda kanta yake ba tana kwance dakin emergency aka wuce da ita,aka fara aikin ceton rayuwar ta sai da dr zubair yaga komai ya kammala,sannan ya fito,fitowarsa tai dai dai da shigowar alhaji aliyu zubair ne yace uncle lafiya dai ko, alhaji aliyu ne ya kallesa yace ina fa lafiya zubair ina abokin naka,kansa ne ya daure yace wane aboki kenan kawu ne yace kai dan allah ikram nake nifi,zaro ido yayi yace kai to me ya samesa yanzu fa muka rabu dashi a waya,yana rufe bakinsa yaga dr Zain ya shigo dashi kallon zubair yayi yace wannan accident ne inaga sai dai mu kaisa emergency ko,kallon sa in'am tayi tare ta fara share hawaye dik da bai ji wani ciwo ba amma dik ya kukkuje sai wani katon ciwo da yake a hannunsa na hagu,zubair ne ya bishi yana mai nuna musu kujera akan su zauna...KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    Waleedah Muhammad
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
79&80

Alhaji ne ya shigo cike da bacin rai ya kalli inda khalifa yake kwance,kauda kai yayi tare da kiran wasu kartin masu aiki umarni yayi akan suzo su dakko masa shi, kamar yadda ya umarta kuwa daukar amarya sukai masa,kan upstairs yake takawa a hankali, dai dai wani daki naga ya tsaya wanda yake facing din dakinsa, budewa yayi ya shiga dakin wayan yake ba komai sai tiles da yaloluwar katifa,umarni yayi akan ya su dora sa akan katifarsa,suna dorasa suka fita alhaji ne ya fito daga dakin,dakinsa ya shiga tare da dakko qur'ani,azkar da sauran litattafan addini ya ajiye,tare da zare wayar aljihunsa yana fitowa ya fara kwala mai dafa abinci kira da sauri ta fito, je ki kawomin abinci plate daya ki rufe sai ki dakkomin ruwa a fridge bata dadeba ta dawo dauke da abinda ya umarce ta a dakin ya saka ya fito tare da rufe yana furta khalifa idan har kayi hankali ma zan gani ko dan haka ka zauna anan..

Inaya ce ta fark cikin mawuyacin hali kallon inda take tayi tace inalillahi wa inna ilaihi rajiun, kallon dakin take,duhu dimin dashi sai wani hasken taga daga gefenta shi ya taimaka mata wajen ganin dakin, irin dakin ajiyar kayan nan ne ga wani katon fili gari guda,kallo take tana mai zubar da hawaye tare da kiran sunan innarta,jin shiru ba amsa yasata tashi tare da lekawa tagar, ai da sauri taja da baya ganin irin dajin da take,kuka kawai ta barke dashi tana furta allah ya isa na dik wanda ya kawoni wajen nan nasan ban tsarewa kowa ba,ban takawa kowaba,zabura tayi tace nashiga 3 kenan wannan dan shaye shayenne ya kawoni nan wajen kuka ta kara fashewa dashi...gani tayi dakin yana haske sannu a hankali,taga ya washe jikin bango ne taga yana fita da photo kamar television,kallo take,wani mummunan mutum ne ya bayyana kallonsa take dan gaba daya hankalinta na kansa, dariya kawai ya babbake da ita tare da furta yammata ki daina kuka fa dan ba cutar dake Mukai niyyar yi ba abinda nakeso dake shine ki zaka a ankare,domin ko wane lokaci zaki iya ganin wanda yasa aka satoki....

Zubair ne ya fito yana kokarin cire safar hannunsa,matsawa yayi kusa da alhaji aliyu tare da furta kawu kayi hakuri nan da yan awanni zai farfado ba wani ciwo yaji sosai ba idan ka cire ciwon hannunsa to dik ba wani ciwo,alhaji aliyu ne ya kallesa tare da furta nagode zubair amma kai kasan yarinyar ko eaa zubair ya bada amsa,alhaji aliyu ne ya zauna tare da cewa fadamin yadda abin ya kasance, zubair zama yayi shima tare da bawa kawu labarin yadda abin ya faru,sai kuma ya mike tare da nuna masa kofar wani daki yana cewa waccan ita ce mahaifiyar inaya,alhaji aliyu ne ya kalleta sai kuma ya dawo da dubansa kan zubair yace shikenan ka kula da ita dik abinda ya dace kayi mata ni zan bada dik wani abu da ake buqata,kana da hotan yarinyar ya jefowa zubair tambaya,girgiza kai yayi,inam ce tace uncle ni ina da ita kituran ta whatsapp yanzun nan,ficewa yayi daga wajen tare da zuwa harabar hospital din dialing number yayi ana dagawa bayan sun gaisa ya furta case na sace yarinya kuyi iya kokarin ku akai, ka duna na tura maka da hoton yanzu, dan allah asan dik yadda za ayi wajen nemota kit ya kashe wayar ya dawo yana zama wayar sa na kara Kallon ta yayi yaga daga campany ne sai a lokacin ne ma ya tina da ganawarsa,kallon in'am yayi yace in'am ki kula da yayanki ni yanzu ana jirana a campany nan da awa daya zan dawo toh kawai ta furta, ya tashi tare da kallon mahaifiyar inaya ta window ya wuce, zubair ne ya kalleta yace in'am ki shiga dakin kinji to kawai tace ta tashi ta nufi dakin,beds biyu ne sai taga hudu dakin ba kowa sai ikram a gefen gadon ta zauna,tana kallon fuskar yayan nata da aka nade saman kan da bandage.

Hafsat ce ita kadai dai tayi shiru kamar kullun,ni wannan lamari yana bani mamaki fa akan intisar,kar dai abinda naji suna tattauna wa ne shi ne ya faru,idan kuwa har shine to tabbas mahaifiyar intisar bataiwa intisar adalci ba, intisar tabbas tana son inaya da kwanace amma gashi ta lalata kawancen ta hanyar bin bokaye da malaman tsibbu,wannan wace irin uwa ce haka ya allah kasa ta gane ta daina abinda take amin.

Hajiya ce ta kalli alhajin tana share kwallah tace yanzu wannan hukuncin kana ganin yayi dai dai,to hajiya idan ba haka nai ba ya kikeso nayi da khalifa,amma nayi magana da wani malami akan za a dinga karbowa khalifa rubutu domin ni wannan shaye shayen bana sansu,na tabbata hakan zai taimaka matuka,kar ki manta na turashi England domin yaje yayi karatu amma daga karshe kalli abinda ya koyo, dabiar shaye shaye nidai hajiya abinda nakeso da ke shine kawai ki ci gaba dayi masa addua na tabbata zai dawo da yardar allah,domin adduar uwa karbabbiya ce da haka ya tashi kawai ya bar dakin, bai dade da fita su haseena suka shigo tare suma da kwantar wa da mahaifiyar su hankali akan batun dan ta khalifa.KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    Waleedah Muhammad
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
81&82
Inaya haka ta kasance a cikin wannan dakin bayan hasken yana nan a taje taga glass din wajen dazu yana motsi idanunta na wajen, sai dai me tarr taga hoton intisar a jiki tana mata murmushi wata zabura inaya tayi tana ja da baya tana kallonta tare da saka kuka tana furta ke ce, ke ce dama intisar tabbas kin cuceni, tsawa intisar ta daka mata tareda fadin ki min shiru mana aikin banza kawai, inaya wallahi banyi niyyar cutar da ke ba ke kika siya da kudinki inayace ta share hawayen fuskarta tace to ni mai nai miki ne ki fadan me nai miki, wata gawurtacciyar dariya ta saki tace Inaya wallahi dole ne na sace ki, kuma kinsan bazan taba sakinki ba har abada sai dai waccan gyatumar taki ta mutu a banza, zaro ido inaya tayi ta durkushe a wajen tana kuka tana furta wai intisar me nai miki me na aikata miki, kawai dan na kasance talaka shikenan sai ki dinga yi min abinda kike so,kinsan fadana ni da ke ne ba da mahaifiya ta ba, intisar idan kina kaunar annabi ki sakeni, tsaki intisar ta ja tace sai ki yi kuma ko ba ni ba mhhh kina wasa da intisar kit wajen ya bace wani irin kuka inaya ta fashe dashi,juyawa tayi taga ruwa na zuba tashi tayi tare da dauro alwala,ta dawo kuma ta zauna.

In'am na zaune taga ikram na motsi saurin tashi tayi tare da zuwa ta kira zubair, tana fitowa sukai kicibis da zubair din alama tayi masa ya gane abinda take nifi,binta yayi suna shiga suka tarar da shi a zaune yana kokarin cire ruwan jikinsa, dakatarda shi zubair yayi yace wai meye hakan ikram dago jajayen idanuwansa yayi ya kallesa yace haba Zubair ya kakeso nayi kasan wane irin so nake mata, tin kallon farko da nai mata nake jin sonta a jinin jikina, da ba dan kowane bawa yana da kaddararsa ba da nayi fatan ni aka sace ba itaba in'am ce ta fashe da kuka tace yaya ikram sai kuma tayi shiru kallonta yayi yace ina jinki me zaki ce kanwata, zubair ne ya lallabasa tare da basa labarin dik abinda kawu yake akan lamarin a haka ya kwantar da hankalinsa.

A haka rayuwa taci gaba da tafiya mahaifiyar inaya jikinta dai yaki sauki domin kullun jiya iya yau a kalla an dau sati daya amma ba labari akan inaya, dik da ikram na iya bakin kokarinsa wajen nemota amma abu ya citira,a bangare daya kuma intisar ta kamu da son zubair shima kuma yaji dadin hakan tinda har yana sonta da gaskia soyayya suke, har lokacin intisar bata saki, inaya ba ko tausayin ta bata ji, ikram ya rame yayi wani baki ba inda yake zuwa kullun yana gida,khalifa yanzu dai da yaga ba kayan shaye shayen ya daina sha ya zamana sai dai yaci abinci, sannan ba a budesa sai an tabbatar yayi bacci sannan za a ajeye masa abinci da kuma rubutunsa na wajen malam a haka komai yake tafiya, indo da hanifa sunyi nasara akan soyayyar zubair a zuciyar ta.

Kamar kullun yauma tana farkawa taja kunshin ledar dauka tayi abinci ne ci tayi sannan kuma sai ga intisar ta bayyana a jikin bangon dakin,kallonta kawai tayi tace gaskia ne inaya dik abincin da kikeci amma kullun jiya iyau ba kya kara komai,inaya ce tace dan allah kiyi hakuri ki sakeni murmushi tayi zan sakeki amma da sharadin cewa tabbas bazaki fadawa police ni ce ba da sauri ta daga kai wata dariya intisar ta saki tace ai shikenan sannu mahaukaciya kittt komai ya bace haske ya dauke,cikin duhun take lalube,can kuma taga hasken fitala daya a wajen.

Hafsat ce tai sallama a gidan su intisar amsawa intisar tayi, shigowa tayi ta zauna tana zaune sai kuma ta kallii intisar bayan sun gaisa tace nikuwa ina umma ne, ta fita intisar ta bata amsa, hafsat ce ta juyo ta kalleta tacewai nikam intisar kinsan da batan inaya kwata kwata an nemeta an rasa wai,eaa haka nima naji, hafsat ce ta kalleta tace wai intisar me ye hakan kin manta wacece inaya a wajenki, cikin daga murya tace wacece kuwa banda banza, yar talakawa shashasha, wadda batasan me take ba, hafsat ce tai murmushi tace amma da ai a haka kike kawance da ita, tashi tsaye tayi tare da wanke hafsat da mari karki kuskura ki kara hadani da ita,cikin jin zafi hafsat ta rike kuncinta tace ni kika mara dan na fada miki gaskia ko intisar, to bari kiji ni nasan wani sirri wanda baki sani ba idan har kin kara ganina a gidan ku dan allah ki harbe ni aikin banza ficewarta tayi tabar gidan..

Cikin duhun daren garin dai dai kofar gidan hajiya hanifa naji wani irin gurnani shiga nayi har dakin hanifa take na ganta ta hada gumi,ga wani zabura da sambatu da takeyi wata murya naji mara dadin sauraro tana fadin idan har baki karya asirin da indo tayi ba to ki sani ke naki burin bazai taba cika ba, na hango hakanne daga cikin littafi na dan haka sai ki san yadda zakiyi, zabi ya rage naki hanifa,zumbur ta mike tana mai shre gumi tare da furta mai hakan yake nufi kenan.KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    Waleedah Muhammad
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
83&84
In'am ce ta fito da plate a hannunta dauke da kayan marmari,a kwance tagansa akan kujera ya rufe idanunsa kamar mai bacci, matsawa tayi tare da taba shi tana mai cewa yayana tashi kaci fruit, din nan yanzun nan na hada maka sabida naga baka ci komai ba yayana,kallonta yayi yace in'am na koshi fa dan allah ki kyaleni, yayana indai inaya ce za a ganta amma ka tashi kaci fruit din kaji, tsaki yaja tare da furta in'am nace miki na koshi fa haba wai dura min zakiyi ne shiru in'am tayi can kuma kamar a mafarki yaji shasshekar kukanta,tashi yayi tare da kallonta sai kuma ya kara rungume ta yana mai fadin yi shiru, kiyi shiru kinji in'am cikin kuka take magana yaya ikram so kake kaima kenan kabi su momma da abieeh ko shikenan yayana ka zabi kai wa kanka horon yunwa, yaya idan ka tafi ni kadai zaka bari, dan allah yaya kada ka tabi ka barni, shhhish in'am yi shiru ba inda zani kinji, yaya na kai kadai ne kasan momma da abieeh ni bansan momma ba amma kunce nasan dad yaya momma sai a hoto nake ganinta fa, shi kuma dad kunce yana kama da uncle ko katseta yayi yace yi shiru mikomin plate din share hawayen, ya hakuri tashi tayi tare da miko masa tana mai goge hawayen din ta...

Hafsat ce ta shigo asibitin dai dai office din zubair ta tsaya, knocking tai ji tayi kawai ance come shiga tayi, a zaune ta tarar da shi da fara'a ya kalleta yace aa yau kice kawar masoyiya tace tazo, dan murmushi kawai tayi tare da gaishe sa amsawa yayi da fara'a, ya jikin innar inaya da sauki yace mata tare da fadin ai jikin nata ma kwanan nan ya fara sauki tinda alhamdulillah yanzu tana gane wanda yake amma kuma bata magana sosai, kullun cikin tinanin inaya, murmushi hafsat tayi tace amma fa ya kamata ka tambayi intisar kallonta yayai yace amma kuma me yasa, saboda tabbas nasan intisar tasan wani abu akan abinda ya faru,kai dai kawai ka tambaye ta amma shawara na baka, karka manta da irin abinda taiwa intisar a can baya, zubair shiru yayi yana nazari, can kuma ya kalleta, to ni zan tafi sai anjima fitowar ta tayi taja masa kofa, tana murmushin samun nasara...

Khalifa zaune yake akan sallah ba laifi yayi fari amma ba can ba, dan gaskia sai yanzu ya zama mutum, jin an bude dakin ne yasa shi kallon kofar, mahaifiyar sa ya gani dauke da tray dan murmushi yayi kawai yace aa mom ke ce, da shawa'a ta kalli dan nata ganin yanzu ya zama mutum mai hankali, ajiye tray din tayi tana murmushi gaisawa sukai, sai ya kalleta yace mommy har yanzu haka zan zauna a kulle dan allah ki fada wa dad na daina shaye shaye, bana sha'awar yi wallahi, kallonsa tayi tace nan ba da jimawa ba yarona kaci gaba da addua kaji, tashi kawai tayi tabar dakin..

Cikin hanzari ta fito daga ita sai veils da karamar jaka,motar tai wa key ta fita daga cikin gidan,wani mahaukacin gudu take sai da fita daga garin malumfashi sannan ta dau hanyar wani karamin kauye, dai dai bakin hanya tai parkinga ta karasa da kafarta,wani dan daki kawai naga ta shiga tare da zama, kallon ta bokan yayi yace mai kuma ya kawoki wajena yanzu hanifa, boka na kasance kwanakin nan ina yawan mafarkai akan na karya asirin da indo tai wa 'yar ta amma kuma amma me bokan ya katseta, ai karya asirin nan shi ne jin dadinki idan ba haka ba, bazaki taba cika burinki ba hanifa dan haka zan baki shawara, tin wuri ki karya sa ko ya zama shamaki tsakanin ki da burinki, hanifa gumi daya ke tsattsafo mata ne ta goge ta kalli boka tace, to dan allah ka karya sa wasu makudan kudade ta ajiye masa, tare da tashi tabar wajen, jikin mota na hangota ta rike kanta ta dan dade sai kuma naga taja tsaki ta shige motarta, yayin da boka ya babbake da dariya ya kuma kalli hanyar da ta nufa..tin a hanya hanifa take ganin wani irin duhu duhu ga wata mahaukaciyar dariya da take ji, badai ta tsaya ba ta ci gaba da tukin ta,can kuma sai taji kamar an daga motar ta ta sama tana lekawa take idanunta suka sarkafe da wami mahaukacin dodo, daya zaro baki ji tayi an saki motar ta fado gwajab, amma bata daina tukin ba ga wani hayaki da da take gani a hanyar ta ta, cikin gudun ne ta hango wani katon dutse mai tsini kasa tsayar da motar tayi, sai ji kake kattt motar ta bugu da dutsen, take motar ta kama da wuta yayin da hanifa take ihu tare da kira wadan su irin sunaye(allah ya kiyashe mu da aikin halaka) a haka har wutar ta cinye ta tsabb....bangare daya kuma indo na zaune akan kujera tana kallon jin dakin na girgiza yasa ta tsayawa kallon dik wani abu a dakin sai dai kaji tarrrr ya fashe har indai ya danganci glass,da gudu intisar ta fito tana ihu tare da rike indo, cikk suka tsaya ganin gidan yayi wani duhu intisar ji tayi bata ji indo ba dan haka tafiya take tana kiran umma sai ji kake kitt an bige ta ta fadi, indo a daki na hangota ana tambari da ita tare da fadin ke har kin isa, mu zaki karyawa asiri muna tsaka da yi miki aiki, to ki sani sai mun cire miki kafafu, tinda baki da mutunci, dama ance dan adam butulu ne, dan haka ki karbi hukunci shiru najiya biyo baya...KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    Waleedah Muhammad
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
85&86
Intisar tana farkawa taji kanta na sarawa a hankali ta fara kiran umma kinsan me ya faru ni na manta komai,jin bata amsa bane yasata mikewa a hankali amma wayam ba kowa,dakin ta ta shiga, a lokacin ne taja wata kara tana mai fitowa, anan ne sukai kicibis da zubair kallinta yayi yace ke kuma lafiya, umma ta ce, ita ce wuce ta yayi tare da shiga dakin ba abinda ya furta sai inalillahi wa inna ilaihi rajiun, ganin abin yayi kamar almara, dawowa kan kujera yayi ya zauna, kallonta yayi yace fadamin me ya faru, shiru tayi tace bazan iya tina komai ba dan yanzu na tashi daga bacci, waya ya dakko yayi dialing sai kuma yace bara naje na dawo to kawai tace tana ta share hawaye, wayar indo ta dauka ta fara dialing number dad yana dagawa yace matata ya akayi, jin shasshekar kukan inaya yasa shi tambayar ta lafiya, cikin kuka take furta dad umma ce ta mutu, what intisar da gaske kike ko da wasa, da gaske nake dad, ok gani nan yanzun nan kit ya kashe, intisar zama tayi tana tinanin halin data ga indo a ciki, kafafunta ne a zube sai kuma yankan da akayi mata a wuya, kuka take sai ga zubair ya dawo rasa abinda zai yi yayi yace intisar ya kike ganin za a yi domi tabbas, mahaifiyar ki ta rasu, ka jira dad dina haka kawai ta bashi amsa ya wuce yace to yanzu kije ki kira makota, idan yazo ki kirani saboda ana jira a asibiti zan yi theatre, wucewa yayi yayin da ta hada kai da gwiwa tana kuka..

Haka ta faru bayan kwana 3 ne a lokacin kowa ya watse, kasancewar indo ba wasu 'YAN uwa gareta ba, intisar na zaune tana tina nin taya akai mahaifiyar ta tai wannan mutuwar, ji kawai tayi tana son ganin sakonni wayar ta, whatsapp ta shiga ganin abin da ya tada mata hankali ne yasa ta kuka, a take ta tina da maganar inaya, wayarta ta ciro daga dakinta wadda sai da kyar da ganta, kira ta farayi sai tai kira 3 sannan aka daga cikin kuka tace kasaki inaya yanzu kaji, ok kawai yace sai kuma ta fashe da kuka, umma shikenan kin mutu ashe ba banza ba da kikai wannan mutuwar umma zan cci gaba da yi miki addua, amma ban san tsanar da kikewa inaya ba har takai haka, gashi har ansaki a hanyar bin bokaye kin mutu kuma akan hanyar su, inaya kiyi hakuri ki yafemin inaya, na tafaka babban kuskure, kuka ta fashe da shi sai kuma ta kara fadin tinda shi kikeso na aura zan aure shi umma dik wannan maganar da take dad na bayanta sai da tagama tsabb sai jin muryar tayi yace intisar fadamin me ya faru da sauri ta juyo,gyada mata kai kawai yayi ya zauna.

Zubair ne ya shigo ya kalli inna wani mugun tausayin ta yaji gaba daya ta rame, ta yi baki ga damuwa, ruwan dayake ya kare ya cire mata tare da mika mata abinci,banza tayi dashi sallamar ikram ce tasa ta dagowa cikin farin ciki ta kallesa tace ashe dai kunga inaya ta, fito min da ita mana tana ina, in'am ce ta karasa tare da rike ta tana kallonta, sai kuma tace inna kiyi hakuri amma zubair ne ya katseta yace inna kici abinci sai na kira miki inaya, murmushi tayi tace dan allah dagaske kake ko kasan banason karya ko, murmushi yayi da gani iya na saman lebe ne...

Inaya na kwance taga haske ya bayyana a wajen ganin wani mai dirkeken ciki tayi ya kalleta yace ke tashi ki tafi, cike da murna ta tashi sai kuma wata zuciyar ta raya mata kodai karya ne, watsar da wannan zancen tayi kawai taci gaba da murna da gudu ta fito a lokacin ana ta kiraye kirayen sallar la'asar, ganin unguwar tayi kamar bata taba zuwa ba, dan haka ganin wani mai nafef tayi take ta tsayar da shi ta shiga tana masa kwatance, a zuciyar ta tana godewa allah, kofar gidan su ta tsaya amma kuma taga a kulle, sai lokacin naga fuskanta baka kirin,da ita kamar gawayi ga wata rama da tayi, idanun nata sun shige loko,muje asibitin dake garin nan, bai ce mata komai ba kuwa ya wuce zuwa asibitin...

Hajiya ce ta kalli alhaji tace yakamata kuma ka fito da khalifa haka domin tabbas nasan yayi hankali kuma na tabbata bazai kara gigin shan wata kwaya ba ko wani abinda zai bugar dashi,alhaji ne ya kalleta yace nima dama nayi tinanin hakan, domin dik wasu abokansa sun gaji da kiran daga karshe kuma na karya sim din nasa hajiya ce tace kagani yanzu sai a bashi campany,mu fara ganin abinda kuma zai yi, shikenan alhaji ya fada tare da chanja zancen.KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    Waleedah Muhammad
                                     AUNTYNNMU

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
87&88
Tabbas dad hakance ta faru,umma ta fara bin bokaye ita ta rabani da inaya ta sanya min tsanarta a cikin zuciyata,alhaji glass din fuskarsa ya cire ya goge hawayen da suka zubo masa, yace yanzu zaki iya kaini inda mahaifiyar inayar take, tinda nasan dik inda inaya take yanzu taje gida, gyada kai tayi yace mata to taso muje.

Shigarta asibitin ne yasata fara dube dube amma bataga kowa ba dakun nan ta fara shiga ba kowa a dakin, wani daki ta hango dan karami dan gaka lekawa tayi nan idanunta suka sauka akan innarta tana cin abinci kai da gani dole akai mata, shiga dakin tayi batare da tayi sallama ba sai hawayen da yake bin fuskarta,ikram ne idanunsa suka sauka akan inaya kasa rike kansa yayi yace inaya ce fa wannan, take kowa ya juyo yana kallonta cike da mamaki da gudu inaya ta matso ta rungume mahaifiyar ta tana sa kuka,dikansu kuka suke ba wanda yayi kokarin hanasu, inna ce ta saketa tace inaya kalli yadda kikayi baki kalleki kara kankameta tayi kamar zata mai da ta ciki, bayan wasu mintuna inaya ce a zaune yayin da zubair,ikram,inam kowa hankalinsa na kanta, in'am ce ta tashi ta bude cooler ta debo mata abinci, tin kan ta bata inaya take binta da kallao tana hadiyar yawu,tana mikomata ta fara ci da sauri sauri kamar zata cinye har kwanon,kallonta ikram yayi ya goge hawayen dake fuskarsa, tashi yayi ya fita in'am ce ta bi bayansa, kallonsa tayi tace sai kabar kukan ko yayana dama nace maka zata dawo, juyowa yayi kawai ya rungume in'am cike da farin ciki, sai kuma suka koma dakin a lokacin har ta cinye tana ta lasar kwanon, inna ce tace ko a karo miki, in'am ba tare da tahi amsar ba ta karo mata abincin,ci tayi ta koshi ta fara kallon dakin, inna dai sai gashi ta warware tana ta surutu ganin haka ne yasa zubair sallamarta, dikansu suna zaune ana hira yayin da inaya gaba daya hankalinta na kan intisar da abin da tayi mata,jin sallama ne yasa su dagowa banda inaya,jin muryar da bazata taba mantawa bane yasata dagowa tana kallonta cike da mamaki, zubair ne ya nuna musu wani gado zama sukayi, alhaji sammani ne ya fara magana tare da gaisawa da mutanen wajen, inaya ce ta fara gaishe da su kowannen su amma inaua kau da kanta tayi.

Alhaji sammani ne ya dauko bayani sai kuma ya barwa intisar ta karasa dik da tanayi tana hawaye a fuskarta gaba daya dakin shiru kowa yayi yana mamakin hali na indo, inaya kam kuka kawai take kamar an aikota, intisar sai da ta gama basu labarin dik abinda ta sani a sannan ne kuma tace a yanzu haka mahaifiyata allah yayi mata rasuwa sakamakon bin bokayen da takeyi, inaya wata zabura tayi tace umma ta rasu intisar,inalillahi wa inna ilaihi rajiun gaba daya dakin suka furta, intisar sakkowa tayi ta tsugguna ta na bawa inaya hakuri, inaya dai ta hakura.haka aka tashi kowa na mamakin halin indo akan kawance kawai,a na sukayi wa mahaifin intisar da intisar gaisuwa. zubair ne bayan kowa ya watse ya kalleta yace intisar to yanzu kina sona ne ko kuwa, rufe fuskanta kawai tayi tabi sawun mahaifinta tana daga masa hannu...

Bayan kwana 10
Inaya ce zaune a kan kujera tana ta faman inna da surutu, tana bata labari inna ce tace inaya me yasa zakiwa intisar haka kin manta da ita din kawar kice, kallon gefe tayi tace nasan kawata ce amma kuma inna banason kawancen saboda irin abinda tayi min, amma kuma wulakanci bashi da dadi fa inaya, jiya da tazo ko kallonta bakiyi ba, sallama da akayi ce ta katse su,ikram ne ya shigo da in'am inna ce ta mike tare da cewa lale yau kace manyan baki nayi dariya dikansu sukayi suna masu shiga dakin,

Intisar ce ta shiga gidan su hafsat a tsaye ta ganta ta kunna famfo, tana jira ruwa ya isheta ta wanke kwanikan, kallonta hafsat tayi da murmushi tace aa intisar ce kuma yau a gidan namu kenan, ki shigo to aa kawai tace anan dai itama ta nemi yafiyarta tare da fada mata ansa ranar bikinta nan da sati biyu,hafsat tayi mamaki matuka da jin wannan labarin amma sai ta share..wayar tace tai kara ganin sunan mahaifinta yasa ta dagawa ta kara a kunne shikenan dad bara nazo, sallama tayiwa hafsat kawai ta wuce,..KAWANCEN MU
         Writing and Story 
                    Waleedah Muhammad

   KING AND QUEEN WRITING
    ...King and queen writing Chamber...
°**Sarki da Sarauniya**°
89&90
Khalifa ya fito sanye da manyan kaya shadda ce sabuwa kar, dining ya nufa ya zauna tare da ajiye jakarsa a dayar kujerar da ke gefensa,sai da ya fara gaishe da iyayen nasa sannan suka fara break ana ta hira, kallon kannan nasa yayi yace maza ku zo mu tafi na ajiye ku a makaran ta yau ina da meeting, tashi sukai suna wa mahaifiyar su da mahaifinsu bye suka wuce,hajiya ce ta kalli alhaji tace allah nagode maka da ka shiryamin shi alhamdulillah, murmushi dikansu sukayi..

Wani haddadden gida akai parking, karkuce wani gida ne aa gidan dai malam shehu ne amma kuma gida yayi matukar haduwa,alhaji sammani ne ya kalli intisar yace mata wanann gidan shine wanda kika ruguje,wato gidan su inaya da murna ta kankamesa tana mai zubar da hawayen farin ciki, tana ta zabga godiya daga nan suka wuce gida.

Inaya dai an tsayar da ranar aurenta da ikram yayin da in'am sai murna takeyi...hade bikin akayi da shi da na zubair rana daya aka mai da shi.i naya ce ta kalli inna tace inna wai yaushe zamuje dangin mahaifina, hawaye ne ya kawo wa inna sai kuma tace inaya yau zan fada miki gaskia, baki da wani dangi na mahaifinki ni kadai ce danginki kiyi hakuri shiru inaya tayi.

Alhaji sammani ne ya kalli inna tare da mika mata key yace wannan shine mukullin gidan ku amina sannan ina neman alfarma a wajen ki kallonsa tayi tace tame kuma dan allah zaki aureni shiru inna tayi jin maganar tasa wani iri,ganin tayi shiru ne yasashi fadin karki damu kinji kiyi tinani zan dawo,nan da jibi tashi yayi ya fice yayin da inna ta kalli mukullin..

Kofar gidan suka tsaya suna kallonsa inaya ce tace inna kalli yadda ya gyara mana gidan nan ya zama na 'YAN gayu ko dariya ina tayi tace allah ko  budewa sukai tare da shiga 'YAN unguwa sai kallonsu suke suna tseguminsu,ciki suka shiga suna ta murna abinsu, inda ana inaya tai ta zubawa mahaifin intisar addua.

Intisar ce a dakin ita da hafsat a zaune inaya ce ta shigo ta kallesu ta ajiye masu ruwan, intisar ce tace inaya nagani har yanzu baki hakura, da idan kin hakura na tabbata bazaki na shareni ba, amma kinsan ba laifi na bane na baki hakuri amma inaya kinki hakura,hafsat tace inaya dan allah kiyi hakuri domon ni kaina shaida ce akan abinda ya faru da intisar,inaya ce tace nifa na hakura, kawai kawancen ne abarshi haka kinji intisar idan muka hadu ma gaisa kawai, hakan ma ya isa domin naga ishara a ta dalilin kawancen mu..

Rana bata karya a yaune aka daura auren ZUBAIR IBRAHIM DA KUMA INTISAR SAMMANI Abisa sadaki naira dubu 100 sai MUHAMMAD IKRAM MUHAMMAD DA INAYA MUKHTAR MUHAMMAD Bisa sadaki nai dubu 100,s ai dai fatan dorewar farin ciki....

A gefe daya kuma auren innar inaya aka daura da kuma mahaifin intisar cike da farin ciki suke,kowa fuskansa dauke da farin ciki,especially in'am da dama can take burin ganin yayanta yayi aure. 

BAYAN SHEKARA 2
Shiga gidan ikram nai mai matukar daukar hankali kai da kaga gini kasan an kashe naira a zaune na tarar da iyalan 2 wato zubair da matarsa sai kuma inaya da ikram hira suke sosai,inaya ce ta dan kwabe fuska tare da furta papa juyowa ikram yayi yace ya dai, yausge zamuje Switzerland din nifa na matsu naga innata, da gudu aka shigo juyawa nai tare da kallon yaran mace ne da na miji, intisar ce ta kallesu tace wato ku indai kuka hadu bakwa ji ko,intisar ce ta karve zance kajita fa my cweet ni bance inason ganin dad ni ba sai ita,gaba dayan su dariya sukai,inaya ce tace ke iftihaj maza zo ku zauna wasan ya isa haka..

Dika dika anan na kawo karshe wannan littafin na KAwANCEN mu abinda na fada dai dai allah ya bani ladan abinda banyi dai dai allah ya yafemin nagode masoya na masu bibiya ta a koda yaushe,

Na sadaukar da shi a gareku iyayena ina alfahari da ku.😍💖

Bazan manta da kungiya ta ba ta king and queen writers association ina alfahari da ku..

Godiya ga Umar Atteh......

Alkalamin🖋️
Waleeda Muhammad
(Auntynmu ce😍)

Post a Comment

0 Comments